muna hira dashi ina sauraren sai jefi nakan dan amsa mashi sai naga ina fahintar wani abin da ban sani ba a gamay dashi.
Ta yadda zan warware matsalolin dake gaba a gidan sai bakwai da rabi na fito inda na samu Altine tana soya muna Irish da kwai na karyawa.
Dakina na shiga nayi wanka na shirya na fito bayan na gama kimtsa jikina na nufi falo anan na zauna na shayar da yara nono nan Altine ta gama hada komai ta samay ni a zaune.
Yau kan amaryan jego sai kyali haka Allah naga dare daya kin sake min ga komai gaba dayan ki murmushi na sauke a fuskana nace kai Anty Altine akwai ki da zolaya sosai yau yau da shiga turaka har kin hango wani canji a tare dani hakan.
Magana take yayin da na shiga tunanen a raina na san dai na gwada amfani da abinda anty Salbiya ta bani abaya ciki ya hanani amfani dashi a lokacin.
Duk da ban son in kasance macen da bata dogara da baiwan da Allah yai mata ba daga ni,imomin mu na mata da muke dashi a jikin mu don ko wace na da nata baiwan da Allah yai mata wanda zata gamsar da mijin ta dashi.
Ina son in fahinci ina ne nake da rauni a cikin halittana bai ko da yaushe in dogara da amfani da abubuwan da ban san abinda aka hada dashi ba.
Idanuwa na nalumshe a hankali ina tuna irin yadda muka kasance dashi a daren jiya din duk da ban yarda cewa abinda nayi amfani dashi din bane ya gigita min AA ba kawai.
Har da gudun mawan dana cire kunya na zake nayi yadda namiji ke bukatan jin mace na bayar da gudunmawa a gurin saduwan su.
Abunda na yarda dashi shine ruwan dumin dana ba amana wurin kula da kaina a lokacin da nake jego ya taimakamin matuka wurin kara hade ni kamar yadda ake bukatan mace ta kasance din.
Sai dai duk da hakan na yarda da kayan Anty salbiya din dari bisa dari don zama babu caji yana kara durkusa da mace a gurin mijin ta sai dai yana da kyau mace tasan may zatai amfani dashi wanda ba zai cutar da ita ba a jikin ta.
Shine ya shigo dakin ya katse min tunanen da nakeyi a lokacin yana saye da kananan kaya a jikin shi da suke kara fitar mai da suran shi na cikakken namiji a fili.
Ihisan tana jikina tana wasa da mami dake shan nono sai sadiya dake wasanta ita kadai a gefe na Altine dake kasa saman carpet ta fara gaida shi.
Ya kallin kayan karin dake gaban ta yace duk wanan ke kadai Altine shiyasa kike wanan kibar kamar wata curi dake tace dan wanan dana zubu har wani kama min ciki zai yi .
So nake in gama dashi in koma ciki in dumama sauran tuwo in dora a kai sai in kara jin dama yace kice in kara yawan abincin da nake kawo muku ke nan a gidan nan tunda na aje acici a gidana yanzu.
Dariya tayi tace ka dauka kowa irin wanan matar taka ne da take wasa da ci ni ina zan iya zama da ciki da yunwa ai sai in zubu rana guda.
Ya juyo gare ni yana fadin ki ban abin kari na tun kan wanan acicin ta hada da nawa robon ta cinye baki sani ba dariya na danyi nace ai tasan dole ta zuba ma naka yana aje wa yan nan diyan nata da suka kwaso ta da ci natsaya ba nono su sha.
Yace ai gara dai suci ko su kara kumari don ina son in gansu ko yaushe bulbul dasu kamar kajin agric a gidan nan ihisan ce ta dago tana fadin Abbi kalli yadda waban ke zukar nono ba kamar sadiya ba.
Ya dan lakuci kumatun ihisan yace itama sadiya ai ta iya tsotson samun nonon dai ne bata yi a bata ya duka yana ma Sadiyan wasa kafin ya dago yace wai ina Shatu ne ?
Altine ce ta tabe baki tace bata tashi ba ke nan tunda kaga ta turo yaran wurin uwar su da safen nan wanan kan bata san may ya kawo ta gidan nan ba ai.
Fita yayi nabi bayan shi da abincin inda na samay shi zaune yana waya na hada mai abincin har na gama bai daina wayan ba.
Dan gwauta shi nayi zan wuce ya jawo ni zuwa jikin shi yace deear kin sakani a wani yanayi jiya zuwa yau nace kana son dawo da abinda ya wuce baya ke nan.
Jayoni ya kara yi zuwa jikin shi yana sunsunan wuyana yace kamshin ki daban ne yanzu deedar wanan kamshin ina son shi wallahi.
Dan murmushi na sake nace kaci abinci kada yayi sanyi please yace ba abinci ne a gaba na ba yanzu deeder juyowa nayi na kalle shi tare da fadin may ye a gaban ka din ba yanzu kace in kawo ma abincin ba kaci.
Sake ni yayi ya dangana da kujera yana kallo na alama nayi masa da ido yaci abin cin ya sauke ajiyan zuciya ya jawo plate din zuwa gaban shi ya fara ci.
Ina zaune na kura mai ido yana cin abincin hankali kwance sai da ya ishe shi yajawo abin goge baki yana goge wa yace abincin nan nadai shine bai min dadi ba yadda nake jin test din naki girkin.
Kai yaya AA har da girkin na Altine zakai wa sheri yace tunda kika fada min ita ta girka naji abincin ya fice min a rai baki san ina gane girkin ki bane a gidan nan.
Sai idan kin so muna sheri sai ki bar wasu su girka abincin da mutum bai iya ci nace yanzu ai shike nan sai in dinga girkawan dama taimakona ai tayi tunda taga ka wahal dani daren jiya din.
Murmyshi ya sauke kawai yana sauke ajiyan zuciya yace tafiyan dana fada maki zanyi sun mai dashi nan kusa ina ganin gobe da dare zan bar gaein nan zuwa lagos don yanzu dole ta can zan tashi.
Nace kusa haka kuma yace ko in fasa ne mu zauna da sauri nace haba dai idan baka fita nemo muna na kan mu ai za mu durkushe ne kuma.
ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
1/11/21, 8:35 AM - Xxxxx: Washe gari da karfe uku ya dawo gida ya dade zaune a part dina yana hira da Altine da shatu sai mama dani dake gafe ina dan saka masu baki a hiran su.
Yaran shi na saman jikin shi duka hudun yana wasa dasu sai dai yakai wani lokaci a wurin mu ya dan dube agogon hannun shi ya mike yana fadin Altine bari na shirya lokaci na gaba towa na tafiya na.
Sai lokacin Altine tace au tafiya zakayi yau ashe yace eh tare da dan kallo inda nake yace kuma zan dan jima acan idan na tafi din.
Fatan aje lafiya a dawo lafiya sukai mai dukkan su ukun ya mike yana aje Al,amin da lakuto kumatun Sadiya a gefen shi.
Murmushin jin dadi nayi a baiyyane wanda ya nuna farin cikina a lokacin ya daga min gira ya fita sauke ajitan zuciya nayi bayan fitar nashi a din nawa na dan dade zaune na mike don tuno da signal din da yaimin kafin ya fita par din
Mikewa nayi na binshi nayi dakin bayan ya dan dade da fita daga dakinawa na yafe gyalen kayan dake jikina tare da murza humra a part din jikina na nufi part din nasa.
Ya na tsaye wurin wardrobe din shi yana ciro wasu kaya nayi sallama a kofan dakin nasa hankalina yana wurin abinda yake yi din na karaso wurin da yake tsaye din .
Bayan shi da bani na rungmay ta baya na kwantar da kaina ina fadin wanan dai kasan ba aikin bane nawa ne don may zaka wahal da kanka gayi ?
Ajiyan zuciya ya sauke don jin jikin mu daya hade a guri daya yace ina son ki huta haka nane nima nasan ba aikina bane ai.
Dan pick kiss nakai ma bayan tare da fadin nace ma nagaji da bautar ubangijina kai dai kaimin wayo don kar in samu wanan ladan na yau dai.
Na raba jikin mu ina karban kayan kala biyu daya dauko nace wanan kawai zaka tafi dasu kai da kace zaka dade a can ?
Ban son tafiya da kaya masu yawa idan zanyi tafiya don kin san ina fita nakan sawo kayan sawana a can nafi gane ma hakan.
Yana magana yana tsure ni da ido nace hakan na da kyau ai don rage wahala tare da fadin na hada ma ruwan wanka kaji dadin tafiyan ke nan ko ?
Jinshi nayi a baya na ya rike min weast dina yana fadin kin san dai ba zanyi wankan bazan ba haka kawai a wanan lokacin ina dariyan maganan shi na dago ina fadin akwai wankan banza ne kuma ni ban sani ba ai don, , , .
Kasa karasa maganan nayi don jin jikin mu daya hade wuri daya yana kokarin sunsunar wuya na yace kema kin sani ai wankan da baida dalili ai ba wanka bane ko ?
Bakina yake kokarin lalaba ina kokarin zulewa tare da yar dariya ina fadin kai yaya so kake kabi hanya kana jin gajiya a jikin ka kuma ?
Sai da yai nasaran cabka mun dade tsaye muna farautawa juna rai inda na debe nauyi da kunya da girman kai na yi mashi abinda ya kamata ta yadda ba zai manta dani ba idan ya tafi.
Mun dade a tare kowa na nuna ma dan uwa kaunan a fili da kyat ya barni ya jaye jikin shi daga nawa yana sauke ajiyan zuciya na gamauwa da abinda nayi mashi din.
Yace kin biyani bashina da ke kanki deedar nace ai ban san da bashin ka a kaina ba dana dade da biya in huta da nauyin shi a kaina.
Yace ko wanan din da kika fara bani ai na gode nace da saura ke nan dai ban sani ba na fada ina kokarin tsure shi da ido yace dayawa ma tunda an barni maraye a baya sai uwa ta mai sona momy.
Murmushi na sauke ina kokarin dagowa daga inda naya da kaina nace ke nan ka kashe Abba da hajiyan mu damu kannen ka yace kuna raye amma baku damu da damuwa na ba ai.
Mikewa nayi daga gadon kafin ya fadi wani abu na nufi bandakin saida nayi tsarki da ruwan dumi sosai na wanke gurin na hada mai ruwan wanka.
Yana a kwance nace ga ruwan can na hada ma kada ka makara yace sai biyar da rabi zan bar gidan fa don haka ki bari in gama abinda nake tukun don in tafi da dadin rai.
Na nufe shi ina kokarin daga shi don yaje yai wanka ya kara jawo ni saman jikin shi na fada sai tsawon wani lokaci ya kyale ni yana mikewa tare da dariyan mugunta ya nufi bandakin har yakai kofa.
Sai ya juyo yana fafin tasowa zakiyi fa ki min wankan nan tunda ke kika tara min wani gajiyan kuma yanzu duk nacin shi akan hakan ban yarda naje din ba don wankar sarkin da zaiyi din a lokacin yana bukatan natsuwa.
Ya fito na shiga na tsarkake jikina na shirya a nan dakin ban yarda na sauka ba a lokacin zaka dauka banyi komai ba don kaina dana tsane na rufe abinda gyale na saboda manyan matan da nake zaune dasu kada su fahinci komai ga hakan.
Yana zaune a bakin gado koda na gama na juyo gare shi kudi na samu yana faman lissafawa saman gadon na karaso inda yake din zaune.
Ba tare da ya dago ba yace min bissimilah zauna in maki bayanin su kudin na kalla daga inda nake yace wanan Altine zaki ba dubu talatin ne ta rike sai wanan laraba da Shatu su rike ashirin da biyar kan na dawo suma a hannun su.
Godiya na ari bakin su na fara yi yana murmushi yana gidaya ya hada bandur din kudin wuri daya yace wanan ki rike don lalurar ki dana yara kema.
Kallon kudin nayi ba tare dana karba ba nace sai dai kamar sunyi yawa mana yace cikin girgiza kai ba wasu kudi bane masu yawa ki karba ku aje don amfanin ku na fada maki zan dan jima a can din.
Don wurin kasa uku zan ziyar ta zuwa hudu mika hannu nayi ina godiya na karbi kudin daga hannun shi ina mashi godiya ya buge min baki.
Wanan godiyan yai yawa haka nifa zaki taimaka dashi kaina na tsune a saman kirjin shi nace yabawa ga alheri shine yin godiya don haka kabari in gode ma don ka sani na sani wanan kudin yafi karfin aiwatar da wani hidiman gida gare ni ai.
Murmushi ya sauke wayan daya karba yasa na samu silalewa a dakin na nufi wurin yara na in duba su na samu Al,amin yana kuka sai gani karban shi nayi na bashi nono inda na karbi mami ita ma na bata nonon.
Ina gama bata sai sadiya dana daga ina bata abincin ta tasha sosai duk da wahalan da bata abincin yake dashi nakan daure in bata lokaci na wurin bata abinci sai ta koshi.
Nan ya samay ni ina goge mata baki da jikin ta ya dan dade tsaye yana kallon mu kafin yace wani abu akai yace wanan dai dake ta bude ido a gidan nan.
Laraba tace kasan yaro kamar dabba yake mai kula shi yake sabawa dashi tun dai idan yana karami da mai bashi abinci yake bude ido ai.
Yace wanan ai gaba daya ma bata san uwar ta ba sai wanan don ba kulawa take bata ba ko da take nan din, idan ba don Deedar ba da bansan yadda zanyi da wanan yarinyar ba mama ya karasa fadi a cikin yanayin damuwa da tausayawa yarinyar yanayin ta.
Bai samu maganan da ya kawo shi ba Yusuf ya shigo gidan yasa shi fita wurin shi sai bayan fitan shi ne na basu Altine da tafito sakon shi nan suka shiga washe baki suna farin ciki.
Shatu na daki nasa laraba ta mika mata nata a dakin da take bata son fitowa a zauna da ita don irin mutanen nan ne masu saurin fushi ga dan magana kadan sai tayi yar zukut da mutane.
Kai mata kudin yasa ta fitowa dakin tazo inda nake tana fadin munga sako hadiza Allah ya saka da alherin sa ya umfana arziki nace amin mama.
Daga nan bata furta komai ba ko kallon yar renon nata dake wasa a gefena bata yi ba ta mike ta koma dakin su laraba ne ta bita da kallon takaici nayi kamar ban ganta ba ban kuma san may take nufi ba.
Shida saura suka bar gidan inda muka raka shi har bakin mota muna mashi a Allah ya tsare a dawo lafiya.
Yace Amin ya daga yana muna sai ya dawo idanuwa na na lumshe bayan na gama kallon motar tasu data wuce muka juyo zuwa ciki.
Sadiya ce ke dan kuka nake fadin ina shatu ta dauraye yarinyar nan dare na yi kada sanyi ya kama ta shatun na kira sai dai bata karba ba.
Sai can gata ta fito cikin daure fuska tana fadin gata tazo ta tsaya akaina nace lafiya Shatu zaki zo ki tsaya min a kai haka kamar mai shirin fada.
Tace kiran raki ne naji shi kamar da manufa a gare ni yasa na fito jin ba, asin hakan cikin mamaki na girgiza kai tare da fadin dama ba komai nake kiran ki dashi ba so nake ki daureye wanan yarinyar a saka mata kayan sanyin a jikin ta don dare.
Tace duk kokarin da nake a kan yaran nan ba,a gani a gidan nan dazin ma ina jin maigidan nan ke yake yabo a kan su ai.
Bani ba har su Altine dake falon a zaune sai da suka bude baki sona mamakin kalamin ta nace Shatu ban ko iya kiranta da mama din da nake saya masu a gaban su ita da laraba ba lokacin.
Nace kishi kike akan abinda ke wakana tsakanina da mijina a gidan nan komay kuma don wanan maganan naki ya na da manufa.
Tace konayi kishi ai gidan dan uwana ne ko nace idan kuma nace yau ba zan zauna dake gidan dan uwan naki ba ya zaunu a hakan ko.
Tace waban kuma fadi ne don ba yau ba nasan baki da ra, ayina a gidan nan don irin banbacin da kike nunawa tsakani na dasu Altine nasan komai ko sako aka bayar ki bani sai ya fito a hannun su.
Altine tace dani ke nan kike jayayya a gidan nan ni da kika sama a gidan kike bakin ciki da kasancewa na a gidan tunda kika zo kika samay ni a gidan nan kike wanan bakin ciki dama na san ku da bakin hassada.
Nan dai fada ya kaure a tsakanin su waya na daga na kira layin momy bai jima yana