Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

Tubali Part 3 Complete Complete Hausa Novel by Aisha Aliyu Garkuwa

Author :  Aisha Aliyu Garkuwa Category :  Romance

Chapter   26 / 29

75K to 78K   out of 85.6K words

maka aure kace bakaso baka shirya ba, so kake a Barka kaci gaba da
zinace-zinacen?鈥�.
Cikin tsananin tsoro ya kalli Baba Mau蓷o daya daka mishi tsawa tare da cewa.
鈥淭ashi ka 蓳acemin daga nan, bana son ganinka tunda abinda ka za蓳a kenan shiyasa kace
baka son aure, tun zuwa kan can ni nan da kake ganina nasan tsiyar da kakeyi a lokacin a
zatonka banajin Turanci shiyasa kake duk mgnar da kaga dama a gabana鈥�.
Cikin tsananin tashin hankali ya rarrafa zuwa gaban Baba Mau蓷o murya na rawa hawaye na
kwaranya yace.
鈥淜u gafarceni Baba Mau蓷o na yarda ayi auren, in ka koreni ina zan shiga ni na amince zanyi
auren kuma in Sha Allah wallahi bazan sakeyin zinaba ko an bani wayatama鈥�.

Cikin kuka Mammay tace.
鈥淶a'a baka wayarka amman ban yafeba ban lamunce kasake yin TIKTOK a rayuwarka ta
duniya in Kuma kayi koda bayan rai nane Allah ya isa鈥�.
Cikin tashin hankali da gigita yace.
鈥淣i bana mason wannan wayar kuma wlh in Sha Allah har abadan bazan sake yin TIKTOK ba
鈥�.
Haka dai suka titseshi sukayi masa winkin babban birgo.
Ya Kuma ce musu yana da budurwar da yakeso da gsky bata masana me yakeyi ba yar can
Ethiopia ce.
Mammy taji da蓷in hakan.
Shiyasa a take a wurin ta bawa, su Baba Mau蓷o number ya. Uwanta sukayi mgn da basu
umarnin zuwa ayi duk kangnar data shafi aure,
Hakan kuwa akayi.


Washe da safe.
Barrister Kabeer da Yah Azeez da Abudul sukazo.
Ana Yah Azeez yayi gam da Katar da Zaiton ai.kiwa a take a wurin ba tare da sun fita ba, ya
samarwa Barrister Kabeer.
Shi kuwa Barrister Kabeer baiyi 茩asa aguiwaba nan take yayi mgnar da hikimar tambaya shin
ko dai anyiwa Zaiton miji.
Ai kuwa sunyi sara akan ga蓳a.
Haka yasa nan take akayi mgnar komai aka tsaida auren Zaiton da Yah Azeez Radaman da
Raihana, Zakariyya (Riyyam-nsra) da Zeeyadarsa.
Akan bayan salla da wata 蓷aya, an kaishi wata 蓷aya ne kuma. Dan a dai-daici dawowar
Rayyern.

Haka dai sukayi ta hira da tsara yadda komai zai kasance.
Sai bayan sallan isha'i suka tafi.

A hankali Jannart ta bu蓷e idanunta, cikin baccinda bata dade da yinsa ba.
Murya a narke cike da alamun gajiya tace.
鈥淣aan bakayi bacci ba?鈥�.
Numfashi ya 蓷an fesar tare da 茩ara cusa hannunsa cikin rigarta mararta ya shafa kana a
hankali yace.
鈥淓hh鈥�.
Hannunta tasa ta 蓷an shafo sajensa a hankali tace.
鈥淵anzu 茩arfe nawa鈥�.
Hannunsa yasa ya lalubo wayarsa dannawa yayi ya 蓷an duba kana ya maida ita 茩asan
pillown a hankali yace.
鈥溒榓rfe uku asuba ta kusa鈥�.
Ya 茩are mgnar yana mai jawo hannunta ya 蓷aura kan D 蓷insa da take tsaye 茩am, da sauri
tace.

鈥淭o me kake so kuma鈥�.
Sunkuyowa yayi kanta cikin ra蓷a yace.
鈥溒榓ri nake so鈥�.
Da sauri tace.
鈥淣aan adare 蓷aya sau biyu yanzu na uku kuma kakeso?鈥�.
Longo蓳ar da kansa yayi cikin Muryar kuka yace.
鈥淕obe uwar hakafa bama tare, ina can ni 蓷aya, kiyi ha茩uri ki kashe min 茩ishina ko zan 蓷
an samu nitsuwa, wlh ji nakeyi bana gajiya dake, kiyi ha茩uri nasan yau na gajiyar dake鈥�.
Ya 茩are mgnar cikin kuka fa na gaske鈥�.
Jin hakane yasa cikin sanyin jiki ta yu茩ura ta sunkuyo kansa.
D 蓷in sa tayiwa amintaccen kamu ha蓷i da shan Lollypop.
鈥淵ah Salam Sweetheart Allah yayi miki al'barka wayyoooooooo鈥�.
Ya 茩are mgnar cikin 蓷aga Muryar da saida ya kara蓷e saman baki 蓷aya.

Gaba 蓷aya zautar dashi.
Domin dole ta aro jarumta ta sawa kanta.
Haka ta sama masa cikekkiyar nitsuwa.
Cikin gajiyawa da rauni ta saki kuka domin taji ya ritsata ya茩i barinta ta sarara gurnani yakeyi
da surutai still kuma kuka yakeyi yana fa蓷i.
鈥淒uniyar zatayi babu da蓷i tunda bazan tafi da kayan da蓷i naba, zan je Mascow irin zuwan
da ban ta蓳a yiwa wata 茩asarba鈥�.
Cikin rauni tace.
鈥淲ayyo Nanna na gaji".
鈥淪orry! Sorry!! SORRY!!!!鈥�.
Haka yayi ta jero mata su da 茩arfi, har tsawon da茩i茩u biyar sai kuma ya ruggume tsam.

Tuni ana kiraye-kirayen sallan asuba.

茦arfe takwas dai-dai Ramadan da Riyyam-nsra dasu Abba duk suna zaune a falon.
Suna jiran fitowarsa.
Dan 茩arfe tara dai-dai jirginsu zai tashi zuwa Lagos.
Shigowar Dr Sulaiman ne yasa suka juyo garesa bayan sun gaisane yace.
鈥淭o Ina Rayyern 蓷in ya fito mu tafi鈥�.
Ya 茩are mgnar yana kallon Ramadan.
Abba ne ya gyara zama tare da cewa.
鈥淜ai Ramadan haura sama ka kirasa kalli har takwas ta gota.鈥�

To yace kana ya haura.

A can saman kuwa, ruggume da Jannart yake, a tsakiyar falon su.
Kuka takeyi tana mai sha茩an 茩amshin jikinsa.
Cikin sayin murya tace.
鈥淣aaan duniyar zatayi min babu da蓷i in baka kukasa鈥�.

Cikin sauri yar da ya samu ganin tana kukan yace.
鈥淶amu kasance tare, waya zata kasance mana harar jakada, ki dena kuka in sha Allah kamar
yau ne, zan dawo, kuma in kika haihu zamuje Mascow鈥�.
Murmushi tayi tare da cewa.
鈥淒a gaske?鈥�.
Dai-dai lokacin kuma Ramadan yayi sallama.
Da sauri ta matsa gefe.
鈥淗amma Rayyern kazo inji Abba lokacin na tafiya鈥�.
Cewar Ramadan.
鈥淭o muje gani nan zuwa鈥�. yace tare da manna lips 蓷inshi kan bakinta wani irin tattausan
kiss yayi mata kana ya juyo yabi bayan Ramadan, suka sau茩o.

Ita kuwa a hankali ta koma ta zauna bisa kujerar tana maijin hawaye na cika mata idanunta.

茦arfe tara dai-dai jirginsu ya tashi zuwa leges.

Sai kuma 茩arfe takwas na dare jirginsu ya tashi daga lagos zuwa Mascow.

Alhamdulillah a cikin Mascow sukayi sallan asuba, a cikin gidansa.

茦arfe takwas dai-dai kuma suna asibiti sun koma bakin karatu.

Da yamma ne suna fitowa.
Dr Sulaiman ya kalli Rayyern cikin dariya yace.
鈥淵anzu ne zaka gane kurenka, a zama Mascow babu mace鈥�.
Cikin lumshe idanunsa yace.
鈥淎i tuni ma na gane kure na kam鈥�.
Cike da Mamaki Dr Sulaiman ya kallesa, sai kuma yayi kwaffa cikin tsoka na yace.
鈥淜oda yake ai kai kana da Chocolate ma鈥�.
Fuska ya yamutsa cikin jan numfashin yace.
鈥淐hocolate 蓷in banza, a wannan yanayin me zanyi da Chocolate, ni nama mance yaushene
rebona da Shan Chocolate ma鈥�.
Dariya mai cike da tsokana Dr Sulaiman yakeyi masa.
Shi kuwa ganin su Dr Sadiq sun iso wurin ne yasa ya wuce abinsa.

A nan gida Nigeria kuwa.
Mammy ce ta kalli Jannart da ke tubkewa Zaiton kai tana cewa.
鈥淣a gayawa Aunty Fauziyya D Sulaiman aurenki ya kusa.
Ta turo min number'n AYSHA ALIYU GARKUWA, zan mata mgn a ha蓷a miki turaruka da
sauransu鈥�.
Cikin jin dadi Zaiton tace.
鈥淵auwa nima ki bani number tata, akwai littafin ta ma da nakeson ci gabansa".
To tace kana ta mi茩a mata wayarta.

Mi茩ewa Mammyn tayi tare da cewa.
鈥淚dan kuna bu茩atan ku蓷i kuyi min mgn鈥�.
Cike da jin dadi sukace to.

Sai kuma tayi sauri ta amshi wayarta da Zaiton ke mi茩a mata ganin sunan Naan 蓷in ta ne, a
yasa ta amsa tare da haurawa sama.

Cike da bege, kewa, shau茩i, 茩auna yace.
鈥淕arin da duniyar duk babu kowa kusa dani bana jin da ganin kowa tunda bakya kusa dani鈥
�.
Cikin sakin murmushi tace.
鈥淵a shirye-shirye Ramadan anga fa鈥�.
Cikin sanyi yace.
鈥淎lhamdulillah wata 茩il ma in Ina azumin zanji sau茩in wannan abokin baki dake damuna da
tsallen nemanki鈥�.
Lumshe idanunta tayi kamar tana gabansa.
Kana a kunyace tace.
鈥淜a bashi ha茩uri鈥�.
Cikin fesar da numfashi yace.
鈥淎i bayajin mgnta kin ganshi yanzu mako鈥�.
Cike da shau茩i tace.
鈥淭o me yakeso鈥�.
A shogobe yace.
鈥淎bokiyarsa鈥�.
Daga nan sukaci gaba da hirar da har saida ya jisa kamar a sama.
Daga 茩arshe dai bacci tayi ta barsa da waya.


Washe gari ranar al'hamis al'ummar musulman duniya duk aka 蓷auki azumi.

Alhamdulillah Azumi yana tafiya, cikin da蓷i.
Mumuniyai salihan bayin Allah najin da蓷i da kewar ganin azumin nata tafiya.

Yau har an shiga goma 茩arshe.
Zaune suke a falon Mamy, suna kallon 蓷ikunan sallansu da ya dawo.
Juyowa Mamy tayi ta kalli Riyyam-nsra dake cewa.
鈥淚n Allah ya kaimu anayi salla da kwana 蓷aya zan tafi Ethiopia鈥�.
Cikin tsokana Jannart tace.
鈥淓hyeh lallai kam, zakaje zance kenan鈥�.
Kai ya 蓷an juya tare da cewa.
鈥淵oh ba doleba, kigan su wa蓷annan tattabarun ba kullum sai yayanki yazo ba鈥�.
Ya 茩are mgnar yana kallon Zaiton dake kwance a 茩asa ta manne a jikin tayis.
Cikin rashin 茩arfi murya can ciki tace.

鈥淯hm sai kayi ni 茩ishin da nakeji ma ya isheni鈥�.





By
*GARKUWAR MARUBUTA*
1/4/22, 21:20 - Auntyn: Murmushi Ramadan yayi tare da cewa.
鈥淕sky na tausayawa Yah Azeez anya kuwa yanzu wannan ba蓷i zata iya masa abin kirki cikin
Ramadan ga yadda ta dawo鈥�.
Mammy dake shigowa ne, tace.
鈥淜un sawa Mamana ido fa鈥�.
Mamy ce tayi yar dariya dan ba 茩arya ranar ana zuba rana cikin kalato yawun bakinta tace.
鈥淎i bare ma azumin yanzu ai sai dai Allah ya bamu ikon yi鈥�.
Amin sukace

Kana Jannart kuwa ta mi茩a ganin lokacin sallan azahar yayi.
鈥淶aiton muje muyi la'asar mu shiga kitchen ko?".
Da sauri Mammy tace.
鈥淎'a aini tuni naci 茩arfin aikin, kunyi salla kuyi wonka ku huta鈥�.
Cike da kunya Jannart tace.
鈥淎yyah Mammy mun barki da aiki鈥�.
鈥淎 a ba komai ai kullum kunayi鈥�.
Daga nan dai suka wuce suka tafi.

Bayan sallan isha'i, zaune take bisa gado, wayarta na gabanta ta tsaida shi.
Video call sukeyi.
Cikin kula yace.
鈥淛anna kin 蓷an ramefa azumin nan鈥�.
Kai ta 蓷an longo蓳ar tare da cewa.
鈥淣i kuma gani nake nayi lutiya鈥�.
Murmushi mai fa蓷i yayi tare da cewa.
鈥淓h cikar cikine, naga Ca蓳蓳ullena ma sun ciko sosai sun 茩ara girma鈥�.
Baki ta 蓷an tura tare da cewa.
鈥淭oh ba shine nacema nayi lutiya ba鈥�.
A fili yake gano 茩uruciyarta haka yasa cikin jin da蓷i yace.
鈥淭o amman cikinfa? Ya girma鈥�.
Da sauri tace.
鈥淎'a鈥�.

鈥溒奱ga rigar mu gani鈥�.
Cikin sauri ta 蓷aga tare da cewa.

鈥淜a gani ko bai girmaba鈥�.
Ta 茩are mgnar tana shafa 蓷an cikinta da ya fara tasawa sai dai dan ita tana tare da shine
yasa.
Bata ganin 蓷an girman da yakeyi, cike da jin da蓷i yace.
鈥淎llah sarki Baby na nayi missing naku.
Gashi ya fara girma鈥�.
Da sauri tace.
鈥淒a gaske ya girma鈥�.

Cike da so yace.
鈥淪osai ma kuwa shafa min shi da kyau鈥�.
Shafa tayi tare da zuba mishi ido.
A haka sukaci gaba da hira.


Alhamdulillah yau take salla gaba 蓷aya al'ummar musulman duniya suna cike da farin ciki.
Kowa ka gani cikin shiga ta al'farmar da kyan haiba.

Jama'a nata hada-hadar salla.

Haka aka wuni.
Da Yamma Yah Azeez ne zaune a falon Mamy shida Zaiton, ita kuwa Mamy tana can cikin gida.
Cikin jin dadi yace.
鈥淎lhamdulillah yau dai saura mana wata 蓷aya ne rak aurenmu in 蓷aukeki, daga nan in
maidaki gidanmu kusa dani鈥�.
A kunyace tace.
鈥淵ah Azeez ba wata biyu bane鈥�.
Da sauri yace.
鈥淧lease dan Allah rufa min asiri鈥�.

A can cikin gida kuwa.
Mamy da Mammy ne a falon.

Abba kuwa da Baba Mau蓷o suna falonsa.

Ita kuwa Jannart tana tare dasu Hafeez da Hafiza 蓷an dasu Yah Azeez yazo.
Shigowar kiran Naan 蓷in tane yasa, ta saki murmushin tare da amsa kiran ta ajiye wayar can
gabanta, cikin gyara tsayuwata tace.
鈥淣ayi kyau鈥�.
Kai ya jinjina mata tare da yi mata kiss daga can.
Kana a hankali yace.
鈥渒yau na musamman ma kuwa, kin ganki kuma Jannata kamar tauraruwa鈥�.
Murmushi tayi tare da cewa.

鈥淵auwa Riyyam-nsra yace min wai yayi ta kiranka baka 蓷agaba, wai zai gaya maka gobe
zasu tafi Ethiopia鈥�.
Kai ya jinjina tare da cewa.
鈥淵ess Abba ya gaya min ai harda Baba Mau蓷o zasuje鈥�.
Kai ta gya蓷a alamar eh.
Daga nan sukaci gaba da hira.

Washe gari da yamma jirginsu Riyyam-nsra ya tashi zuwa Ethiopia.

Alhamdulillah sun isa lfy kuma anyi komai lfy.
Kwanan su goma acan suka dawo Nigeria.
Bayan sunyi komai daya dace.

Bayan sun dawo kwana goma ne kuma
Aka kawo kayan lefen Zaiton.
Komai dai na biki ya kankama anayin shiri cikin salama.

Tafiya ta mi茩a. 鈥淪annu-sannu bata hana zuwa sai dai a da蓷e ba'ajeba, Aunty Jannart lokaci
da aka cemin an 蓷aga bikinmu saida najin kamar zan mutu dan ba茩in ciki.
Gashi yau saura kwana biyu rak, ranar da aka sa蓷in鈥�.
Ramadan ya fa蓷a yana mai tattare kayyakin dake gaban Jannart.
Murmushi tayi tare da cewa.
鈥淎i kam dama duk abinda aka sawa rana to zai zo鈥�.
Sai kuma ta kalli Zakariyya Riyyam-nsra kenan da yake cewa.
鈥淎ny kuwa Hamma Rayyern zai samu isowa kano yau?鈥�.
Kai ta jujjuya mishi tare da cewa.
鈥淎'a dan sai 茩arfe 蓷aya na dare da rabi zasu iso, Abuja.
To dole acan zai kwana sai jirgin bakwai na safe zai samu ya biyo鈥�.
Cikin jin dadi Zaiton tace.
鈥淭oh Allah ya kawoshi lfy鈥�.
Amin Ya Allah sukace baki 蓷ayansu.

Washe gari da goma saura kwata, suka shigo cikin gidan cike da farin ciki.
Suna shiga falon Mamy tayi murmushi tare da cewa.
鈥淥yoyo baba Alhamdulillah anje lfy an dawo lfy鈥�.
Cike da jin da蓷i Rayyern yayi murmushi yana mai rarraba ido cikin falon ta ina zai ganta.
Cikin jujjuya kai yace.
鈥淢amy ina mutanen gidan鈥�.
Cikin sakin fuska tace.
鈥淪una sama, yanzu suka dawo wurin wanke kai鈥�.
Kai ya jinjina kana ya kalli Mammy dake fitowa daga kitchen tana cewa.
鈥淎n iso鈥�.
Kai ya jinjina mata tare da matsowa gabanta, ganin ta zauna bisa kujera, gabanta ya zauna tare

da cewa.
鈥淢ammy barka da hantsi鈥�.
Cikin kulawa ta 蓷aura hannunta tsakiyar kansa ta shafa tare da cewa.
鈥淏arka dai Alhamdulillah Babana, tafiya tayi kyau鈥�.
Sai kuma duk suka juyo suna kallon Ramadan da Riyyam-nsra da Zaiton da suke sau茩owa a
tare da sassarfa Zaiton na cewa.
鈥淥yoyo Hamma Rayyern鈥�.

Murmushi yayi tare da cewa.
鈥淥yoyo auta鈥�.
Zama tayi gefensa tare da 蓷an tura baki kana tace.
鈥淗amma Rayyern auta kuma, Riyyam-nsra nefa 茩arami 15 minutes nake bashi fa鈥�.
Harara Riyyam-nsra ya cillamata cikin takaici da iya gskyarsa yace.
鈥淲allahi Allah ko Mammy ki jawa Zaiton kunne, bana so, fisabililahi in Zeeyada taji itace
babba a kaina ai sai ta rage min girma鈥�.
Dariya sukayi baki 蓷aya su.
Shi kuwa Rayyern ganin hakane yasa ya sulale, ya haura sama da wayo.

Daga baki. 茦ofar falon yake cewa.
鈥淛anna! Jannart!! Jannart!!!鈥�.
Ya 茩are kiran yana kutsa kai.
Ita kuwa Jannart dake bedroom 蓷inta, da sauri ta fito.
Hangoshine yasa ta nufi kanshi da sassarfan da yafi kama da gudu.

Bu蓷e mata hannunsa yayi tare da cewa.
鈥淥hh Janna鈥�.
Ya 茩are mgnar yana kallon 蓷an cikinta da ya baiyana sosai kasan cewar cikin yayi wata uku
har ya shiga na hu蓷u, shiyasa ya fito ras a gaba gwanin kyau.
Fa蓷awa jikinsa tayi da karfi ta ma茩al茩ale wuyansa.
Ruggume ta yayi tsam a jikinsa yana mai jujjuyawa da ita ya nufi 蓷akinsa yana cewa.
鈥淥h Janna a hankali kada kiji ciwo鈥�.
Ina ita kam Jannart sai murmushi takeyi da sha茩an 茩amshin jikinsa.
A haka suka isa bedroom 蓷insa.
Suna shiga ya tallabo kanta, bakinsa ya manna kan nata a zafafe yake kissing nata, tamkar zai
ha蓷iye tattausan la蓳蓳anta.
Cikin zafi-zafi itama take maida masa martani.
Tuni sun fara gigicewa.
Kayan jikinsa ya fara zarewa cike da rawan jiki.
Ya ida cire dogon won蓷o.

Sai kuma ya jawota jikinsa tare da zuge zib 蓷in rigarta.
Zare rigar yayi yana cewa.
鈥淛anna Janna jannaaaaa鈥�.

Sai Kuma ya cilla rigar gefe, tare da zuge zib 蓷in siket 蓷in ta.
Yayi 茩asa dashi ta rage daga ita sai pant.
A gigice ya kife Hannunsa kan 茩irjinta.
Kana ya zame yayi 茩asa da guiwowinsa.
Kanshi ya manna kan cikinta, tare da fara kissing nashi tako ina.
Yana mai sarrafa Ca蓳蓳ullenta.
Hannunta tasa cikin suman kamsa tana caku蓷awa.
Tare da murza 茩eyarsa.
Ahhhhhhhh taja dogon numfashi jin yadda yake murza nipples 蓷in ta da suke tsaye cir bisa ca
蓳蓳ullenta da sukayi tib-tib dasu kamar zasu fashe sai wani irin she茩i na musamman sukeyi.

Rawa 茩afafunta suka farayi sabida bazata iya jurar yanayin ba.
Ganin tana zamewa zatayi 茩asane yayi saurin mi茩ewa tsaye, jawota jikinsa yayi, yana maiyi
mata wani irin fitinennen abu.
Sai kuma ya ajiyeta bisa gado.
Tare da matsowa gabanta,
D 蓷insa dake hannunsa ya tura mata cikin bakinta.
鈥淥hhhohiiiiiihooooohhh鈥�. Ya saki wani irin kuka bata ta蓳a jin irinsa ba, lokacin data cabki
D 蓷insa ta fara yi masa shan tom-tom.
Kar-kar haka cikinsa yake tsuma da karkarwa, tafin hannunsa yasa kana ha蓳arta yanayi mata
wasu irin 茩anana matu茩a tare da danna kanta.
Yana mai gurnani kamar zaki.
鈥淗mmmmmmm haaahaaaa hooohiiiiho鈥�.

Daga nan kuma ya jawota ya juyata, ta dafa gado.
A haka ya ziyarceta ziyarta data sata, 茩andarewa tare da sakin 茩ara domin a mi茩a ya
ziyarceta babu kwana.

Gaba 蓷aya sun gigice..sai bayan kamar awa 蓷aya ne, suka samu nitsuwar kansu.
Kana suka ruggume juna suna kyalkyala 蓷ariya.
Hannunsa yasa yana shafa cikin nata tare da cewa.
鈥淪annu ko Ngd da Kekkyawar tarba matar kirki yar al'janna, kin kashe min 茩ishin watanni
biyu da gamsasshiyar ni'ima da jarumtarki鈥�.
Sajensa ta 蓷an shafa tare da cewa.
鈥淜o gaisawa bamuyi bafa鈥�.
Murmushi mai sauti yayi tare da cewa.
鈥淭o wacce gaisuwace tafi wannan kuma Janna ai babu ita鈥�.
Ruggume juna suka kumayi suna murmushi.

Haka dai ranar suka wuni li茩e da juna.
Daren ma kuwa basu sahirtawa junaba.

Washe gari ranar asabar.

Dubban al'umma suka shaida 蓷aurin Auren Ramadan da Raihana Zaiton da Yah Azeez.
Yayinda acan Ethiopia ma aka 蓷aura auren Riyyam-nsra da Zeeyadarsa.
Bisa waliccin Abba da Barrister Kabeer sai angon.
Sai dai su tun safe a masallaci ana idar da sallan asuba aka 蓷auka, auren.
Shiyasa 茩arfe tara dai-dai jirginsu ya taso, Amarya da Yayar Mamanta da 茩anwar babanta su,
biyu ne rak 拼an rakiyar amarya.
Suka kamo hanyar Nigeria

26 / 29