MIJIN BUZUWA complete Hausa Novels.txt

Author :  Nil Category :  Romance

Chapter   74 / 144

219K to 222K   out of 431K words

ishe ta lalurata har ta amfana da sauran sai na dawo yace dani baysn ya tsureni sai da yaga nasha maganin.
Tunda ya fita bai dawo ba ga maryam ta nace akan ita zata wuce tunda na samu lafiya na kirashi a waya yace ta dakance shi ya dawo don Allah.
Da taimakon ta na hada girki ta bani kwarin gwiwan zuwa gyara mashi part din shi kafin six na kammala komai da zanyi a bangare na.
Koda ya shigo dare yayi a lokacin hakan yasa maryam bata wuce ba a ranan tun fitan shi dakin maryam ta damay ni sai in je gurin shi kada in barshi shi kadai a daki.
Na nuna mata tsoro nake ji wallahi tace haba mai zai maki yau bayan yasan baki da lafiya kuma.
Haka dole na shirya na fita zuwa wurin shi nakai mai abinci ban dade ba na dawo na kara shirya nai mata sai da safe na wuce part din shi.
Su Nafisa suna zaune a falon duk wanan sintirin da nake suna kallona tana ji kamar ta hade ranta a lokacin.
Na samu har ya gama ya kwanta ya kashe wutan dakin ina ganin haka na dauka yayi barci da sanda na isa bakin gadon na kwanta a hankali kada motsina ya tayar dashi.


ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
1/2/21, 7:38 AM - Xxxxx: Tana tsaye a bakin window dakin ta tana kallona sanda na shiga dakin wani irin shu,umin murmushi ta sauke ta juya da sauri zuwa karkashi gadon ta tare da jawo roban da ta saka.
Wani kallon mamaki takewa kayan nata ganin yadda abin ya rikide ya koma bakikkirin dashi da fargaba ta dauka tana dubawa a hankali tana mamakin ganin sauyawan abin a dan kwanakin da ta dauka bata dubashi ba.
Gabata ne ya kara faduwa sai dai bata saduda ba kara haka shi tayi kamar yadda ta saba hakawa a kulun nayau ma yafi tankuwa da kyau.
Ta gama surukulen ta ta kwanta tana murmushi a ranta tare da dariyan mugun ta tana tunane haka barci yai gaba da ita.
Jin saukan hannun a saman jikina yana gyara kwanciya tare ds sauke ajiyan zuciya yasani razana don tsoro.
Muryan shi naji yana fadin kin cika tsoro Deedar ina kallon ki tun shigowar ki fa kamar wata mara gaskiya dake.
Ai na dauka ba zaki zo bane inje in dauko ki a dakin sai lokacin nayi motsi tare da fadin tunda kai kafi kowa rashin ta ido.
Matseni naji yayi cikin jikin shi ina jin shi yana shakan kamshin gashin kaina yana sauke numfashi yakai hannun shi tare da cire ribon din da na daure kaina dashi.
Yana wasa da kitson dake kaina a hankali naji yace kitso yana ma mata kyau idan sunyi sai dai ku matan yanzu baku son kitso na gani.
Idan bamu so da zaka ga nayi kazamai ne da raggaye kawai basu son yin kitso don kiyya amma ai kitso karin lafiyan mace ne da fitan surar ta.
Au to sura yake fitarwa ashe barin fara duba yarda ya fitar maki da naki suran tun yanzu inda comment in fada maki ki gyara jinayi ya kuna dim light din dakin yana kallon fuskana.
Da sauri na runtse idanuwa na daga kallon shi ina fadin don Allah ka bari kasan fa banda lafiya yau.
Yace bamu da lafiya dai ai tare muke ciwon raki dai kika fini don ni ban nuna ba yinin yau kai nayi fama dashi sosai wallahi.
Na dan yi kokarin juyawa ina fadin ba dole ba mutum ya dawo tafiya bai huta ba ya tsaya ja, , , sai nayi shiru matse ni ya sake yi yana fadin na tsaya may ki karasa maganan ki mana.
Ban tanka mashi ba don jin yadda ya matse ni a lokacin a jikin shi hannuwan shi naji a saman kirjina zabura nayi ina kaduwa.
Yace Deedar mai yasa kika cika rakine ko tsoro haka da yawa wai ina bakin nan naki ya tafi ne mai tsiwan tsiya da fadar bakan magana yau.
Duk wanan abin yana magana kamar mai rada yana shafa na yakeyin shi niko sai faman runtse ido nake cikin wahala.
Naji ya ci gaba da fadin kin shayar dani ziman da ban iya mantawa a safiyan jiya Deedar ina son yadda kika shayar dani zuman ki a jiya ki kasan ce mai shayar dani a koda yaushe wanan ni,imar taki da Allah yai maki.
Yadda kika kasanci mace mai saukin kai da biyayya tun farko a gareni ya kasance ako wani lokaci haka halaiyan ki zai kasance a gareni da kowa na tare damu.
Wasu hawaye naji suna bin fuskana da bansan fitowar su ba hannu yakai yana fadin kuka kuma Deedar godiya yakamata kiyi wa Allah ba kuka ba.
Ki gode ma Allah da ya nufeki da da samun wanan baiwar har kikai tanadin shi yakai a inda ya kamata ina mai fatan samun zuria masu kwatancin tarbiyan ko fiye ma da yadda kika samu a wurin iyayyen ki don ni sheda ne kuma na gani.
Kukan nawa ne ya tsananta naji ya shiga aika min da kiss yana murmushin da nake jin zafin shi a lokacin.
Ta ko ina yake jagwalgwalani kamar wanda yayi sabon hauka akan haka ranan yai dai yi wasa da jikina kamar ba gobe amma bai shiga jikina ba kamar yadda nake gudu yayi.
Da safe ma bai bari na fito da wuri ba daga dakin barcin safe mukayi a tare kasancewa safiyan lahadi ne ranan bai fita ko ina nima ban fita ranan.
Sai tara saura na fito daga dakin lokacin Nafisa da tawagan ta suna a main falo tanayi tana kallon lokaci da kofan dakin don tana da tabbacin bamu fito ba har lokacin.
Jin motsina fitowa ne yasa ta kafe hanyar da idanuwan ta caraf idona suka sauka a nata bata kawar ba nima ban kawar da nawa ba a nata.
Shu,umin murmushi ta sake min ta gefen fuska tare da kada kai alaman kinsha haushi nima nuna mata nayi da alama aiko a jikina.
Na wuce su na shige part dina don na samu maryam yau ta bude min ba kamar jiya ba da na samu wurin a rufe.
Da sallama na shigo na samu ta gyara ko ina yadda ya dace tana jiran shigowa na ta wuce zaune na samay ta a falon ta jirana.
Kallon juna mukayi ta sake min murmushin shakiyanci na kawar da kaina tare da fadawa saman kujera tace amarya kina kamshi fa.
Sake aika mata da harara nayi tare da fadin kun dai cuta min wallahi mutum baida freedom din kan shi yanzu sai ace bai yi dai dai ba.
Dariya ta sake tana fadin may kuma akai maki yanzu ai gara da ke aikin lada kikeyi mu fa kun barmu sai fake maki shiya.
Ni dama ke nake jira ki fito zan tafi ke nan da sauri na dago nace haba wasa dai kike wallahi tace Allah da gaske nake yi dama ke kawai nake jira badon ma in tafi ba in bar maki shiya ga muggayen nan aida kin zo kin samu na tafi.
Nace a lalace ki tafi bamu duba kayan nan da ya kawo ba ki dauki abinda yai maki a ciki don ni yanzu basu gaba wallahi.
Da sauri ta tare ni da fadin ke ko suke gaban ki don yanzu kwalliya yake gare ki kina da wanan kishiyar haka zaki zauna ba kwalliya.
Kin san fa kwalliya na daga cikin abinda mazan yanzu suke so da kuma gyaran gida da daki gami da babban dakin hutun su.
Nace ina ni ina babban dakin hutun shi buxuwa da yan uwanta sun mai dashi wurin zaunawan su ko yaushe fa a lokan nan zaki samay su zaune.
Tace ke tafi can wake maganan wanan falon da ya zama na masaukin buzaye ana maganan HQ taki kina min wani zancen falo can.
Nace Allah dai ya shirye ki maryam mijin ki na da aiki wallahi tace wa zai zauna yanzu ai mashi sake anshani daya baza a kara ba.
Wai ke ai ba falo ba wallahi yanzu gidan naku da mutum ya shigo falon ai wani tsamin buzaye yake tariyan hancin mutum da doyin sakesakin su.
Sai fa kinyi da gaske a gidan nan kafin ki cin ma manufarki don akwai aiki ja a gaban ki khadija duk wani abu wanda kika san ba halin mu bane nan kiyi kokarin kawar dashi a cikin hikima da basira ba a cikin garaje ba.
Da sannu komai zai zo ya daidaita idan kin jajirce baki biye ma halin su kun zama daya ba sai kiga abubuwa na tafiya daidai.
Shiru nayi ina sauraren maganan ta tana ta fada min yadda zan bullowa nafisa a cikin hikima da basira ake gudanar da kishin yanzu ba a haukan da take yi ba.
Kallon ta nayi nace ki jaye tafiyan ki yau sai gobe idan zan shiga school a sauke mu tare ina ganin zai fi ta kalleni nace Allah ko haka nake ganin zaifi sauki.
Tace kan ki ake ji ai nikan bari ki gani yanzu ma zan tafi don ina da aiki a daki dana bari gashi gobe akwai shiga school shiyasa nake son komawa yanzu.
Shigowan shi ya katse muna maganan yake fadin yanzun da safen nan zaki tafi maryam ba zaki bari sai yamma mu kaiki ba.
A kunyace tace yanzun nake son komawa don akwai abinda zanyi idan na koma gashi gobe monday akwai shiga school.
Yace OK bari mu karya ga Yusuf nan yazo sai ya sauke ki a school din idan ya gama ya juya gurina yana fadin akwai abin karyawan ko na sa a sawo muna ne ?
Nace na samu ta hada kafin in shigo a ina za a kai maku kaimun falon sama yace tare da fito da kudi daga aljihun shi yana mika ma maryam din tare da yi mata godiya akan abinda tai muna.
Kai ta girgiza tare da fadin bazata karba don mun wuce haka wurin ta fatan ta dai Allah ya bamu zaman lafiya mai dorewa da zuria masu albarka .
Amin ya amsa mata yana kara mata godiya tare da fadin kusan halin ku daya da kawar ki baku son amsan alherin mutum ko wanan wani sirine bamu sani ba ?
Mikewa nayi daga inda nake na dauki kayan karin na mara mai baya zuwa sama ban samu Nafisa a falon ba nake ganin ta shige part din ta a lokacin.
Na gama zan fito ne sai ga su tare da Yusuf suna hawowa saman da rabewa nayi ina basu hanya tare da gaida Yusuf din yana min yaya jiki nace da sauki.
AA yace ai kasan maganin ta jiya ta shashi sosai shiyasa kaga ta kara samun sauki hararan shi nayi na wuce abina ban tsaya wurin su ba don nasan in na tsaya kunya zai ta bani a gaban Yusuf din.
Na koma muka bude kayan da Maryam sai faman yabon kyawon su take yi nidai ina sauraren ta wani dogon riga da muke ganin yaimin kadan kawai ta dauka daga cikin kayan tana min Allah sa a kashe lafiya.
Ita da kanta ta jera min su a gefe inda ya dace gefen wardrobe dina mun dan dauki lokaci sai gashi ya shigo part din yana fadin ta fito su tafi.
Har bakin mota na rako maryam din tare da fadin sai mun hadu gobe a school na dauka da shi zasu fita sai naga sabanin hakan .
Komawa nayi part dina nayi wanka kafin in fara shawaran abinda zan girka muna na rana sai da na kusa hadawa naji wani abu kamar kaurin hayaki yana shiga hancina.
Allah ne ya bani ikon fadin innalillahi wa, inna alaihim rajjiun a uzubikalamatillahi tamat min shedanin rajin.
Karan fashewan abu naji kamar ya fadi daga saitin window kitchen din part din da sauri na jawo buner dina na debo turaren wuta na saka sai warin abin ya daina.
Garwashi na hada tare da zunbuda turaren wuta na hayake part dina dashi na fito har falo ina yi Nafisa ce naga ta fito dakin ta da sauri sai yanyala da suka hade tare tana bude gwiwan ta taji ciwo sosai a kafan nata.
Bina sukayi da kallo ban tsaya ta kansu ba na ci gaba da turare gidan da kamshin turaren wuta muryan Nafisa ne a kaina tana fadin.
May kike nufi kike muna haka a gida sallon wani sihirin ne haka duk ki hayake mu a gidan ko may ?
Ci gaba nayi da tafiya sako sako lungu lungu ina saka kamshin yana tashi tare da ba falon wani yanayi mai dadi dama turen na waje ne anty Hauwa ta bani shi lokacin aure na.
Ganin ban fasa abinda nake yi ba aiko ta hau fada tare da shewa abinda ya dawo da hankalin AA falon ke nan a lokacin.
Da sauri ya fito daga part din shi yana fadin may nene may ya faru kuma wai may ke faruwa ne haka daku.
Daras nake a cikin kwaliyan atamfar buje da rigar da nasa na daura dan kwalin ture kaga tsiya a kaina juyawa tayi wurin shi tana fadin.
Ni wanan zata raina ma wayo a gidan nan ta fito tana wani turare muna gida haka da rana tsaka don ta raina ma mutane wayo ta samo wani sihirin ta ta saka a ciki zata zo tana muna hillan hayankin turaren wuta take saka muna.
Khadija may ke faruwa ne wai don banji abin dauka ba a wanan zancen nace wani wari nake ji shine na saka turaren wuta warin ya wuce shine ita kuma ta mayar abin fada.
Yace nima naji wanan warin ba dadi a hanci na sai kuma daga baya na daina ji ya juya gare ta yana fadin.
Yanzu may ye abin fada da wani zargi a nan fisabilillahi don an saka kamshi a gidan nan ke baki saka ba an saka zaki tsaya fada haka ba kunya yanzu ko ke baki ji dadin kamshin nan ba a hancin ki.
Zata yi magana sai ga yarta karaman ta fito daga waje tana wasa tana fadin Abbi Yanyala taje saka hayaki a bayan window amaryan ka ta fadi kasa yanzu muna ta dariyan ta a waje dasu mai gadi.
Juyawa yayi yana kallon ta da mamaki tare da mayar da hankalin shi gare ta yayin da uwar ke buge ma yarinyar baki ta saka kuka da karfin najin zafin bugun da tayimata din.
Kallon Nafisa yayi rai a bace yana fadin may kika tura a saka mata a window din dakin ta Nafisa tace ka dauki maganar ihisan da gaskiya ne.
Yace in ba da gaskiya bane may ya saka kika bugeta yanzu ita kuma yanyala mai ya samay ta naga taji ciwo haka a kwaurin ta.
Da sauri Yanyala ta sake dogon rigan da ta rike don zafin da wurin ke mata nikan juyawa nayi zuwa part dina ina rokon Allah tsari.
Ban san yaya suka kare ba a falon na dai ga ya shigo part din nawa ina zaune a falo bai mun magana ba ya wuce kitchen ya duduba ya fito yana tambayana banjin komai ko.
Daga inda nake zaune a harde kafa cikin kafa ina karatu nace dashi ban jin komai Allah dai ya kara tsare mu da tsarewan shi yace dani amin yana kaiwa zaune ya dafe kanshi da hannun shi daya yana tunane.
Dago kai nayi ina kallon shi naga yadda ya zurfafa a cikin tunane nace a hankali wani abin ne kuma ya faru ?
Sauke ajiyan zuciya yayi yana kallo na yaga har cikin raina ban nuna damuwan abinda ya faru din ba kuma nayi hakane don kada ya fahinci na razana da abinda ya faru din yanzu a falon.
Wa yan nan mutane Deedar zaman su a gidan nan yana takura ma rayuwana gasu basu da zuciya nayi korar su sun ki tafiya su barni.
A raina nace baka kore su ba dai kana gudun bacin ran yar uwar su ina ko zakai masu koran da zasu barka amma a fili cewa nayi dashi haba dai ai bakon ka annabin ka ba a korar mutum hakana.
Yan uwar matar kane fa in ma baka son zaman su anan ne aiba korar su haka zakayi ba sai a cikin hikima kada dai ince don dan wanan abin kake bata rai haka.
Deedar baki ganewa ne akwai abubuwa da dama da nake hango ma zaman su a gidan zai haifar zuwa gaba .
Nace da baka hango wanan ba sai yanzu ni dai kada, kasa zarge ni su ga laifina su dauka nice ke zuga ka a kansu.
Yace kin taba min maganar daya daga cikin su ne tun shigowan ki gidan nan idan kai kasan ban taba ba amma su sun san da hakane.
Yinin ranan AA yana makale dani bai fita ko ina ba kamar a kaina ya fara aure niko kunyan shi nake ji don tunawa da abubuwan da na dinga mashi a baya sai inji kunya ya kama gashi a yan kwana kin

74 / 144

Chapters