MIJIN BUZUWA complete Hausa Novels.txt

Author :  Nil Category :  Romance

Chapter   143 / 144

426K to 429K   out of 431K words

zaune naji ya ja wani uban tsuki na juyo yace ban son cakwalin mata wallahi.
Nima shine ai nake gudu amma tunda ita ta nemo mu ai mu saurareta muji abinda zata ce tazo din muji ai na kwashe kayan nabar dakin zuwa part dina don na samu abinda nake so.
Don haka n fara nemo shawaran anty hauwa tace bafa sakwa sakwa zakiyi ba khadija Allah ya kawo lokacin tonon asirin ta gaban Jamma,a


ZAINAB IDRIS MAKAWA
SEENABU
1/30/21, 6:21 AM - Fatima Amarya: Yau bai fita ba yana zaune a falo tare da yaran shi sadiyace a kusa dashi kwance sai idan taga wanda ta sani yana mata wasa ta kama dariya.
Anan yake karban bakin shi yau kasancewar bai leka ko ina ba sai ko buge bugen wayan da yakeyi daga inda yake zaune.
Hakan yasa Nafisa jin haushin rashin fitan shi ta samay shi gurin a dakile take mai magana yau girkin yar so ne ba a leka ko ina ke nan?
Ya dago daga abinda yakeyi tare da fadin ashe akwai yar so a gidan da wa yanda ba a so ke nan sai da kika fada na sani ai yanzu.
Akwai mana yanzu ga zahiri nan ya nuna da kan sa yau take sabuwar amarci a gare ku ke nan kuma ko wani sabon shirine haka ya taso ma ban sani ba.
Ke kinga ban son daukan magana ke ko yaushe mutum bai maki daidai ne sai kin samu abinda kika daure mutum dashi.
Bake ya kamata ki fadi maganan nan ba tace don may an mun ba daidai ba zan yi magana ba yace ke akwai wanda yakaiki samun dama na a gidan nan bayan ki.
Tace zancen da ke nan kake mun ba yanzu ba da ake kirana banda ilimi bayan ansan bada illimi ka aure ni haka na.
Yace sau nawa ina cewa zan maida ke karatu kina nuna min baki so, haka sai yanzu ne zaki zo da wanan maganan.
Dama can ba so kake inyi ba don kasan abinda kake nufi dani sai yanzu na gane hakan daga yanayin ka.
Yace tunda kin gane may ye na magana yanzun kuma sai a barshi a yadda kika fahinci manufana din suna cikin wanan takkadaman ne na fito na samay su a falo .
Kokarin, zama nakeyi ina sauraren su gani na baisa ta fasa fadin maganan da take fadi ba a lokacin take cewa wai wa nafi boko da wayewa da zai dauke ni ya fita dani waje ni kadai.
Kokana tsanman bamu fahinci nufin ka bane wai duk tsiyan mutum dai wani yafi shi boko da wayewa don ba a kanta farau boko ba.
Ina jin su nace yanzu kuma na daina tsafin da boko nake maki sallo ke nan idan kin yi fushi ai sai ki fara yau koda yaki da jahilci ne ko zaki san Annabi ya faku.
Kece jahila da baki amfani da ilimin ki sai kin hada da tsafi da asiri kin kama miji dan ya fita zancen kowa idan kin kama su shida wanan bakar matar tashi ni ba zaki taba kamani ba kin sani.
Wacece bakar mata muryan Fati ne dake fitowa take tambayan ta a bayan mu tace duk sherin ki Nafisa sai kin gani a gidan nan.
Ke ba a kyamace ki ba sai kece wai zaki kyamaci mutane alkadaein rinki ya dade da karyewa a gidan nan tunda Khadija ta shigo gidan nan ko.
Don duk wani abinda kike takama dashi khadija dai tafiki shi a yanzu don ko kumbar kafanta baki kama ba a wurin komai wallahi.
Tace karya kike wallahi gashi nan ki tambaye shi don ita ma tasan bata kama kafana ba a gidan nan nace gurin sheri ba lalai kam ban kama kafan ki ba kan wanan.
Sai dai duk sherin ki ki sani bai tasiri akaina koda na ke ma fada dake tsayawa bata baki ne ai don matar da bata san Allah ba may zai sa a tsaya bata lokaci a kanta.
Sai dai ki sani idan baki bar shige shige a kaina ba kina gab da haukacewa wallahi tace samad kadai ji may tace da bakin ta.
Barin fada maki in har kin je gun malaman ki ne sun fada maki haka to nafi karfin ki da malaman naki don kar nake kallon ki duk wani iya shegen da kike tunanen kin iya na damaki na shanye a gidan nan.
Kai ya isa haka yace yau dai duk karyan mai sheri zai kare ai don gaskiya zatai halinta don in har naji wani abu da bai kamance ni ba zanyi maganin ko wanene a gidan nan.
Baku kadai bane mata a garin nan kuma ban ce zan zauna da mace daya ba a cikin ku da kowan ku ta aure ni ta samay ni da iyalina duk abinda kuke yi na sani tara maku nakeyi kawai.
Ya dauki waya yana fadin zaki iya shigowa yanzu yana fadin haka ya kashe wayan tare da cewa duk ina son ku natsu ku bani gankalin ku ga baki nan tafe yanzu.
Kowa ya dauka wasu baki ne zasu shigo sai ni da na san zancen ko ni kuma ban dauka cewa ita din bace a lokacin zata shigo.
Mun dai kai wani lokaci ba mai magana a falon sai harare hararen juna mukeyiwa junan mu daga inda kowa yake zaune a hasale da dan uwa.
Sadiya tafara dan fitina ya juyo inda nake yana fadin ki dubata kila wani kazantar tayi kin santa da tsabtan banza naji wani iri a raina sai can na dan mike zuwa wirin yarinyar.
Na fara duba permpers din jikin ta na samu fitsari tayi shine yake damun ta ina kokarin cire mata ne na kai zaune dama da wani a hannuna da na dauko in canza mata uwar sai wani tabe baki take faman yi.
A lokacin madam da wanan matar sukai sallama ya karba masu Nafisa dake zaune ta wani dan zabura sai kuma ta dake tana fadin may kuma ya kawo ku gidan nan yanzu na fada maku ban son bakin nacin tsiyar nan fa kubar mutum ya huta hakana don Allah.
Sai ga madam ta zube a kasa da kyat tana fadin barkan ku da hutawa Alhaji ya amsa mata fuska ba wani walwala sai Nafisa tace wanan akwai makwaidaita.
Mutum baida wani moriya sai bakin nacin tsiya haka ke rufa min baki don ba gurin ki suka zo ba ko ta ce gunki tazo da zaki tare da wullakanci.
Watau kinci moriyar ta yanzu Allah ya mayar da ita haka kike gudun ta ko ke ko kunya baki ji na yiwa wanan matar data rike ki amana da can waya san tsakanin ku.
Madam dake dan share kwalla tace wallahi Alhaji wanan abin yasani yin nadaman sanin wanan matar a yanzu don a sanadinta ne naci karo da wanan halin rayuwan da nake ciki a yanzu.
Nafisa tace da kike min wahala ba biyan ki nake a lokacin ba ko a banza kike min duk abinda kike min din a lokacin.
Haka kika dauka ke wanan dalilin yasa nazo gurin Alhaji yau in fada mai komai da mukayi dake a baya ko Allah zai sausauta min halin da nake ciki yai min rangwamay a halin da nake ciki.
Ta kare magana tana sharan hawaye da gefen gyalen ta yace ke nan kun dade kuna aikata wani abu wanda bai dace ba har kike ganin yana daga cikin abinda zai sa ki samu lafiyan ki idan mun yafe maki.
Tace kwarai kuwa Alhaji Abdul samad don wallahi mun aikata maka abubuwa da dama kai da iyalin ka sai hajiya khadija ce tafi katfin mu.
Don dama an fada muna tun da zancen auren ku ya taso da ita kan idan muka matsa zamu iya ganin ba daidai ba kasan abinda zuciya ke so ni kuma dan abinda take bani a lokacin yana rudina sai idon mu ya rufe ala dole sai munga bayan ta tabar gidan nan da karfi da yaji.
Nafisa ne ta tare ta tana fadin sheri kika zo ki min ki kashe min aure na ko may ke kinki aure don nace na tuba bana wanan harkan yanzu kike son ki kulla min sheri.
Babu sheri a cikin zance na yanzu ke ma kin sani don shekaran jiyan nan kika kirani akan mu dora a inda muka tsaya kina son in sa a lalata rayuwan yaran hajiya khadija ko ta halin kaka.
Mazan a maidasu yan shaye shaye da sata macen kuma a lalata mata rayuwa ta dinga bin maza dakata don Allah yace a hasale.
Madam taja bakin ta tayi shiru ya juya wirin nafisa yana fadin kunyi haka da ita ko bakuyi ba tace yaushe rabona da wanan matar samad.
Tun kan natafi Niger din nan da muka samu matsala dakai na tafi tun lokacin ban kara ganin ta ba sai yanzu yace bata zo gidan nan ba shekaran jiya tace tazo kuma na koreta.
Madam ta dago kai tana fadin kai kiji tsoron Allah matar nan kece kika kirani da inzo kira hudu kikai min kafin wanan yar uwan tawa tace muzo muji may kike nema na dashi.
Tana kokarin ciro wayan ta daga post din ta tace gashi ga kiranki a wayana har yanzu idan karya nake maki tana kokarin nuna mashi kiran a wayan ta.
Ya dan karba ya duba ya kada kai ya kallo nafisa tare da fadin gashi kece kika kirata ya fara fadin lokaci da rana ya sake dago kai ya kalle ta.
Madam tace ba wanan ba ai ina da record din maganan da mukayi dake a ranan don shedan haka don nasan koda ban maki ba wata zaki sa tayi maki tunda kinyi niyar hakan.
Kuna muna recording din muji yace ba tare da ya kalli kowan su ba dan lokaci ta dauko tana neman recording din ta miko mai wayan.
Nafisa ce ta mike zubur tana fadin Allah ya isa tsakanina dake madam sherin da zaki min ke nan bayan yadda na dauke ki a zuciyana.
Zaki rufa muna baki ko sai na bata maki rai taja bakin ta tayi shiru tana mazurai zaune nake na harde hannaye na saman kirjina ina kada kafa a gefen shi tunda na sakawa sadiya permpers nake gurin ban daga ba.
Bayan gaisuwa ta fara fadin dama na kiraki ne mu dora inda muka tsaya don na gane su sabuwa kudina kawai suke ci a banza yanzu.
Aiki dake yafi min dadi sai madam din tace hajiya aiko da ban guje ki ba ban kuma yi tsanmanin zaki min hakan da kikayi kika guje ni ba.
Yanzun dai kada mutsaya dogon bayani dake wanan yar banzan yarinyar nake son a shiga tsakanin ta da maigidan nan suyi rabuwan wullakanci da junan su don ba zan zauna ina kallo yana tafiya da ita ba ina zaune.
Sai yaranta da nake son a lalata masu rayuwan su tun yanzu su danbale ya kasa tsaron su don ba zance ayi yadda akaiwa fati da diyan ta ba don gashi yanzu itama bata zauna ba tana kokarin dawowa cikin rayuwan shi har daukan diyan yayi yakai waje karatu.
Madam haka zan zauna duk buri ba akan Samad ya tafi a banza ina son in gama da wanan fitsarar kafin in dawo kanshi shi maigidan.
Madam tace hajiya Nafisa ba zan maki karya ba gaskiya na daina wanan harkan yanzu wanda ma nayi a baya ina rokan Allah ya gafarta min ne.
Kema da zaki bi shawarana da kin daina wanan harkan na bata don babu komai a cikin sa sai tarin nadama da dana sani mai tarin yawa a cikin sa don ni sheda ce kuma na gani.
Katse ta Nafisa tayi tana fadin dakata madam ba wa,azi nakiraki ki min ba anan taimako na nema a gare ki idan ba zaki iyaba sai in nemo wata tayi min abin kudi ba fa kyauta zaki min ba kin sani.
Haka kawai don guntun wa,azin ki in zauna ina kallon gida nason fita a hannu na tun shigowan wanan fitsararan yar matsafan na kasa gane kan gidan nan ga baki dayan shi.
A nan recording din ya katse sai madam ta dora da fadin nayi mata wa,azi yadda zata fahince ni karshe ma sai koran kare tayi min da mugun fata ta hanani kudin mota.
Haka muka fito muna tunanen yadda zamu koma gida don ko na zuwa aro tace inyi muzo sai Allah ya turo muna hajiya khadija zata unguwa itace ta taimaka muna ta sauke mu a gida.
Shine dalilin da naji ya kamata in nemaku in fada maku gaskiyan irin kuskuren da muka tafka a baya ni da ita don ni gaskiya yanzu na tuba nabi Allah na daina wanan halin ga baki daya wallahi.
Munyi sanadin rabaka da iyayyen ka mun raba tsakanin ka da matanka fati gata nan da diyan ka da ma kokarin rabaka da khadija wace ta buwaye mu ita da yaranta sai aminin ka babba abokin ka yusuf shima mun sha zuwa guri kanshi muga mun shiga tsakanin ku.
Khadija mun hana aurataya a faru a tsakanin ku dayake Allahku yafi namu sai aune da ciki mukayi a jikinta a lokacin gun wanan lokacin na tsuke da lamatin khadijan.
Dama ana fada muna duk inda muka je cewa ita tsaye take ga kai kukanta a gurin Allah ko yaushe ba zamu iyata ba kaji dan abinda na ke da niyar fada ma dama don Allah ku gafarce ni ga baki dayan ku ko zan samu sa,ida a raina.
Bayan ya nisa yace da da fa kikace hajiya wanan zancen ya wuce dan labari ai don rayuwana gaba daya kuka gurgunta dana iyalina Nafisa may nayi maki a rayuwana kike nema kiga bayana.
Shiru tayi sai kwallan da take matsa a fuskanta yace ba kuka zakiyi ba bayanin zaki min yadda zan fahinta.
Shiru falon yayi na dan wani lokaci sai fati ne tace tsakani na dake nafisa Allah ya isa wallahi don ba zan taba yafe maki ba.
A baya ina zargin khadija da tazo ta mallake mijin ita da tazo daga baya ta samu fifiko akan mu da komai sai daga bayane nazo na gane ba haka rayuwanta yake ba.
Ita di mai kaunane da yara na ban kai ga tabbatar da haka ba sai da yazo da zancen zai kai yara karatu madina inda ni da yan uwana muka zauna suka kara fahintar dani kan khadija din sosai.
Dan zaman mu da khadija ta fitar dani daga wani kangin rayuwan da na shiga a baya na gane tana kokarin kusantani da mijinane sabanin ke dake kokarin nisantani dashi a baya.
Zuwan mu can inda suke zaune ya kara gaskanta mun tunane a kanta yadda ta rike ni kamar ba kishiya ba har girki ta bani acan da kuma muka dawo nan ta kwadaita min zama daku a guri daya.
Ke ko fa ba wani alheri ga shigowan ki a rayuwan mu sai komawa baya tirda hali irin naki wallahi madam tace baku gane ta bane tun farko don ta taba fada min a baya so take ta kammala mijin ku ta kwashe komai nasa ta koma kasan su da zama don tasan ba zai bita can ba ya zauna.
Nafisa kinji duk abinda aka fada ba karya a cikin sa halin ki ne kuma zaki iya yin shi ke kuma madam na dawo gare ki kafin in san irin hukuncin da zan yanke a kanta.
Yanzu wanan abinda ya samay ki idan kina da tunane ya isheki ishara akan sa tace kwarai kuwa Alhaji na dade da nadama batun yau ba.
Don ni nasan abinda nagani kan son mu halaka yaran nan kokuwan su ya dawo gare ni shine har yau ban kara lafiya ba don dama ance tagwaye akwaisu da kokuwa a tare da su.
Ba tagwaye na ba kawai duk dana koni duk wanda yayi gigin tabamu a gidan nan zai ga abinsa don banyi wa kowa sheri ba don haka wanda ya nufo ni dashi a kansa zai koma.
Karya kike wallahi an fada min yadda nake tsaye kema haka kike tsaye a gidan nan madam ce ta ba ta amsa tace don ance muna tana tsaye ba ana nufin abinda mukeyi shi takeyi ba na dade da fada maki hakan amma kin ki kiji.
Nafisa you are very stupid har kina ganin kin samu bakin magana a gurin nan yanzu kin san girman abinda kikayi kuwa.
Rayuwan mu ne fa gaba daya gidan nan kike nema a hannun ki don baki da kunya har zaki dauka kinci bulus ke nan ko ba zan sake ki ba ko in kore ki kin ci albarkacin wa yan nan diyan da muka haifa dake.
Amma zaki zauna a gidan nan zama na dake da babu duk daya a gurin kowa kada kiyi tsamanin zan barki ki gudu ba gudu ko zuwa wani guri a wuri ki.
Don duk inda kika shiga a duniyan nan sai na tonoki ki zauna yadda kika so ganin sauran ke ki zauna a haka kuma zan kara fada maki wasu dokoki da zan kafa maki.
Amma kafin nan yanzu barin sallami wanan matan mutanen ki yace su tashi su fita suka mike suna muna sallama suka

143 / 144

Chapters