Author : Nimcyluv sarauta Category : African Stories & Novels
irin nasu na manya ya ce.
"Allahamdulillah, baƙo na shirin tafiya ya barmu da kewa" duk sukai murmushi Uncle
Haroon ya ce "To Allah ya bamu lada ya wanke dattin Laifuka" ya ce.
"Amin" Abba Hakimi ya kalli Saif-wazir ya ce.
"Ka jira nan"
Suka nufi cikin gidan, a main parlour suka samu Jadda zaune, Mother ma na zaune har
yanzu bata motsa ko gyara zamanta ba, sai da taji muryar Abba Hakimi ta ɗago kai
cikin rauni suna haɗa ido ya girgiza mata kai.
Suka zauna bayan sun gaida Jadda ta amsa ba yabo ba fallasa.
Mother ta gaida Abba Hakimi dasu Uncle Bashir.
"Fatan lafiya ne, wannan kiran gaggawa dare har ya fara" Jadda ta fara matse ƙwalla
ta ce.
"Lafiyar kenan, ku kira ɗan uwanka kuji dalilin sakin Maryam har saki biyu" Suka
saki salati Abba Hakimi ya yi murmushi kawai he's speechless.
"Wanne irin saki ana zaune lafiya,saki kuma cikin azumi?" Jadda ta ce "Idan mutum
ya fara shan wiwi da tiramol sai abin da aka gani" Uncle Bashir ya miƙe zuwa
upstairs ya samu Father na waya daka gani mai muhimmaci ce, yadda yake ta begen.
"Ka fito muna jiranka" ya miƙe tsaye tare dabin bayan Yayan na shi.
"Wani irin shirme ne haka Aliyu? mai Barrister ta aikata a gareka har haka?" Ka
tsaye Father ya ce.
"Ta yi wa Sheikh aure ba tare dana sani ba, kuma ta aura masa yarinya mafi ƙasƙanci
a idanun Zahrah, daɗin da ɗawa ba aiwa Familynsu Zahrah kishiya na shaida mata
hakan, shi ya sa na yanke hukuncin laifukan da tayi mini, kafin Aliyun ya sauka
ƙasar"
Uncle Haroon ya ce.
"Mu kuma sai ka ɗaure mu, tunda mune muka bada shawarar kada ka sani ɗin, mun san
da auren tun kafin Aliyu yabar ƙasa zuwa wajan aikin shi, auren Halisa aka fara
ɗaurawa kafin na ƴar gaban goshin taka".
"Ni dai bada yawuna ba, Aliyuna ɗa na ne" Uncle Bashir ya ce "Sannu mai ɗa, ka faɗa
mana wanda bai da zuri'a a nan balle kayi mana gori, ko ɗan kana ne to yanzu ƙarfin
ikonmu ya ƙwace Malam daga wajanka"
Jadda ta ce "Gwara ya zage ku kamar yadda ya yi mini, abin duka ya ɗauka zai dake
ni fa? Uhm uhm Allah kada ka nuna mini masifar dana gani ɗazo"
Uncle Haroon ya ce "kaga let by gone be by gone, mu duka ba sa'aninka sa'insarka
bane, ba zamu ce komai daga nan har Sheikh ya sauka ƙasar nan, kuma Barrister tana
gidan nan ina tabbatar maka za kai ladamar sakin da kayi mata" sai a lokacin Abba
Hakimi ya ce.
"A'a Inn shaa Allah da Maryamu zan tafi, ya riƙe yaran shi na tafi da ƴar ɗan-
uwana" ya juya kan Mother ya ce.
"Ta shi ki shirya" Uncle Haroon ya ce "Baza ai haka ba Abba Hakimi, ko sbd su
Fattoumah" Abba Hakimi ya miƙe ya jima da sanin Father ba ɗan ƙwarai bane son rai
dana zuciyar shi kawai yake bi.
Mother ta kwantar da Auta Fattoumah saman kujera, ta nufi bedroom ta ɗauki mayafi
waya da hand bag sai kayanta dake torelly bag.
Maimoon ta dinga kuka tana rungome Mother.
Mother ta kasa cewa komai idanunta ya yi jaa ta nufi Main parlour.
Abba Hakimi ya kama hannun Mother suka fice daga gidan zuciyoyin ko wannensu babu
daɗi.
Da ƙyar aka samu jinin dake zuba a hannun Yaa Sheikh ya tsaya, akai masa Allura
baya son magani shi kuma sai dole, Zuciyar Halisa ta ɗauki zafi haka kurum taji har
Abban nata zafin shi take ji, don mai zai bari wata banza tana faɗa masa magana
kuma ta gaji ta ɓoye batun auren su.
Ta shige ɗaki ta kwanta sai kuka take, cikin dare ta kasa barci ta dinga juyi ta
saba da jikin Yaa Sheikh. Ta dubi lokaci taga ƙarfe 2:30 na dare, ta miƙe a hankali
jikinta sanye da farar night gown kanta ba kitso, ta saka slippers har ta fita sai
ta dawo ta ɗauki perpumes ta fesa, ta shiga fitowa a hankali.
Ta samu Ummul zaune saman kujera a main parlour hannunta riƙe da casbawa. Suka
kalli juna ta ce "Lafiya ki ka fito a daren nan?" Ta ce.
"Wajan Abbana zani" maganar ta girmi Ummul ta ce "Ina jin ya yi barci fa?" Halisa
ta kalli Ummul ta ce "Bana jin Abbana ya yi barci tun da ni ma na kasa" kunya ta
kama Ummul ita kam oganniyyar ko a jikinta.
"Koma to, tunda baki san yadda zaki riƙe Abban naki ba" Halisa bata gane ba, bada
son ranta ba ta juya Ummul ta bita da idanu, dole ta gyara mata zama shi namiji a
rayuwa bashi da tabbas idan kullum zaka sakar masa jikinka haka yake buƙata, amma
dole ta koyi yadda zata dinga juya Yaa Sheikh duk da bata da haufi a kan shi.
Babu jimawa da tafiyar Halisa Yaa Sheikh ya fito cikin ash ɗin Jallabiya mai
ƙaramin hannu a wannan karan bai ɗora hirami ba, sumar kansa mai kala biyu ta
bayyana.
Mamaki ya kama Ummul ta ɗauka tuni ya yi barci ya dawo kusa da ita ya zauna.
"Bakai barci ba Arɗo?"
Ya jinjina kai ya ce "Bana ji Ummul" ta ƙara gasgata zancan Halisa ashe da gaske
duk ba za su iya barci ba juna ba?
Yaushe sukai wannan mugun sabon har haka? Ta share shi tana kallo yana duba
ɓangaren Halisa amma baya da ikon zuwa sbd zaman Ummul ɗin,ai kam kamar daga sama
su kaga ta sake fitowa.
Da sauri ta ƙarasu ta ce.
"Ummul daman nace ba zai iya barci ba" ta faɗi hakan tana nufar Yaa Sheikh ya yi
saurin rufe idanunsa sbd nauyin Ummul yake ji. Halisa ta zauna saman cinyar shi
tare da kwanciya jikinsa ta rungome shi ta ce.
"I miss You Modibbo"
Ummul ta miƙe domin tuni salatin ya ƙwace mata ta ce.
"Allah ya kyauta" tana barin wajan Yaa Sheikh ya sunkuceta yana mannata da ƙirjinsa
duk da ciwon hannunsa ya ciji fatar kunnenta kaɗan ya ce.
"Kankanata, yau ban sha ruwa ba" ta lumshe idanunsa tana jin soyayyar shi na ƙara
haɓawa tare da tunɓasa a zuciyarta tana yaɗo ta ko wacce ƙofa dake zuciyarta..
Washegari tun Subhi ya farka ita kam kasa motsi tayi har yanzu ta kasa sabawa da
yanayin Abban nata kullum da salon da yake zuwar mata. Yau take sallah, an sallame
azumi mutane Al'ummar Annabi kowa yana haramar tafiya masallaci, ranar da ko yake
jiran zuwanta farin ciki a fuskar musulmai ba a magana..
A hankali yake sakkowa cikin wata dakakkiyar shadda fara tas sai ɗaukan idanu yake,
ya ɗora Alkyabba jikinsa wani irin sahihin kyau ya yi na musamman, bakinsa ɗauke da
tasbihi na tafiya masallaci.
"Allahu Akbar, Allahu Akbar, la'ilaha illallah! Allahu Akbar khabira,
Walahamdulillah kasira, Wasubuhanallahi bukuratan wa'asila" a fili yake faɗa har ya
sakko ƙasa. Ya samu Umar-khan cikin sabbin tufafi, sai Mai martaba Ahmad Sarki da
El-bashir tare da Ummul.
Kafin kowa ya yi magana idanunsa ya sauka akanta ta fito cikin duguwar riga fara
sol da ita ta yi rolling kanta da veil ba wani make up tai ba, amma tai wani kyau
mai ɗaukan hankali bakinta sai kyallin lips lamp yake, ta ƙara girma da kyau da
haske ko'ina na jikinta ya buɗe.
Idanunta rufe ba tare data lura da su Mai martaba ba ta nufi wajan Yaa Sheikh.
A hankali ya furta..
"No kankana bar Abba" shi kaɗai ya yi maganar shi kaɗai kuma yaji tana zuwa ta faɗa
jikinsa ta rungome shi tana riƙe hannun ta ce.
"Kafi mazan duniya kyau Abbana, ina son ka da yawa" Suka ji saukar maganar Mai
martaba ya ce. "Abbanki dai ki ka sani, amma ko ni ai nafi shi kyau" Yaa Sheikh dai
ya kasa cewa komai ita daman Ummul tasan za a rina. "Da gaske Abbana mai kyau ne
Mai martaba, banda abinka ai kai ka tsofa"
Umar-khan ya ce.
"Kuma ke ki ke kiɗanki ki ke rawar ki, Yaa Lee bai ce kinyi kyau ba" Yaa Sheikh ya
fahimci kowa shi dai bai isa an saka ya faɗi abin da bai niyya ba..
"Kafin nace ya yi kyau shi ya fara faɗa ai"
"Mu bamu ji ba, yaushe akai haka?" Ta ce "Idanunsa sune suka faɗan, Modibbo ka faɗa
yanzu kowa yaji kaga suna tsokanata Please kace nai kyau" gabaɗaya suka gyara zama,
sun san da Kamar wuya gurguwa da auren ne sa.
"Abba ka ce, ka faɗa musu na yi kyau zan yi fushi idan ka ƙi" nan da nan zufa ta
fara yanko masa harshensa ya harɗe ya shiga ƙoƙarin yin magana ya kasa, cikin
ƙarfin hali ya ɗan buga ƙafarsa a ƙasa ya riƙe kafaɗunta da kyau kamar zai kuka
cikin In-ina ya ce...
*Allah ya nuna mana Monday lafiya, mai son posting har* *weekend zai ƙara adding
500 a saka shi a Special grp*
*08119237616*
[1/3, 4:48 PM] Abk: Kasa faɗar abin da ya yi niyya ya yi, cikin sauri ya juya ta,
shi kuma ya juyawa su Mai martaba baya ya zama ba a ganin Halisa sai bayan Yaa
Sheikh.
A hankali ya kalli cikin idanunta wanda suka ciki da hawayen rigimar dasu Umar-khan
suka kunnanta, ya lumshe idanu tare da buɗewa ya juya mata su, kai tsaye ta gane
karatun na shi.
A hankali ta taka cikin tarin nutsuwar da kwana biyu ta tsinci kanta ciki, ta shige
jikinsa gabaɗaya suka sauke ajjiyar zuciya cikin ƙasa da murya ta ce.
"Abba zuciyarka bugawa take da ƙarfi" A zuciyarsa ya ce "Ba dole ba, kankana tai
jajir tai kyau!" A fili kuma ido kawai ya rufe yana ɗan matseta jikinsa da sauri
kuma ya saketa tare da juyawa.
Wayam! Ba kowa a parlourn kamar an kure su Yaa Sheikh ya juya ya kalli Halisa yana
ɓata fuska irin "Kinga abin da ki ka jaa?" Ita kam murmushi tai mai kyau ta riƙe
tsakiyar hannunsa.
Bai kulata ba ya ci-gaba da tafiya zuwa harabar gidan, motarsa kawai ta rage tare
da motocin securities ɗin da zasu take masa baya.
Ya shiga gidan baya, ita ma ta shiga driver ya jasu zuwa masallacin da zasu gabatar
da sallar idi, tunda suka tafi babu wanda ya ƙara magana, ganin ya kame kansa
idanunsa rufe ita ma tai masa shiru.
An gabatar da sallar idi lafiya kowa na farin ciki ana ta kaisa tare da yiwa juna
fatan ganin shekara mai zuwa, El-bashir ya rungome Mai martaba ya ce. "Barka da
Sallah One and in millions father's"
"Barka dai Auta" Umar-khan ya gaida Mai martaba yana cewa.
"Yanzu Mai martaba wannan ƙaton ne Auta?" Mai martaba ya yi murmushi yana riƙe
hannun El-bashir ya ce.
"Eh to kusan haka, amma bani da wani Auta sama da Mubasshir shi ne ƙarami kaf
masarauta" sukai dry.
Kusan tare motarsu Yaa Sheikh dasu Ummul da Mai martaba sukai parking a harabar
gidan, cike da nutsuwa da kamewar nan ta shi ya fito daga cikin bayan motar, Halisa
ma ta fito.
Ya kalli Mai martaba wanda shi ma ya fito Yaa Sheikh ya nufe shi tare da yi masa
gaisuwar larabawa ya rungome Mai martaba ya ce.
"Taƙabbalallahu minna waa minka, idil mubarak alaina wa'alaika" Mai martaba ya ce.
"Barka da shan ruwa babban Malaminmu, fatan munyi ibada karɓaɓɓiyya" ya ce.
"Amin" Umar-khan ya durƙosa har ƙasa ya ce.
"Barka da Sallah Yaa Lee??" Ya jinjina kai yana dafa kan Umar-khan ya ce. "Mun yi
sallah lafiya Omer?" Umar-khan ya ce.
"Allhamdulillah"
Gabaɗaya suka nufi cikin gidan daman tuni Halisa ta shige sbd ganin El-bashir dake
ta binta da idanu. Babu kowa a Main parlourn sai kayan abinci da aka kere saman
dining room.
Kai tsaye Yaa Sheikh bedroom ɗin Ummul ya nufa ya shiga bakinsa ɗauke da sallama, a
tsaye ya sameta hannunta riƙe da gorar zam-zam tana sha, Halisa kuma na kwance ta
rufe ido kamar mai barci, kallo ɗaya ya yi mata ya san idanunta biyu.
Ya daɗe yana tunanin abin da zai ce a taushashe ya ce "Ta shi ki gaida Mai martaba"
tasan da ita yake, kuma baya magana biyu.
Ta miƙe tana karkaɗe jiki ta fita kanta a ƙasa.
Tana fita da sassarfa Yaa Sheikh ya nufi wajan Ummul, ta ajjiye gorar zam-zam ɗin
da sauri tana sakin murmushi,
Yana zuwa ya shige jikinsa ya rungome Ummul sosai yana sakin tagwayen ajjiyar
zuciya, ta rungume shi tana faɗin.
"Baka girma ne Arɗo? ƴar rainonka tun tana zanin goyo ka ke abu ɗaya, kalli yadda
ya girma i want my Arɗo to became a big man"
Ya yi murmushi wanda ta saba ganin shi a kan kamilalliyyar fuskar ta shi idan suna
tare.
"Ummul" ya faɗa a taushashe.
"Kaga ci kani, kafin baki abin magana ta zo, yanzu musha tambayoyi" ya sumbaci
goshinta tare da sakinta ya nemi waje ya zauna.
"Water, da dabino" ya ce bayan ya zauna, ta ɗauki ruwan mai sauƙin sanyi tare da
dabinon ajwa ta bashi. Ya rufe ido lokacin da zaƙin haɗi da garɗin dabinon ya ratsa
cikin kunnensa. Ya ci sosai yana ɗan kaɗa ƙafa.
Duk abin da yake tana kallon shi.
Bayan ya gama ta ce.
"Mene mafita? Ka yi wa Zahrah laifi, kuma ka barta ita ɗaya?" Bai ce komai ba,
tasan ba zai ce ɗin ba. "Kuma naji kamar kace bata jin daɗi" sai a lokacin ya ware
idanu akan Ummul yana miƙewa tsaye ya ce.
"Oh! Ƙari ya fito mata ko a ciki? za ai mata aiki"
Ummul ta ce "Wayyo Allah sarki, haka wata friend ɗina ta taɓa tsintar kanta ciki,
abin tausayi kai ka ɗauka tsohun ciki ne yau haihu ko gobe, cikin ikon Allah kuma
akai mata aiki, ban sani ba kam da nayi mata sannu ya kamata kaje gare ta"
Bai tanka ba kuma bata san yanayin fuskar shi ba da zata iya fahimtar kurman baƙin
na shi.
Lokacin da Halisa ta fita idanun El-bashir ya sauka kanta zuciyarsa tai kyakkyawan
bugawa, bai taɓa gani muguwar kamar da suke ba sai yanzu, kamar har ta ɓaci.
Ta watsa masa harara ya ɗauke kai yana jin zafinta tare da jin burinsa ya kusa
cika.
Cikin sakin fuska ta durƙosa wajan ƙafafuwan Mai martaba ta ce. "Barka da Sallah
Mai martaba" ya yi murmushi yana jinta har ran shi ya ce.
"Yawwa Matar Malam data Abba Hakimi" ta kumbura fuska ta ce.
"Ni Abbana kawai nake so, kuma shi kaɗai ne mijina Allah bana son kowa bayan shi"
Mai martaba ya ce.
"Ah lallai, bari Yaa Sheikh ya zo naji abin da yake miki har ya saye zuciyar ki"
ita ma ta tari numfashin Mai martaba ta ce. "Rai da numfashi ne kawai bai ban ba,
bayan Wannan ya bani komai"
"Iyee! Allah ya kawo ranar da Yaa Sheikh zai ce haka akan ki, mudai ajjiya muka ba
shi" ta ce "Ajjiyar me kuma mai rawani?" Ya ce.
"Abu mai mahimmanci mara rawani" da gangan Mai martaba yake janta da hira hakan
daɗi yake masa, ta zage suna ta hira wani abu idan ta faɗa sai ya yi saurin
kallonta wani abun kuma ya yi murmushi kawai.
Yaa Sheikh ne ya fito yana gyara zaman alkyabbar jikinsa Ummul abayan shi suka
ƙarasu parlourn, ta ce "Ga abinci can saman dining" suka miƙe bakiɗaya, Mai martaba
yana ta son ya tambayi Yaa Sheikh game da Ummul ɗin amma ya kasa El-bashir daman ba
wani shiga sabgar mutane yake ba, suka nufi dining ɗin Yaa Sheikh kuma ya nufi
upstairs yana faɗin.
"I need coffee"
Ummul ta ce "Halisa zo ki miƙa masa" bata san mene ya faru ba amma fushi take da
Abban nata haka kurum ta miƙe tana kumbure kumbure Ummul na lura da ita tai mata
banza.
Coffee mai zafi ta haɗa masa a mug tare da ƙaramin cup, El-bashir ya bita da idanu
lokacin data zo hawa upstairs wani abu na faɗo masa a rai. A hankali ta tura ƙofar
cikin siririyar muryarta ba kowa a parlourn saman na shi tayi saurin ajjiye tray
ɗin zata juya taji an riƙe hannunta ko ba a faɗa ba tasan shi ne, dan ta nuna bata
gane ta buɗe baki zata saki ihu ya yi saurin ɗora tafin hannunsa a kan bakin,
Ya dawo da ita baya tare da juyo da ita suka fuskanci juna.
Ta haɗe fuska tare da yin kicin-kicin da rai Yaa Sheikh ya riƙe ƙugu da hannu ɗaya.
"Meye samun Ƴar fillo"
Tai masa shiru tana ɗauke kai, ya shammaceta tare da sunkutar ta yana manneta da
jikinsa ya ce.
"Babyn Abba rigima dai"
Ta kalle shi da kyau jin ya furta _Baby_ amma sai tai shiru har ya shiga haɗaɗɗan
bedroom ɗinsa ƙin ajjiye ta ya yi, da ƙafa ya tura ƙofar yana murza key.
Ya direta ta ce "Ummul na jira na fa" ya ware manyan gajiyayyun Idanunsa irin.
_What elxty wrong with her?_ ɗin nan. Ya yi shiru kawai, tare da cire Alkyabba ya
cire rawanin kansa, duk tana tsaye taƙi kallonsa sbd gabanta dake faɗuwa.
Ya rage daga shi sai trousers a karo na farko kenan gaban ɗiya mace domin ko single
babu jikinsa, suma ce ko ta ina lub saman fatar shi.
Ya miƙa mata hannu tare cewa "Zo kiji" ta maƙale kafaɗa ta ce.
"Coffee ɗin ka" ya kame fuska yana kallonta ya ce. "Ban so" jikinta ya yi sanyi ta
ce "Please You have to drink or eat something" da ɗumbin mmki ya dubeta da kyau da
bakin turancin.
Sai kawai ya miƙe tayi saurin rufe idanunta jikinta rawa,
Bata taɓa ganinsa so sexcy haka ba, jikinsa duk a murɗe yake gashi trousers ɗin iya
laps. Her heart was pounding because of his breath on her neck,She was completely
confused and wanted to run away.
Ya gane nufinta dan hana ya saka hannu ya jawota yana faɗin..
"Al'amarin mace sai addu'a,kamata idan banci darajar igiyoyi ba, naci ta furfura"
tana ji ya juyota gabansa hannunsa ƙirjinta yana balle bottles na abaya lokacin
daya gama tayi saurin riƙi hannunsa a rarrabe ta ce.
"Ah...Abba" ya girgiza kai kawai kamar ba zai magana ba sai ya ce.
"Ni dai ba mijin novels ba ne, dan haka nutsu" ta buɗe ido ta ce.
"Amma ai kana da kyau" bai kalleta ba ya sutale rigar tare da yin cilli da ita,
bata saka wasu inners ba.
Sai wani palazzo pants, Iya haɗuwa ya haɗu _You can never go wrong with a pair of
palazzo pants as they are very fashionable_ daga palazzo sai white Padded bra. Mai
butterfly a tsakiyar ta.
Shap ɗinta ya bayyana Yaa Sheikh idanunsa ya jirkice ya sake ta yana juyawa tare da
danna wani waje, hasken bedroom ɗin yafi na ɗazo. Ya tsaya jikin bango yana harɗe
hannayensa a ƙirji ya shiga ƙare mata kallo From head to toe.
She looks so sexcya and damn cute.
Zata ɗauki abayar ya ce.
"Noo!! Ajjiye abar nan"
Ta marairaice ta ce "Abba na zauna ba suttura?" Ya share maganar ta, ya ƙarasu idan
take har lokacin yana ƙare mata kallo ƴar raino dai da gaske ta girma.
"Akwai iyayi dai cikin sutturar mace.... Ita wannan ba a cire ta?" Ya nuna bra ɗin
jikinta kunya ta kamata ta ce.
"Kai Abba, ni kunya nake ji" ya kasa magana sai jawota da ya yi jikinsa naked
jikinsu ya mannu waje guda wanda ya haifar wa da Halisa wani irin shock.
"Say Allahamdulillah!" Ta furta "Allhmd"
Ya jata har gefen gado ya zauna tare da zaunar da ita saman cinyoyinsa, ya zagaye
hannuwansa a ƙasan ƙirjinta ya ɗora kansa a shoulder ɗin ta.
Sukai shiru suna jin ɗumin juna
Sun jima yana murza tsakiyar ƙirjinta kafin ya