suwaiba ina tsananin yinki Ummu sayyid and nur mom soja ina matukar godiya ki kara nema mana kariyq a daki mai tsarki Allah ya kawomin ke nija Lafiya bazan taba suya in manta da Albasa ba Ummu jidda I love you All masoyan Asali samunku a Rayuwar NAFISA Alkhairi ce much much much love
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
63&64
*Y'an mata Adon gari naku daban ne kanni na MARYAM HARUNA, y'ar dakina love you beb tareda ke my MEENAH inayinki irin sosai dinnan Hmmmmm FAUZIYA kema ta musamman ce a gareni Allah yabar kauna, my takwarori NAFISA &NAFISA kuna cikin zuciyar FENERH, Ummi KHADIJA nima ina sonki my friend, ina Alfahari da soyayyar ki Ummu surayya y'ar mutan Niger Allah ya karo kauna da SOYAYYA a tsakanin mu masoya*
Umarnin shi tabi sukayi salla tare yana idarwa ya mike tareda janyo wasu kuloli da baban zango yace asaka mai su a mota dazu bai budesu ba saboda yana sauri ya je yaganta, soyayyun kaji ne na Hausa jar suya da kuma rice and stew yaji namomi nasu daban mama ta girma musu bisa umarnin baban zango uban gayya, farin ciki yaji ya rufe shi yanda suke mugun bashi girma da mutun tashi yana mugun ganin girman surukan nashi
Sosai, tasowa tayi cikin sauri domin yunwa takeji sosai, bajewa tayi ta cire hijabin tareda saka hannun ta ta cire daya tafara ci yana kallon ta tareda murmushi ya zubawa kirjinta dake bayyane ta cikin rigar baccin don bata saka ko bra ba saboda kirjin ta na zafi yana hango niple dinta a bayyane,
Cin namanta takeyi hankali kwance yace " baby Kici a hankali karki shake fa, " Yunwa nakeji tunda mukazo naci Abinci ban kuma ciba fa, tafada tana bata fuska, wani irin kallo yayi mata " baby me yasa zaki horamin kanki da baby da yunwa idan baki ga Abinda kikesoba why don't you call me sai in nemo miki ko ta kama a koma kaduna ne a nemo idan babu a nan, dariya tayi, " yanzu zuma sai a je kd nemo min wani Abu? Matsota yayi ya sanyata a tsakiyar shi tareda dora hannun shi akan Abinda ke tsole mai ido, kafin yakarasa da hannun shi ta cikin rigar baccin nata yafara massaging yana lumshe idanun, mamaki yake bata sosai idan taga yana wani Abu ace mutum bai gajiya Sam da cakudq mace, " sorry baby kiyi hakuri da mijinki ko kinaso inkoma Rayuwar bayane? Inason wannan Yafada yana kara matsatsu, fita hanyar shi kawai tayi tacigaba da durin ta saida ta ci sosai ta gyara zama tace zuma kaima kaci tom, narke mata ya kara yi, "kibani zanci, zagewa tayi tabashi sosai yaci Abincin domin mama akwai hannu a wajen girki, saida yayi kat ya fara tanbaya, " baby waya dafa Abincin nan? " mama ce duk da bana wurin sukayi nasan test din girkin ta, " kice a wurinta kika iya girki, I thought ke kikayi don kamar girkin ki, murmushi tayi " mama na girkin ta daban ne ai, tun muna primary tafara koya mana girki, dayake ni inason girki nariga Aunty maryam iyawa, rungume ta yayi tareda bata fake a goshi, " Rayuwar gidan ku is simple Abin yana burgeni, kara shigemai tayi tace, "Familyn ku ma zuma ba bayaba kai d'an gatane sosai ga ka da yayyi masu sonka ga uwa ta gari duk da bansan baba ba Amma nasan wannan gida yasamu bango mai karfi tunfarko, ajiyar zuciya yayi " ban yi wayau sosai da baba na ba ya rasu Hajiya ta kula damu har muka kawo wannan lokacin da taimakon Y'an Uwan shi duka,
Hira sukasha akan Rayuwar su, basu Ankara ba sai kusan takwas da rabi suka shiga wanka tare sukayi salla ta feshe jikinta da wani hadin humra mai kamshi ta haye gadon don ta Riga ta hakura da maganar komawa don tariga ta gano shi bazai mayar da itaba don haka murjewa zatayi tabi zabin ranshi kodan yanda yake nuna mata kauna da kuma kyautatawa Rayuwar ta tayi Alkawarin daga yau bazata kuma musa mashi ba inda akan Abinda bai sabawa ubangiji bane don A yau takara sanin girman soyayyar da yake mata , yayi mamakin lokacin da ya shigo
Don har tsoron shigowa yayi kartace yazo ya maida ita saidai yasha mamakin yanda yasameta a baje, kafin ya bude baki yayi magana ta tashi tare da cewa " Zuma bacci nakeji kazo kasan kasabamin bacci a manne da jikinka please come, ta fada tana mika mai hannu, jikin shi na rawa ya cire jallabiyar ya matso tareda Ajiye mata fresh milk din da yazo dashi,
Tashi tayi ta zare rigar jikinta ta cillar a kasa tareda kwanciya tana lumshe idanun ta, ta mugun bashi mamaki ba bata lokaci ya kwanta a gefen ta batareda ya tabata ba sai kallon so kawai da yake binta dashi hannun shi ta janyo ta dora saman boobs dinta, ya zaro ido tareda dagowa yace " baby Kinsan me kikeyi kuwa? " uhm am trying ta make my happiness happy, " noo am not selfish baby nasan kingaji ga kuma baby na kar injimai, kawai inaso inganki ne a kusa dani ba sex ne kawai dalilin manne miki ba I really need the whole you around me you are my breath,
Yayi maganar kamar wani karamin yaron dake bukatar lallashin uwarshi, tashi tayi ta turashi ta haye ruwan cikinshi, " baka isa ba malam saifa Kabani hakkina ka dakko ni ka biyawa kanka lokacinda kakeso nima yanzu kwadayi nakeji ka sosamin ko in sosawa kaina, kallon ta yakeyi yanda ta ci serious kamar ba ita ke korafin yana damunta ba kullum, ita kuwa tayi hakan ne kawai don farantamai ta hanyar da tasan ita kadaice damar da takeda ita wajen faranta mai, ganin yana kallon ta ta duka tareda doramai dukiyar rugar a bakinshi tareda danne mai hannci gaba daya dasu tuni yaji numfashin shi yafara canjawa tuni ya harba jirgi sama ya cafke don yana bukata kuma bazai taba gajiya da itaba har abada kawai daga kafa yakeyi don kar ya cutar da ita,
Ta mugun bashi wuta ranar Wanda sai ga mazajen na fitarda kwalla a karon farko harda shashsheka yana kamkameta tsab a jikinshi, tank you baby you make my night seriously, duk da karfin hali tayi saida ta tsokaneshi dangwalo hawayen tayi tace " mazaje sunyi kuka a hannun baby yau, " eh ko gobe kika kuma min irin wannan bulalar sai nayi Wanda yafi wannan ma, " Aikuwa I will try harder just to see this precious tears masu tsada, fadin farin cikin da ya kwana ciki ranar bata lokaci ne he have the best moment bazai taba manta zuwan su zango ba a tarihin su,
Ta shige jikin mijinta suka shaki baccin su,
A gidan kuwa ba Wanda ya nemeta don Ansan tana tareda mijinta mama ce ta tanbayi maryam " ina y'ar uwar ki? Lokacin ana shirin kai Amarya, tace suna tareda mijinta bata kuma cewa komai ba, har aka dangana Amarya da gidanta suka dawo don babane yayi jagorar kai Amarya a motarshi yace duk Wanda yaga daki ya koma gida bamai kwana tunda sungama shirya mata dakinta,
Iyaye kudaina Al adar kai Amarya kuce wai sai Ankwana an bude kai za a watse wace irin Al adace wannan mazajen da basuda hakuri yanzu suna rawar kafa su shige daga ciki, nafarko ga dorawa miji nauyi idan baida karfi na biyu tsoffi na can na bacci ya kira Amaryar shi susha Amarcin su aikin banza wannan ai muguwar Al adace , ni munkai Amarya muna Y'an mata mijin yakirani gefe muka sirrinta tuni na rako mai ita sai fa safe ta rika tsinema zuri'a mu kab ta kwashe musu Albarka don haka ku daina wani takura kanku wallahi saboda kwadayin shayin gidan Amarya ko banzanr A Ada,
Cikin farin ciki suka tashi tana yin wanka ta janyo kayanta najiya zata mayar ya ce ta tsaya, wata doguwar rigar Abaya mai tsada mai fadi ya bata light green ta hadu sosai irin ta haddadun matan nan ce gyalenta nada fadi sosai don haka tasaka tana dariyar halin shi wato ya shiryama kwanan su kenan, shima cikin material na maza kalar kayanta ya saka fited bai sa hulaba ya dauki mata jaka tareda rikota suka fito, lokacin karfe goman safe mutane sunfiffito a harabar hotel din ko ina suka ratsa idanun jama a kansu, what a perfect couple sunyi mugun match motocin shi na jere ya bude mata tashiga ya shiga shima suka kama hanya ya janyo laptop dinshi ya bude ta zuba mai ido yanda yake aiki cikin aji da natsuwa ya wani kame kamar bashi ya gama mata kuka ba, jin take soyayyar shi na kara narkar mata da zuciya, dole ta zage ta kara rike kayanta kar a kwace mata shi, don ko wace mace dole tasoshi ga kyau ga kudi ga mulki ga kuma iya tarayrayar mace dole mata su like mai,
Su baba na kofar gida da fadawan su domin angano su din sun cancanci hakan don sun wuce da tunanin Y'an Zango irin wannan suruki da sukeda shi sai abin kari suke ci, motocin shi suka tsaya saida ya karasa aikin shi ya rufe tareda ajiyewa ya fita ya zagaya ya bude mata motar don yanzu tariga tagama sabawa da halin shi tasan duk in sun fita tare shike bude mata mota bayan anvude mai, bayason ana bude mata, fitowa tayi ya dakko mata Jakarta suka jera saida ta gaida su baba kafin ya mika mata Jakarta ta wuce ciki sunata sa Albarka baba bakinshi har kunne ganin yanda Autar tashi ta zama kamar sarauniya, zamanshi yayi cikinsu kafin su ismail da Ahmad ma suka iso don su tare suka kwana a dakin ismail dake gidan, baban zango yace ismaila kuje ku karya naku na shago Abin karin tashi kuje muhamdu, to yace suka wuce ismail yafara cewa "Allah yasa ka iya shan koko ranka ya dade? Dariya Ahmad yayi " ai oga yafison gargajiya ko kasan garin yin miyar kuka kanwata ta siye zuciyar oga, dariyar shakiyanci suke mai sosai yace " ai sai na bude restaurant na kuka soup da tuwo da sunan Yasmin saboda history, dariya suketa mai ismail yagama fahimtar cewa wato karamin mutum shine yafi kowa girman kai a Rayuwa ba Wanda ya gaji Arzikiba,
Ita kuwa tana shiga aka fara yimata tsiya abokan wasa " idon ki ke nan manya? "Eh ko idon ya canja ne? Ta fada cikin mayar musu da Amsa don bata jin kunyar komai yanzu yanda mijinta ya dorata kan darasin itama yanzu batasan kunya ba Sam, matsawa tayi ta gaida su mama dake yanka alayyahon wainar da zasuyi yau, " mama hindatu tace " yata kin iso? " eh mama na nakaina ina Abin karya war mu Kubani na Muhammad inkaimai bai karyaba, Ajiye wuka mama tayi ta kalleta " barnan mara kunyar wofi Aike zaki fada mana Abinda ya dace ko, dariya Aunty maryam tayi ganin dramar da suke tace " ke mai miji ankai musu nasu zo ki karya kema, tashi tayi tana dariya mama hindatu tace " banga laifinki ba wallahi mazan zamanin nan kama Abinki y'ar nan kinji, " nagode mama na tafada suka shige falon ta, maryam tace " kin boni kema kin zama kalar mijinki Koda yake ai sai hali yazo daya ma ake haduwa dama kema ba kunyar ce dake ba kalli kinbi miji kunkwana hotel Amma kinshigo ko a jikin ki mirsisi, "toh yace muje sai inki kuma tunda kowa yasan inda naje meye na kunbiya kunbiya bayan gama cikin shi a marata, dungure mata kai tayi ta fita " Allah ya shirye ki wallahi, Ameen tafada tareda bajewa tafara karin ta,
Karfe goma sha daya suka shirya domin zuwa gidan Amarya a lokacin gidan ya kuma taruwa domin taron ranar don yanayin tasu Al adar, Kiranshi tayi tafadamai kafin su fito don gudun rigima lokacin yana dakin ismail yana aiki da laptop dinshi, ta canja cikin wani leshi riga da sket baki mai shegen kyau da tsada ta sako hijabi gudun rigima tayi kyau itada Aunty maryam da wasu mata guda biyu
Ya fito tareda tsayawa yana jiranta, tana karasowa ya matso yana zuba mata ido duk shigar da tayi saita fita daban a cikin mata, matan suka gaisheshi tareda wucewa kadan su basu wuri ganin ya tsare gida, tace "ina ya Ahmad yaban key din motar shi muje da ita da d'an nisa kadan, " ok ko inkaiku ne? "Aa ka barshi yanzu zamu dawo eh kifa shirya gobe zamu koma tunda angama taron, " ok tace duk da ba haka tasoba taso ta zaga dangi,
Key motar Ahmad ta karba ita ta jasu da kanta yana kallon ta har tabar wurin wani irin jin dadi yakeyi idan ya kalleta komai tayi burgeshi takeyi, yakoma yana maijin shaukin ta, su baba ma duk akan idon su suka fito har lokacin da sukabar kofar gidan Aunty maryam na gefen ta matan na baya,.
Sai yamma suka dawo lokacin gidan duk an watse sai su mama da sauran yaran gida da Zainab, ranar sunyi kwanan hira domin dolen shi hakura yayi ya kyaleta saidai Yabada umarnin akwasomai kayanshi a hotel shima zai kwana cikin su Ahmad, duk da basu kwana daki daya ba sunkwana waya abinsu, Su Ahmad sai toshe kunnen su sukayi har sukayi bacci idon shi biyu, haka itama maryam tayi bacci tabarta, yace is better su kwana suna waya da ya kwanta shikadai bazaiyi bacci mai dadi ba,
Haka suka raba dare kafin yabarta ta kwanta ya janyo laptop yaci gaba da aiki har Asuba su Ahmad suka ganshi a inda suka barshi, " oga Kayi bacci kuwa? " Nop ba baby ai ba bacci,
Ismail yace " tom kaji manya masu SOYAYYA lallai kanwata na wuta, harda gobara ma yi takeyi indai my yasmin ce, Ajiye laptop dinshi yayi suka fita domin zuwa masallaci,
Saida yadawo masallaci ya kwanta bacci baitashiba sai karfe goma, yasmin ce ta shigo dakin cikin Adonta ta haye katuwar katifar tareda shige wa jikin shi, "Wake up my sleeping beauty, tana manna mai kiss a baki, a hankali ya bude idanun shi akanta kafin ya karasa waresu ganin ta Bako mayafi, yabata fuska haka kika fito? Hijabinta ta nuna mai, gashi can nacirene kaga kwalliya ta kawai, tashi yayi zaune tareda tallabota kan kafafun shi, " kinyi kyau sosai my beautiful wife, " tank you my lovely and handsome man, dadin maganarta yaji yace baby " Kinsan nifa yanzu haka ina bukata, ya za ayi? In rufe kofar ne? Ta fada kai tsaye " um um kishirya mutafi gidan mu yanzu, " angama mijin Aljannah am ready to go,
Ya ji takara girma a idanun shi yanda take mai biyayya ba musu yaji dadi sosai tareda dirowa bathroom din ismail tashiga ta hada Mai ruwan wanka tarakashi yayi tana tayashi har suka fito ta ga jakarshi ta bude tareda ciromai wani kayan shadda ce blue sabuwa dal itama ta war ware mai tabashi yasa ta tareda feshe shi da turare suka fito yanajin kanshi kamar yafi kowa sa ar mata, cikin gida ta shiga ta kwaso kayan ta tareda yi musu sallama, Aunty maryam ta kalleta " waike da gaske tafiya zakiyi? " wait and watch sai kun zo, " haka mukayi dake bayan gobe zamu zaga dangi, mama hindatu ta fito mata da bokitan kayan garar da akayi su dibulan alkaki dasu cin cin tabayar akai musu mota tanata shi Albarka tareda cewa sai munshigo yasmin nice mai wankan jego insha Allahu, waje ma su baba nata godiya haka ta shiga motar suka wuce, suna kama hanyar ta baje a jikin shisai bacci bata farka ba saida suka isa kd ya tasheta, ganin sun nufi hanyar Unguwar dosa yasa tace, " me zamuyi a nan? Banza ya mata, tundaga nesa ta fara zaro ido ganin gidan su ya canja baki daya takasa cewa komai saida suka faka ya bude mata tafito tana bin gidan da kallo an hadeshi da dayan incompleted building din dake gefen gidansu harda katon gareji anata aikin kawata gidan da fenti mai kyau, ta kalleshi baki bude, yaushe aka fara wannan aikin?
Kafada ya daga mata Alamar oho suka shiga cikin gidan da yazama two side plat biyu right and left sai tsakar gidan da zasu iya haduwa a tsakiyar in sunso maidan girma tsarin gidan yayi masifar yin kyau, wasu irin hawaye ne sukafara fito mata ta kalleshi wato shine godiyar da ake mai tun tuni shine