Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

Cutarwa Complt Complete Hausa Novel by Ayshercool

Author :  AYSHERCOOL Category :  African Stories & Novels

Chapter   24 / 74

69K to 72K   out of 219.4K words

ka so, ko ka i sai ka auri yarinyar nan, ka arata can bayan auren"" yayi masa ta tas ya tafi ya bar shi."

"Magaji yayi murmushi ya ce ""Allah sarki ummi, baiwar Allah yanzu idan na ce hakkinta ne ya fara bibiyarku, sai ace"

"arya ne a hayayyao mini, da ka yi hauri da ummi, ka nema mata magani tsaf zata warke ku zauna lafiya, amma ka din ga muzanta ta, kana yamaWiWi da ita a kan larurar da ta same ta, har abokan ka suna ce maka angon WaWWoya saboda zunzurutun wulaanci da tozarci, ka saketa bayan ka gama azabtar da ita, saboda ka na taama da kai Wan iska ne."

"Kai ma gashi Allah ya tozarta ka, gara nata tarihi zai iya shafe shi, naka kuwa har gaban abada ba zai goge ba, kuma kaWan ka gani, ba dai bariki ba sai ma ka auro wannan Win, zaka san ka yi asarar mace""."

"Duk wannan faWan da magaji yake yi masa, bai iya cewa komai ba, saboda ya san ba shi da gaskiya, kuma yanzu yana cikin tashin hankali da tunanin menene mafita."

***

"Ummi tana ta dakon zuwan kawu, tare da fatan Ubangiji Allah ya sanya ya samo in da mama take, gara ta tattara ta koma can wurinta, dan da ta san in da take da ta daWe da barin gidan nan, ko bola take bi za ta din ga bin ta."

"Sai da aka shafe kusan sati uku, sannan dr. Ya zo gida, bayan yayi kwana biyu ya Wan nutsu ya huta, ummi ta same shi"

"shikaWai a falo, ta gaishe ta samu wuri ta zauna."

"""Ummana, ya aka yi ne?"""

"""Dama ba wani abu bane kawu, dama tambayarka zan yi ko ka gano in da maman take?"" Tayi maganar kanta a asa"

tana wasa da yatsun hannunta.

"Ya Wan yi shiru yana nazarin ta, sannan ya ce ""Akwai matsala ne?"""

Ta girgiza masa kai alamar a'a.

"""Na san ba zaki faWa ba dama, rabonki da yi mini wannan zancen an kwana biyu, na san a takure ki ke ummi, amma ki yi hauri, ina nan ina ta oari a kai, ba yadda ban yi da Iya ba, ta ce mini ita ba ta sani ba."

"anin babanmu da yayi masa walicci ma ya rasu, su ilyasu sun ce basu san sunan garin ba, su dai kawai an zo da mota an kai su, na san faWa kawai suke yi, Iya ce ta hana su faWa."

"Amma ina nan ina ta bincike, ina da hotunanta biyu, da aka yi mana bayan bikin da na je gida, ina ta bincikawa, na samo sunan garin, ainihin yankin da take a garin ne ban sani ba, ana ta bincikawa ummi, ina sane ban manta ba, ki cigaba da addu'a da kula da karatunki, komai zai warware in sha Allah""."

"Ummi ta risuna ta ce ""Na gode sosai da sosai Allah ya saka da alkhairi""."

"Ya ce ""Amin ummana, baki ce Allah ya yi mini albarka ba"""

Rufe fuska ummi tayi tana murmushi.

"Ya Wora da cewa ""Kwanaki an ce mini Wan uwan mamanki ya zo ganinki, Iya tai gaya masa in da ki ke, ta ci mutuncin"

"sa ya tafi. Amma dai in sha Allah ina nan ina oari a kai""."

"""To kawu na gode"""

"Ta tashi ta nufi Wakinta, tana sake jinjina iyayyar da Iya take yi wa mahaifiyarta da an uwanta."

"Kasancewar maryam gaba take da ummi dama, dan haka ta riga ummi candy, tun kan ta yi candy aka kawo kuWin"

"aurenta, dan haka an yi candy babu daWewa bikin ya tinkaro."

"Maryam ba ta tsaya saurarar ummi ba, ta sayi anko ta bawa ummi duk kyauta, sai dai da yar farida ta bar ummi ta je rana Waya bikin, shi ma da ta je kasa sakewa tayi, dan wareta an makarantar ma suka din ga yi, dan haka nan da"

nan ta koma gida ta bar wurin.

"Satin Maryam biyu a gidanta, mijin ya tafi da ita can wurin aikinsa, kasancewar soja ne babba."

***

"Kwanci tashi asarar mai rai, iyayen hindu suka din ga tatsar su Iya kuWi, har sai da ta yi watanni shida cif a gida, sannan aka Waura auren Idris da hindu, saboda babanta dagewa yayi a kan sai an kai kuWin aure da duk wani abu na al'ada da ake yi."

"Tare da cigaba da yi musu barazanar cewa, zasu dawo musu da ar su."

"Abun kunya dai da ake gudu, ya riga ya gama watsuwa a cikin gagarawa, na abun kunyar da jikan Iya ya tabka."

"Gidan da ummi ta zauna, aka sake kama haya, kansancewar ba kowa a ciki, aka ara gyara gidan, aka kai hindu da jaririyarta."

"Ko kallo hindu ba ta ishi idris ba, haka ita ma ba ta kansa ta bi ba, ta cigaba da sabgoginta da ar ta, sai dai cikin dare"

"yarinyar nan ta tashi, ta din ga tsala ihu kamar za ta shiWe."

"A fusace ya tashi ya ce ""Dalla malama ki Wauki ar ki saka tayi shiru, ta cika wa mutane kunne da kukan banza""."

"""To kai mai zai hana ka saka tayi shirun, na ga kaima ar ka ce"""

"""ar gaba da fatihar? Kar ki sake haWani da ita""."

"""Ko ar gaba da meye uban waye yayi cikinta, ai ba ita tayi kanta ba, ka ga wallahi ka ce zaka takura mini, ko ka Waga"

"mini hankali sai na koma gida na gaya musu. Kai ba ma ka da kunya, ni ka ke gayawa ar gaba da fatiha ce, uban waye ya lalata ni?""."

"""Iyayenki dai suka ja miki, da ba aurenki zan yi ba, suka hana ni""."

"Hindu ta yi shewa ta ce ""To uban wa ye zai baka auren a? Kana Wan iska?"""

"""Eh ina Wan iskan amma ai gashi an lia mini ke"""

"""Oho kai ka sani dai"""

"Ta dubi ar da ke ta tsala ihu ta ce ""Ke hajara tsohuwar banza, ubanki ya ce ki yi masa shiru, ar gaba da fatiha"""

"Idiris ya ce ""Tsohuwar banza, kakata ki ke zagi kenan?"""

"""Eh to, idan ka tsargu hakan ne"" haka suka din ga faWa kamar kaji, a tsakiyar daren nan mawabta na jin su."

"Abdul ne yayi sallama a kitchen, ummi na girki, suna ta tilawar Alqur'ani ita da noor."

"Raino ummi take yi wa noor da kulawa, bacci ne kawai yake raba su, baccin ma wataran a Wakinta take yi."

"Tun kan noor ta shiga makaranta, ta iya azkar da karatun Alqur'ani, dan ba ta yi pre nursery ba, kai tsaye nursery 1 aka kaita, saboda ta har rubutu ta fara iyawa."

"Sai dai noor masifaffiya ce, ba ta taSuwa a wurin yayyenta, dan baki ne da ita sosai da sosai."

"Ba ta jin maganar farida, kamar yadda take jin maganar ummi, fitsara da rashin kunya kuwa ba a magana, ummi da Abdul kawai take Wagawa afa, ar mitsitsiya da ita ga azabar taurin kai, ummi ce kawai take iya sarrafa ta yadda take so, dan haka ba wani shiga shirgin noor suke yi ba, tayi maka rashin kunya ka jibgeta ba za ta yi kuka ba."

"Ummi tayi ta mata faWa, dan ita kanta tana mamakin rashin kunyar noor."

"""Yaya ummi"" Abdul ya kira sunanta."

"Cikin haWa baki ita da noor suka ce ""Na'am yaya Abdul"""

"Abdul ya tsuke fuska ya ce ""Da ke nake?"" Ta girgiza masa kai tana Wan murguWa baki."

"Ummi ta kalli Abdul ta ce ""Yaya Abdul yaya ake ciki? Ka dubo mini"""

"Ya mio mata envelope ya ce ""Eh to, congratulations you got nine credits including maths and English, i know you"

"can do it ai"""

"A take ummi tayi sujjadar godiya ga Allah, noor ma ta durusa tayi, ummi ta Wago tana Alhamdilillah."

"Noor ta ce ""Wai menene? Me aka yi?"""

"Abdul ya ce ""Yaya ummi ta ci jarrabawa, dan haka ita ma very soon zata shiga jami'a"""

"Tsalle noor ta din ga yi tana ihu, ba tare da ta san ma menene cikakken bayanin ba."

Kausar ta shigo kitchen Win tana tambayar lafiya.

"Noor ta ce ""Yaya ummi ta ci jarrabawa, za ta shiga jami'a""."

"Tsaki kausar ta yi ta ce ""Shi ne kuma ki ke yi mana ihu?"""

"""Eh Win, yeeee yaya ummi ta ci jarrabawa "" tayi maganar tana tsalle ta fita daga kitchen Win."

"Kausar ta yi tsaki ta fice, Abdul ya ce ""Yaya Ummi, kina zaune an haifi mai tare miki faWa"""

"Ummi ta ce ""Ni mamana saliha ce, amma mama arama ta fiye tsiwa"" suka yi dariya, ummi na sake godewa Allah a"

kan wannan gagarumar nasara da ta samu.

"Takanas saboda ummi dr. Ya dawo gari, saboda shirye-shiryen nema mata admission, Abdul yana level 2 a BUK yana"

karantar Agric.

"""Dr. Wai ya na ganka a gida a tsakiyar sati haka? Kuma na ga baka daWe da tafiya ba""."

"""Abdul yayi mini magana a kan waec Win ummi, ina son in arasa mata abubuwan da yakamata kar ayi mini ba dai-"

"dai ba""."

"""Shi ne ba zaka wakilta wani ba, sai ka dawo da kanka?"""

"""Ki na da damuwa da hakan ne?""."

"Haushi ne yakamata tayi masa banza, duk iya oarin ta a kan cire hankalinsa daga kan ummi, ta kasa nasara Wari"

bisa Wari.

"Ta sake kallonsa ta ce ""Wai ni dr. Zuwa yaushe zan cigaba da jerawa da ummi a gidan nan, intee tana gama"

"secondary, nake son a aurar da ita, yaron ya matsa, ita kuma tana nan shirin tafiya jami'a ma take yi, gaskiya ina son privacy a gidana, ba zan cigaba da jerawa da gandamemiyar budurwa ba""."

"""Intee ke ki ka takura a karSi kuWin aurenta, ba dole na yi muku ba, ni kuma a yale mini a tayi karatu. Guda nawa"

"ummin take da ki ke wani zancen gandamemiyar budurwa, yanzu fa za ta shiga jami'ar""."

"""To wai ina uwarta, a mayar da ita wurinta mana""."

"A fusace ya ce ""Wai a kan ki ummin nan take ne?""."

"Muryar noor ce ta katse shi, tun daga wajen Wakin take wala masa kira."

"Ya ce ""Na'am shalelena"""

"""Kalli littafina, uncle ya saka mini 10 over 10, assignment Win da anty ummi ta koya mini""."

"Ya ce ""Wow masha Allah, congratulations baby""."

"""Thank you "" ta faWa cikin iyayi sannan ta ce ""To nima tunda na ci jarrabawar, zan shiga University?"""

"Ya kwashe da dariya ya ce ""From primary one to university?"""

"""Eh, ba anty ummi ma ta ci jarrabawa zata shiga university ba?"""

"Yayi dariya, ya biye mata ta gama shirmen ta, ta tafi, sannan ya kalli farida ya ce ""Farida wai zuwa yaushe zaki daina"

"planing Win nan, noor tayi girma yakamata ace kin sake haihuwa, 4yrs fa""."

"Farida ta yamutsa fuska ta ce ""Nifa na gama haihuwa, yaushe Allah ya amfana guda huWun""."

"""Amma da bani da yadda zan yi na rie ne, sai ki faWi haka, Allah ya yassare mini yadda zan kula da yarana, meyasa"

"zaki ce kin daina haihuwa?""."

"Ta mie tsaye ta ce ""Ka auri ummi ta haifa maka!""."

"Wani irin damm irjinsa yayi, ya bita da kallo, saboda munin maganar da ta faWa."

"Ya girgiza kai kawai, domin ba shi da abun da zai faWa gaba Waya."

"Iya oari kawu yahaya ya yi wa ummi, a kan harkar makarantar ta, dan ma farida na ta yi mata mugunta a kan wasu"

abubuwan.

"Yayi mata komai sai dai Sangaren sutura ummi na fuskantar barazana, domin kuwa ummi ba ta da suturar kirki, duk da ma'abociyar hijjabai ce, su kansu hijjaban nata duk sun mutu su yi haske."

(Kowane alubale ummi za ta fuskanta a jami'a? Bright pens na godiya sosai )

Whats app only please.

Ayshercool 08081012143

*CUTARWA!*

*MIKIYA WRITER'S ASSOCIATION*

P20

FOLLOW ME ON WATPAD VIA THIS LINK.

https://www.wattpad.com/user/Ayshercool7724?utm_source=android&utm_medium=link&utm_campaign=invitefr

iends

"Masu neman free books Wina, da free pages duk akwai a kan watpad account Wina. Irinsu"

Abduljalal

Wata kissar sai mata Wuta a masaa Cutarwa

anwar maza Gaba da gabanta Aidata

RuWin uruciya

Zaku iya samun paid pages Win a Arewabooks @ayshercool7724. Ko ku tuntuSe ni kai tsaye ta lambar wayata.

8081012143.

And also don't forget to subscribe my YouTube channel via this link.

https://www.youtube.com/@CoolhausaNovels

Ayshercool.

PAID ADVERT!.

"Ina uwargida, amare, har ma da an mata masu burin zama gaba gaba, wurin yin amfani da turarruka na kece raini, masu daWi da amshi."

"Mafaka gidan amshi da ke, Ring Rord western bypass kanawa park sun kawo muku"

Oll types of Turaran wuta

Sandal Halut Irik Difur Gab Gab Kajiji Habil Nabak Humra

Kulakcha Dilke da kalta Kayan

Garan jiki

Muna turara Kaya

Kujerar garan jiki Kannada

Madarorin turare masu kamshi Man garan gashi

Indai kamshine kuzo MAFAKA GIDAN KHAMSHI karshene Sai Sai kin zamo abin kwatanche Ku nememu a wan nan no 08065728702 08025453921

*TALLA!TALLA!TALLA!*

"*INA MANYAN MATA, UWARGIDA DA AMARE KAI HAR DA AN MATA MASU SON KECE RAINI, DA SHIGA TA ALFARMA, MUN SHIRYA TSAF DOMIN KUWA MUN TANADAR MUKU LAGOS LACE MANYA DA ANANA, DAIDAI ALJIHUNNKU BA TARE DA TSAUWALAWA BA* *HAKAZALIKA INA MASU SON AWATA GIDAJENSU DA HAAUN KAYAN KITCHEN, UNIQUE DA SAI AN KALLA AN SAKE KALLO, MUN TANADAR MUKU HAAUN KAYAN KITCHEN NA ALFARMA NA GIDA DA NA WAJE*."

"*BAMU TSAYA IYA NAN BA, DOMIN KUWA MUNA SAYAR HAAUN SUPPLEMENT NA GYARAN JIKI, MAYAR DA TSOHUWA YARINYA, GYARAN JIKI DOMIN DAUWWAMAR DA HASKEN TAURARUWARKU A WURIN MAZAJEN KU, TARE DA KECE RAINI A CIKIN SA'ANINKU*"

"*MUN SHIRYA TSAF DOMIN SHARE MUKU HAWAYNKU, DOMIN ARIN BAYANI, KU TUNTUE MU A KAN LAMBAR WAYARMU 08166117985, SAYEN NA GARI MAYAR DA KUI GIDA*"

"BRIGHT PENS A SHIRYE MUKE, WURIN KARAR TALLACE TALLACENKU CIKIN FARASHI MAI SAUI."

20

"Ummi ganin al'amuran take yi kamar a mafarki, duk da tsanani da matsi, haWi da alubale daban-daban yau ga ta a"

"makarantar jami'a, lallai lokaci yana sauri."

"Hakazalika ta na ta shirye-shiryen haWa saukarta ta biyu, domin kuwa bayan ta yi sauka ta cigaba da zuwa"

"makaranta, an ajinsu galibi duk sun yi aure, dama duk sun girme mata."

"Wuri Waya ta samu ta zauna a ajin, jikin window ne in da take, hakan ya bata damar kallon shige da ficen Walibai,"

"tsofaffi wanda sun kusa fita ma, da masu rawar kai wanda yanzu suka shigo jami'a."

"Shigowar wani babban mutum ajin ne ya sanya Waliban ajin nutsuwa, tare da gaida mutumin."

"Ya amsa musu, tare da gabatar da kansa a matsayin HOD Win su, ya nemi da kowanne daga cikin Waliban, ya tashi ya"

gabatar da sunansa da kuma garin da yake.

"Haka nan gaban ummi ya faWi, dan kuwa ba ta son mutane, da duk wani dalili da zai sanya a takurata da kallo."

"alibai suka din ga gabatar da kansu Waya bayan Waya, kan azo kan ummi gaba Waya jikinta yayi sanyi, sai wata irin fargaba take yi."

"Da yar ta iya miewa tsaye, fuskarta sanye da facemask, malamin yayi mata alama da ta sauke facemask Win."

"Gabanta ya sake faWuwa a karo na biyu, hannunta har rawa yake yi, ta sauke facemask Win tana jiran jin anan"

"magana kamar yadda ta saba, sai dai ba ta ji hakan ba."

"Sai dai ta kasa magana, sai da ta Wan sauke numfashi, sannan ta ce ""My name is Sai dai ta kasa arasawa, saboda"

yadda gaba Waliban suka juyo suna kallonta.

"Ummi na da murya mai matuar Waukar hankali, duk wanda bai santa ba, idan har tayi magana dole zai waiwaya"

domin ganin mai muryar.

"Ko a islamiyya idan ana musaffa, Alla-Alla suke yi a zo kan ummi, saboda ta iya ira'a mai daWin sauraro."

"Ganin ta diririce saboda kallon da ake yi mata ne ya sanya malamin takowa zuwa gabanta, ta ko ara sunkuyar da kanta asa, tare da wasa da yatsun hannunta a cikin hijjabinta."

"""Kin manta sunan naki ne?"" Ta girgiza masa kai."

"Ya sake cewa ""Ko ba turanci ne?"" Nan ma ta sake girgiza masa kai."

"""Oya ya sunanki?"""

"""Salma Muhammad Bashir"""

"Yayi murmushi ya ce ""What a beautiful name, na ga duk a tsorace ki ke, but mark you, this is university idan"

"malamai suka gane kina jin tsoron magana a public, za su yi ta takura miki da tambaya, ke kina jin tsoron amma ki ka zaSi aikin jarida? Ai harkar jarida na masu baki ne. But you can do it when you overcome your fear"""

"Ta Wago a hankali ta ce ""Thank you sir"""

"""ar wace asar ce ke?"""

"""Jigawa"" tayi maganar muryarta na Wan rawa."

"""asa fa"""

"Ta ce ""Au Nigeria"""

"""Are you sure? Ko dai ta Sarauniyar hanya ki ka shigo mana asa? Kin yi kama da baaen larabawan Afrika"""

"Ummi a ranta ta ce 'Amma kuwa an cuci larabawa, ko kuma ni aka cuta, maybe ba'a yake yi mini'"

"an ajin kuwa dariya suka hau yi, ya ce ""Kalar idonta da complexion Win ta, ba irin na an Nigeria bane, dan haka"

"zamu bincika idan baki da lasisin zama a Nigeria mu mayar da ke asarku"" yayi maganar cikin zolaya."

A dole ummi ta aalo murmushi.

"Ya ce ""Yi zamanki, Allah ya yi albarka"" kan ta zauna ta risuna ta ce ""Na gode sosai Allah ya jian magabata"" ya Wan"

"urawa ummi ido, yadda take amsa masa magana ma, kawai ya isa ka gane tana da tarbiyya sosai. Ya ce ""Amin"" sannan ya suce gaba."

"Yayi musu nasiha sosai da sosai, a kan kula da ilimi da kuma tarbiyarsu, da ba su shawarar su rie addinansu, kar su"

lalace saboda kawai sun ga sun shiga jami'a.

"Kowa harkarsa yake ba ruwan wani da wani, dan haka ummi ta ji daWin hakan, da babu wanda ya matseta balle ya takura mata."

"Baki har kunne ta koma gida tana murna, duk da tana zuwa gidan ta tarar da uban kwanukan wanke-wanke, da"

"wankin kaya, kuma an cinye abinci tas, kuma ana jiran ta Wora na dare."

"Hijjabi kawai ta canza ta hau aiki, noor ta din ga bin ta, tana tambayarta ""Anty, kin yi magana a gidan radiyon?"""

"Ummi ta ce ""A'a mamana, sai an kwana biyu tukuna"""

"""To ta ina zaki din ga shiga radion kiyi magana?"""

"Sai dare yayi kin yi bacci, zan buWe gurin batirin in shiga ta ciki."

"Noor ta buWe baki cikin mamaki, sannan ta ce ""To zaki shiga da ni nima?"""

"""Sai kin ara girma sosai tukuna, noor ta dinga tsalle tana murna."

***

"""Bilki, ki kira Bauchi ki gaya musu ba fa haka muka yi da su ba, ni fa ba bar musu Wa na na yi ba, haba sun rie mini"

"Wa ko leo ni

24 / 74