Author : Aisha Aliyu Garkuwa Category : Free Novels Online (Read & Download)
medium size milk color kana ta feshe jikinta da turarukanta masu daɗin ƙamshi.
Falon ta fita tun kan ta isa Aunty Ruƙayya ta ɗago kanta tare da tsira mata Idanunta jin ƙamshin daya ratsa hancinta ta saki murmushi kana tace.
“Iyeee Masha Allah Khausar irin wannan kyau sai kace preety ta ƙasar India”.
Hannu Khausar ta sanya ta rufe fuskarta tana dariya sai kuma ta buɗe tace.
“Kai Aunty Ruƙayya Ina Zan samu koda rabin kyawunta ne?”.
Ware ido Aunty Ruƙayya tayi kana tace.
“Allah kuna kama dan da zakije India ma cewa za'ayi ke ƙanwarta ce, har rawan kanki ma irin natane a Film ɗin Chori-Chori Cubke-Cubke ne”.
Mommy Kam murmushi take musu batare da tace komai ba.
Khausar kuwa Murmushin jin daɗi tayi tare da tsugunnawa ta ɗauki wayar Mommy tace.
“Mommy zan tafi da wayarki".
Kai kawai Mommy ta gyaɗa mata sannan ta ɗauƙi wayar tare da faɗin.
“Na tafi”.
ta ida maganar tana gyara zaman Handbag din Hannunta tare da ciro earpiece aciki
Suka haɗa baki wajen faɗin.
“Adawo lafiya".
Kai ta jinjina tare da ficewa,
Abokin gate ta haɗu da Haiydar riƙe da MP ɗin sa, cikin sauri tace.
“Yauwa Haiydar dan Allah aramin MP ɗinka”.
Cike da mamaki ya zuba mata ido tare da cewa.
“Yau kuma to ke kuma da ba jin kiɗa ya dameki ba, me zakiyi dashi?”.
Kai ta ɗan jinjina tare da cewa.
“Wallahi yau dai shauƙi nakeji zanje wurin Asma'u mu ɗan rausaya”.
Murmushi yayi yana mamakin wai yau Khausar ce da cewa zata sha ƙiɗa, kawai miƙa mata yayi. Tare da cewa.
“Kuma kikasa gyale ko?”.
Cikin daɗi tace.
“Ngd kai rabani kullum mutum liƙe da hijabi kamar maitakaba” na mgnar tana fita ta tari adaidaita sahu ta shiga.
Acan ɓangaren Moddibo kuwa bayan an idar da Sallah juma'a ya kalli M Jameel dake Driving yace.
“J yakamaya muje mu gaida Ummi kafin mu koma gida!”.
Kai ya Jinjina kana yace.
“Dama abinda nake son faɗa kenan ka rigani”.
Gyara zama Moddibo yayi tare da lumshe idanunsa yana sauraron ƙira'ar dake tashi amotar kana ya shafa sajensa yace.
“Muje toh”.
Kai M Jameel ya gyaɗa tare da juya akalar motar zuwa unguwar su Ummi.
Suna cikin tafiya wayar M Jameel ya hau ruri yana duba screen ɗin wayar yaga Bahrain ba suna sai Number Dariya M Jameel yayi still hankalinsa nakan Driving din yace.
“Jalaludden! Wallahi Jalaludeen!! nayi mana abinda ransa keso”.
Moddibo da Idanunsa ke lumshe yayi ɗan guntun Murmushi ba tare daya buɗe idanun ba yace.
“Toh ka ɗaga mana kar ya yanke”.
Picking M Jameel yayi tare da Sallama.
Amsawa Jalaludeen yayi da faɗin.
“Idan kun isa ku gaishe da Ummi”.
M Jameel yayi Murmushi kana yace.
“Kana biye da mu ne?”.
“A'a bana biye daku na dai rigaku zuwa na gaisheta”.
Cewar Jalaluddeen
Dariya M Jameel yayi sai kuma ya zare ido yace.
“Wallahi Jalaludeen kada ka razana mana tsohuwa!”.
Murmushi Jalaludeen yayi yace.
“A'a bazata ra zanata ba sannan ba zata tsorata ba ai mun taɓa zuwa tare daku baku dai sani bane kuma na bayyana mata ta ganni”.
“Wallahi Jalaludeen ka kiyaye mufa”.
Dariya Jalaludeen yayi kana yace.
“Tare dai mukayi sallama jumma'a a sahu daya.
Yanzu kuma Na dai hango ku ahanya zakuje yanzu ina katakon nan?”.
Da sauri M Jameel yace.
“Wani katakon?”.
Cike da tsokana Jalaludeen yace.
“Katakon dake gefenka”.
Murmushi M Jameel yayi tare da kallon Moddibo yace.
“A.J ɗin nawa ne katako?”.
“Eh inba katako ba shi menene? ka faɗa masa cewa akwai furen dake ƙoƙarin tsiro a jikinsa tun daga ƙasa har ya isa zuciya ya gab da kanshi tuni ma ya ratsa zuciyarsa amma bai sani ba”.
Murmushi M Jameel yayi tare da kallon Moddibo da still Idanunsa ke lumshe kamar mai bacci kana yace.
“Wai yace in faɗa maka akwai furen da zai fito tsakiyar kanka yama ratsa zuciyarka”.
Sai asannan Moddibo ya buɗe idanunsa ya kalli M Jameel tare da faɗin.
“Ka ganni karabu dani da kalaman Jalaludeen, shiya sani can yaje yata faman maganganunsa da baza ka gane kansu ba bare gindinsu ya riƙa yi mana maganar damu mutane zamu gane ba sai wanda sai sune masu ganewa ba”.
Dariya Jalaludeen yayi yace.
“Zaka gane ne ai lokaci ne yana zuwa”.
Dariya M Jameel yayi tare da hong aƙofar gidan Ummi ganin shiru ba'a buɗe masu bane yasa, M Jameel fitowa ya buɗe, kana ya dawo yaja motar still kafaɗarsa saƙale da wayar
Jalaludeen ne yace.
“Ku gaishe da Ummi idan kun shiga”.
Sannan ya katse wayar kana shi kuma ya kutsa kai cikin gidan.
Dai-dai lokacin da a dai-dai-ta ya ajiye Khausar kudinsa ta basa tare da buɗe ƙaramin ƙofar dake maƙale da gate ɗin tashiga,
Batama lura da babban gete ɗin dake ɗan buɗe ba,
ganin mota a fake a harabar gidan yasa ta isa wajen kasancewar glass ɗin tink-tenk ne yasa bata fahimci da mutane aciki ba rawar kanta kuma ya hanata fahimtar alamun yanzu motar ta tsaya.
Jikin gefen mai zaman banza ta nufi tare da kallon fuskarta ajikin mirrow sai kuma ta juya manyan Idanunta kalaman Aunty Ruƙayya suka dawo mata kunne tana kama da Preety matsa pinch lips ɗin ta tayi tare da lasa kadan sai kuma ta juya manyan Idanunta.
M Jameel kuwa dake mazaunin Driver murmushi ya saki domin ya tabbata bata san da mutane aciki ba.
Acan ɓangaren su Hajiya Bunayya kuwa zaune suke gaban boka Kar'uzu cikin tsananin ɓacin rai da fushi Boka Kar'uzu ya buga musu wata razananniyar tsawa cikin sautin muryarsa mara daɗin sauti
bayan ya gama sauraron Hajiya Bunayya yace.
“Ai seda na faɗa muku aduk lokacin data fara aiki da maganin kada tayi alwala da sallah na tsawon wata ɗaya amma saboda taurin kai kuka bari tayi alwala tayi sallah shiyasa yake kallon fuskar ta kamar na ƙonennen Biri”.
Atsorace Hajiya Bunayya ta juya ta kalli Hajiya Lami da itama ɗin Iran take kallo.
Sun kasa hafimtar sharrin boka na wasa da hankali da ƙarya sun kasa tuna sam bai faɗa musu hakanba a lokacin, su kasa aminta mgnar boka dubune babu gsky ko ɗaya sai yaudara da taɓewa.
Acan ɓangaren su Moddibo kuwa sake kallon madubi Khausar tayi tare dasa hannu ta gyara man lips ɗin ta sai kuma danna MP ɗin cikin Sa'a kuwa sautin waƙar BUGA ya fara tashi.
A hankali ta gyara tsayuwar ta, tare da fara jujjuya ƙugunta a hankali tana mai rausaya jikinta.
Zuwa tsakiyar waƙar kam fa da abu ya jiƙa, sai ga mayafinta bisa kafaɗarta gefe ɗaya, sosai take jujjuya mazaunenta tare da motsa dukkan jikinta, tana mai kallon kanta a madubi.
Sai kuma ta kalli Glass ɗin tare da ɗaura bakinta akai ta saki zazzafan kiss muahhhh.
Shi kuwa Moddibo dake zaune idanu ya zuba mata tare da manna kumatunsa adai-dai glass ɗin sai kuma hakan yasa lips ɗinta sauƙa kan....!
FREE page sun kusa ƙarewa 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA ki biya 1k dinki ya isheki
By
*GARKUWAR MARUBUTA*📝✨💫⏰🤴🏻👹❤️❤️❤️🍇
*SAKAYYAH*
_Page 11_
_NA_
*AYSHA ALIYU GARKUWA*
🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇
*FREE PAGE fa ya kusa ƙarewa*
*Littafin SAKAYYAH na kuɗine wannan Free page ne ƴar uwa 1k ne kacal 0661110170 GTBank AISHA ALIYU GARKUWA sai ki turo min shaidar biyanki ta WHATSAPP 09097853276. Sai in saki a Group ɗin.*
*WOHOHO IN KAJI ANA ƘI GUDU TABBAS SA GUDU NE BEZO BA*
_Ina kuke Ma'aurata masu sha'awar ganin sun zama taurari kuma fitilu a idanun mazajensu Uwar gida,Amarya,Tsakar gida,hadda tan kaɗen gida Shararriya kuma ƙasaitacciya data saba kawo muku nau'ikan sirrin sahihan magungunan ma'aurata wato *AYSHA ALIYU GARKUWA* Garkuwar Marubuta ayau ma ta dawo muku da Ingantattun magungunan mata masu kyau da inganci domin gyara kanki ki zamto tauraruwa a idanun mijinki...Muna da Ingantattun Abubuwa kamar haka_ :_Munada Garin mallaka, garin maɗi, garin Hakkin mayi, garin ɓelɗamhi Garin ilanwaddihi, Gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, Gumbar kolli mai kellin al'khairi, Gumbar Riɗi wato 3 in 1, Gumbar makwaranyi, Masin Maliƙi mai masifar ƙarfi da matse mace, ka masin Daɗi har Maɗigan Akwai, kwanon ƙasaitacciyar mace mai masifar kyau da ratsa jiki da samar da inƙantacciyar ni'ima yanada abubuwa masu kyau haɗinsa, Zumar goron tula mai masifar kyau, tsumin dabino, mai ratsa jiki, tsumin Riɗi mai ƙarfi, Furar Mata mai tsastsafo da ni'imantaccen damshi, Cida kaza, Ciccibi Abodi, Tsumin Ɓaure, tuwon ɓauren, kana akwai maganin sanyi sadidan, da dai sauransu...Se kuma fannin ƙamshi kasance da Shu'umin ƙamshi wanda ze gigita ƙwaƙwalwar Oga tare da jin ko wacce mace bata kaiba...._ _Shin ko kina da labarin Miskilinci da ƙasaitar Rayyan Naaan amma lokaci ɗaya ya zamto zautacce sakali akan soyayyar Jannart bakomai Jannart ta riƙe ba face sirrinkan gyara da kuma shu'uman humran da kulaccar sirri na Aysha Aliyu Garkuwa(Tubali) tabbas taga tasirin haka domin Naanunta ya zame mata tamkar bawa_
_Shin ko kinsan sihirtaccen haɗin da Aysha ke sha kenan ta zamto tauraruwa a idanun Hamma Yusuf(Miwasmiti)...Tabbas Mahmud ya zamto zautacce kuma makaho akan sauyayyar Bazawara wato khadijarsa duk da kuwa gashi da budurwa(Namiji Baya Kaɗan) ko kinsan hakan nada alaƙa da amfani da sahihan maganin da kuma shu'uman humran Aysha Aliyu Garkuwa??.Nasan ba zaka ku manta da irin kima da kuma darajar da Aysha ke dashi acikin Idanun Sheik Jabeer ɗin ta duk da kuwa shekaru sunja anma jinta yake tamkar budurwa 'yar sha bakwai(Garkuwa) sirrin hakan na tare da Ingantattun kuma sahihan magungunan Aysha Aliyu Garkuwa Wato Garkuwar Marubuta da kuma Ma'aurata na tabbata kunsan da cewa basirarta ba'a iya rubutun littafi ya tsaya ba hadda inganta rayuwar ma'aurata ta hanyar kawo musu Nagartattun abubuwa Ga duk wacce ta shirya saya seta tuntuɓi number ta 09097853276 muna iya tura kayan mu aduk inda kuke afaɗin Nigeria harma da ƙetare Dan Allah 'yar uwa idan baki shirya siyaba kada kiyi min magana muɓatawa kanmu lokaci...._
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🥰😘sai.kunzo. sayan na gari maida kuɗi gida,
Cikin lumshe Ido Mommy ke cin perpesoup ɗin yayin da daɗinsa ke ratsa ilahirin jikinta,
kallonta Hajiya Bunayya dake murmushi tayi tare da ɗiban romon da cokali takai bakinta kana ta buɗe Idanunta dake lumshe.
Tace.
“Gaskiya Yaya Nagode wallahi bakiji yanda naji daɗin Perpesoup ɗin nan ba, dama sai tunanin a binda zanci nake tuntuni sai kuma gashi Allah ya kawo ki”.
Murmushi mai cike da Ma'anoni Hajiya Bunayya tayi kana ta muskuta tare da gyara zamanta tace.
“Lallai de kam aidama sanyin nan saida abu mai ɗumi da ɗan yaji-yaji”.
Yayin da aƙasan ranta wani irin farin cikine mara misaltuwa wanda har yakasa ɓoyuwa asaman fuskanta.
Ita kuwa Mommy Sosai take cin perpesoup ɗin tana mai lumshe Idanunta yayin da daɗin sa ke ratsa har ƙwaƙwalwar kanta tace.
“Yaya perpesoup ɗin nan yaji kayan yaji”.
Dariya Hajiya Bunayya tayi tace.
“Dama Alhaji nayiwa nace bari na zubo miki dan nasan zaki ji daɗin sa”.
Kai Mommy ta gyaɗa da faɗin.
“Aikam gashi yamin daɗi sosai”.
Acan ɗaki kuwa miƙewa tsaye Khausar tayi daga kan stool tare da riƙe ƙugunta ta bayan ta gama nin ke kayan asaman laɓɓannta ta furta.
“Wash Allah!, Gashi yanzu na gama gyara kayan nan, amma Raudat na zuwa ɗaukan abu ɗaya zata wargaza shi kab, ya zama kamar ba'a taɓa gyarashi, amma Insha Allah next time, Idan ta ƙara har gitsashi, sama Zan mayar dan kayanta, ta yanda idan tazo baza ta iya ɗauka ba sai ta kirani in bata yafiye min sauƙi”.
Ta Ida maganar tare da fitowa falon tana riƙe da ƙugunta da hannu ɗaya yayin da ɗaya hannun ke dafe asaman wuyanta.
Cike da mamaki take kallon Hajiya Bunayya dake zaune yayin da Mommy ta ke shan perpesoup ɗin da kaɗan ya rage asaman Plate ɗin.
Cikin yanayin tashin hankali da razana Khausar ta ɗaga Muryanta tace.
“Mommy me kike ci?".
Anitse Mommy ta ɗago kanta dan sam batasan ta fito ba sai da taji muryanta, gyara rikon Plate din Mommy tayi kafin tace.
“Perpersoup ne ko zaki cine?”.
Ita kuwa Khausar kai ta girgiza cikin rawan murya tace.
“A'a nikam bazan ciba Mommy kekam Komai kika samu sai kinci, ba zaki tsaya ki duba ingancin sa da kuma rashin ingancin saba”.
Baki Mommy ta sake tana kallon Khausar da Mamaki.
Ita kuwa Hajiya Bunayya wani mugun Harara ta galla mata cike da tsanarta tace.
“Komai ta samu saita ci ke kin isa ki hanata cine?, Khausar!, Khausar!!, Khausar!!! ki kiyayeni fa”.
Ta Ida maganar tana dariya irin abin awasa takeyin sa, yayin da kuwa azuciyarta ba haka bane.
Ita kuwa Mommy taɓe Baki tayi tace.
“Yaya rabu da ita itama kanta kwaɗayin ya kawota ƙilan so take in bata”.
Fuska Khausar ta ɓata cike da damuwa tace.
“Wallahi nikam ba zanci ba Mommy kema Meyesa zakici, kema daga ganin abu saiki hau ci, batare da kin duba ingancin sa ba Allah ma dai yasa kinyi Bismillah”.
Dafe kai Mommy tayi tace.
“Aikuwa de Wallahi kwaɗayin sa yasa na shafa banyi Bismillah ba, Anma bari nayi.
Bismillahi feh Auwalihi Wa'ahirihi”.
Ta faɗa tare da cigaba da shan perpesoup ɗin.
Wani banzan kallo me cike da tsana Hajiya Bunayya ta watsa wa Khausar aranta tace, shegiyar yarinya, wannan yarinyar saina bi takan ta tukunna zata gane kurenta, bari dai ingama da matsalolin dake gabana”.
Ita kuwa Khausar kallon mahaifiyarta da har zuwa yanzu take shan perpesoup ɗin tayi tace.
“Wai Mommy ba zaki haƙura dasha haka ba?".
Girgiza Kai Mommy tayi kana tace.
“Kema Idan zaki ci ga shican akula Khausar ban hana kiba, amma wannan tambayoyin naki sun fara isata”.
Ƙwafa Hajiya Bunayya tayi tace.
“Ƙyaleta bare ma ni bazan bar mata ba ina kedai ya isheki?”.
Cikin sakin fuska Mommy ta gyaɗa kai tare da faɗin.
“Eh Alhamdulillah ya isheni”.
“Aiko buƙatar maje haji salla, ba zan bar matashi ba, tunda dai ke kinsha ai hikenan, idan tanaso ta biyoni ɗakina”.
Ta ida maganar tare da ɗaukan kularta ta fice bayan ta yiwa Mommy sai anjima.
Zama Khausar tayi agaban mahaifiyarta cikin raunin murya da yanayin damuwa tace.
“Mommy meyesa!?, Rayuwar nan fa ba yanda kika ɗauke ta da yanda zuciyarki take ace haka na kowa yake da munji daɗin duniyar nan fa, amma Mommy meyesa daga kawo miki abu zaki ɗauka kici yanzu kuma idan abin cutarwa ne fa?”.
Kallonta Mommy tayi cikin tsukr fuska kana cikin fushi tace.
“Khausar ki kiyayeni fa, bana son wannan baƙin halin da kike ɗaurawa rayuwarki fa. Ni bakiga ina nunawa matar nan baƙin hali ba haka zalika itama da zuciya ɗaya take zaune damu, zaman lafiya mukeyi babu kishi bare tsangoma ko hassada, amma meyesa zaki sawa ranki rashin yarda akan n
Me kike zaton zata cutar dani, babu abinda zata yimin dan haka ki kiyaye”.
Ita kuwa khausar hawaye da ya cika mata Idanunta tashiga ƙoƙarin mayarwa sabida takaici, mahaifiyarta ta ɗauki duk kan yarda da amana ta basu, amma sukuma da wannan damar suke amfani ganin sun cutar da rayuwarta.
Ƙasa Tayi da kanta kana tace.
“Shikenan Mommy Komai na faɗa miki ba zaki yarda dani ba, amma babu komai Ubangiji Allah yatsareki ya kuma kareki".
“Ameen”Mommy ta amsa a kufule.
Ita kuwa Khausar cikin mutuwar jiki ta miƙe tare da wucewa Bedroom ɗinta tana maijin wani irin zafi azuciyarta.
Da kallo Mommy tabi bayanta tana ayyana abubuwa da yawa akanta, tarasa ina Khausar ta ɗauko wannan halin baki ɗaya bata da yarda muddin Hajiya Bunayya zata kawo mata abu ko Haiydar saita tsaya tana musu tambayoyi akai, da faɗin kada suci kada suyi kaza da kaza.
Jin ƙiran sallah magriba yasa ta miƙe tashiga Bedroom ɗin ta dan gabatar da Sallah.
Aɓangaren Khausar kuwa tana shiga ɗaki ta lumshe Idanunta tare da manna bayanta da jikin ƙofa.
Hawaye masu ɗumi suka zubo mata jikinta na bata da wani makircin da Hajiya Bunayya ta shiryawa mahaifiyarta sam bata yarda da wannan perpesoup ɗin da takowo mata ba,
shin wai ma ta wani hanya zatabi ta fahimtar da mahaifiyar?.
Sosai ta zurfafa acikin tunanin da take har aka shiga Masallaci sai, asannan ta sauƙe gauron numfashi tare da nufar toilet cikin nutsuwa ta ɗaura alwala kana ta fito, tare da shimfiɗa darduma duk da yanayin zullumi da take ciki bai hanata tattara nutsuwarta zuwa ga Ubangiji mabuwayi gagara Misali ba,
bayan ta sallame ta ɗaga hannayenta biyu zuwa sama kana tace.
“Ya Allah baka zalinci sannan kai ka hana zalunci atsakaninmu ya Allah baka gyan-gyaɗi bare bacci ya Allah kada ka bawa wannan baiwar taka daman cutar damu ya Allah ka kare mahaifiyata al'farma Annabi da al'ƙur'ani”.
Kana ta shafa addu'ar tana mai zubar da hawaye har aka idar da Isha'i bata fita ba saima miƙewa da tayi ta kwanta agado lamo cike da tunanin rayuwa da haka bacci mara daɗi ya ɗauke ta.
Cikin ikon Allah haka Mommy ta kwana lafiya lau batare da wani mugun abu ba, tun Khausar na jira taji Mommy tace wani wajen nayi mata ciwo ko kuma taga zubewan cikin Mommy kamar yanda Hajiya Bunayya ta faɗa taji shiru,
hakan yasa ta watsar da abin aranta yayin da Aɓangaren Hajiya Bunayya baki ɗaya kunnenta ke sauraron jin wani labari daga bakin Mommy sai dai shiru amma tace bari ta kara jira kaɗan ta gani.
Yau kwanan Mommy uku da cin perpesoup ɗin da Hajiya Bunayya ta kawo mata tana zaune a Bedroom ɗin ta cike da kasala.
Cikin rumtse idonta ta zabura tare da dafe ƙasan maranta da yayi wani masifan murɗawa ahankali ta furta.
“Wash! Allah na”.
Sai kuma ta koma ta zauna tare da lumshe Idanunta yayin da hannunta na dama ke dafe asaman maranta sai ka ta miƙe tare da fitowa falon tana takawa ahankali.
Khausar dake zaune a asaman 3sitter Jikinta sanye da half gownt na bacci yayin da ta tura tulin sumar kanta acikin hular Net Idanunta na kan takardan Geography dake riƙe ahannunta yayin da Nahawu ke ajiye gefe ta ɗago manyan Idanunta ta zubasu akan Mommy dake ya mutse fuska alamar bata jin daɗin jikinta, zama tayi akan 1 sitter kana a hankali tace.
“Khausar har yanzu baki shiga ba?”.
ta ida mgnar