Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

DA ME AKE ADO Complete 1 4 Complete Hausa Novel by Aunty Fauziyya D Sulaiman

Author :  Aunty Fauziyya D Sulaiman Category :  African Stories & Novels

Chapter   18 / 47

51K to 54K   out of 139.6K words

domi haka ya rink'a bata labarin Yaranta da ba babanshi da Kakarshi da irin Diramar da suke yi tana ta dariya. Tunda daga wannan ranar kullum dare sai yace zai je gurin Babansa ya wuce gurin Nana, amma yana fara biyawa ya gaisa da Baban nasa yaga yaransa sannan ya wuce gurin Nana. A hankali SABO DA SHAK'UWA ya fara shiga tsakaninsu, amman ko da wasa bai ta6a yarda Ma'u ta gano ba. Ita kanta Nana ta gano Ahmad yana balain kaffa-kaffa da duk wani abu da ya shafi Ma'unsa, shi ya sanya ma bata had'a kanta da ita kwata-kwata. Rana cta k'arya sai dai uwar d'iya taji kunya! inji masu iya magana, domin lokacin auren Nana da Ahmad yayi, Alhaji Nura ne yayi komai, sai dai yayi adalci, don duk wani abu da aka sanyawa Nana a cikin Kayan Lefe an sanyawa Ma'u shi, sai k'alilan ne suka ban-banta, don haka kamar sabo Lefe aka sanyawa Ma'u a matsayi kayan fad'ar Kishiya.



30 October 2015 at 11:31 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like34

Write a comment...



·

Bakoji Lamara Misau

Gud

Like · React · Reply · More · 1 Nov 2015

Hussaina Abdulhamid Abdulhamid

namiji kena

Like · React · Reply · More · 6 Feb 2017

Muazz Alawo

kakyauta

Like · React · Reply · More · 30 Oct 2015

Tahir M. Kaumi

We need on time.

Like · React · Reply · More · 31 Oct 2015

Dayba Seyoji

Hmm namiji kenan

Like · React · Reply · More · 30 Oct 2015

Musa Abdullahi

Dakyau

Like · React · Reply · More · 31 Oct 2015

Hadiza Umar Abubakar

Tnx

Like · React · Reply · More · 30 Oct 2015

Shafiu Shanabash

DAME AKE ADO...?

Like · React · Reply · More · 30 Oct 2015

Babangida Musa Ahmad Rijiyarlemo

Ammma gaskiya namiji sai Allah

Like · React · Reply · More · 3 Nov 2015

Azinatu Umar

TNX

Like · React · Reply · More · 30 Oct 2015

View more comments&



Tanx

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

View more comments&

Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO 4**20



Biki ne irin na masu kud'i da gata, abin dake bawa Ma'u bak'in ciki shi ne, ta rasa wanda zai tayata bak'in ciki, don Gidajen 'yan uwanta dake cikin Kwatas d'in nan kowa hidimar Bikin ce a gabanshi, haka Gidan su, haka Gidan Alhaji Nura Kwangila, haka Gidan su Hajiya Ruma, idan akwai mai tausaya mata da nuna mata damuwa bai wuce Hajiya ba sai kuma Ahmad da bai nuna damuwarshi ko zumud'in auren a gabanta sam har ta kanji kamar dole aka yi masa a ranta. Hankalin Ma'u bai tashi ba sai da aka zo d'aura aure taga irin d'umbin jama'ar da aka tara sannan da irin kud'in da yaye ke kashewa da saboda bikin. Sai da aka zo jeren Nana hankalinta ya gama tashi don bata ta6a ganin kaya irin na Nana ba ko cikhn Fim, don Hajiya Batula da kanta ta dinga nuna irin abinda za a yiwa d'iyarta a k'asar Dubai, duk da tana ganin matuk'ar kyau da tsarin gidan sai da ta ranna kanta da taga irin kayan da ake shigowa da su gidan da irin hidimar da ake yi kamar ba a son kud'in.

Shi kanshi Ahmad irin shigar da yak'e yi sai take ganin kamar yanzu yafi k'arfinta, don wasu dakakkun Shaddoji ya yaduka Alhaji Nura Kwangila ya d'anko masa a Dubai, kuma a can Gidan yake shiryawa sai dai ya shigo mata. Ran da aka d'aura aure farin cikinsa ya kasa 6oyuwa dom ganin Mahaifinsa ya taka K'afarsa babu Sanda yana hawayen farin ciki, sannan Danginsu daga can 'yan Liman sun zo, yaga duk wannan taron don shi ake yi, don haka ya gaza 6oye farin cikinsa sam! Wannan shi ne abin da ya k'ara tayar da hamkalin Ma'u don ranar Ahmad bai kula ta kanta ba, tunda ya fice tun safe sai kwanciyar bacci ta dawo da shi Gidan. Can Gidan Baban nasa ya zauna ana ta hira da wasa da dariya da 'yan uwansa. San da ya dawo ya tarar da gidan cike da mutane, don haka kai tsaye 'Dakinsa ya wuce ya watsa ruwa ya fito yana shirin kiran Ma'u sai kuma ya kama Waya da Nana data kirashi. Anan ya shantake har bacci ya d'aukeshi bai nemi Ma'u ba. Yana tashi da safe ma da shirn fita yafito, kasancewar Abokinshi Jabir yashir yamasa'Yar walima suda Abokansu da suka yi Karatu, san da ya riga 'Dakin Ma'u don yin magana da ita aka ce tana Wanka, shi kuma ba zai iya tsayawa jiranta ba, saboda an dameshi da kiran a Waya, don haka ya juya ya fice. Wannan abin ya k'arawa Ma'u tsoro a ranta har take ganin tata ta k'are guqin Ahmad, ba shi da sauran lokacinta, kuma yanzu bata k'ara ganinshi a Gidan ko jin Wayarshi ba har dare sai 'yan kawo Amarya suka fara jerin gwano da Motoci, tun tana iya ganin adadin motocin da suke ta zuwa har ta kai ga gaza yin hakan, harabar Gidan k'ato ne zai iya cin motoci k'anana hamsin, kuma 6angare Nana da Ma'u daban, akwai 'yar tazara mai nisa ma. Asalin Gidan Alhaji Nura Kwangila ne da ya 6ata shekaru yana ginawa ya bai wa Ahmad da zummar shi zai k'ara gina wani Gidan nasa. Gud'ar kawo Amarya da ake yi kamar cikin ran Ma'u ake yinta, gashi lokacin babu kowa a Gidan, duk jiya aka zo mata, daga ita sai musu Aiki sai ta fashe da kuka ta had'a kai da bango tana kuka. Gabaki d'aya Gidan yayi mata zafi da kunci,

Babu abinda take so illah ta fita ta barshi ko yata huta. Tana nan har 'yan kawo Amarya suka watse. Can wajen k'arfe goma da 'yan mintuna Ahmad ya iso Gidan. Kai tsaye 'Dakin Ma'u ya nufa, ya sha mamakin ganin bai ga komai akan fuskarta ba na 6acin rai, don ita kad'ai ta san abin da ta k'udurce a cikin ranta. Ya d'an zolayeta tana murmushi ya buk'aci suje sashin Amarya tace ba dai yau ba sai gobe. Ya ajiye mata kasonta da ya shigo da shi yayi mata sai da safe ya nufi sashin Nana cikin d'okin da yakasa 6oyuwa akan fuskarshi don yau kusan tare ya yini da nana, Kwalliya ta dinga yi ta tsumashi k'warai da gaske, wannan abin ya yiwa Ma'u ciwo k'wari da gake, yana fita ta k'ara fashewa da kuka. Wai yau Ahmad d'inta ne ke nuna zumud'in akan wata mace ba ia? ta dinga kuka, kusan haka ta kwan da damuwa. Shi kam Ahmad yana shiga 'Dakin Amaryarsa ya d'an zolayeta tak'i sakin jiki sai ya sureta cak suka yi ban'aki yin alwala idnta a rufe da kunya. A gsky a matse yake da Nana don tun randa ya ganta kusan tsirara sha'awarta ta gama nuna a cikin ranshi, don haka suna idar da Sallar ya fara nuna mata buk'atarshi da yake itama ta jima da jiran wannan lokaci bata yi wani nok'e- nok'e ba ta bayar da kanta. Abin da ya bashi mamaki bai wuce ganin bai sha wata wahala kamar yadda ya sha akan Ma'u ba, nan da nan yaji ya gamsu. Bayan ba haka yake so ba, yayi kykkyawan shirin da zai yi yanda yaso, sai dai bai samu ba yanayin shekarun Mace 'yar shekar 16 17 da mai shekara 23 da 24 akwai bambanci, don ita 'yar 17 komai nata k'ank'ani yake bai saki ba, sa6anin na wacce ta d'an yi shekaru 20. Sannan kuma a daren ya fuskanci Nana tana da tsawon buk'ata, sai yayi mamakin dalilin da sanya ba tayi aure da wuri ba. Ko da yake da alamunta bata ta6a yin mu'amala da wani na.



3 November 2015 at 10:02 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like38

Write a comment...



·

Samira Umar

DAMAHAKA SUKE

Like · React · Reply · More · 4 Aug 2019

Abdul Zuhra

Mun gode allah ya kara kaifin basira

Like · React · Reply · More · 4 Aug 2019

Usman Aliyu Taller

Godiya mai yawa

Like · React · Reply · More · 3 Nov 2015

Rukayyah Abk

tnx

Like · React · Reply · More · 28 Feb 2017

Ibrahim Ubali

GD

Like · React · Reply · More · 3 Nov 2015

Binta Binta

Muna godiya

Like · React · Reply · More · 27 Feb 2017

Muazz Alawo

tnks

Like · React · Reply · More · 3 Nov 2015

Abubakar Ibrahim

Good

Like · React · Reply · More · 3 Nov 2015

Isah Aisha

Hmm ai maza dama haka suke mtswwww

Like · React · Reply · More · 27 Feb 2017

Hafsat K Dawud

Godiya muke

Like · React · Reply · More · 3 Nov 2015

View more comments&

Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO 4**21



Ko da yake da alamunta bata ta6a yin mu'amala da wani namiji ba don ta d'an wahala, amman sai yaji daren farkonshi da Ma'u yafi wannan nesa ba kusa ba, amman ya bar abin a cikin ranshi. Ita kuma Nana wannan shi ne dare mafi alkhairi a rayuwarta.

Sai a yau ta gano ashe tana k'warar kanta da rayuwarta, jikinta yana bukatar wani abu da take tauye masa lallai Ahmad ya kai ta gurin da baa ta6a zuwa ba, bata ma ta6a Mafarkin zuwa ba. Da safe duk da Ma'u tana ranshi gajiya da kasala bai barsu sun fito da wuri ba rai wajen karfe goma sha daya na safe. Lokacin sun shirya ya ce da Nana tazo su shiga gurin Ma'u su gaisa suka jera suka nufi shashin nata. Masu aiki suna ta hidimarsu, suka shiga suka dinga gaishesu, sai wata Yaya abu ta fito daga Kicin da sauri ta mik'awa Ahmad wata takarda tace inji Hajiya tace a baka. Da mamaki yace "Wacce Hajiya ke nan? Ciki ldabi tace, 'Hajiya Ma'u mana...." Tana ina yanzu, tana cikin 'Dakin ne?" Tace, "Eh ta fita tun wajen Asuba....." Ya katseta da fargaci "Ma'un! ina ta tafi? "Wallahi ban sani ba nima Alhaji. Damuwa da tashin hankali suka bayyana akan fuskarsa, sai ya ce Babu damuwa jeki kawai. Ya kalli Nana dake kallonsa da fargaba sannan ya maida hankalinsa ga wasikar ya bud'e. Ga abinda ta k'unsa,

Mijina Ahmad. Nayi iyakacin kokari na danne zuciyata na zauna da kai, amman na kasa don na gano a yanzu kayi mini nisa, ka girmi rayuwata, wancan Ahmad din Mijina da muke dai-dai shi ne Talakan nan mai kula dani, da cina da sha na, mai kula da yanda na kwana da yanda na tashi, ba kai ba babban mutum! A yanzu rayuwarka tafi dacewa da d'iyar masu Kud'i da arzik'i irinka ba wadda kake taimako ba, mai ilimin degree da Master's da wayewa. Rayuwarka ta girmi ta Ma'u yanzu, don haka naga yafi dacewa na matsa na baku guri, na san ba zaka iya sakina ba saboda kunya da tunanin kad duniya ta zageka, don haka na hutar da kai na tafi inda ba zaka k'ara ganina ba, ba zakaji kunyar iyayena ka sakeni ba, amma ina son wata rana ka furta sakina ko cikin ranka ne, don kada nayi ta yawo da aurenka. Ga kuma amanar 'ya'ya nan, wata k'ila zan gansu watarana. A lokacin daza ka ci karo da wannan wasik'ar tawa tuni nayi nisa daga inda kake! ina yima ka fatan alkairi kai da Matarka! -ASAM'U MATARKA A BAYA

Wani irin abu yabi ta jininshi ya wuce zur! Kamar wutar nepa taja shi, ya waro ido da fad'in, "Wht? Me kika aikata haka Ma'u, yaya kike tsammanin zan rayu babu ke?" Nana ta kalleshi ganin kamar yana shirin zarewa ne tace, Yaya Ahmad lfy, me ya faru?" Cikin kid'ima tace, "Ma'u ta gudu! Tabbas cikin satin nan na wofintar da rayuwarta, ban damu da damuwarta ba, hakan ya sanya ta yi zaton na daina sonta ne! Yaya zan yi, na shga ukuna, wallahi idan babu Ma'u ba zan rayu ba, bari naje na gayawa Abba da Umma....." Sai ya juya ya nufi hanyar fita daga Falon, nana tayi hanzarin ruk'oshi da sauri tace, "Haba yaya Ahmad, wannan matsala ce tsakaninka da Matarka, ka san ko ina Ma'u zataje ba zata yi nisa da kai ba, 6acin rai ne ya sanyata tafiya, idan ka gayawa iyayenta kamar ka tona muku asiri ne, zaka iya janyowa su yi fishi da ita" Maganganun Nana suka shgeshi yace, Haka ne, Yanzu me ya kamata nayi? Don Allah gaya mini Nana, kaina ya kulle, ina tsananin son Matata!" Ta ciza baki tace, Kaje kowanne Gida da kasan zataje

Bada sunan cigiya ba da sunan kaje gaishesu ne, ta haka zaka gano inda ta shiga..." Yace, "Yauwa haka za ayi Bari na dawo. Yafice da sauri a rud'e, ta bishi da kallo idonta ya cika da k'wallah. Lallai Ma'u tayi nisa a zuciyar Mijinta, idan kuma tace sai tayi gasa da ita zata iya zamantowa a cikin takaici, abu d'aya ne zai janyo sonta ya zama d'aya dana Ma'u ko ma ya fishi shi ne Asiri, wanda bata ta6a sha'awar yin sa ba, don wad'anda taji labrin sun yi ma bai amfana musu da komai ba. Ta goge hawayen dake zubo mata ta nufi sashinta. GA AHMAD kuwa, dukkan inda ya san zai samu Ma'u sai da yaje har yamma tayi masa ya gaji lik'is ba tare da ya gano inda take ba, ya fara sarewa da tunanin ko ya sanar da iyayensa, don duk Wayoyinta Ma'u a kulle suke. TUN DA MA'U ta isa garin zaria gidan k'awarta Maryam wacce tayi aure kusan shekaru uku da suka wuce ta auri wani Soja take kuka da k'yar Maryam ta rarrasheta ta sanar da ita abinda da ya faru ta had'a da rok'onta akan ta rufa mata asiri ta barta kada ta gayawa kowa

tana gurinta har zuwa sanda zata san inda zata tafi don ba zata ta6a komawa gidansu ba ko gurin damginta ba har abada! Maryam tayi matuk'ar mamakin jin labarin da Ma'u ta bata, amman sam bata ga laifin Ahmad a cikin wannan labari ba, ko don ita ma tana da Kishiyar ne? ita ce Amarya. Da Ma'u ta san irin halin da Kishiyarta ta shiga san da zai aureta da ta ce Ahmad d'an Aljannah ne, don haka ta fara baiwa Ma'u hak'uri da bata labari kala-kala na Mazajen da zasu yi aure,



4 November 2015 at 11:34 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like47

Write a comment...



·

Muhd Dawud Rano

Mungode

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Ibrahim Dm Naimat

good nd 5n

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Bakoji Lamara Misau

Gud

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Abubakar Sulaiman Kaura

Yar shegiya kawai

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Rabi'u Khulsum Inuwa replied · 3 replies

Hassana Gwarmai

Nice

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Umar Dahiru

Tnx

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Abubakar Ibrahim

Hmmm

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Hasana Auwal

Abbakar karkaga laifinta

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Ummu Khadijah Ummu Adnan

Hmmmm

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

Azinatu Umar

TNX

Like · React · Reply · More · 4 Nov 2015

View more comments&

Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO 4**22



duk da jikin Ma'u yayi sanyi amman tace ma ta ita dai ta kyaleta. Daga k'arrhe ta d'ora da ce mata. "Yanzu haka mijin nata yana gidan Uwargidan zai mata kwana biyu ba zata k'ara ganinsa ba sai bayan kwana biyu koda cuta zata kasheta ita da d'anta kuwa, ga rashin wadatasu da yake yi, aikinta shi ne gatanta (Da yake tayi Karatu mai zarfi har digiri) amman tana lalla6a aurenta domin ta jima bata sami yin saba. Duk da maganganun Maryam sun shigi Ma'u amman kishi ya rufe mata ido tace ta kyaleta,

Sai ta rok'eta ko Massage ne ta yiwa 'yan Gidansu ta sanar da su inda take don hankalinsu ya kwanta, sai Ma'u tace ashe tana fatan Ahmad ya dawo mata ma ke nan? Haka suka dinga tata6uza har dare yayi. Sai dai wani abu da yake bai wa Maryam shi ne, tsawon yinin wannan Rana Ma'u tana kallon huton Ahmad Mijinta a cikin wayarta da ta sanya sabon layi, abin sai ya bai wa Maryam dariya. Wajen k'afe gama na dare aka fara buga K'ofar gidan da yake Gida ne irin na k'ananan masu rufin Asiri, babu Maigadi. Da sauri Maryam ta d'auki Wayarta tace, "a k'araso? yauwa gani nan zuwa. Ta nufi Kofa, sam Ma'u bata kawo komai a ranta ba. Tana kwance akan Kujera ta rintse idonta har suka turo K'ofa suka shigo. K'amshin Turaren da taji ne ya sanyata bud'e ido da sauri, Turaren Ahmad daya ne, tun yana talakansa har zuwa yanzu da yayi kudi, don haka ko cikin Bacci ba zai 6ace mata ba. Yana tsaye jikin Kofa idonshi yayi jajir! kamar Gauta, duk yayi bak'i yarame, yini daya tal!

Bak'in ciki ya cika Ma'u, ta kalli Maryam da tsananin takaici da harara. Maryam tace, Kiyi hak'uri Ma'u, idan har na bar Mijinki da iyayenki cikin damuwa bayan na san halin da kike ciki ban yi musu adalci ba, ban kuma cika masoyiyarki ta gsky ba. Ma'u ta mik'e a fusace ta nufi K'ofar fita, amman Ahmad ya cafkota ya matseta tsam a jikinsa, ta dinga fisge-fisge da k'ok'arin k'wacewa amma ta kasa, sai ta fash da kuka tana fad'in, Me ya sanya ka biyoni, nace bana son aurenka, kaje ka zauna da 'yar uwarka. jininka, ka barni na tafi dom Allah Yaya! Ka tafi Yaya!!" Tana magana tana kukka, amman tana rik'e gam a jikinsa ya ki sakinta. Sai da tayi mai isarta tayi shiru tana shesshek'ar kuka, Maryam tana tsaye tana kallon ikon Allah, soyayyar Ma'u da Ahmad na burgeta. Cikin sanyin murya Ahmad ya fara magana, Wallahi Ma'u da Maryam bta sanar dani kina gidanta ba da babu abnda zai hana zuciyata bugawa, tun daga lokacin dana gano baki tare dani ban huta ba, ban sha ruwa ko mukurwa goda ba, ban ci abici ko loma daya ba,

Na gode kwarai da gaske, Allah Ya bar zumunci. Ya dauko Bandir d'in Kudi da bai san adadinsu ba ya bata ta amsa da zumud'i tana godiya, don daman wata yayi nisa bata da kud'i, kuma komai nata ya kare. Har gaban Mota Maryam ta rakasu,

18 / 47