Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

Iya Ruwa Fidda Kai Complete Hausa Novel by Siyama Ibraheem

Author :  Siyama Ibraheem Category :  African Stories & Novels

Chapter   14 / 74

39K to 42K   out of 221.1K words

da su share hawayen ta
tayi yayin da Hajiya Madina ke zaune cikin ɗakin ta sai risgar kuka take yi dan har lokacin ta kasa
tantance shin da gaske ne wai ɗan ta na kwance bai san kan shi ba har tsawon sati biyu ba kasa rakiyar
tayi sai dai Hajiya Zeenat da ta yi dauriyar tafiya tare da su Dr Maher da Dr Muhammad dan su ne zasu
tafi tare da yaran chan ƙasar kafin daga baya iyaye matan su biyo su...



Ko da jirgin su ya tashi Hajiya Zeenat ta dawo gida kasa shiga gidan aminiyar tata ta yi dan ita kanta tana
buƙatar samin sararin fitar da heaviness da ke chest ɗun ta fir the past 2weeks ɗin nan dan bata sami
space ɗin zubar da hawaye ba sai a ranar dan haka bata bari kowa ya san ta dawo gidan ba ta ƙille kan ta
ta shige toilet ɗin ta shower ta kunna ta shiga yin kuka mai cin rai suna zaman zaman su na jin daɗi da
kwanciyar hankali outreach ɗin nan yayi interfering,ƴaƴan su duka na cikin mawuyacin hali halin
dilemma halin rai ko mutuwa wannan masifa da me yayi kama,chan gidan Dr Maher Hajiya Madina na
kan risgar kuka nan ma gidan prof Hajiya Zeenat na nata kukan ƴaƴan su duk sun rasa sukunin su suma
dan daga azumi sai ibada babu wani rayuwar farinciki da suke yi dan suna gani farincikin ya ƙaurace
masu kenanhar abada tukunna ba ta kan criminal ɗin suke ba ta lafiyar ƴanuwan su suke kafin su koma
kan wanda ya janyo masu wannan baƙar tarihin....................



*_S,Ibraheem_*

Follow@siyamaibrahim

#vote
#comment



*⚜BWA*



_{Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers}_



👄 °°° °°°👄

°°

°



*🎀IYA RUWA FIDDA KAI*🎀

_{the love saga}_



*#Hot love*

*#Romance*

*#allegation*

*#Epic*

*# Arrogance*

*#Pains*

*#Regrets*

*#Obscure and more*



*SIYAMAIBRAHEEM* Wattpad@siyamaibrahim



*11*
Tun da aka fara waɗannan matsalolin na su Dr Zaid da baby doctor ko kusa Dr Aslam bai da labari bai
sani ba kuma bavu wanda ya sanar da shi dan ba ta kan shi ake ba kuma dama ba wayar kirki suke yi da
ita baby doctor ɗin ba ko da kuwa tana daidai gaɓar da akwai service yayi nasarar kiran ta toh ba ɗaga
kiran take yi ba sai dai ta ƙyale dan mugu mugun haushin sa take ji haka kawai ta tsani ganin lambar sa
da sunan sa in yana kira abin suƙin kuma shine uban gayyar ma ya daina kiran sunan Dr Aslam ɗin in
suna tare bata san dalili ba...

Wata alhamis ya shirya na musamman ya tafi gidan su baby doctor dan sanin ko ana jin labarin su dan
fah shi ya ƙudiri aniyar cewa da zarar sun dawo daga outreach ɗin zai mata magana a turo kawai a yi a
wuce wurin dan shi babu ranar Allah ta'alah da zai waye bai ji son babyn ya daɗu a ran shi ba dan gaskiya
bai taɓa soyayya ba bai san ya ake yin ta shi yasa da ya fara da baby doctor ya ke jin in bai mallake ta ba
toh lallai akwai matsala duk rashin bashi muhimmanci da bata yi bai dame shi ba hasalima gani yake yi
duk cikin so ne dan bata da baƙi a wurin sa komai tayi daidai ne bat laifi a cewar sa ma in suka yi auren
zasu saba ne kaɗan kaɗan...



On reaching there ya riski labarin ai ƙalau suke kuma ba wani matsala ko damuwa kawai rashin samin
lokaci ne hakan sai ya haddasa masa tunane tunane marasa kan gado da fasali sai yake ganin yanzu
shikenan tana chan tare da Dr Zaid abokin hamayyar sa suna chan tana faman yi mai murmushi ko ma
heart killer laughter ɗin ta sai ya ji wani baƙin ciki da ɓacimn rai duk sun ziyarce shime yasa ma tun fari
bai amince zai bi su ba ai da ya ce shima zai tafi dan he is sure that Bilkisu is not well secured with Dr
Zaid hakan ne ya sa ya yanke shawarar da dawowar su zai saka mahaifin shi a gaba a yi mai yiwuwa dan
yana ganin rayuwar turai da ya ke kan turbar yi ba zai kawo mai hanya mai ɓillewa ba domin kuwa
cutuwa yake yi dan shi jiran ta yake yi ta fara son sa amma sai abin ke nema ya fi ƙarfin tunanin sa dan
instead ta faɗa tricks ɗin sa sai ya ga kamar ƙara bata chances yayi na baje kolin soyayya da Dr Zaid
which he doesn't welcome it..



Duk matsalolin da ya faru ɗin nan kama daga incidence ɗin da ya faru a koma har dawowar su gida na
tsawon 2 weeks ɗin nan har tafiyar su germany bai da labari dan kafin nan mahaifin sa ya tura sa zuwa
ƙasar Oman domin yi mai wani babbar assignment wanda hakan zai ɗauke shi sama da wata guda har
ma da ɗoriyar sati biyu,bai so ba but ya tafi da zumar in ya dawo zai sanar da mahaifin sa komai dan shi
ya matsu bai mallaki Bilkisu ba.....



°°°°°°°°°°°°°°°°°

A nan gida kuwa bayan tafiyar su Dr Maher da Dr Muhammad Hajiya Zeenat da aminiyar ta Hajiya
Madina sun ci kukan su sun ƙoshi ƴaƴan su duk ba su cikin sukuni aka rasa wa zai tsawatar wa wani dan
babu ranar gogewar wannan ɓakin babi da ya buɗo masu har sai ranar da Allah yayi sauƙi zai ziyarce su a
zuriar,



Misalin 7pm Hajiya Zeenat ta fito cikin shigar doguwar rigar abaya silver mix da mayafin ta ƙarama ta
yafa dan su basu yarda da hadisin bononon mutani ba na cewa dan ka hayayyafa ka yi jikoki shikenan ka
tsufa ba su dan gudun kalmar tsufar ma ya sa auke hole rayuwar su su je chan ƙasar su je chan ƙasar dan
fah basu yarda sun tsufar ba in ya kama ma wani tafiyar har da surikar Hajiya Zeenat ake yin shi tun kafin
ta sami ciki sai su ce ai ciki baya hana jin daɗin rayuwa toh ko da ta haihun ma zarah ta kai 8months tare
ake tafiyar da ita da baban ta in suka tafi a miƙa ta hanun nanny su kuma su hole rayuwar su acewar
Hajiya Zeenat idan har zee na ma jamil waɗannan abubuwa toh tabbas babu wata macen da zai kalla ta
burge shi dan matsalar matan arewa ne na wai dan ka yi aure an gama amarci an sami ƙaruwa shikenan
sai mace ta mai da kanta babbar ƙarfi da gadara toh ita bata amince da wannan haɗubar ba ta fumi
yarda da rayuwar jin daɗi dan da shi ta sabarwa prof babu inda ta rage shi hakan yasa ta rinƙa janyo
surikar tata a jiki tana koya mata techniques ɗin har dai itama ta hau kan karatun dan zee ba baya ba
itama dan kuwa bata son sunan kishiya ganin hakan ya sa Hajiya Zeenat daɗa dulmiya ta tsundum cikin
rafin ƙwato ƴancin ta a wun mijin ta ta yadda babu ma inda zai juyi ya ji un ba zee ba toh kowace mace
mujiya ce agare sa ta yi nasarar yin hakan dan a halin da ake ciki kam bayan kasancewar sa soldier baya
d lokacin kan sa sosai toh mace ma in ba matar sa ba bashi da tabbacin cewa akwai wacce zai iya kallo ya
kira da matar sa....



"Bilal zo ka raka ni gidan Ammin ku"cewar Hajiya Zeenat da ta ke ƙoƙarin ɓoye damuwar ta.miƙewa
yayi daga kan sofa da yake kwance kamar marar lafiya ya ce

"Toh mu je umma"daga haka suka fito daga gidan since their houses is adjacent to each other sai basu
wani yi doguwar tafiya ba suka iso gidan su Hajiya Madina.ko da suka shigan ba su ci karo da kowa ba a
tsakar gidan saboda yanayin rayuwar da ta juyawa jama'ar gidan straight babu dogon juye juye suka
shiga main apartment ɗin Hajiya Madina inda a nan ma bata sauya zani ba dan babu kowa a parlorn ce
mai tayi ya jira ta ita kuma ta shiga cikin ɗakin Hajiya Madina da ke chan sama.

Sallama tayi ta ji shiru ta kuma yi ta ji shiru sai ta tura ƙofar ta shiga bata gan ta ba ta kuma doka
sallama still ba response sai ta ɗan jiraye ta na wasu lokutan bata ji motsin ta ba hakan ya sa ta nufi
sashen ban ɗakin ta ɗan tura kaɗan aiko sai tayi arba da Hajiya Madina kwance ƙasar tiles ɗin banɗakin
Kamar dai a sume da sauri ta ƙarasa ciki ta shiga kiran sunan ta tana jijjiga ta



"Madina....Madina ki tashi me kija yiwa kan ki,Madina ya zaki yiwa ƴaƴan mu haka in baki da ƙarfin yi
masu addu'ar samin lafiya wa zai masu Madina ki tashi dan girman Allah"..

Abin duniya duk ya ishe ta ga damuwar ƴaƴan su ga Hajiya Madina da ke a sume bata yi tunanin
yayuafa mata ruwa ba sai da ta ga da gaske dai ba farfaɗowar zata yi ba dai ta yi wuf ta ɗebo ruwa ta zo
ta yayyafa mata,numfashi ta ja kafin daga bisani ta farfaɗo ta buɗe idanun ta sai kuka kamar me tana ta
surutai



"Ɗa na Zaid,Zeenat kin ga abin da suka wa ɗa na?kashe min shi suke son yi bai masu komai ba daga
taimako sai su lahanta min shi?ba fah rigima ne dashi ba bai da hayaniya ai ke shaida ce,yanzu a ce
mutum da ransa tsawon satin biyu bai san inda kan sa yake ba?yana duniyar amma gangar jikin sa ne
kawai tare da mu zuciyar sa da rayuwar sa baki ɗaya basu tattare da gangar jikin sa?me suke son yi min?
me suke nufi da ni?so suke su tona min asiri?ɗa na Zaid na mawuyacin hali Zeenat ya zan yi"?maganar ta
gabaɗaya abin tausayi.

Actually both of them are in state of heartache and serious uneasiness amma dole ɗaya ya rarrashi
ɗaya juma the strongest ne zai iya ba ma weak ɗin ƙwarin gwiwa wanda Hajiya Zeenat ce ke da ragamar
yin wannan ɗin dan haka riƙo Hajiya Madina ta yi suka fito zuwa bedroom ɗin ta suka zauna a nan ta
shiga bata magana da hope ɗin inshaAllah Zaid will make it zai farfaɗo kuma zai koma kamar yadda yake
da

"I hope and pray for that"cewar Hajiya Madina tana share hawayen ta daga haka kiran Dr Muhammad
Hajiya Zeenat ta yi dan sanin halin da ake ciki...



A chan parlorn ƙasa kuwa zaman Bilal babu jimawa sai ga giftawar Bahajjatu har ta wuce sai ta dawo da
baya ta ga eh apple ɗin ta ne sai ta dawo ta shigo falon tana takawa a hankali har ta iso gaf da shi ta
kirawo sunan sa

"Apple"!!a ɗan firgice ya ɗaho ya kalle ta sai ya sauke ajiyar zuciya yayin da ta zauna kujerar da ke
kallon na sa tana son samin natsuwa dan ta lura tashin hankalin da yake ciki yana son fin na ta



"Apple yaushe ka zo ban sani ba baka kira ni ba"ƙura mata ido yayi kafin ya ce

"Umma ce ta ce in rako ta shine muka zo"shiru ne ya ratsa wurin har dai Bahajjatun ta gaji ta yi bursting
abin da ke damin ta



"Apple am ill sick of all this shortcomings,na gaji da enduring matsalolin nan,na gaji da wannan wahalar
apple ban saba ba,har sai yaushe yaya Zaid da Bilkisu zasu farfaɗo?har yaushe zamu cigaba da zama cikin
wannan wahalar da tashin hankalin?apple am sick and tired of all these problems gashi tun da abin nan
ya faru Ammi bata fah cin abinci ɗazu da na kai mata sai na gan ta shiru nayi magana har na gaji but bata
amsa min ba a haka zamu cigaba da zama apple"?da kuka ta kai ƙarshen maganar wanda ya sanya shi jin
duk jikin shi yayi sanyi shi kan shi dan dai namiji ne if not for that tsaf da shima kukan zai yi dan only God
knows what is in his mind game da revenge ɗin da zai ɗauka akan wanda ya aikata wannan aika aikar.
Tashi yayi daga inda yake ya dawo kujerar da take ya kalle ta ya ce

"Wipe them off apple ina raye ban ga me saka ki hawaye kai tsaye ba wipe them off"saka bayan
hannun ta tayi ta shiga share hawayen saidai tana sharewa wasu na fitowa daga ƙarshe ma kasa zaman
falon tayi sai ta miƙe ta yi hanyar ɗakin ta tana jin ran ta na suya dan abin sabo ne fil a ran ta bata jin zai
kankaru har sai an bi an yi maganin wanda ya haddasa abin..



Shima barin gidan yayi ya koma gidan su sai ga Bilal na kuka kukan sosai ba na wasa ba dan abin na taɓa
mai zuciya what coukd possibly prompt culprit ɗin yin abin da yayi?lajfin me suka mai da ya aikata masu
wannan abin?ya ma suka haɗu da shi kuma me ya haɗa su har suka aikata mai hakan?all these questions
have no satisfactory answers dan haka ya cigaba da kukan shi yana ƙudirin abubuwa daban daban game
da lamarin....



**************



Da isar su motar asibitin ta kwashe su basu tsaya a ko ina ba sai asibitin inda aka shiga da su separate
rooms shi aka yi da shi sashin emergency cerebral room ita kuma aka shigar da ita unconscious and
lethargic room yayin da su Dr Maher suka tsaya a waje...



Da fari dai an saka shi ne a wani incubator ne wanda zai taimaka yayi monitoring internal organs ɗin
kama daga waɗanda suka sami hatsari da waɗanda suke facing trait an saka ne yayi monitoring ɗin sa na
tsayin kwanaki huɗu zuwa biyar ta nan ɗin zai rinƙa receiving ƙananan treatments wanda ba zai taɓa
lafiyar sa ba har dai a gano ainihin matsalar



A nata gefen kuwa ko da suka gwada farfaɗo da ita ƙin farfaɗowa tayi dan haka ana tsammanin ta sami
trauma da ya taɓa brain ɗin ta wanda yayi sanadiyar shigar ta temporal comma muddin ana so ta
farfaɗo toh sai an yi vibrating ɗin ta sosai dan haka an saka ta under electrification machine yana jijjiga
ta kaɗan kaɗan dan speed ɗin machine ɗin is as low as 35.3°c bai kai normal range speed ɗin ba bare a
ƙara shi ta yadda zai jijjigata sosai..



Feedback aka ba su Dr Muhammad aka kuma sanar da su cewa as soon as 4 days ɗin suka cika kuma an
sami abin da ake so toh za'a yi proceeding amma in akasin haka sai an kuma saka shi a wani machine ɗin
dan yi mai differential test ita ma aka masu bayanin nata da haka suka rabu daga nan suka nufi intensive
care room ɗin da aka saka shi sai dai ba'a shiga ta transparent glass door ɗin ake iya hango shi gashi nan
dai a kwance jikin kamar mai isashiyar lafiya amma duk electrodes ne ke juya jinin jikin shi su ke taimaka
mai,a halin nan kuka ne kawai iyayen basu yi ba suka mai addu'ar samin lafiya suka koma part ɗin baby
doctor itama dai kwancen take da maƙalallun electrodes a kan ta gabaɗa wayoyin saka kuzari ne a jikin
ta sai monitoring machine da ke reading state of wellness ɗin ta in yayi sama yayi kamar zai dawo ƙasa
sai yayi pumping electric current wanda yake taimakawa wurin girgiza ta.

Suna kallon first move ɗin suka juya baya dan ba wanda zai iya kallon mawuyacin halin da take ciki at
least ita tana da chances of surviving kusan 89/90% akan shi da ke da 45/50% of surviving amma a zahiri
condition ɗin ta ya fi na sa ɓaci shi complete comma yake ita temporary comma ta shiga kenan shi dama
nashi condition ɗin is worsen already but ita duk ta fi wahalan..

Zama suka yi a kujerun da ke kallon ɗakin nata suna kallon ta time to time da zarar electrode ɗin zai
bada electric current sai su sauke kan su ƙasa a haka a haka har Dr Muhammad ya ji ƙarar ƙiran matar sa
ya ɗaga wayar tare da matsawa nesa da Dr Maher dan kar ya tayar mai da hankali



"Hajiya ina Hajiya Madina"? itama matsawa tayi ta amsa mai da

"Tana ciki me ya faru ya ake ciki yanzu prof"?

Ɗan shiru yayi kafin ya warware mata komai ajiyar zuciya ta yi ta ce



"Toh prof muma muna hamyar zuwa ko nan da 3 days ko kuma 4 days dan Hajiya Madina bata cikin
hayyacin ta ɗazu da muka shigo ni da Bilal wallahi a sume na riske ta sai da na yayyafa mata ruwa kafin
ta tashi ko da ta tashin ma da maganar Zaid ɗin ta farfaɗo prof ina tsoron kar wani abin Allah ya kiyaye
ya faru ina ganin zai fi in tana ganin shi"!

"Hajiya toh me kike ganin zai fi"?shuru tayi kafin ta ce

"A ganina zuwan na mu shi ya fi but kafin nan kun sanar da Afzal kuwa"?

"A'a ba'a gaya mai ba dan bamu san a yadda zai ɗauki maganar ba"!



"Toh ku bari ni zan kira shi yanzu dan ya kwantarwa da Hajiya Madina rai in ba Zaid shi yana iya dawowa
yayi ƙoƙarin da zai yi dan ta sami sauƙin raɗaɗin da take ji a ran ta"

"Toh in kin ce hakan ba zan ja ba lemme get going sai mun yi magana gobe"

"Toh sai anjima"ajiye wayar suka yi ta koma ciki ta cigaba da rarrashin ta har sai da ta ɗan sami sauƙi
sannan ta sallame ta akan washegari zata dawo godiya sosai ta mata da kulawar ta gare ta daga ƙarahe
suka ma ƴaƴan su addu'ar samin lafiya..
Da suka fito sai bata ga Bilal ɗin ba hakan ya tabbatar mata da cewa gida ya tafi sai ta wuce zuwa gidan
da zuwan ta ɗakin Bilal ɗin ta fara shiga inda ta gan shi zaune a ƙasa hawaye duk sun bushe mai a kan
fuskar sa yana scrolling pictures ɗin su shi da twinin sa ba hawayen da ke fitowa amma da gani ka san
kukan zuci yake yi dan haka har ta tsaya a bakin ƙofar bai san ta zo ba har ta shigo ta dafa kafaɗar sa sai
a nan ya juyo a firgice ya ce



"Umma yaushe kika shigo"?yana yunƙurin ɓoye wayan bai san ta gama gani ba sai ta ɗan murmusa ta ce

"Let it be my boy na gani just pour ot out"ta faɗa ta na mai kwanto da shi kan kafaɗar ta kamar jira
yake ya shiga risgar kuka bata hana shi ba dan shi kaɗai ne solution ɗin halin da yake ciki haka ya sha
kukan shi dan ya manta cewa shi namiji ne yayi mai isar sa tana petting bayan sa har yayi shiru ya shiga
tambayar ta

"Umma apple zata warke ai

14 / 74
Connection failed: SQLSTATE[HY000] [2002] Operation not permitted