kayan Abinci ne shake irin su shinkafa taliya su jarkokin mai da sauran tarkace yace akaiwa Amarya gara, su baba sun rasa bakin godiya baban zango yafara share kwalla, "Allah ya kareka muhamdu Allah ya tsareka, kullum Alkhairin da kake mana baya karewa muna godiya Allah ya biya,
Wata jaka ya fitar katuwa ya kalli gefen su ismail ya daga mai hannu, cikin girma mawa ya matso yace " ranka ya dade gani Allah yasa ba laifi nayi ba? Koda yake aini akayiwa kulli ta kafa rike hannun shi yayi tareda daukar jakar gefe daya sukabar su baba nata godiya, " ai harda kafafu ma nayi maka idan ta kama har dungure zan iya maka akan my Yasmin, please muje ka rakani wurin ta inaso ma in gaida su mama inyi musu Allah sanya Alkhairi, dariya ismail yayi sosai tareda cewa " yanzu zaka iya shiga ciki kuwa akwai fa mata cike Koni na kasa shiga ciki tundazu, " me I can't nakirata taki fitowa bazan iya five minutes bangantaba muje ko inshiga ni Kadai, aa muje bari inkira Ahmad mu tafi baki daya,.
Ahmad ya matso tareda karbar jakar suka shiga cikin shine agaba kamar d'an gida su baba na ganin su Abin ya mugun burgesu ganin yanda ya dauki kanshi d'an gida ba girman kai, kamshin shi yafara sallama a tsakar gidan kafin suji sallamar shi , gaba daya matan ido suka zuba mishi don da yawa basu sanshiba, Aunty maryam ta matso cikin sauri suka fara gaisawa su mama sai kai da kawowa sukeyi, mama hindatu ce da tafito daki rikeda d'an bokiti a hannun ta tafara Maraba da surukaina ku iso, gaisawa yafarayi da matan kafin ayi musu jagora zuwa cikin falon mama hindatu dakin ba laifi don akwai kujeru harda kayan kallon ta gefe kuma katon deep freezer dinta ne datake sana ointa dakin duk da ana biki tsab yake domin duk yawancin mata na sauran dakunan gidan da kuma tsakar gidan,
Tana kuryar dakin taji muryar shi tayi saurin zabura ta mike zaune tareda dafe kirjin ta ya shigo? Ta fada a bayyane NANA ta kalla dake baccinta ta zuro kafa ta leka ta window tana kallon yanda yake gaisawa da matan har zuwa lokacin da aka shigo dasu ciki, komawa tayi ta zauna tana fargabar Abinda zai biyo baya, shikuwa yagama baza idanun shi a cikin gidan kaf bai gantaba, bayan sungaisa dasu mama hindatu itama mama ta shigo ya musu Allah sanya Alkhairi suka fara zubamai godiya domin baban zango ya fada musu komai, mama hindatu ta kalleshi tace "ka ciri tuta ba yanda yaya baiyi da shi ya koma cikin gari yaki Amma sanadinka ya Amince muna matukar godiya, "bakomai mama Addu ar ku nake nema kawai, mama ta fita ya ce " banga yasmin din ba? " ai tana ciki, Aka kira mama hindatu a waje ta mike tareda cewa Mama ki fito ga mai gidanki duk da nasan kina jin komai, Aunty maryam ta shigo musu da kayan motsa baki irin na biki dasu drinks Zainab ma ta shigo taga Wanda ya taimaketa yarabata da kishiya,
Yasmin kanta ya daure sosai jin godiyar dasu mama keyi kuma gazancen komawa gari da taji mama hindatu nayi to me hakan ke nufi? Ko shine godiyar da baba ya mata a waya,
Aunty maryam ta shigo ciki tace " malama kifito MA na kiranki kafin ya shigo, hijabinta ta mayar ta mike tareda fitowa cikin sanyin jiki, tunda ta fito ya zuba mata ido kamar ya hadiyeta ba ruwanshi da idanun su ismail da kuma yaronshi Ahmad, tashi yayi kawai ya nufeta ganin takasa karasowa yana isa ba westing time ya rungumota su Zainab dake gefen mijinta ta zaro ido tareda rufe wa da hannun ta, Ahmad dariya kawai yayi don yasan zaiyi Wanda yafi wannan, Aunty maryam ta fice Abinta saboda ita suruka ce ai, hannun shi ya dora saman cikin ta " how are you my baby momy ta hanani jin duminka tundazu ko sorry ya dan duka yayi kissing cikin ta zuba mai ido kawai don tasan baiyi ko kashi goma ba a cikin kashi Dari na rashin kunyar shi,
Dariya ismail yakewa Zainab dake rufe ido saboda kunyar Abinda MA keyi da mugun kishin Yasmin takeji don tasan komai akan su har maryam ma kishin ta takeji saidai yau ta yarda shirme kawai take zubawa domin taga mazajen su tasan ko maryam ta wuce da Ajin ismail bare kuma yasmin matar oga kwata kwata tana hango tsantsar soyayyar da MA yake wa yasmin tundaga yanda yake rawar jiki akanta duk ya wani makale mata kamar chewing gum, kokarin raba jikin su takeyi domin matsawa su gaisa da su Ahmad, ya kara kwakume ta a jikin shi suka zauna a kujera daya yana zura hannu ta cikin hijabin ta batareda sun ankareba ita tasan bata isa ta hanashi abinda yakeyi ba tasan ta na hanashi zaiyi Wanda yafi hakan, gaba daya ya gama takurata, gaisawa sukeyi cikeda kunya tace yaya ismail ya gida naga madam ai tundazu, Sannu yaya Ahmad, ranki ya dade ai kibari mu kwashi gaisuwa irin wannan yanga da akewa ogan mu ai dole muyi biyayya, "yazanyi ismail ai tana garani don taga bazan iya mata kishiya ba, fisge Hannun shi dake yawo tayi kan cikin ta ta watsa mai harara harda murguda baki ka auro uku who care? " I care couse nasan sai gidana yazaba filin wrestling don bazaki barsuba and the truth bazan iya hakura dake ko NA one day ba muna gida daya inje wajen wata ke Kadai nake raayin ajiyewa a gidana you are my one and only ba wata saike baby, wani irin dadi taji tareda rungume shi tana bashi kiss a baki gaba daya ta manta da mutane a dakin, dariya ismail ya kwashe da ita "sister irin wannan kishin haka? Ahmad kuwa cewa yayi " madam mudake kokarin karo muku Abokan zama kar aikin ya muku yawa, " kubarmu ya kashemu aikin zamu iya, Zainab tafada tana mikewa don itama badai kishiba,
Haka suka yita hira tsakanin su kafin maryam ta shigo da Leda " ga ankon ki ki shirya muje wurin Amaren suna gidan baba liman, " kai Aunty nida nake shirin tafiya da madam masaukina, gaskiya da sake bawani inda zataje, kallon shi tayi cikin bata fuska karka mun haka please banga Amarya ba fa kuma yanzu aka fara biki kasan Al adarmu taron yau da gobe ne kabarni inshiga cikin Y'an uwa don Allah, "Ayi mana hakuri in low yau da gobe ne kawai, " to Aunty bari inje zandawo zuwa 4 kuje kuma karta wuce can banason yawo naga mazan garin nan akwai kallo, dariya yasa ya ciro bandir na kudi sababbi kusan guda uku ya mika mata gashi idan zaki raba ga sakon Hajiya nan na jiya, godiya tayi tace " please kabayar akawomin jakata da sauran kayana,
Wani kallo ya jefa mata "muje ki karbo da kanki, tare suka fito sun burge duk matan dake cikin mama kanta duk kunyar da takeji yau ta ware ido ta kalli yaran nata biyu rak masu tarin Albarka tareda Kara godewa Allah, tasan ba duk mace keda sa ar da tayi a duniya ba, a waje ma kallon su akeyi har ya bude motar ya fito mata da jakar ta ta kaya kafin ta bude sit din baya ta ciro hand bag dinta tareda daukar wayarta, yana kallon ta jama a NA kallon su saida ta rufe zata juya yace wait, matsowa yayi gab da ita " please be careful karkiyi yawo kafin indawo, and naso muje tare kwadayi nakeji baby, sorry zamu koma gidan mu ai jibi hmm yace kawai yace bye, ya shige ta wuce ciki aka jashi zuwa masaukin shi,
Kayan da Hajiya ta aiko mata tafara budewa taga turarukan wuta a kwalabe masu kyau da kuma manyan gorunan humra masu tsada da kamshi kowane yakai goma ta dauki waya tanajin dadi takira Hajiya, tana dauka tace " ina cewa akiramin ke sai gaki kun isa Lafiya? " momy na Lafiya lau wallahi rigimar babankin nan ya hana inkira tunjiya inkiraki inyi godiya sai yanzu ya bani kayan ma, dariya tayi ai baba na sai shi to kuma kayan Amarya ne kibata banaki bane, " kai momy Nifa? Ta fada tana shagwaba, " banson haka yasmin ki barmata inkin dawo zansa aka wo miki naki kibata duka kinji matar baba, tafada cikin lallashi tace " tom na hakura momyna nikadai, ta kashe wayar ta na jin dadi Aunty maryam da mama da suka shigo suka kalleta farin cikin dake bayyane a fuskar wannan family bata boyuwa,
" Yasmin ke mai sa ace, inji Aunty maryam, samun miji irin MA uwar miji tagari haka, dariya tayi tareda matsowa ta rungume su, da kuma samun iyaye nagari da y'ar uwa irin tawa sai anyi babban searching a fadin duniya, mama tace Allah ya Albarkace ku yanda kuka zama silar farin cikin mu Allah ya baku farin ciki mai dorewa yabaku makoma ta gari. Amen sukace sunajin dadin Addu ar uwa mai matukar tasiri A Rayuwar ya'ya
Mama hindatu taji dadin turarukan Tanata godiya, harda cewa tayi a hadata da hajiyar suyi godiya,
Wanka suka kumayi dakin maman su dake cikin gidan da suke sauka a lokacin kuruciya idan sunzo suka shirya NANA na wurin mama hindatu Auwal na wurin su baba a waje, suka caba ado kana ganin su kasan YA'YAN GATA ne su ata ko ina takalma iri daya suka saka da jakarsu y'ar dai dai Atanfar ta mugun karbarsu ga dinkin yayi matukar kyau yasmin ma saboda kibar cikin da tayi kayan dakyar ya shigeta fadin kyan da tayi bata bakine maryam ma Masha Allah bazakace ta haifi yara biyu ba, sudai sunga ribar AUREN SOJA don suna cikin farin ciki,suka fito da gyale iri daya kamar Y'an biyu kowa na Masha Allah, mama hindatu tace " to ke nan zakibar sarkin rigimar nan? Ina kunun ta da madara? " ba dadewa zamuyi ba ai suna uwar dakan ki, tom cikin kudin da MA ya bata taba Aunty maryam daya mama daya tace su raba da mama hindatu , suka fita zuwa gidan baba liman da yake ba nisa da gidan, jama a sai kallon su sukeyi duk inda suka ratsa, wani irin farin ciki yasmin takeji tareda godiya da Allah da yasa suka Kasan ce cikin inuwar Aure ita da MA basu yi HARAMTACCIYAR SOYAYYA ba a waje da yanzu bata cikin wannan kwanciyar hankalin da wannan cikin da kowa ke jiran fitowar shi take iya fita ba kunya da a Bariki ta sameshi da saidai ta zama mujiya cikin dangi,
Amarya tayi farin cikin ganin ta tareda rungume su duka tana cewa " ai na dauka bazakizoba, don naga Aunty maryam ita tunda safe kafin infito gida, yasmin tace ni na isa inki zuwa Aurenki, nasani ko zai hanaki makale matan mijinki ai bazan mantashiba ranar da yasa mu barin daki wai zakuyi magana ga ranar daurin Auren ku ma da ya kwakume ki a gaban mu, dariya sukasa tace " ku koyi irin namu mu ba ruwan mu ko gaban su baba yi mukeyi,
Sai dariya ake musu a cikin Y'an matan suma suka shige ana yi dasu Kasan cewa da yawa Al Adar bahaushe Amarya bata cika zama gidan iyayen ta ranar Aure ba,
Gaba daya ta manta da wani MA ta shige cikin Y'an Uwa ana ta hidima yadawo yanata kiran wayar ta kusan yakira kusan sau goma bata daga ba wayar na jaka, saida sukayi sallar la asar ta bude jakar taga miss call rututu harda Ahmad ta zaro ido tareda calling dinshi back ya yi saurin daga kiran tareda cewa haba madam ina kuke oga duk ya rikitani wurin nemanki, Gamu nan zuwa yanzu, ta yima Aunty maryam magana suka tashi Amaren ma sungama shirin komawa cikin gida domin shirin kai Amarya, tindaga nesa ta hango yanda yake daukar ido cikin white men material mai tsada yayi matukar kyau kanshi ba hula , duk taron matan da suka jero tashi kawai yake gani, tayi mugun kyau saidai ganin ta da gyale yasa yaji ranshi ya kuma baci tun kafin su iso ya daure fuska ya shiga mota, maryam tace " kije lallashi ni dai nashige ciki,
Motar ta isa ta bude ta shiga ta rufe tareda matsawa jikin shi wayarshi yake dannawa batareda ya kalleta ba, tace " sorry Zuma, kallon ta yayi da idanun shi da sukayi ja saboda kishi da takaici, " Sorry for not picking my call or for wearing this net ya fada yana taba gyalenta, " gyalen fa nada kauri zuma, Amma nafada miki fa banaso yafada yana dagota yana kallon ta kalli nan dinki ya bayyana sosai gashi kinyi ado sosai kafin inganki wasu banzaye sunganki baby inada kishi mai zafi akanki don't you know that? Shiyasa nakasa barinki taho ke Kadai and tundazu nadawo ina jiranki nakira kinki dagawa saboda ina damun ki KO? " baby ina sonki sosai Kinsan soyayyar ki a jini na take bana ganin kowa sai ke, I felt incomplete without you Around me.
Hade bakin su tayi ya runtse idanun shi yana Amsar salon kissing dinta mai rikitashi, na tsawon lokaci don tasan ba a ganin su motar mai duhu ce ta zare bakinta yana jan numfashi kamar an kwacewa yaro nono a baki, idanun shi ya juye ya kalleta, tareda riko hannun ta ya dora akan sandar sojan shi, taji irin kunburin da tayi jarabar ta motsa, tadan matsa kadan " sorry my zuma har muje gida bari in lallashe ta, wani Abu ya danna a jikin motar kamar intercom yake yana nuna danja ta waje driver ya shiga motar ya tayar, yace " I can't baby muje kawai kibani hakki na gaskiya, karmuyi haka please Zuma, shige mata yakara yi tareda fara lalubar ta don bayajin zai iya zuba mata ido yanzu bayan ta takalo shi wallahi shidai yanada mata bazai cutuba,
Shiru kawai tayi ta boni wa ya aiketa kissing dinshi ma bayan tasan halin kayanta,
Suna isa ya cire hannun shi a jikinta ya fito dakyar yake bude ido ya bude mata side ta fito ya kankameta don idan yace zai tafi da kafafunshi za a ganoshi duk da Ana ganin shi ansan a hannu yake, dakin da yakama ya bude suka shiga itadai sai Shiru, tundaga kofar dakin yafara zuge zip din rigarta yana bin jikinta da kisses duk inda ya samu sai ya manna mai tuni ya gama rikicewa yafara rikitata kamar ya shekara baiyiba, tace "zuma kabini a hankali please nifa idan kana haka tsoro kake bani kuma baka min ta wasa jiya fa kwana mukayi kana Abu daya dakyar yake iya magana " leav me ai kece kikaja kuma kece kika sa na zama haka bazan iya hakura da gidan dadin nan ba baby I can pay any prize to get in, anything for this sweet thing, yafada yana dagata zuwa bed din tuni yafara ba kanshi farin ciki, saida ya kwashe hour daya kafin ya samu natsuwa ya lafe ajikinta yana zuba numfarfashin gamsuwa, wani baccin wuya ne ya kwashe yasmin ya dago tareda zubawa kyakkyawar fuskar ta ido yana fitarda murmushi mai kyau tareda manna mata kiss a lips dinta masu kyau, " anything for you my sweet wife I can give my life to save yours, ya fada yana manne naked body dinshi da nata shima baccin ne ya kwashe shi basu farka ba sai magrib ita tafara bude idanun ta
Ta tuna inda suke ta zabura tareda dafe marar ta data rike gam tace Auchh, saida ya tashi da sauri ya riketa " yadai baby " marana ya rike, sorry yafada tareda kwanto da ita jikinshi ya fara shafa wa har ya saki ta tashi tareda cewa ya saki zanyi wanka muje ka mayarda ni gida kaga za aga rashin kunya ta yanzu gashi zamuje kai Amarya ma, bata fuska yayi baice komai ba ya koma ya kwanta yace jekiyi inkin fito zanyi nawa, kallon shi tayi tasan bai shirya Abin arziki ba tunda baice suyi tare ba, haka tashiga don tanajin kiran salla ta yi wanka tareda daura Alwala ta fito daure da towel tace nafito, tashi yayi ya shiga batareda ya rufe jikinshi ba tabi abs dinshi da kallo da manyan muscle dinshi da kallo tana girgiza kanta, saida ya dauki minti talatin yafito daure da guntun towel a west dinshi,
Jallabiya ya ciro yasa ya ciro mata wani hijabi cikin kayanshi ya mika mata tareda kayan bacci ta waro ido don batasan lokacin da ya saka a kayanshiba kut me yake nufi da ita haka?............ 🖊
"Mahassadanka fadawwnka ikon Allah Alhmdulillah Ala kulli halim godiya nake Aunty Aisha dahiru much love Allah yakarq shirya zuri' a ya kuma kara budi da Arziki, uwar dakin MA ummi zaria jinjinar bangirma hussy Ali godiya mara adadi