Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

DA ME AKE ADO Complete 1 4 Complete Hausa Novel by Aunty Fauziyya D Sulaiman

Author :  Aunty Fauziyya D Sulaiman Category :  African Stories & Novels

Chapter   17 / 47

48K to 51K   out of 139.6K words

haifi 'ya'ya. Da aka tashi shiga Mota sai tace ita Motar Ahmad zata shiga, yaran suka koma motar Alhji Nura wanda shi ya buk'aci hakan da kansa,.



21 October 2015 at 15:29 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like29

Write a comment...



·

Adama Abdulkarim Kiyawa

Masha allah mungode

Like · React · Reply · More · 21 Aug 2018

Abdullah Fatima

thanks

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Son Guy Bin Abdallah

9ce ana haka

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Abubakar Ibrahim

Thanks

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Falmata Nahista

Gub

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Ummu Khadijah Ummu Adnan

Weldon

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Amira Lawal Bello

Yayi kyau

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Itx Mùhãmmâd Adam

TK

Like · React · Reply · More · 7 May 2016

Abubakar Habu Rahama

allah yakara miki basira

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Muhd Dawud Rano

Mungode munatare

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

View more comments&

Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO 4**17



don kallonsu faranta masa rai yake yi, don yana ganin suna fara yawa ke nan cikin iyalinsu, don duk yanzu sai tsffi da dangi na nesa can. Ma'u bata so hakan ba, amman bau yanda za tayi iya, sai dai kishinta ya gaza 6oyuwa akan Nana, duk da Ahmad yana nunawa ita ce fa Matarsg ta gaskiya abar sonsa. Shi ne mai tuka Motar Ma'un nakusa da shi, Nana tana baya sai suka yi kamar basu san da ita ba suka dinga hirarsu sai jefi-jefi Ahmad ke d'an tsomata yace, "Ko Kanwata? Sai tayi murmushin yak'e kawai, har sai da tayi dana sanin shiga Motarsu a yanzu ta kuma gano waye Ahmad da kuma yanda ya d'auki Ma'u cikin ransa ba ta da had'in da kowacce Mace, don haka Addu'a kawai ta rink'ayi akan Allah Ya kaisu lafiya zuciyarta bata buga ba. Wannan abin da yayi shine ya sanyayawa Ma'u ranta, ta tabbatar Mijinta bai son Nana kwata-kwata, kuma dukkan abinda yake gaya mata gaskiya ne. Lokacin da dangi suka ji waye Ahmad sun yi ta murna da mamaki, musamman Gidan kakanninsu don har yanzu matan nasa sua man cikin gidan gadonsu,

Alhaji Nura Kwangila shi ke musu komai tunda Allah bai basu haihuwa ba, aka yi ta yawo da Ahmad ana nunashi da sanya masa albarka, sai da suka kwana biyu a garin sannan suka koma Gida. Cikin wannan kwanakin kuma Nana ta gano lallai Ahmad da Ma'u sun yi nisa, amman bata karaya ba tana nan akan bakanta don tasan idan ta zamo Matarsa dole ya sota kuma yayi adalci tsakaninsu. Duk wani mutum dake Kamfanin saida yayi mamakin jin wai Ahmad d'an Gidan Alhaji Abdullahi yayan Alhaji Nura Kwangila ne, randa suka suka shiga ofis Alhaji Nura ya mai da masa muk'amin D.G. hannunsa, Nana kuma ta koma kan Kujerarsa, don yace shi ya fi dacewa da Kujerar, sannan ya fara nemar musu Visa da Passport, musamman Ahmad da Iyalinsa, ya kuma bayar da izinin gina wani k'aton Gidansa daya fara yace a ci gaba da aiki. Babban Gidane sosai. Sannan aka sauyawa Ahmad Mota mallakinsa ta kansa tare da bashi kwautar Kud'i masu yawa yafara gyara gidanshi da iyalinsa kamar yanda Alhaji Nura ya ce. A dukiya irin ta Mahaifnka ya kamata ace ka sauya.

Shi Ahmad rasa me zai yi da Kud'in ma yayi, sai kawai ya dinga yiwa Iyayensa da 'yan uwansa da Ma'u abin alkhairi da su, har Ma'un ta dinga fad'a akan irin kashe Kud'in da yake mai yawa haka. Ahmad yace bai yi yawa ba don bai ci ko rabin Kud'in da Baffansa ya tura masa cikin Rkawun d'insa ba. Rayuwa ta sauya. Daman dare d'aya Allah kan yi Buture! Sun sami tafiya Saudiyya gaba d'ayansu Nana da Ma'u da Ahmad da Yaran da Alhaji Nura. Idan akwai wani abu da ke burge Ma'u ga Nana bai wuce yanda take son 'yayanta daji dasu ba, tunda suk had'u da Yaran ta share iyayen, bayan gaisuwa bata k'ar bi takansu ba, don ta kula suna gab da haddasa mata dawowar ciwonta, suka dinga hirarsu da yara. Alhaji Nura kwangila na kallosu da dariya, ba ya ganin laifin Ahmad, ganin son da yake nunuwa Ma'u, don Iyayenta da ita kanta Yarinyar sunyi masa halaccin da bai kamata yajuya musu baya lokaci guda ba. Sannan akwai SOYAYYA DA SHAK'UWA mai k'arfi a tsakaninsu kuma. Sunisa Gidan Alhaji Abdullahi wanda yake babban gaske tun daga waje, sun isa Gidan suka tadda Hajiya Ruma a Falonta tana kallo, Tsohuwa mai Ran karfe! Jin dad'i da kwanciyar hankali sun bayyana a jikinta, duk da fatarta da jikinta ya nuna tsufanta. Tayi matuk'ar mamaki da ganinsu, zuwan babu zato. Bayan an gaisa ta janyo yaran gurinta cike da sha'awa. Alhaji nura Kwangila yace, "Hajiya da da hali hutune ya kamacemu, amman abum da ke tafe damu ba zai barmu mu huta ba idan bamu fad'a ba. Ina Yaya Abdullah yake? Tace, Tun safe masu hidama suka tafi Harami da shi...." Tana cikin mamaganar sai ga shi nan an shigo da shi cikin wani Keken Guragu irin na masu hali mai amfani da wutar Lantarki, da kansa kuma yake tafiya. Farin ciki ya cika fuskarsa da ganin Alhaji Nura Kwangila da nana, shi kuwa Ahmad zabura yayi ya mik'e da sauri yana kallon Mahaifinsa. Tabbasa babu makawa wannan Mahaifinsa ne! sai yanzu ya gano da waye yayi kama, don yana kalloo hoton Maiaifiyarsa ya kasa gano kamarsu, ashe da shi yayi kama. Shi kansa Alhaji Abdullahi yaran ya fara yiwa magana suje gurinshi, Suka tafi da gudunsu suna dariya da mamakin kekensa. Sai da bka nutsu sannan aka fara gaisawa, sannan Alhaji Nura ya kalli Yayansa ya ce, Yaya dawa wannan Matashin yayi kama?" Alhaji Abdullahi ya kalli Ahmad sai sauri wanda bai maida hankalinsa akansa ba tunda ya shigo. Ya k'ura masa ido, rai idonshi ya ciko da k'wallah yace, Da ace NANA ASM'U ta haihu da zan ce d'anta ne wannan, domin babu abinda ya raba kamanninsa da nawa sanda ina cikin k'uruciyata! Duk inda wannan yaron ya fito jininmu ne, jinin Buba Wali wanda muka had'a Kaka na had'u da shi, don iyalan Gidansa ne ke kama dani. Hajiya tace Wannan haka yake. Ahmad yayi ajiyar zuciya da jin dad'i. Lallai ya k'ara sakankan cewa Mahaifinsa. Alahaji Nura ya mik'e yana musmushi ya ciro Hoton Asma'u wanda take mace ya nufi Alhaji Abdullahi da shi ya nuna masa ya ce, Yaya ka shaida wannan wace ce? Alhaji Abdullahi ya kar6i Hoton



22 October 2015 at 14:27 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like38

Write a comment...



·

Usman Aliyu Taller

Sannu fa

Like · React · Reply · More · 22 Oct 2015

Saidu Maimuna

masha allah

Like · React · Reply · More · 22 Oct 2015

Aisha Humairah

shukran

Like · React · Reply · More · 23 Oct 2015

Amirah Muh'd

Tn

Like · React · Reply · More · 22 Oct 2015

Dahir Uthman

Tenx

Like · React · Reply · More · 23 Oct 2015

Khadijah Aliyu

Tnx

Like · React · Reply · More · 22 Oct 2015

Firdaus Feedy Paradise

DanAllah aci gaba

Like · React · Reply · More · 24 Oct 2015

Tahir M. Kaumi

Next pls.

Like · React · Reply · More · 24 Oct 2015

Bakoji Lamara Misau

Gud

Like · React · Reply · More · 22 Oct 2015

Sa'adeeyer Zarah

Kai mun gode

Like · React · Reply · More · 23 Oct 2015

View more comments&

Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO 4**18



Alhaji Nura ya mik'e yana musmushi ya ciro Hoton Asma'u wanda take mace ya nufi Alhaji Abdullahi da shi ya nuna masa ya ce, Yaya ka shaida wannan wace ce? Alhaji Abdullahi ya kar6i Hoton ya k'ura masa ido, sai ya hau Salati yana fad'in, Subhanallahi! Wannan ai Asmu'u ce Nana Ma'una ce!

Hajiya Ruma ta mik'e da gaggawa ta amshi hoton, sai ta koma ta zauna tana salati tare da fa'in, Nura ina ka samo Hoton Gawar Asm'u, Yarinyar da aka ce mana ta rasu cikin Mota ta k'one k'urmus! ko Tokarta ba asamu ba?" Alhaji Nura yayi murmushi yana kallonsu ganin duk sun gigice sannan ya fara basu labarin abinda ya faru da Asma'u da d'an da ta haifa har zuwa yau. Yana kaiwa k'arshe Alhaji Abdullahi ya kalli Ahmad ya ce, Wlh wannan shi ne d'ana! kai jinina ne!! Zo nan na rungumeka naji dad'i don Allah!!!" Ahmad ya mik'e da sauri yaisa ga Mahaifinsa ya d'ora kansa bisa cinyarsa yafashe da kuka yana goge kan kamar wani k'aramin yaro. Alhaji Abdullahi ya shafa kansa yana hawaye shima. Ahmad ke fad'in, ashe inada Iyaye masu daraja haka na dinga shan gori da hantara sboda rashinsu? Ashe nid'an gatane gaba da baya? Amma na godewa Allah da Ya sanya Iyayena dana rayu a gurinsu basu tagayyara rayuwata ba! Na godewa Allah da ya had'ani daku sanda nake tsananin buk'atarku. Maganganunsa sai da suka dinga sanya kowa kuka.

Alhaji Abdullahi yace, Ka daina kuka Ahmad, wallahi ban ta6a jin dad'i da jin jinin jikina yana tafiya dai-dai kamar na yau ba. 'Dana ina jin kamar zan iya mik'ewa tsaye yanzu, kamani na gani zan tashi, domin naji kamar na warke babu rauran wani ciwo a Jikina! Ahmad ya mik'e da sauri ya kama Mahaifin sa, sai ya mik'e tsaye da k'yar! Amm ya kasa tsayuwa sai ya kwanta jikin d'an nasa yana fad'in, ashe zuciyata ce ta mik'e ba gangar jikina ba, Nayi zaton na tashi daga yau. Alhaji Nura ya isa kusa da shi ya kamoshi zai zaunar da shi, sai Ahmad yace, "Barshi Kawu zan iya. Wannan kama da ya gayawa Alhaji Nura Kwangila ya sanya shi jin wani irin dad'i da nishad'i. Yace, "Lallai yaya yanda zuciyata ta warke insha Allahu k'afafuwanka ma zasu warke da yarda Allah. Hajiya Ruma da Ma'u sun kasa koda mutsi sai hawaye. Ita kuwa Nana kallon Ahmad kawai take yi da jin dad'i. Dukkan sakwan sonshi na k'ara shiga ranta. An jima ana hira Sallah ce kwai ke tashinsu, sai da dare yayi sannan kowa ya nemi Makwancinsa. Alh Abdullahi yana jin kamar ya lashe Ahmad da Iyalans. Hajiya Ruma kuwa ta rik'e Ma'u katamau a jikinta suna jin kamar su cinyeta saboda kasancewarta Mata mai son d'ansu, don Ahmad ya basu labarin irin son da Umman Ma'u da Iyalin Gidanta ke masa. Sai dare kowa ya nemi makwancinsa. Cikin gidan nan kowa ya koma sashinsa da yake babban Gida, Ahmad ba zai iya rabuwa da Ma'unsa ba, don haka sashi d'aya suka d'auka, amman yaran runa gurin Hajiya Ruma, amman yini suke yi gurin Alhaji Abdullahi. Su kansu Likitoci sun yarda Alhaji Abdullahi ya sami lfya, daman sun san ba ainahin Ciwonshi ya hanashi tafiya ba sai bak'in ciki da CIWON ZUCIYA ne wacce ta warke yanzu garas! Babu sauran rauni a tattare da ita. Kafin sati guda sai ga shi ya fara k'ok'arin mik'ewa tsaye. Ahmad ya maida rayuwarshi gaba d'aya ga Mahaifinsa yana taimakmsa, shi ke yi masa komai, wanda hakan kullum ke k'ara faranta masa ranshi yana sanyashi nishad'i da sa samun suk'i, Ga Ma'u kuwa, tun bata sakin jiki da Nana har ta hak'ura ta sakar mata. saboda yanda take k'aunar 'ya'yanta da janta a jikinta, da taga kuma kowa ya gane tana kishin mijinta ne, bayan ko babu komai k'anwar Ahmad ce wacce ta dalilinta Mijinta ya gano dansa. Kuma taga babu wani aibu na soyayyar da Ahmad ke yiwa Nana, ko ita keyi masa, hakan ya sanya ta ga babu amfanin cigaba da shariyar. Nanan ce ta dinga janta zuwa Harami suna Addu'a da Salloli. Cikin zuciyar Nana Addu'a take yi akan Allah ya sassauto zuciyar Ma'u ta bata aron Mijinta ko da sau d'aya ne cikin sheka. Ita kuma Ma'un godiya take yiwa Allah bisa rahamar da yayi musu. Wai yau ita ce a gaban 'Dakin Allah mai girma, ne yafi wannan dad'i? Satin su uku suka fara shirin komawa Nigeria, amma Alhaji Abdullahi da Hajiya Ruma suka dage suma sun gama zaman Saudiyya tunad mai jinyar ya sami sauki yanxu har yana tafiya da sanduna biyu irin na masu kud'in larabawa, don haka tare suka tattara suka dawo Nigeria.

Dayake Alhaji Abdullahi yana da Gidanshii bai sauka a can ba, sai ya sauka a Gidan d'an uwanshi aka bada umarnin a gyara mashi nasa. Cikin kwanaki biyu aka sauya komai na Gidan, xa koma sabo dal! hatta Fenti suka koma shi da Mahaifiyarsu da masu Aikinsu wad'anda daman dasu suka tafi can K'asa mai Tsarki (Saudiyya). Lokacin da aka had'u da su Malam Sulaiman da Alhaji Abdullahi kuka kawai Alhaji Abdullahi ya fashe da shi, don ya rasa bakin da zai yi godiya gasu Malam Sulaiman, k'arshe yace dole zasu bar wannan Gidan nasu cikin sati guda su koma wani sabo cikin rukunin Gidajen da ya gina.



26 October 2015 at 11:15 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like37

Write a comment...



·

Muazz Alawo

tnks

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

Salisu M. Mu'azu Dankado

Gud

Like · React · Reply · More · 27 Oct 2015

Khadija Mohammed

Tanxs

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

Amirah Muh'd

Tn

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

Ibrahim Ubali

GD

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

Maryam Abdul

Tnx

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

Usman Aliyu Taller

Allah ya kara basira

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

Ahmad Sabo

Yayi kyau

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

Abubakar Ibrahim

good

Like · React · Reply · More · 26 Oct 2015

Balkisu Muhammad Bashir Bashir



Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO.. 4**20



Sai tace babu komai kawai, don ko me zai yi mata ba zai wanke kansa ba a wajenta. shi da kanshi ya gano rashin kyautawar da yake yiwa Nana. Bai ta6a zuwa Gidansu da sunan zuwa Zance ba duk kuwa da halaccin da Mahaifinta yayi masa ya kamata yayi musu d'an wani abu da zasu ji dad'i. Don haka xau daga ofis yace da Ma'u ya wuce Gidan Babansa ne, amman sai ya wuce can. Yatarar da Hajiya batula da Alhaji Nura suna ta hira, yawanci akan Bikim ne wanda ya rage saura sati uku. Sun yi farin ciki da ganinsa ya ya zauna suka gaisa suka d'an ta6a hira cikin 'yar kunya ya ce, "Kawu wai ina Budurwar K'auyen man tayi ne ban gamta ba?" Alhaji nura Kwangila ya kalli Hajiya Batula da farin ciki fal fuskarsa yace, Tana can shashinta ko tana kallo ko bacci

Ahmad ya mik'e tsaye yace, bari naje na tsokanota. Ya nufi sashin nata kai tsaye, Dad'i ya cika su Alhji Nura, wannan shi ne karo na farko da Ahmad ya ta6a numa wani abu ma kulawa akam 'yarsu Nana. Alhaji Nura ya dubi Hajiya Batula ya ce, "Kin gani ko na gaya miki? Watarana za a wayi gari Ahmad yana son Nana Ai jini guda ba k'arya bane ba. Hajiya Batula tayi dariya da jin dad'i ta ce, Lallai na yarda da fad'inka Alhaji. Nana tana Bam'Dakinta tana Wanka Ahmad ya shigo yana k'walla mata kira. 'Ke budurwar K'auye kina ina ne? Sam bata jiyorhi ba har ya shigo uwar 'Dakinta. Dai-dai lokacin ta fito daga Ban'Daki suka yi ido hud'u da juna, gaba d'aya jikin Nana a waje yake, don d'an Tawul d'in da ta d'aura bai kai ko rabiin cinyarta ba, ga kanta da wuyanta a bud'e, duk wanda ya san siffar kyau da tsarin mutane ba zai tsaya mamakin halittar nana ba wanda Ahmad bai ta6a kula da ita ba sai yau. Ko don hankalinsa bai ta6a kawa kanta bane oho! dukkaninsu suka yi saranda kowanne na k'ame. Ita kunya ce,

Shi kuma wani abu yaji ya daki zuciyarshi wanda babu makawa yasan sha'awa da sontane yake ratsashi. Lallai ya yarda Ubangiji gwanin hikimane daya halittawa Maza auren Mace sama da d'aya, don zuciyarsa zata iya son Mace fiya da d'aya, da yaso ya cuci kansa. Canin yanda ya k'ura mata ido ya sanya tayi gyaran murya, sai alokacin ya farga, kunya ta kamashi, ya juya da sauri yace, "Ina jiranki a Falo idan kin gama shiryawa. Wani irin dad'i ya shigeta. Lallai ta yarda Mahak'urci. Mawadaci ne watarana. Bata ta6a ganin irin wannan kallon daga idon Ahmad ba sai yau. Lallai ta yarda a yanzu Ahmd d'in ya fara somta kamar yadda itama take tsananin sonsa da k'aunarsa. Tayi tsalle ta fad'a kan Gado tana ihun da murna, tare da yiwa Allah godiya da Ya nuna mata wannan lokaci. Ta ma rasa wacce irin kwalliya zatayi, ta jima tana za6e har ta k'are akan wata doguwar riga mai kama jikinta ta atamfa mai had'i da Yadi da ake kawosu daga Dubai masu d'an duwatsu. Rigar na dacewa daita k'warai da gaske, kuma tayi masifar yimata kyau

Ta fesa turarruka masu k'amshi ta nufo Falon data tabbatar Ahmad yana ciki yana jiranta tana rangwad'a. Kamshin Turaren da yaji mai sanyi da dad'in shi yasa shi yin saurin d'ago kai yana murmushi. Koda ya kalleta sai ya sake yin murmushin ya ce, "Ee, lallai Budurwar kauye, ashe kin iya kwalliya? ta turo baki gaba tana fad'in, "Gaskiya Yaya Ahmad ba naso ka daina ce mini budurwar Kauye. Cikin shagwa6a take maganar. Yayi dariya da jin dad'i ya ce, "Shi ke nan na daina, zo man ki zauna ki bani labarn k'uruciyarki naji. Ta fashe da dariya ta zauna suka kama hira. Bai farga ba sai da kiran Ma'u ya shigo Wayarsa, ya dubi Agogon bango dake kafe a falon ya ga k'arfe goma na dare har ta gota, ya mik'e da sauri yana fad'in, Ya Salam! Ma'u ta gaji da jirana har tayi kirana Bari na wuce. Nana ta had'e rai da takaici, a yau tana murna ta d'an fara samoshi amma Ma'u ta 6ata mata bajat! Bai kula da halin da Nana ta shiga ba sai ya nufi Kofar fita daga Falon. A lokacin su Alhaji Nura Kwangila sun bar Falon da ya samesu d'azu

hakan yasa Ahmad ya sake tabbatarwa lallai hirar tasu da Nana tayi nisa. Koda ya isa Gida Ma'un bata gano komai ba,

17 / 47