Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

NUR FIRDAUS Imanin 'Ya By Anne-Aurora

Author :  Anne-Aurora Category :  African Stories & Novels

Chapter   18 / 52

51K to 54K   out of 155.7K words

yana da kudi toh akanki kudin nan zaina karewa wani abun ma ai saikin zama matarsa tukuna zaki gane ma idonki.



dan dariya sukayi atare suka hau maida kayan, nur tay tay da jadidah ta dau abunda takeso aciki amma haka taki fir saida ta mata na dole snn ta dauki silk veils guda biyu da turare guda daya.



bayan nan suka koma wajen karatu, wajajen 4:30pm na yamma suka fito hanklin nur firdaus ya mugun tashi da bataga layla ba, har sai da mai gadin schl din ya gaya mata cewa ai laylah tuni takira malam liman har yazo ya kuma dauketa sun wuce gida, sosai hakan ya bawa nur firdaus mamaki dan layla bata taba tafiya batare da ita ba, ko batare da ta mata sallama ba, amma hakanan ta basar suna kan sallama da jadidah da sauran yan matan ajinsu, kawai sai ga motar adnan ya doso ta wajen, bata ma lura ba saida taga kusan kowa awajen ya zuba mata ido yana kallon ta ana rade rade..



Adnan yana kammala parking ya fito sanye da wasu shegun kananan kaya dasuka amshe jikinsa sosai gashi ya iya tafya yana shan qamshi haka nan ya iso wajen yan matan yana dan murmushi yamusu cikakyar sallama lkcin kowacensu na masa kallo da admiration, jadidah ce ta fara kkrin sakashi dariya

tana mai cewa bazata bisu hanya akasheta da soyayya ba.



shima cikin wasan yace mata sam bazai ma yadda ta bisu ba cos he want to spend sum time da future wife dinsa.yan mata dayawa awajen na tsananin jin kishin nur wasu kuwa suna mamakin yadda soyayyarsu yay nisa.



Adnan ya bude ma nur gaban motarsa ta shiga nan da nan suka wuce suna yar musun su ta soyayya akan dalilinsa nakin daukowa harda jadidah cos she feel much safer in sun fi hakan yawa har ranta bata son yawan kebewarsu tare...



adnan yana dariya yace habibty kinga itace tafara furta hakan bani ba,kuma ai tasan nayi missing dinki ne sosai, so i dersve to have ur time nikadai ko ya??



murmushi kawai tay tace hmmm hakane toh its okay.



daga nan suka fara hirar rayuwa da abubuwan dake gabansu, sam adnan baya boye mata komi musmn gameda kansa da kuma siyasan mamansa, yah sai labari yake bata yanayin yadda ake bincike akan wasu masu ma mamanshi zagon kasa anan ne nur ta soma jin sunan hon farida bala.





ahankli yake tukin suna hira saida suka kusa daf da anguwar su saitaga ya sha wata kwana ta dan kallesa tace habibi kamanta da hanyar gidan mu ko??



murmushi yay snn ya saka mata muryan shagwaba yace na isa in manta hnyar gidanmu, swtht i just tot we shud eat out tunda kin gaji kuma inkinje gidan ma u wll be busy tolerating your kid sis layla..



ta dan hade rai shine bazaka gayamin ba kawai saika dauko hanya dani...what if i dont want..



cikin katseta yace u dont want to spend time with me? nur bakiy missing dina ba ko..ehm ehm zan yi kuka...



yadda ya fada da shagwaba sosai yasata dariya tace "we just eat and talk yeah??...



with assurity a voice nashi yace "yeah...



daga nan suka isa gaban wata hadadiyar open restaurant suka zauna a wata outdoor space, table of two yayi musu odern duk wani abun da zasu ci



tunda suka zauna suka fara hira kamar wanda sukayi shekara basuga junansu ba, ba suda hankara ba har sai wajen ana daf da kiran sallan magrib.



dan gabaki daya ya gaya mata dukkanin abunda familynsa suke ciki bai boye mata komi ba.



yace mata auren sa zaayi ne kamar taron selfish business and politcal gain domin cika wasu manyan burika na siyasa da mahaifyarsa take son cimmawa, shide bai damu ba tunda mum dinsan ta amince masa ya auretan and his dad is also okay with it.



yace mata amma tay hakuri yasan zaa kawo wasu abubuwa na publicity da cin fuska da raina arziki a cikin hidimar auren sun and he just want her to knw all this now tun yanzu sabida ya zamo suna kan hanya guda ita dashi...



sosai nur firdaus ta fahimceshi ta kuma gane cewa tabbas koda adnan ya aureta bazata taba zamowa choice din kowa a familynsa sai nasa shikadai..sann anan gaba da akwai alama cewa ba ita kadai zata kasance a matsayin matarsa ba, dole ne zaa masa auren kwarya tabi kwarya, bai fito fili ya gaya mata haka ba amma duk cikin bayaninsa ta gane hakan sosai..



saidai dayake suna Matura kaunar junansu hakan take ganin bazai zamo wata matsala ba.



ana daf za'a kira sallan magrib suka bar wajen da tulin tarkacen kayan ciye ciye daya siya mata dan ta ci anjima snn ta kaiwa kanwarta layla agida.



agaggauce ya tukasu suka iso anguwar gwarimpa lkcin waje ya dan fara duhu duhu maman sa'id ta rako mama hauwa kenan zasu shige gida suka tsaya kallon motar adnan dake tahowa.



tsayawa sukayi tsam suna binsu da ido har yay parking ya fito ya budewa nur firdaus kofa ya daukar mata jakarta da ledojin abincin ya bita da shi har bakin gate dinsu.



dede malam liman ya fito kenan ta kalleshi cikin kara yi masa godiya, yana maida mata murmushi yace mata i will call you in Few hours sai muyi maganan tafyarmu kaduna goben kinji??



ahankli tace masa toh snn ya juya ya koma motarsa yana tafiya yana lura da wani irin azababben leke da saka ido da tsananin gulman da su maman sa'id da mama hauwa suketa kallonsu dashi

..

kasa kasa yaji maman sa'id tana mika wuya tana cewa mama hauwa mama hawwa kiga kiga sai yanxu fa ya dawo da ita gida bayan yakaita hotel ya gama kwamusheta hmm aina gaya miki wallh zuwa ake ana daukarta a mota ana zuwa ana iskanci da ita ana basu ababen duniya ahayyye nanaye ayyuriri...



mama hauwa tace wann ai karuwanci ne a fili, tirrr da yayan haseena, sunyi gadon banza sun gaji watsewa awajen uwarsu, itadin haka kawai ne take cigaba a siyasar tata??? kiga haseena yarda take kyakkawa ga diri ga ilimi snn kice maza basu fi dubu wanda suke danne shegiya ba...taxo anguwa tana mana burgan banza wai ita me kudi



ba duka duka adnan yaji zancensu ba amma yatsinkayo wasu zancen nasu sosai abun be masa dadi aransa ba.



yana shiga motarsa yay ma nur waving yana kallon malam liman yatayata tattara gifts dinta suka shiga gida...



nur suna shiga gida adnan yay winding up na glass din motarsa snn ya toshe idonsa da wata muguwar bakar spec, ji yake kamar har ransa zai iya walaknta duk wani dan adam wanda ya taba mutuncin nur firdaus a duniyan nan gabaki daya.



wani irin murxa kan tayansa da wani irin gudu yay kansu maman saeed kamar bai san meyakeyi ba sai ji kake ana gudu kiti kiti kata kata kura na tashi wajen gudun ceton rai maman sa'id

ta ture mama hauwa akasa timm timm ta dabu da duwawanta akasa tay buju buju dankwalinta ya zame ya fadi kasa kwandalar kanta me kamar tsuliyar kaza ya fito sarari, birgima take cikin kura tana wayyo wayyo wayyo Allah adnan yazo da mugun gudu yay kamar zai takasu





wata iriyar kururuwa suka hauyi atare dan sun mugun tsorata adnan sanda yaga sunyi futu futu akasa snn ya sassauta tukin bayan yaci dariyarsu har ya gode ma Allah.



daga cikin motarsa cikin kyabe baki yace jisu kattin banza magulmatan banza magulmantan wofi



bai wuce ba kuwa ya karaso wajensu lkcin maman saiid ta dan dawo hayyacinta ta tashi akan mama hauwa tana kkrin dagata duk sunyi fututu saiganan adnan din ya tsaya dede kansu yay winding glass dinsa down



sede kafin suyi wata magana sukaji ya watso musu ne new new dollars note akansu zaikai kamar guda ashirin..



aikuwa nan suka sake kaurewa da kokawa kiti kiti kata kata kowacce tana ture yar uwarta wajen kkrin daukar kudi ..



karkada kansa yay yana dubansu yadda suka shagala bazata yaja musu tsaki tare da cewa bunch of hypochrites sann ya ja motarsa yawuce abunsa suka bisa da kallo gabaki daya kunya sai kuma ya lullube su.....



akabarsu da cewa kiji dan iskan yaron nan yace mana munafukai



mama hauwa tace inji de ya biyamu, Allah ya tura keya Annabi ya ja goshi...



adaddafe suka mike tsaye duk jiki yay tsami kowacce tay gidan ta tana dingishi jikinsu yay baju baju da kura....NUR FIRDAUS BOOK1 BY SURAYYAHMS 08060712446

[19/02, 20:51] Anne-Aurora>Ø‹Ý: NUR FIRDAUS...19

wajajen karfe shida da rabi na yamma nur firdaus tashigo cikin gidan dat is unsually quiet babu motsin laylah bare kuma na sadaat koina yay wani irin shiru ahankli take tafiya rike da tulin tarkacen ababen data dawo musu dasu ta haura can sama dakin sun agajiye, anan tasamu lkcin layla na kwance akan gado tabi tatakure kanta waje guda kamar wacce tajima tana bacci, ajiye kayan tay agefe snn ta karasa saman gadon tadan dora hannunta gently a saman goshin ta jin alaman she is fine babu wani alaman zazzabi yasata sauke ajiyan zuciya me sanyi



mikewa tay tahau rage kayan jikinta dan yau tariga ta qudura aranta cewa bazatay bitan karatu ba zata zauna tashirya musu kayansu da zasu wuce kaduna da shi gobe. kwana biyar masu kyau zasuyi acan zaayi gasar cikin kwana uku ayi hidimar karramawa a rana na hudun rana na biyar zasu dawo Abuja.



tasan ba wani shirin tashin hankli bane but they have to pack alot sabida a wani sabon students hostel logde na annur zasu zauna acan. wanka ta fada ta hado da alwala kafin nan tazo ta tashi layla suka gabatar da sallan magrib da ishai



sede Gabaki daya yau bata gane kan laylah ba dan ko magana tamata sai kaga tana amsata ciki ciki bata wani walwala hakama duk wani abunda ta dawo dashi daga wajen adnan din bata tabashi ba da kyar ma nur firdaus ta sakata ta ci abincin na dole.



yau da wuri layla tay bacci dan bata son nur din ta fahimce halin tsananin baqin ciki da matsancin kishinta da take ciki..

domin kuwa dukkan abunda suka wakana ayau din sune kawai suke mata yawo acikin kwawalrta da zuciyarta sai tafarajin kamarma komi lefin nur firdaus ce da ta sace mata kalar rayuwar daketa so tay arayuwarta gabaki daya.



yau nur firdaus batay bacci da wuri ba saida tazauna ta shirya musu kayyankin tafiyarsu a trollenysu tsaff, dukkan wani abunda tasan layla zata bukace shi awajen bata mance shi ba..



bayan ta kammala ne suka danyi waya da Adnan yake gaya mata cewa hala bazai samu zuwa tare da ita har Kadunan ba sabida dayaje gida ya samu already mum dinsa tay booking musu 5:45am flight to London toh baisan ko zata amince ta masa uzuri ba. har cikin zucyar Nur bata so jin hakan ba sabida tasaka ranta sosai dan wani cikar babban burintane ace Adnan dinta ya kasance tare da ita ayayin datake wajen wann gasar me matukar muhimmnci gareta, sede kuma sam batason tasashi yay wata jayayya da umarnin mahaifyarsa akanta, dan haka ta ringa lallabashi tace masa yabar maganan zuwan kawai itadin zata masa uzuri..



haka suka sha hirar soyayyarsu cikin wann daren adnan shehuri ya mammata alkwarin zaina kiranta akai akai dan kar taji kewarsa acan kaduna, sosai taji sauki aranta daya furta mata hakan, ya kuma nuna mata rashin jin dadinsa na kasancewarsa acikin tafyr, yau har izuwa wajajen karfe sha biyu da rabi na dare suna buga sassnyar hira kafin can ya kyaleta tay alwala tazo ta kwanta bacci.



Washegari da safe ya kasance ranar da za su tafi Kaduna, Nur Firdaus ta farka da wani irin farin ciki a ranta Duk da cewa Adnan ba zai yi tafiyar tare da ita ba bcs dis competition is one of her wildest dream.



sassafe ta dan fita waje bitan karatu bata wani jima ta kammala tana kkrin dawowa ciki ta shirya kenan saiga malam liman yana kkrin tahowa ta wajenta cikin sauri nan suka gaisa ya mika mata wata yar jaka yace mata Adnan ne ya aiko mata da sako.



karba tay tana shan mamaki bata bude ba tawuce ciki da jakar inda ta samu laylah tafito wanka kenan tana zaune agaban madubi tana zuba wata mayyar kwalliya ranta har yanxu ba asake ba dan tun jiya take zagaye bata ji duriyar sadaat agidan ba dan da alama ma ko kwana agidan baiyi ba.



tsabar sake sake bata ma lura da shigowar nur dakin ba face saida taji ssnyar sallamarta akanta tana dan kyallara ido ta hango gucci gift bag a hannun nur firdaus nan tamike tsaye zumbur cikin hanzari ta tunkaro ta



"yaa nur meye wann kuma...?? cikin sauke ajiyan zuciya nur ta zauna abakin gado ta fara kkrin bude gift bag din tana cewa

Adnan ne ya aiko min



layla tay rau rau da ido cikin kyabe baki da alaman tambaya ayanyinta amma big sis i tot he will travel with us to kaduna ko ba abunda yasaka ya dawo jiyan ba kenan?



cikin sanyin jiki nur ta girgiza kai snn tace yeah but, Not anymore layla tun jiya yacemin wai mahaifayrsa tana dan bukatar attention dinsa wai they are going to london kuma inaga ma jirginsu ya tashi by now...



layla taji kamar zata fasa ihu dan tsananin farinciki da murnan jin wann maganar dan dama bakaramin kishin hakan takeji ba



wani phewwww taji kishin ya sauka akan kirjinta atleast adnan is not going to be around in kaduna bare aje acusa mata wani bakin cikin da zai iya kasheta, infact, kashi 70 daga cikin haushin dake kullata aranta tun jiyan saiynxu taji da alaman ya sauka atake



a fili kuma sai ta dan harde rai kai tana turo baki kasssshh amma banji dadi ba,nasan kin saka rai akan zuwansa gashi dama shikadaine fa zaizo mana mummy kam kinsan bazata zo mana ba wallhi



nur batace komi ba kawai ta kyabe baki tare da nuna yanayin bataji dadi ba, tana gama bude gifts bag din taga wasu sabbin kyautukan ne aciki still, sabbin notes na kudade 1k notes masu yawa sunkai Dubu dari biyar da kuma hadaddun hijabai guda hudu masu shegen kyau da aji iri daban-daban, da wani note mai tattare da sassanyar kalamansa a handwritern note card na bada hakuri, koda takalla kyaun kyautukar saida taji wani irin sanyi na ratsata a zuciya.



Hijaban sun kasance masu launuka masu kyau tundaga kan launin fari har izuwa black, brown da blue da ruwan madara they are made of plain silk turkish material me kauri da tsantsi snn kowanne na da tsarin kalar design dinsa na alfarma. nur ta dan lumshe idanunta cikin godiyar zuci sannan tasake bude pprn ta karanta rubutaccen sakon da Adnan ya turo mata "My Noor, koda bazan iya zuwa tare dake ba ina son ki san cewa ina tare da ke a zuciyata akowani lkci Ki kula min da kanki please habibty, ki kuma sanya wnnan hijab domin ni". Ta yi murmushi tare da jin shau™insa ma ratsata Tana ji kamar ta kira shi taji muryansa sai kuma ta ji nauyin yin hakan dan tasan duk yadda akayi by now sunhau jirgi tare da mahaifyatsa yanxu.



Layla kuwa tun da ta hango kayan kyautar tadan yi murmushin jin haushi da kishi a cikin ranta amma a fuska sai ta yi kamar tafi kowa farin ciki ta fara tattabawa tana daka tsalle kai kai wow wow ohh mmmy god Gaskiya hijaban nan sun yi matukar kyau big sis ni zan fara sakawa... tafurta hakan cikin tsabar zumudi nan take tafara gwagwgadawa ajikinta while cikin zuciyarta kuwa cewa take she wish all this money and gift it was hers.





at around 7:30am lokcin dukansu sun shirya kowa taci ado tafito fess fess har cikin ran layla tanata murnan cewa adnan bazai je kaduna da su ba,a fannin nur firdaus kuwa tunda sukayi waya da kawayenta su aysha da su jadidah saikuma tafarajin wani iri aranta jin yadda kowa iyayensa da yan uwansa zasu taho kaduna dan su goya musu baya amma bandasu dan daga ita sai layla zasu je gashi adnan data sakashi a rai akan zaizo mata shima din yace bazai samu damar zuwa ba.



bayan sun gama shiri suka sauko tare da yar jakar hannunsu kowacce tayi kyau matuka acikin shigarsu ta black al layl abaya mai golden stones sunyi rolling veil din abayan a kansu kana ganinsu zaka dauka irin pure breed yaran larabawa ne da babu surki.....

acikin yaran larabawan ma sede ace musu yayan masu dukiya ko kuma y'ay'an gidan sarauta dan bakaramin kyau Allah yazuba musu ba



layla ta saka doguwar vinci shoes mai igiya, ita kuwa nur firdaus wani kyafaffen tombs na kamfanin bouchra jarrar kawai ta makala asawun kafarta shima baki da surkin kalar golden irin jakar data riko..



A booth malam liman ya loda kayansu suka shishiga suka zauna yawuce da su kofar gate din ICICE sabida ananne babban motar bus na makaranta zata debesu su wuce kaduna.....





Lagos state, Nigeria. 5:30am the same day.



*ADM Attah Mufasa Fortress, No. 1 Black Tide Boulevard, Exclusive Waterfront Edge, Lagos, Nigeria.*

*******



Babu wata shakku ko tantama duk wani dan nigeria yana sane da yadda Banana island tay fintikau wajen kere kowani gari a fadin nigeria darajar tsada da kuma kera kyawwn muhalli na zamani domin kuwa banana island wajene dake dauke da matattarar manyan hamshakan gidajen masu kaxamin dukiya dana boye dana fili ba area na masu kudin muna da kudi ba dan kuwa acikin wann anguwa akwai sashe sashe acikinta frm midle end billionaire to high ends elites wanda wani billionaire ma bai kai ya isaga zama ata wajen da suke ba...



ultra excluvise area kamarsu _the hidden billionaires enclave._ inda anynomous high ends nija billionaires wanda kwata kwata basa son asansu suke zama with extra layers of security da irinsu _VVIp zone dake kusa daf da Alexander road_ wanda aka fi sani da home of tycoons which is full of powerful and prestigeus personalities.



sai kuma arean dayafi kowanne muhimmci a banana island din wato _the exclusive coastal edge_ wanda ake kiransu da _water front mansions.,_ inda shahararen Ultra futuristic mega mansion din wani shahararen powerful mafia tycoon boss, a 69yr old business mogul and excutive plus ex Naval me suna ADM. ALHAJ ATTAH MUFASAH... .



muhalli ce me tsananin tsada with the highest land value sabida kowani gida awajen an ginasa

18 / 52