Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

Sakayya Complete Hausa Novel by Aisha Aliyu Garkuwa

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Free Novels Online (Read & Download)

Chapter   102 / 140

303K to 306K   out of 417.8K words

cikin ɗakin amman koda ta gaya kishi bai kulataba, da wannan tunanin itama ta miƙewa ta nufi ɗakinta...

*Morocco*
Bayan an idar da sallar Maghriba matan da sukayi mata lallene suka shigo suka haɗa mata ruwan da zatayi wanka ruwane me masifar kyau da ƙamshi koda tayi wankan ta fito wani irin sheƙi da ƙamshi take bazawa lallen ya kwanta akan farin fatar ta da yayi smooth ta dawo kamar wata tarwaɗa fatan ta sai haske da ƙyallin Amarci yake.
Already tayi alwala kafin ta fito zama tayi awani kujera suka fara turara mata jikinta da turare bayan sun gama suka fara turara mata gashinta da wasu masu daɗin ƙamshi nan da nan gashin ya dauki sheƙi da haske..
Kai tsaye ta nufi bedroom ta gabatar da sallar Maghriba kana tana zaune har aka kira Isha'i ta idar Misalin ƙarfe goma Ummi ta kalli Khausar hannunta riƙe da Damun data dama kana tace.
“Gashi ki karɓa kisha”.
Ahankali Khausar ta ɗaga idanunta ta kalleta cikin yanayin kasala da baƙon lamarin dake ratsa jikinta ta fesar da numfashi tare da cewa.
“Ummi wallahi cikina ya ƙoshi bazan iya shaba”.
Ummi na kallonta tace.
“Bana son haka Khausar kar kiyi min musu tun bayan la'asar nace Asma'u ta faɗa miki kisha.
Ni nayi tsammanin kinsha ashe baki sha ba”.
Karɓa tayi cikin kasala da sanyi ta motsa laɓɓanta tare da cewa.
“Wallahi Ummi baki daya shi yake cika min cikina shiyasa ko abinci bana iya ci aɗuramin wannan aɗuramin wancan abarni haka mana In huta”.
Harara Aunty Hajara ta watsa mata cikin ɗaure fuska tace.
“Zaki karɓa kisha ko kuma saina ɓata miki rai”.
Cike da tsoronta ta karɓa tasha kamar zatayi kuka...

Hajja Nana dake kallonsu tace.
“Hmmm Allah ya kawo saukin wato wai yanzu duniya ta kai duniyar da har ɗuwawu yana da kwallinsa wai in zaku Aurar da ƴaƴa kuyi ta musu shungullah da hidima”.
Murmushi Innayi tayi tare da faɗin.
“Toh ai tun zamanin mu da ɗin ma ana gyara kam sai dai inke bakiyi gyara ba amma tun da kam ana gyara”.
Wani kallo Hajja Nana ta watsa mata tana gyara zama tace.
“Kyanuna min gyara kema Baiwa kikace kinsan gyara bare mu matan Sarakuna”.
Dariya Innayi tare da shewa ta tafa hannu kana tace.
“Da ne nake baiwa yanzu kin manta agaban idonki aka ƴantani ai yanzu dai-dai nake dake”.

Zare idanu Hajja Nana tayi tare da cewa.
“Za dai kiyi dai-dai dani amma bazaki taɓa dai-dai dani ba ai wutsiyar raƙumi tayi nesa da ƙasa”.
Kallon Hajja Nana Khausar tayi kana tace.
“Kiyiwa Allah da Annabi Hajja Nana kada araba hali dake a ƙasar da ba naki ba nan fa ba muhallin ki bane ba kuma cikin ƙannenki kikeba”.
Cikin sanin halin Hajja Nana Innayi ta kalli Khausar cike daso tace.
“Yi shiru abunki barni da ita, ai in da sabo tuni na saba”.

Baki sake Hajja Nana ke kallon Khausar kafin ta harareta da faɗin.
“Iyyeee kaji shegiyar Yarinya.
Toh naji ke kam muhallinki ne ai nan ɗin gidan Ubanki ne ko da zakice ba muhalli na bane”.
Lumshe idanu Khausar tayi tare da tura bakinta kana tace.
“To ko ba gidan Ubana bane ai gidan mijinane kam”.
Tafa hannu Hajja Nana tayi tare da Salati ta sanar da Ubangji kana tace.
“Eh ba shakka ba ƙarya wato ɗazun da yazo zugaki yayi ya Fom-famkaki ya zizzira miki”.
Cikin lumshe ido Khausar tace.
“Me kuma zai zira min?,Ya ziramin kamar wata rijiya”.
Ummi da Aunty Rukayya da Hajja Umma kam dariya sukeyi dramer Khausar da Hajja Nana baya ƙarewa.
Hajiya Bunayya kuwa Ayatsine ta kalli Khausar tare da jan tsaki kana ta kawar da kai gefe...

Asma'u kuwa ka faɗan Khausar ta dafa tare da faɗin.
“Allah yaja da Zamanin Matar Sarki”.
Murmushi Khausar tayi tare da Fari da idanu kana tace.
“Aaa faɗawa tsohuwa dai taji”.
Cikin mamaki da sarewa da halin Khausar Hajja Nana tace.
“A lallai kin samu baki Munafuka, ai ɗazu kam kuka kika tayi sai da na rarrasheki.
Amma yanzu saboda kinga kuna tare shiyasa kike min haka toh zasu tafi kuma har nima tafiya zanyi na fasa zama, tunda kwaye min baya zakiyi”.
Dariya Asma'u ta sanya tare da faɗin.
“A'a Hajja Nana baza ayi haka ba dan Allah kiyi haƙuri ki zauna”.

Mutsike idanu Hajja Nana tayi tana hararan Khausar tace.
“Wallahi bazan zauna ba tafiya zanyi waɗannan fitsararrun ai in mutum ya zauna babu abinda ba zasuyi agaban idanunsa ba”.
Jin abinda tace yasa Khausar langwaɓar da kai cikin sanyin Murya tace.
“Don Allah dan Darajar Annabi Hajja Nana na mu zauna mana kada ku tafi ku barni ni kadai”.
Sai kuma ta maida idanunta kan Ummi tare da cewa.
“Ayyah Ummi dan Allah za'a bar Asma'u anan ina?”.
Sai ta kuma juyawa ta kalli Hajiya Bunayya kana tace.
“Umma dan Allah ki barmin Addah Asiya”.
Cike da tsanarta Hajiya Bunayya tace.
“Eh dole abar miki su dole sai tunda su ba aure zasuje suyi ba”.
Araunane ta girgiza kai tare da faɗin.
“Ayyah ba haka bane dan Allah Ummi ku bar min su”.
Kai Ummi ta girgiza kana tace.
“A'a Khausar kada muyi haka dake.
Kada ma mufara haka dake”.
Rau-rau tayi da idanunta yayin da ruwan hawaye suka cika alamar gan take da fara kuma.
Ajiyar zuciya Ummi ta sauƙe tare da faɗin.
“Um-um ki kwantar da hankalin ki kada kiyi kuka ai Asma'u kuna tare”.
Murmushi tayi Ummi kuwa miƙewa tayi ta nufi bedroom ɗin ta...

Agefen Moddibo kuwa tun da ya koma sashen sa ya samu Ibraahim da Zakariyya suna zaune batare daya kalli inda suke ba ya wuce bedroom ɗinsa ya kwanta akife kana ya runtse idanunsa baki ɗaya ilahirin jikinsa rawa yake wani irin Masifeffen feeling yake ji na fitar hankali.
Ji yake tamkar ya ɗaura hannunsa aka yaita zunduma ihu ko zaiji sassaucin abinda yakeji.
Wani irin tsuma jikinsa keyi da dama da zai iya yin sex da katifar koda zaiji sassaucin abinda yake ji juyi kawai yake akan katifar cikin tsananin feeling dake addabar sa yayin da *A* ɗin sa ya miƙe tunda yake bai taɓa jin azabebben feeling irin na yau ba baki daya na yau ya bambanta da duk na sauran lokutan da yake ji.

Dr Jameel ne ya shi lokacin alwalan sallar Maghriba ganin yanda yake murƙususu yace.
“Ya dai tun ɗazu nazo Ibraahim suka cemin kashiga ciki kana kwance lafiya dai?”.
Shiru Moddibo yayi dan ya tabbatar idan yace zai buɗe baki yayi magana kuka ne zai kufce nasa koda kuka bai kufce masa ba to Muryansa bazai fita.
Sake matsawa jikin gadon Dr Jameel yayi kana yace.
“Lafiya kuwa? Na tafi na Barka ɗazu lafiya kalau kuma yanzu tunda nazo kana kwance”.
Ya ƙara sa Maganar tare da taɓa wuyan zafi rau ya ratsa hannunsa.
Cike da kulawa yace.
“Subhanallah baka da lafiya ne?”.
Araunane Moddibo ya kallesa kana ya girgiza kai tare da cewa.
“Nima ban sani ba”.
Ya ƙare maganar cikin ruwar murya.
Da mamaki Dr Jameel yace.
“Kamar ya baka sani ba baza ka rasa sanin meke damunka ba mana?”.
Shiru Moddibo yayi yana murƙususu.
Ganin yanayin da yake ciki sai ƙaruwa yake yasa Dr Jameel cewa.
“Ko dai zamu tafi asibitine, kaga yanayin ka baki ɗaya jikin ka rawa yake ga zufa da kake fitarwa duk da sanyin da ake”.
Still shiru Moddibo ya masa.
Dr Jameel kuwa hannu yasa tare da yaye blanket ɗin daya rufu ware idanu yayi ganin yanda *A* ɗin sa ya miƙe kamar zai fasa wandon Jeans ɗin ya fito.

Dariya Dr Jameel ya fashe dashi harda riƙe ciki kana yace.
“Ashe dai bani kaɗai bane mayen matan, kaiɗin ma gashinan ka gaza haƙura, yanzu ka dubi yanayin da kake ciki to kai me matsalar ka tunda ga mata an kawo maka zuwa anjima dai kuna tare”.
Hararansa Moddibo yayi kana yace.
“Kai fa ɗan Iska ne”.
Still Dr Jameel na dariya yace.
“Ƴan Iska dai zakace.
ai kai kam ma wa ɗan'nan shaiɗanun idanunka masu cike da shu'umaci sai ka casani, toh ni nama isa inyi ko rabin abinda idonka ke nunawa ne ko amafarki ban isa in aikata abinda zaka aikata ba dan wlh in ka ritsar ƴar mutane zata gane kurenta”.
Lumshe idanu Moddibo yayi tare da hararansa kana yace.
“Kamar yaya mene aikata? yanzu Jameel kai duk abinda kake aikatawa kace ko rabin abinda zanyi baza ku aikata ba ko amafarki amman wlh ka cuceni?”.
Kai Dr Jameel ya jinjina tare da cewa.
“Sosai ma kuwa”.
Cikin yanayin gajiya da maganar da kuma feeling dake addabar sa ya miƙe dare da yin miƙa atake *A* ɗin sa ya kuma miƙewa duk da wandon Jeans ne ajikinsa saida ya nuna.
Dariya Dr Jameel ya sheƙe dashi kana yace.
“Toh da ace baka da mata ne sai ince zan baka magani ko kuma In maka allurai dan wlh in ace zaka rayu na wata ɗaya a haka Allah ne kaɗai yasa adadin matan da zaka danne.
to amma Alhamdulillah ba wannan duk cikin biyun tunda ga matarka nan shikenan nan magana ya ƙare”.
Hararansa Moddibo yayi yana ƙoƙarin dai-dai-ta nutsuwarsa.
Murmushi Dr Jameel yayi kana ya ɗage masa giransa tare da cewa.
“Kamayi Sa'a ɗazun na biya sashen Didi naji tana cewa gobe In Sha Allah za'a kai maka matarka sashenta dama already an gama gyarawa”.
Hararansa Moddibo yayi kana ya wuce ya shiga toilet bayan ya fito suka tafi Sallah koda aka idar da Maghriba basu dawo ba sai da akayi Isha'i.
Haka ya kwana baiyi bacci ba sai juyi yake saboda tsananin feeling da fitinar dake addabar sa baki daya ya rasa samun nutsuwa da kwanciyar hankali da Zaran ya lumshe idanunsa zai tuna moment ɗin da suka kasance a dining sai ya riƙa jin tafin hannunsa kamar yana yawo acikin nata wani irin azabebben tsuma jikinsa keyi baki daya *A* ɗin sa ya takura sa a duk sanda ya tuna yadda take shafa hannunta bisa sajenshi sai yaji kamar zai zauce...

Acan ɓangaren Khausar kuwa kwance suke a bedroom su uku Khausar, Asma'u sai Dije.
Juye-juye Khausar keyi tare da jan tsaki bini-bini zataja tsaki.
Ahankali Asma'u ta janyo wayarta tare da duba time taga 1:00am juyawa tayi ta kalli Khausar tare da faɗin.
“Khausar ya dai?,Lafiya kuwa naga tun ɗaxu sai tsaki kike ba kiyi bacci ba?”.
Kai Khausar ta girgiza cikin sanyi murya tace.
“A'a bakomai”.
Ido Asma'u ta tsira mata tare da cewa.
“Ya zakice ba komai gashi tun ɗazu sai juye-juye kike”.
Lumshe idanu Khausar tayi kana tace.
“Da gaske bakomai kawai dai bacci be bai zo idona ba shiyasa”.
Kallonta Asma'u ta kuma yi kana tace.
“Amma kuma dai lafiyar ki ƙalau kam?”.
Kai ta jinjina tare da sauƙe numfashi tace.
“Lafiya ta ƙalau mana Asma'u”.
Ahankali Asma'u ta furta.
“Toh me ya ha naki bacci?”.
Cikin wata irin kasala da yanayin dake tsikaranta tun daga ƙwaƙwalwar kanta har zuwa tafin ƙafanta ta fesar da numfashi tare da faɗin.
“Hmmmm”.
Sai kuma ta jawo Pillow ta kwanta tare da lumshe idanunta atake fuskar Moddibo ya bayyana acikin ƙwayar idanunta lokacin da yake zubar da hawaye.
Kana ahankali ta shiga tuna moment da suka kasance jiya awajen taro daya rungumeta.
Ahankali taja dogon numfashi jin har zuwa lokaci ji take kamar ƙamshin na jikinta.
Runtse idanunta tayi da ƙarfi kana ta rungume Pillow da ƙarfi kamar yanda ya matseta alokacin.
Sake juyawa Asma'u tayi ta kalleta sai kuma tayi murmushi tare da cewa.
“Ko dai zan rakaki ɗakin Yah Moddibo ne?”.
Jin abinda Asma'u tace ne yasa ta buɗe Idanunta tare da kallonta tace.
“Kamar ya kuma ko zaki rakani ɗakin Yah Moddibo? Kefa kika ce Asma'u kin iya maganan banza? nifa na faɗa miki bana son irin maganar nan, ke kuma yanzu so kike kinuna min gaba ɗaya yanzu kin zama ƴar iskane ma”.
Gira Asma'u ta ɗaga mata tare da cewa.
“Rufa min asiri kar ki tara mana jama'a nagane kin kasa bacci sai juyi kike kina rungume-rungumen Pillow nasan meyene matsalarki”.
Hararanta Khausar tayi da idanunta dake lumshe kana tace.
“Toh Ni bani da wata matsala”.
Dariya Asma'u ta sanya tare da faɗin...



*Masu son Maganin infection da maganin mata, ku marmatso wannan account no in ne naku ta ciki zaku turo kuɗin ku 0005388578 Jaiz bank AISHA ALIYU GARKUWA, Sai ki turo shaidar biyanki ta WHATSAPP NUMBER'N na 09097853276. akwai sabbin kaya masu zafi suna nan bisa hanya, ki turo kuɗinki a saki cikin lissafi. Kayanen mata masu zafi sadidan daga Chadi akwaisu Garukan daka, gumbunan, Tsumummuka, cida Ciccibi Abodi cida kaza ci da jan nama kwanon ƙasaitacciyar mace biyar sirri, furar mata, gumbar madara Gumbar kolli mai ƙyallin al'khairi gumbar uku al'khairi, gumbar da ba'a baiwa mai kishiya, gumbar riɗi, garin maɗi garin melɗamhi garin ilanwaddihi garin mallaka, tsumin riɗi tsumin tsirtai tsumin kinfi budurwa, tsumin riɗi, tsumin ta baje Sabaya, matsin maliƙi mai masifar matse mace matsin daɗi har maɗiga, mai ɗan kare kyau. Kullacar sirri al'ajabu shu'umar Humra, da duk sauran kan ƙamshi. Haɗin amarya budurwa ko bazawara haɗin mai jego ko uwar gida, akwaisu Available set ɗinmu hawa hawane akwai manya akwai ƙananan, ƙanan daga 40k ne 35k 30k 25k 20k 15k 10k shine ƙarami haɗina na karshe sai kuma haɗin kwanon ƙasaitacciyar shi 7k ne shine ƙarshen haɗina kenan... Manyan set ɗin kuma daga 50k 60k 70k 80k 90k 100k ke zaki faɗi haɗin nawa kikeso anyi miki kana kimin bayanin yadda kikeso da matsalarki ni kuwa nasan abinda zan haɗa miki, ina araha kam amman ina hana bashi*



By
*GARKUWAR MARUBUTA*SAKAYAH

51

🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇🍇


“Ki faɗi gaskiya dai ko dai ko dai Magungunan _Aunty Aysha Aliyu Garkuwa_ sun fara aiki ajikin kine dan naji yanda su Aunty Ruƙayya da Aunty Hajara ke tabbatar da kyau da inganci maganin”.
Khausar na gyara kwanciya tace.
“A kin manta ba aiki ba uban aiki suka fara”.
Dariya Asma'u ta sanya tare da faɗin.
“Toh bani na kar zomon ba”....
Cikin sauri ta juya baya tare da rumtse idanunta, tana maganar zuci. haba da gskyar Asma'u inaga harda wannan tsume-tsumen ke ƙara gigitani gashi shima wannan Yah Modibbo duk ya hautsuna min natsuwa da rikitattun idanunsa masu kashe jiki,
da haka bacci ya kwasheta.

Washe gari tun da safe akazo akafara shirya Khausar ahaɗa mata wannan ruwan ƙamshin da Zaran ta gama ta fita za'a sake haɗa mata wani aƙalla sai da aka kusan haɗa mata kala bakwai zuwa dare.
kana aka koma na turaren hayaƙi da zai tsumata suma sun kai kala goma yinin wannan ranan haɗa ta akayi wani irin Masifeffen ƙamshi take da Zaran ta tashi awaje ƙamshinta zai bule.
Yayinda tuni kuma an kai mata Set ɗin akwatinanta duk anje anjere a Side ɗin ta...

Bayan an idar da sallar Isha'i Jakadiya, Lalla Hafsat, Rahma ne suka shigo falon su Khausar yayin da hannunsu ke riƙe da wata jaka abakin gado Lalla Hafsat ta ajiye kana ta juya ta kalli Khausar tace.
“Ya dai ƙanwata?”.
Khausar na murmushi ta sunkuyar da kanta tare da faɗin.
“Lafiya lau Aunty Hafsat ya gida?”.
Cikin sakin fuska tace.
“Alhamdulillah ya gajiyar biki da hidima mun kasa barinki ki huta ko?”.
Murmushi tayi batare da tace komai ba.

Tana zama tace.
“Kiyi haƙuri muɗin ne muna da yawan al'adu dan ma abin ne yazo ahaka an rage saura”.
Murmushi Khausar tayi akaro na biyu ta kuma sunkuyar da kanta.
Kallon Khausar dake wasa da yatsun hannunta tayi tare da cewa.
“Yanzu ki tashi Kije kiyi wanka in Sha Allah daga yau zaki samu ki kwanta kiyi bacci za'a kai ki Side ɗin ki”.
Ummi dake gefe tayi murmushi kana tace.
“Ai dai kam muna shan hidima”.
Dariya Lalla Hafsat ta sanya tare da faɗin.
“Ai dai kam biki ne na musamman Shiyasa baki ɗaya abubuwan komai na musamman ne”.
Kallon Khausar dake zaune Ummi tayi kana tace.
“Toh tashi Kije kiyi wankan mana”.
Kai Khausar ta gyaɗa tare da miƙewa tashiga toilet ɗin daya ƙawatu komai fes-fes gwanin ban sha'awa kallon Bathtub ɗin da aka cikisa da ruwam haɗe-haɗen turaruka wanda tsaban turare da wasu abubuwan sirri daya sha sai da ya koma Sky blue ga wasu jan Flowes masu masifar kyau da suka ƙawata saman cike da farin ciki ta shiga tayi wanka bayan ta gama ta fito ɗauke da ƙaton Towel days sauƙa har gwiwanta tana fitowa Lalla Hafsat da kanta ta ɗauki Hand-drayea ta busar mata da gashin kanta kana ta ɗauki mayukan gashi masu kyau da turaren kai ta shafa mata su kana ta tufke mata su.
Bayan ta gama ta bata man shafawa tana shafawa a Fuskarta Lalla Hafsat kuwa da kanta ta tsugunna tana shafa mata aƙafanta ahankali ta ɗago kai ta kalleta kana tace.
“Masha Allah wallahi skin ɗin ki yayi kyau Sosai”.

Sunkuyar da kai Khausar tayi ba tare da tace komaiba.
Miƙewa Lalla Hafsat tayi bayan ta gama shafa mata man ta miƙa mata wani tattausan Boxes irin na mata mai masifar taushi wanda bai wuce cinyarta ba kana ta miƙa mata Brasseir tare da cewa.
“Ki shiga Corridor ki sanya”.
Kai ta gyaɗa tare da karɓa tashiga Corridor ta Sanya.
Bayan ta saka Lalla Hafsat ta zaro wasu riga da wando Farare sol acikin jakar masu masifar taushi da santsi taushinsu ya wuce gaban kwatance tamkar jikin Mage haka suke.
Karɓa Khausar tayi ta saka.
Wani irin masifar amsarta kayan yayin da manyan Hips ɗinta suka baje aciki tamkar dan ita akayi su.
Kunya ce ta kama Khausar ganin yanda wanda ya kamata Hips ɗin ta suka baje aciki.

Wani Lifaya mai masifar kyau da taushi Jaa mai ratsin baƙi-baƙi kana shara-shara ne Lalla Hafsat ta warware tare da naɗawa Khausar sosai Khausar tayi wani kyau na ban mamaki ga yalwataccen sumanta da yasha gyara kana Lalla Hafsat ta jera mata wasu fulawowi masu kyau da tsari kana ta sa mata wani siririn sarkan Gwal da ɗan kunnensa sirara marasa nauyi zaunar da ita tayi abakin gado kana ta miƙa mata Kaskon turaren wuta.
Atake Khausar ta shiga baza ƙamshi kai kace A Company turare aka sanyata wasu turaruka kusan kala biyar masu sanyin ƙamshi Lalla Hafsat ta kuma fesa mata.
Tana gamawa Rahma na shigowa idanunta akan Khausar tace.
“Wowww Masha Allah Lalla Hafsat kin yiwa ƙaninki shiri irin wannan tanadi duk Yah Aleey ake yiwa?”.
Murmushi Lalla Hafsat tayi kana tace.
“Ba dole ba ɗan ƙaninmu munefa mafi soyuwa a garemu ai dele mu nema masa farin cikinsa mutu masa duk abinda zai sashi farin cikin duniya”.

Da sauri Khausar ta rumtse idanunta sani tsinkewar da zuciyarta tayi tare bugawa ya bada sautin bu-bu-gum wani irin tsoro ne ya ka mata.
Matsawa kusa da ita Rahma tayi ta manna kumatunta dana Khausar tayi musu selfie.
Murmushi Khausar tayi wanda ya sake ƙawata kyawun fuskarta.

Cikin sakin fuska da ƙaunarta Rahma tace.
“Matar yaya dan Allah akular mana da ɗan

102 / 140

Chapters