Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

Lokaci Ne Soyayyar da Ta Zo Bayan Jinkiri BY ZUWAIRA UMMU MARYAM

Author :  ZUWAIRA UMMU MARYAM Category :  African Stories & Novels

Chapter   32 / 75

93K to 96K   out of 224.1K words

Dan Allah take this in good faith... "tafada mata, da sauri mami ta girgiza kai tana cewa
"I can't... Dan Allah... Kar a daura min aure da kanin bayanna... Wallahi cimun mutunci zaayi.... Mamanshi vatasona... Dan Allah.. " tafada cikin matsanacin tashin hankali,
"wallahi it's not as bad as you think.... Suhail ai ba yaro bane... Wanda in kuna tare dashi baa ganewa waye babba cikinku... Nidai pls relax mana... Kinsan kaka janyewa zatayi ba ko mutuwa zakiyi... She will never stop now... Daman ta dade tana neman hanyar da zatayi disposing dinki... And luckily ta samu... Don haka hakuri zakiyi..."wata cousin sister dinta ta fad'a mata,
"wallahi sai dai in kashe kaina ..."mami ta fad'a cikin matsanacin kuka, shigowa hajiya murja tayi da wannan kudin hannunta, duk juyawa sukayi suna kallonta har da mami da tayi zuru zuru tana kallon kudin dake hannunta, bayab ta karaso ta kalli mami da face dinta ya sauya tace
"my dear... Ki sani aikin gama ya gama... Kiyi hakuri ki dauki kaddara... Kilan daman haka nan kike neman miji alhalin mijinki na kusa dake... Ko kadan banason kiyi wani abu da zai batawa kaka rai ko mu... Nasan kin dade kina fatan miji na gari.. Kuma baki ganin shi suhail din mijine na gari..don haka don't misbehave at all because it won't change anything..."tafada, kirjin mami sai sama da kasa kawai yake saboda tashin hankali, duk maganar da take babu wanda taji sai aikin gama ya gama, wannan statement is the most horrible statements da ta taba ji duk days of her life, kudin hannunta ta Kama hannun mami ta dora tana cewa
"GA sadakin ki... Allah yasa hakan shine mafi alkhairi... "tafada tana ajiye kudin a trembling hands na mami, wani irin kara mami ta saki ta sakr sumewa for the forth time. Wannan Karin kaman bazata tashi ba, ciki aka koma ka fadawa kaka halin da ake ciki, suhail yayi zuru zuru yana kallon hajiya murja dake radawa kaka magana a kunne, duk jikinshi babu dadi, baisan exactly what is wrong with him ba, ji yayi kaka na cewa
"kai zo ka dauki matarka kaira asibiti..."tafada mashi amma he's so lost in thought that baisan she's talking to Him ba har saida yazid ya taba shi yayi saurin daga kai da idanuwnashi da suka sauya launi,
"Dan ubanka da kai nake.. "kaka ta daka mashi tsawa ganin sai kalle kalle yake, da sauri ya Mike ya fara tafiya kaman iska na ingizashi, bayan hajiya murja yabi suka fice daga hall din zuwa inda mami ke kwance, gabanshi na mugun faduwa ya shiga ya ganta kwance cike cikin ruwa amma b'ata tashi ba, da sauri ya dauketa kaman wata yar karamar baby yayi gaba daita wajen mota, hajiya murja na biye dashi, bude mashi mota tayi ya Sakata ciki suka fice su biyu ita kuma ta juya ta shiga cikin hall. Kaka balancing tayi ta kalli alhaji Muhammad da kanshi ke kasa saboda yana tunanin alhaji yunusa might hate him because of what Just happened, tace
"da akwai inda zasu zauna ne?.. "ta tambayeshi, baki zai bude ya amsa nata senator Mai waazi yace
"wannan VA matsala bane...inda da wani gida wnada na gina saboda retirement dina... "bai karasa ba kaka tace
"kai banason iskanci... na fad'a maka kar ka kara yi mana turanci..." ta daka mashi tsawa
"Allah ya huci zuciyar kakarmu... " ya fad'a ahankali sannan yacigaba dacewa
"da akwai gidan dana gina in zauna mussanman in na ajiye aiki... Zan basu... In Allah ya yarda zan sake wata gjdan... "yafada wa kaka, wani irin kishi salim yaji ya rufeshi, kowa yasan gidan da senator ke magana a kai, gari ce guda Don wannan gidan sai a sayi gida ashirin da kudin da aka kashe wajen ginawa, Dan guntun tsoki yaja yana shafa goshinshi,
"Masha Allah... Allah ya baka kujerar kasa Don hasken annabi..."kaka ta fad'a mashi aka amsa da Ameen, wani daga cikin family mai babban company ya tashi yace
"gaskiya abunda ya faru yau it's something... "wani irin kallon kaka ta watsa mashi jin yayi turanci tacr
"na kusa na hana yaranku karatun boko tunda so kuke ku manta da yarenku... "tafada sounding so angry
"kiyi hakuri... "yafada sannan yacigaba dacewa
"abunda suhail yayi yau abune Wanda yaran mu suyi koyi dashi... Haka ya Kama mu zama GA junanmu... Mu zama masu rufewa junanmu asiri... Muna da maza da dama a wajen anan amma babu wanda yayi kokarin kwatanta abinda suhail yayi... Duk suna nan duk wata take kwansan bakin ciki... Gaskiya bbu abinda zamuce sai dai Allah ya bada zaman lafiya... Kuma Insha Allah ni zan hada lefen ango da amarya..." bai k'arasa ba wani yace
"yace Alllahu Akbar... " duka aka amsa da Allahu Akbar,
"har wani lefen ango ake daman?.. "kaka ta tambayeshi, dariya duk akayi mutumin yace
"ai wannan Karin dole ayi na ango shima... "yafada yana dariya, duk aka saka dariya kuma, wurin is full of merriment saidai a rayuwa duk yanda abu yazo sai an samu masu bakinciki da hassada, ciki kam har da hajiya habiba mahaifiyar humaira da kuma irinsu salim, wani kuma ya Mike, duk masu magana in ka gansu kasan kudi na zaune a jikinsu Don kallo daya zakayi masu kaga maiko.
"alhamdulillah...allah ya basu zaman lafiya... Ni kuma na bada gudumuwar million uku.... "yafada sannan ya koma ya zauna, godiya kaka tayi mashi zata bude baki tayi magana wani ya sake mikewa ya bada nashi contribution, abun sai ya zama competition don almost manyan mutane dake zaune nan ciki saida suka bada kyauta, alhji Muhammadd alhaji yunusa was ao surprise by the turn of event, da aka lissafa kudin duka kusan million ashirin, nan take kaka tafadawa hajiya murja ta hada kudi ta kashewa mami million goma wajen kayan daki, duk baki aka bude ana kallon ta
"naga duk iyayen ba so suke ba.. Don haka bamu jiran suyi komai balle raina ya bace... Shi kuma suhail a bashi sauran million goma... "kaka tafad'a
"haba kaka.. Ai wannan ya zama auren jari... "inji salim,
"ai kaima ban hanaka auren Jarin ba... In kana da hanya kayi...shege Dan bakin ciki.. Kai ko sisi baka bada ba amma da gani har fuskar ka ta sauya saboda bakin hali" kaka ta watsa mashi, komawa yayi ya zauna, duk Wanda ke zaune cikkn matasan nan ji sukayi inama su sukayi wannan courage din na auren mami, basu sun it will be something like this ba, kowa was so surprise by the turn of event, wasu today is among the happy moment while was kuma it was among the saddest moment for them Don abun yayi yawa
"bikin nan zai zama babba a tarihin yan garin kano... "inji kaka.

hajiya rukkaya na tsaida a daidaita tace a kaira kofar mazugal wato gidan yayar ta. Cikin matsanacin kuka ta shiga gidan yayarta kaman anyi mata mutuwa, falon ta fadi kasa gaban yara, da sauri yayarta ta kamata tana tambayar ta waya mutu,
"Anty an kashe ni... An gama Dani... An cuceni... "tafad'a cikin matsanacin kuka,
"inna lillahi waina ilahi rajiun... Me yayi zafi haka rukkaya... "ta tambayeta, cikin matsanacin kuka hajiya rukkaya tace
"an daurawa mami daure da wannan yaron... " sshuru yayarta trying to remember what she's talking about, bayan kaman minti daya da rabi ta zaro idanuwanta tare dacewa
"wait a minute... Dan gidan hassana?.. "ta tambayeta, cikin matsanacin kuka hajiya tace
"eh shi.... "
" Ban gane an daura masu aure ba.. Daman ansaka biki ne?. "ta tambayeta sounding so Confused, cikin kuka hajiya tafada mata duk abubuwan da suka faru
"amma gaskiya wannan kaka tana abunda ta gandama...kaman mami zaayiwa wannan auren kaman ba babban mace ba.. Gaskiya Sam banji dadin wannan lamarin ba... Haba Dan Allah... "tafada sounding so angry
"wallahi anty sai Kinga irin zagin da matar nan ke wa mami... She's insulting her black and blue... Kawai Don anger bana magana akayi min wannan cin mutunci aka hada yata da wacce b'ata kaunata... "hajiya ta fad'a cikin matsanacin kuka, ahankali sisyer dinta ta dafa shoulder dinta tare da cewa
"dear ki kwantar fa Hankalinki.... Kar fushi yasa muki hangen destiny.. Kilan hakan da akayi shi yafi alkhairi... Amma abu San baiyi dadi ba... "
"anty na shiga uku... Mami ta sha wahala a rayuwa da ya kamata ta auri Wanda zata huta... Sai kuma aka had'ata da wannan matar da vata ganin kowa da gashin arziki... Anty dole hankalina ya tashi..."tafad'a still crying,
"tunda yaron na sonta Insha Allah komai zaizo da sauki...komai rubuce yake... Bamu isa mu tsallaka destiny ba... Aure baa kara mutum second ko daya in har lokacin ta yazo... Tamkar mutuwa haka abun yake... Don haka Lokacine... Lokacin mami ne yazo... Lokacin aurenta ne yazo.. Don haka Dan Allah be strong for her and the sake of Allah... "sister dinta ta fada tana shafa shoulder dinta ahankali hajiya kam. Kuka kawai take b'ata jin rarrshi, b'ata taba nadaman aure a family din Mai waazi ba sai yau, b'ata taba sha'awar family da Kowacce abinda ya gandama yake yi VA sai yau,
"wallahi wannan family is the worst among all family... I wish I xan turn the hands of time da babu abinda zaisa in auri wani a Mai waazi family... Mutum bai da yancin kanshi.. Mami na suma tana tashi amma saida kaka ta tabbatar an daura mata aire da kanin bayanta... "hajiya ta fad'a still crying sosai
"pls stop saying that... Ki bada blessings dinki Don mami taji dadi a duk inda zata zauna... Dan Allah take it easy on your self... "ta fad'a mata.

Wani private hospital nan kusa ya kai mami har lokacin b'ata mosti, taimakon gaggawa aka b'ata kaman yanda aka saba bawa such victim. Suhail ne zaune bakin gadonta idanuwanshi lumshe ya dafa goshinshi, ahankali ya Dan daga kai ya kalli mami da sakin ajiyan zuciya in her sleep ya Dan kau da kai, he always wanted to marry her without thinking abubuwan da zasu iya biyi baya, yau kuma gashi Allah ya cika mashi burinshi na aurenta amma gani yake hard times are ahead, reaction dinta dana Mom dinshi sai na mum dinta si going to make things very very very difficult, kawai he wish ya dage and let her go amma he couldn't, gani yake if he let go it means letting go of he's life, the only support he have was from yazid... yazid ya dinga pitching dinshi yayi magana, shi ya bashi courage ya fada a bainar Jamaa he will Marry her, hannunshi ya rike gam before saying it, baisan abubuwan will come in such a hasty way ba, he thought if ya fadi abinda ke ranshi zaa kira mami a rarrasheta ta aureshi at least, amma bai taba kawo ranshi yau din nan zaa daura mashi aure ba, ko gida bai dashi amma yasan hakan won't be a problem yasan he's dad will sort that out, Dan sake juyawa yayi ya sake kallon mami da full chest dinta je showing how fast she's breathing, b'ata seconds biyar b'ata saki ajiyan zuciya ba, despite all the tough tine he's thinking of her with him in a naughty way, just imaganinig her laying close to him in a cozy way, kawai sai ya saki murmushi, idanuwa ya lumshe wearing a Smile that makes him looks so handsome and cute, idanuwanshi lumshe baisan mami ta bude ido ba, ita kuma b'ata motsa ba, kawai wani irin bakinciki take ji mara misaltuwa, she have heard lot of hard times Amma yau is the hardest, b'ata taba tunanin zata ga rana irin ta yau ba, ranar da kanin bayanta zai zama mijinta, she sees he's guts, taga kokarin shi that despite everything he's sitting next to her on her sick bed, tunda take b'ata tabajin ta tsani mutum irin suhail ba, she hates him with full passion, sai yanzu ta gane why mutane je kashe mazajensu, before she wonder what will Make someone kill their hubbies Ashe it's pure hatred, she feels like slaughtering him at the moment, she's looking for something to hurt him with amma babu komai Kusa daita, har lokacin b'ai San ta tashi ba, canular dake hannunta ta zare ahankli idanuwan shi lumshe yaji an soka mashi abu a gefen cikinshi, zabura yayi idanuwanshi duk waje ya sa hannu wajen sannan yana kallon mami dake kwance looking so innocent
"you have some nerves.... "ta fada ahankali, har lokacin bai cire hannu inda yaji an sokeshi ba,
"mami me kika caka min... "ya tambayeta yana biting lips dinshi saboda yabda wajen je stinging dinshi, ahankali ta daga hannunta dake dauke da Canular dake hannunta,
"Allah yaisa tsananina da kai....i begged you ..."tafada tana fashewa da kuka, suhail sai shafa wajen yake yace
"kiyi hakuri... I try... "
"keep quite and get out....wallahi an daura maka aure da wahala..."tafada cikin hawaye, shuru yayi yana kallon ta then hands dinshi gefen cikinshi,
"I said get out selfieh bastard..."ta daka mashi tsawa cikin kuka, still yana tsaye and he don't want to be angry at her Dan murmushi ya saki tare dacewa
"amarya baki laifi... "wannan maganar ya mugun batawa mami rai, cikin ihu ta kira nurse, da sauri wata ta shigo, nuna suhail tayi tace
"send him out of here.. "ta daka mata tsawa, juyawa nurse din tayi ga suhail tace ya fita, murmushi yayi yac
"she's my wife... Take good care of her... "yafada sounding so calm, murmushi nurse din tayi shi Kuna ya fita daga dakin, yana Dan shafa gefen cikinshi, mami sabon babin kuka ta bude, sai yanzu ta gane suhail is damn serious Don ita ko kadan bataga wani nadama tattare dashi ba,
"it will never work... "tafada cikin kuka, she prefer to die than ta zama mata a gidan suhail. Cikin mota suhail ya koma ya zauna yayi saurin daga rigarshi yana kallon gefen cikinshi, da akwai Dan jini kadan,
"mami is wicked.."yafada ahankali, kwantar da kujerar mota yayi ya kwanta nan, ko kadan bai isa yaje gidansu ba sannan he can't go to gidansu yazid,
"wannan shine tsaka Mai wuya... "yafada ahankali, the thing is daya tuna mami is now he's wife sai ya saki murmushi, shidai yasan b'ata isa ta hanashi samun duk abinda yake bukata daga gareta ba, saidai in yayi niyyar kyaleta,.
"ango in distress... "yafada yana dora kai kan staring.

Duk tashin hankalin duniya kan hajiya hassana ya kare, ashar kawai ta ke saki babu control, duk wnada ya ganta yasan Tana cikin tashin hankali because her mood and everything shows it, Tama rasa inda zataje, bayab alhaji ya fidda ta ta taka taje waje, she was parading nan kofa gate baa dade ba sai GA humaira dake kuka, shakota hajiya hassana tayi tana cewa
"Dan uwarki duk ke kika ja min wannan masifar... Kiri kiri kika k'i suhail.. Gashi yanzu yaje zai auri tsohuwar karuwa... Wallahi kiyi adua kar a daura auren nan Don sai na fara cin ubanki kafin in koma kan wannan tsohuwar "tafad'a sounding so bitter, humaira sai kuka kawai take b'ata iya cewa komai, hajiya hassana na sakinta tayi saurin barin wajen, tafiya hajiya ta dingayi tana cewa
"wallahi it's over my dead body.. Wannan auren it's something that can never happen... "

Thanks

In biya kudin karatu ba kika karanta Allah yaisa36

For those that suna son biya amma har yau basusan ta yanda zasu biya ba, you don't have to call pls, kawai send 300 to 0024878383 sai ki turo screenshot zuwa 08106102727 via whatsapp kou kuma ki tura mtn card na 300 to 08106102727 shima ta whatsapp bata message ba, kou kuma kiyi transfer na Kati shima mtn na 300 ga number sama sai ki turo screenshot dinki zuwa ga same number ta whatsapp, remember it's kudin karatu not kudin mallaka. Nagode




Lokacine โค๐Ÿ’›๐Ÿงก๐Ÿ’š

Yanda take magana kasan she's so Serious,
"wallahi it's better in bar wannan banzan family da in zauna dana ya auri tsohuwar.. Tsohuwar ma yar rukkaya Allah forbid..it will never happen.. Nayi sake da yawa shiyasa har hakan ya faru... Ta mallakemin da hakan bai isheta ba.. Wallahi ban yarda... "tafad'a sounding so bitter, har ta is gida b'ata bar magana ba, ko maigadin gidan kallonta ya dingayi yqnda zata shiga part dinta tana magana, sai da ta shige ya fara cewa
"hajjya ta zare... Allah yasa ba gamo tayi ba.. " yafada yana rufe gate din

Meeting was all about suhail da maryam, kaka batayi wasting time wajen rarraba aikin da zaayi ga family ba, har wayanda zasu je su amshi lefe gidan Wanda yayi alkawari yin lefen ta wakilta, b'atayi wasting wajen meeting ba karfe biyu akaci abinci aka watse kowa was talking of abinda yafaru, yan bakinciki was like killing themselves, wasu kaman a fasa auren su suce zasu aureta haka suke ji, kaka kiran alhaji Muhammad da alhaji yunusa tayi har part dinta ta zauna sannan tafara cewa
"kowannenku kuna komawa gida ku tabbatar kujawa matanku kunne Don wallahi duk wata shegiya da ta nemi kawo min matsala wallahi zata ga matsala babba a kwaryarta... Duk wacce tace bazaayi a gabanta ba wallahi zaa yi a bayanta... Don haka dob gudun kar rana ya baci kuja masu kunne... "tafada sounding so serious, duk shuru sukayi bayan ta gama ja masu kunne ta sallamesu suka fita, bayan sun bar wajen alhaji Muhammad ya kalli kaninshi yace
"Dan uwa Dan Allah kayi hakuri kan abinda ya faru... Wallahi inda nasan haka wannan yaron zaizo da matsala da ban barshi ya halllaci meeting din yau ba... Har fad'a mashi

32 / 75