Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

DA ME AKE ADO Complete 1 4 Complete Hausa Novel by Aunty Fauziyya D Sulaiman

Author :  Aunty Fauziyya D Sulaiman Category :  African Stories & Novels

Chapter   16 / 47

45K to 48K   out of 139.6K words

Ahmad fa kikace ma,u? Ta yunkura ta mike da kyar tana kuka tace. Na fada me kuma ya rage tsakanina da kai tunda ka zama mayaudari azzalumi, ni zaka yaudara? ni zaka cuta? Bayan ka tauyemin rayuwa kaje kuma yanzu zaka auro yar masu kudi da ilimi banson kara ganin fuskar macuci irinka. Juwa ta kara dibanta tayi tagal tagal zata fadi ya mika hannunsa zai tareta yana fadin ki yi hakuri ki zauna ma,u ki bari nutsuwarki ta dawo tukunna.



13 October 2015 at 15:31 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like28

Write a comment...



·

Usman Aliyu Taller

Mhmmm mata dangin Fatima na annabi masu rikirkida

Like · React · Reply · More · 13 Oct 2015

Aisha Ahmad Dayyab

Uhm MTA kenan

Like · React · Reply · More · 13 Oct 2015

Abubakar Ibrahim

wannan kishin yayi

Like · React · Reply · More · 14 Oct 2015

Ummin Mustafa Muhd

acigaba

Like · React · Reply · More · 13 Oct 2015

Ummu Khadijah Ummu Adnan

Weldon

Like · React · Reply · More · 13 Oct 2015

Ahmad B Aminu

Kishin Bala'I sae mata

Like · React · Reply · More · 13 Oct 2015

Sa'adeeyer Zarah

Lalle yusup ko naku kishin yayake ka pada mana

Like · React · Reply · More · 14 Oct 2015

Muhd Dawud Rano

Muna tare

Like · React · Reply · More · 13 Oct 2015

Umar Dahiru

Tab

Like · React · Reply · More · 13 Oct 2015

Firdaus Feedy Paradise

Plz aci gaba

Like · React · Reply · More · 13 Oct 2015

View more comments&

Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO 4**14



Mahaifinmu ya fara gano amfanin ilimi. Mahaifinmu ya rasu lokacin Yayana Abdullahi yana da mata biyu ya zama cikakken d'an kasuwa, Yayana Alahaji Abdullahi ya sami nasibi akan harkar kasuwancinsa da ya gada gurin Mahaifinmu da yake ya d'an sami ilimi k'alilan na zamani, kuma yana da nasibi akan Kasuwancin. Yayana shi ne ya d'auki dukkan nauyin rayuwata, naji dad'i fiye da lokacin da Mahaifiou yana, sai na kasance matsayin d'ansa kuma k'aninsa.

Uwargidanshi ta kasa zama saboda rashin haihuwawarsi da kuma fitinar matarshi ta biyu HAJIYA LAMI wacce ta kasance Mace mai fad'an tsiya da iko, Hatta ni kaina ina samun matsala da ita, fitar Uwargidan ya sanya Hajiya Lami ta k'ara mik'e kafa tana yin duk abinda ta ga dama tsawon shekaru. Da yake Alhaji Abdullahi bai da fad'a balle fishi, shi ya sanya ta rami abinda take so. Sannan Mahaifiyarmu ma mace ce mai kau da kai, a haka har shekaru suka ja. lokacin da na kammala karatun sakandire yayana abdulahi ya fara neman auren ASMA'U, wacce ta kasance 'yar d'au uwan mahaifinmu, wato da kakanta da namu bokan wasa ne. Dangi sun yi murna da hakan, don kwata-kwata baza a iya cewa ga auren da aka yi na ZUMUNCI a cikin wannan Iyali namu. Sai dai Hajiya Lami ta tayar da hankalinta ta kuma yi dukkan abinda zata iya ganin hana auren, amma sai da Allah Ya k'addara akayi auren. Bayan anyi auren anan ma tsugune bata k'are ba duk da ba gidansu d'aya c, a wannan lokacin Yayana ya biya minh kud'i na fita k'asarwaje karatu,

* amman ina jin labarin gida. Hajiya Lami ta d'an sassauta bala'inta ganin shekaru sun ja har kusan biyar Asama'u bata sami haihuwa c, sai take ganin kowa zai zauna haka me. Shekarar da ma dawo daga karatu ma had'a Degree da Master's a shekarar komai ya faru, kasancewar Yayana Abdullahi ya gina k'aton Kamfani a Kano wanda shi ne ya zama na sarrafa Mai da Kayan Abinci. Kuma Allah Ya sanya Nasiai akai. Hakan ya sanya ya d'auko Asma'u ya ajiyeta anan ita kuma Hajiya Lami tana can garin mu na Yan Liman cikin Jigawa. Allah Ya sanya nasibi da albarka akan wannan dukiya ta Yayana a garin Kano, sa6an kuma Allah Ya k'ara saukar masa da rahamar samun cikinka Ahmad. Babu wanda ya san Mahaifiyarka Asma'u tana daciki har yayi wata uku a jikinta saida ciwo ya dameta na kaita Asbiti daga nan aka tabbatar da ciki ne da ita na tsawon wata uku! Yayana yayi farin ciki da jin wannan labari, har ya kasa 6oye murnarshi ya sanar da Dangi na can yan Liman. Cikin k'ank'anin lokaci labari ya fasu har ya isa kunnen hajiya lami.

Like· Report·Jun 21

Nusaybarh Mustapha Ibraheem

Tayi mutuk'ar bak'in ciki da jin wannan labarin, ta kuma k'uduri aniyar ganin bayan cikin nan. Kwatsam! Watarana ina 'Dakina kasancewar ina Kano Gidan Asma'u, lokacin Yaya yana can Yan Liman daga ni sai ita a Gida. Cikin dare daga 'Dakina na dinga jiyo ihu da hargowarta, abin ya bani mamaki don na san ita ba ma'abociyar rigima ba ce ba, don haka na fita da gudu, sai na taddata cikin Falonta tana ihu tana wurgi da duk wani abu dake cikin 'Daki. Na nufeta da sauri da mamaki ina tambayar abin da ya faru, amma sai na kula sam bata cikin hayyacinta na fara k'ok'arin rik'eta amma abin ya faskara, don watsi tayi dani gefe, na kuma mik'ewa da sauri na rake k'ok'arin rik'eta, a wannan karon ma ta k'ara watsar dani. Da abin ya faskara sai ma fice gurin masu Gadin Gidan suma suka kawo mini d'auki muka turata cikin d'akin Baccinta muka kulleta aciki. Nayi ta buga Wayar Gidan Yaya Abdukahi Land line amman ba a d'auka ba. Haka muka kwana cikin damuwa da tashin hankali, sai da gari ya waye sannan hajiya Lami ta d'aga kiran

Like· Report·Jun 21

Nusaybarh Mustapha Ibraheem

Ta sanar dani yayan baya nan, da yake wancan lokacin babu wayar hannu, haka na hau mota na nufi garin 'yan liman na sanarwa da Iyayenmu da Yayana. Muka d'ungumo gaba d'aya cikin tashin hankali da tsananin damuwa muka dawo Kano. kai tsaye aka wuce da ita Gidan masu TABIN HANKALI,



17 October 2015 at 11:03 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like34

Write a comment...



·

Adama Abdulkarim Kiyawa

Allah sarki rayuwa mungode

Like · React · Reply · More · 21 Aug 2018

Abubakar Aminu Nadabo

Jaxakumullahu khayran

Like · React · Reply · More · 17 Oct 2015

Adama Adam Maidala

Welldone

Like · React · Reply · More · 19 Oct 2015

Sardaunan Telolin BG

Tnx

Like · React · Reply · More · 17 Oct 2015

Jamila A A Jatau

tnx

Like · React · Reply · More · 19 Oct 2015

Dauda Yahaya Masanawa

Madalla

Like · React · Reply · More · 17 Oct 2015

Hassan S Saddiq

tnx

Like · React · Reply · More · 18 Oct 2015

Zaynarb Abdullahi

tnx

Like · React · Reply · More · 17 Oct 2015

Hajara Abubakar

MUN GODE

Like · React · Reply · More · 17 Oct 2015

Haleemart Abbakar

Muna fa godiya allah yakaremu da sharrin mahassada ameen.

Like · React · Reply · More · 20 Oct 2015

View more comments&

Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO 4**15



da aka samu na game da warkewarta kullum sai dai a kulleta a cikin 'Daki sai da kyar ake samu ta d'an daina buge'bugen da take sai Rawa da Wak'a. Ga kuma Ciki a jikinta. Daga k'arshe dai Likitocin Asibitin suka bamu shawara akan gsky mu gwad na Aljanu don abin nata yayi kama da sanmu, amman sun ce zasu yi mata Allurar bacci yanda zamu ji dad'in tafiya da ita Gida. Hakan ko akayi, bayan anyi mata Allurar baccin muka sanyata a bayan Mota muka d'auki hanyar 'Yan Liman, muna tad nine ke vk'a Motar Yayana yana baya kusa da Asma'u ya d'ora kan Asma'u akn Cinyarsa. Muna tafe muna hira har bacci ya d'auke Yayana ya jingina da kuera ya fara bacci sosai. Kwatsam! muna tsaka da tafiya sai naji an shak'o wuyana an rik'e k'am. na fara k'ok'arin k'watar kaina na saki kan mota ina salati da kiran yaya don na gano Asma'u ce ta shak'o min wuya. yaya ya tshi a gigice yaga abinda ke faruwa ya fara k'ok'arin 6an6areta daga wuyana amma abin ya faskara, motar ta k'ara gudu tana yawo akan titi, muna ta ihu da salati har hatsarin ya afku. bamu farka ba sai a gadon Asbiti, ni kam bayan buguwa babu abinda ya sameni, shi kam yayana ya sami karaya da buuwa a baya, sai dai bayan ya farka Matarshi da cikin jikinta ya fara tambaya, sai dai mummunan labari ya riskemu cewar mu kad'ai aka gani zube a gefen titi motarmu ta kama da wuta. Wannan ya sanya jikin yaya k'ara rikicewa don ance matarshi ta mutu da kuma cikinsa wanda ya sanya rai da shi. Tun daga wannan lokacin har yau ba a kuma samun lafiyar yaya ba, shi da kanshi ya ce a maidashi Saudiyya don yafi jin dad'in Likitocin can da kuma zama acan. Hakan ya sanya aka sai masa gida mahaifiyarmu ma ta koma can gurishi da zama.

Bayan Allah ya toni asirin Hajiya Lami ta hanyar zuwan wani d'an uwanta Gidan suna hira naji ashe ita ce ta shiryawa Asma'u wannan ciwo da Bokanta. Nayi kuka saboda jin irin mugun tuggun da Hajiya Lami ta shiryawa Asma'u, na sanar da Yaya abin da ya faru aka had'a meeting na gaggawa na Iyalinmu da Hajiya Lami na fara fad'in dukkan abinda naji tana fad'a, nan da nan hankalinta ya tashi ta fashe da kuka tana fad'in Tsautsauyi ne ya kaita ga aikata hakan. Yayana yana kuka ya ce za saki Hajiya Lami saki uku!! Ta sanya hannu aka tana ihu da rak'on ayi hak'uri ba zata k'ara ba, wannan ma wai tsautsayi ne da sharrin Shaid'an! babu wanda ya kulata don ta illata rayuwar yayana, ba zai k'ara samun macen da zata aureshi ba tunda ya zama mara lafiya. wannan shi ne dalilin rabuwar yayana da Hajiya Lami wacce yanzu take cikin mugun hali na ciwon hauka ga rashin gata.... Alhaji Nura Kwangila ya goge hawayen dake zubo masa yana dariya lokaci guda. Naji dad'i, na godewa Allah daya k'ddara Asma'u bata rasu ba saida ta haihu.

Ina zaton ganinka Ahmad zai iya sanya Yayana ya sami sauk'i daga ciwo da azabar da yake ciki tsaawon shekaru, Don ya kasa mantawa da Matarshi Asma'u, Mace tagari, mai KARAMCI. Saboda kyautayi da gatan da ta nuna mini ya sanya da na haifi d'iyata na mai da sunanta akanta, watoNANA ASMA'U! Wani irin dad'i da farin ciki ya mamaye Ahmad, har ma ya rasa abin da zai farta, sai yak'e kawai yake, k'aunar Nana ta fara shga ransa! Ganin abin ya ke kamar a cikin Mafarkim da ya saba idan ya kwanta bacci. Wai yau shi ne ya san asalinsa da dalilin haukan Mahaifiyasa? Ashe Mahaifiyarsa bata aikata wani abu na sa6on Ubangiji ba? Malam Sulaiman yayi doguwar Kabbara da godiya ga Allah cikin tsananin farin ciki da murna. Umm kam bakinta yak'i rufuwa ashe zata ga wannan ranar a rayuwarta? Kowa jinsa yake wani iri daban, kallo d'aya za ka yiwa kowa kaga mamaki da farin ciki k'arara akan fuskarsa.. Atake anan aka yiwa Hajiya Amina waya ta iso Gidan. Itama tayi mamaki da farin cikin jin Ahmad d'an gidan manya ne! Aka dinga murnaHatta Malam Jibril sai da ya shigo da yaji hayaniya tayi yawa, don duk Mazan Gidan sai da aka kirawosu a Waya suka zo. Mamaki da tu'ajabi ya kamshi saboda ganin Alhaji Nura Kwagila a cikin Gidan a zaune a tsakiyarsu Malam Sulaiman suna tattaunawa, don duk wanda ya kwana ya hantse a garin nan ya san Alhaji nura Kwangila! Yau kuma musu dukiya babu iyaka ne suka zo Gidansu?" Ya ayyna hakan a cikin ransa Sai kuma yaji wai k'anin Baban Ahmad ne, iko sai Allah. Da kyar Alhaji Nura ya iya barin Gidan, amma da rok'om gobe za a bashi dama ya tafi da Ahmad can garinsu na 'Yan Leman sannan zai yi masa Visa shi da Iyalinsa su tafi Saudiyya gurin Mahaifinsa da Kakanrsa. Wannan dare mai muhimmanci ne ga Ahmad da duk wani mai k'aunarsa. Bayan sun koma Gida ya k'ank'ame Ma'u yana kukan dad'i da farin ciki. Ma'u ashe ina da rabon ganin Dangina da Mahaifata?



Kuyi hkr wlh banda lpia ne 2dayz



21 October 2015 at 14:43 · Public

Save · More

Like

React

Comment

Share

Like27

Write a comment...



·

Bakoji Lamara Misau

Allah ya kawo sauki ameen

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Maman Khayrat Da Abulkhayry

Allah Y Kara Sauki

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Dahir Uthman

Allah yakara sauki

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Usman Aliyu Taller

Allah ya kara lfy, mungode

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Dauda Yahaya Masanawa

Allah ya bada lafiya

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Umar Dahiru

Wshg U Bst Rcbry

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Fatima Umar Zubairu

Allah yabaka lfy, Ameen

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Ahmad Sabo

Allah ya sauwake.

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Hajara Abubakar

Allah yakara lafiya

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

Firdaus Feedy Paradise

Allah ya kara sauki amma dan Allah a dinga yi da dan yawa

Like · React · Reply · More · 21 Oct 2015

View more comments&

Free Mode See Photos

Facebook logo

Go To Home

Jamila Umar Tanko Books

DAME AKE ADO 4**16



Ma'u yana kukan dad'i da farin ciki. Ma'u ashe ina da rabon ganin Dangina da Mahaifana har da Kakata? Ashe ina da rabon yin farin ciki da alfarin yanda kowanne d'a keyi da iyayensa da danginsa? Ma'u me yafi wannan dad'i a gareni? Me zan yi na godiya ga Allah? Tabbas ni d'an gatan Ubangiji ne, bai ta6a tozarta rayuwata ba bai ta6a wulak'antani ba. me zan cewa Allah? Yana magana yana kuka, amman daga gani kukan farin ciki nd. Itama Ma'u kukan take yi na taya Mijinta murna da kuma rarrashinsa. Tace masa, Sallah zamu kwana muna yi da yin godiya ga Allah da Ya k'addara mana ganin wannan lokaci. Wannan shi ne kad'ai hanyar da zamu nunawa Allha farin cikinmu. Ya kad'a kai yana fad'in "Haka ne, tashi mu fara.

idan su Lami kuwa, wuk'i-wuk'i Lami tayi jin aslin Ahmad tana zare ido. Lallai taga d'umbin darasi a rayuwarta. Malam Jibril yace mata, Shi ya sanya kullum nake gaya miki babu kyau wulak'anta d'an Adam. Yau dai ga iyayen Ahmad da kike yiwa gori kullum shi SHGE ne? Danginsa dangi ne masu asali da arziki. Ke yanzu ina dangin jikarki d'iyar Raliya suke? Kinga hakan ya tabbatar miki kece mai SHEGE ba shi ba. Sai kawai Lami ta fashe da kuka tana fad'in, Lallai nayi kuskure da ba zai gyaru ba, me ya sanya na biyewa zuciyata har na aikata wannan abun? Kaicona!!!" Malam Jibril yace, Lami ai baki daima kuka ba tunda har yanzu baki san halin da d'iyarki Raliya take ciki ba. 'Diyar Raliya ta iso ta zauna akan cinyar Lami tana fad'in Ke Lami me akayi miki kike kuka?" Lami ta kalli Yarinyar da tausayin halin da ta janyowa rayuwarta, da yanzu itace zata kasance cikin wannan Daular. AGidan Alhaji Nura kam d'an k'arimin falm aka yi, domin yanda ya shiga da farin ciki yana k'wallawa Matarshi da d'iyarshi kira ya basu mamaki,

don ba halinsa bane ba. Suka fito da tsananin mamaki suna tambayar abinda da ya faru. Hajiya Batula tace, Duk yanda akayi an taida lokacin auren nan da Ahmad. Dad'i yacika Nana Alhaji Nura Kwangila ya kad'a kai, "Wannan abum yafi auren Nana da Ahmad, fara cikine akan farin ciki, ku zauna na gaya muku abin da ya faru. Ba musu suka zauna. Alhaji Nura Kwangila ya kallesu yana murshi yace, Ashe Ahmad d'ana ne, d'an d'an uwana ne! Shi ya sanya ni da d'iyata Allah Ya jarrabemu da tsananin sonsa da k'aunarsa!!" Hajiya Butla ta cika da mamaki, domin ta san duk abinda ya faru ga Yayan Mijinta, duk da lokacim ko taunanin aurenta ma ba'a yi ba, amma ta yaya hakan zata kasance? Nan Alhaji Nura Kwangila ya kwashe labarin duk abinda ya faru ya sanar dasu Nana ta dake tsalle ta rungume Mahaifyarta wucce ke yin dariya tana fad'i, Sakarya kina manta ba ki da laya ne? Sanan ta kalli Mijinta da farin ciki. Bam ta6a jin irin wannan labarin ba ko cikin Littattafan Hikaya ko kuma cikin fina-finai da ake yi ba.

Wato a sam da ake tunanin Asm'u ta mutu, ashe ita tana can cikin mawuyacin hali, sai da Allah Ya cika lamarin sa na haihuwar Ahmad sannan ta cika? Lallai wad'annan mutane da suka rik'eshi sun cancanci yabo. Ya ce, Lallai kam. Shi ya sanya ya kasa had'a d'iyarsu da kowacce Mace a duniya, domin sun bashi aure ne sanda kowa na duniya suka k'i bashi d'iyoyinsu. Tsarki da iko sun tabbata ga Allah Mahalinccin kowa da komai, mai yin yanda yaso, kuma a lokacin da ya so! Nana tafi kowa farin ciki, wato bayan Ahmad zai zama mijinta kuma zai kasance d'an uwanta na jini, koma ya kasance. Suma dai a haka kowa ya kwana da abin da yake sakawa a cikin ransa, amman duk Umman Ahmad tafi kowa farin ciki, don d'anta ya fita daga sunan SHEGE daga masu yi masa kallon hakan. Washe gari da sasafe Alhaji Nura Kwangila da Iyalinsa suka nufi Gidan Malam Sulaiman. Lokacin Ahmad bai k'aso ba shi da Iyalinsa sai da aka kirasu a waya sannan suka taho. Alhaji Nura ya tahu da manyan motoci don tafiyar harda su Umma da Hajiya,

Su Ahmad suka iso aka fara gaggaisawa. Ma'u da Nana aka had'a ido kowacce gabanta ya fad'i da ganin 'yaruwarta. Shi kam Ahmad dakewa yayi yakasa kallon inda Nana take duk da yana jinta a jikinsa amatsayin 'yar uwarsa a yanzu, amma yana jin kunyar Ma'u don ba zata zaci haka ba. Nana ce da kanta taisa inda suke ta kalleshi tana murmushi da fad'in, "Yayana wannan ce Antina Ma'u? Ya kalli Ma'u yana murmushi wacce tad'an saki ranta yace, "Eh ita ce, kin ganta nan Maman Yarana. Nana tayi yak'e tana fad'in, Antina ina kwana? Ma'u ta d'an saki jiki suka gaisa, amma zuciyarta na bugawa. Ashe Nanan ma bata wuce tsarrarta ba, tayi zaton wata k'atuwar Macce iri KISN BOKON nan. Nana kam ji tayi ta d'an tsorata don ta kula Ahmad yana balain son matarshi Ma'u daji da ita, kuma babu wani abu da zata nuwa Ma'un, don babu wanda zai ta6a yin zato Ma'un tayi auren fari balle ace har ta

16 / 47