kai musu Abinci kebawa dayar labari "ladi bakiga yanda naga gayen nan ba dagashi sai singlet da short wow wallahi gayen yakai karshen haduwa a gaskiya zan iya yin komai domin samun gayen nan a bed irin su akwai lasting a gado ga kyau ga kwarjini ga.... Watsar da tray din da tayi ya dawo dasu cikeda tsoro suka zuba mata ido tareda fara kame kame,
"Wallahi yanzu right away right at this moment I want you All out of my house before I open my eyes Inba haka ba zan illata ya' shegu matsiyata masu bin mazajen mutane ankawo ku ku nemi Abinci kuzo kuna neman bin mazajen mutane to kuyi gaba ba gidan Fatima ba, cikin rawar jiki suka fice da gudu ta bisu da harara, a tsaye yake yana kare mata kallo yana fitarda wani irin murmushi na farin ciki kafin ya karasa shiga ciki ji kawai tayi ya rungume ta ta baya "my madam Karfa kija wata rana a daureni inkin daki ya'yan jama a saboda kishi irin wannan kishi haka madam, tureshi tayi tafara kokarin dafa musu Abinci shaf shaf ya haye kan durowar kitchen din yana kallon yanda take komai cikin korewa,
Tsohuwar ce ta shigo cikin rawar jiki tafara tanbayar ta "hajiya ina fatan bamuyi kuskure ba naga ankori sauran yaran don Allah nidai Karku koreni ina neman Abinda zan rufawa yarana asiri inada marayu, juyowa yasmin tayi cikin sauri "aa baba baza akoreki ba kuma zaki tayani wanke wanke da kuma dafawa masu gadi Abinci idan Oga nanan ni zanrika dafawa da kaina Amma wa incan bana bukatar su na sallamesu a gidana, "to nagode hajiya Allah yakaro Arziki, ta fita yasmin ta ci gaba da Aikin ta wani irin burheshi yaji tana karayi gashi ta nuna cewar ita din matar shi ce mai kishin shi that's the best thing ever, cous cous ta hada musu da yaji kayan lambu tareda bushashen kifi ta hada musu lemon kwakwa saida ta gama hada komai ya sakko tareda daukar kayan Abincin yana mai kallon fuskar ta data hade tamau,
A katon falon ya Ajiye musu a tsakiyar carpet ta biyo shi rikeda plate da kanta ta zuba musu bayan ta kira matar tace ta dauki sauran idan zata tafi don bata kwana a gidan, janyota yayi zuwa tsakiyar kafafun shi yace "that's enough madam banason kina fushi akan abinda baida wani fa ida let us be happy for ever kinsani ina bakin aiki ne nabarshi na zo saboda ke kawai I have only two days to go back don haka banason wani Abu ya gitta mana na bacin rai, sakin fuskar ta tayi ita kanta ta rasa dalilin jin bacin ran nata sosai, sakin jikinta tayi yafara feeding dinta yana ba kanshi Shima saida suka cinye tas ya tsiyayo musu lemon kwakawr yakai mata bakin ta ta kawar da mai don ta mugun koshi batason ta kara wani Abu duk da Aman nata bakoda yaushe take yinshiba sai taci Abinda bai kwanta mata ba,
Shidai yasha sosai saida suka kammala suka kwashe komai suka kai kitchen kafin suyi sallar magrib data kawo jiki, tayi matukar gajiya bacci kawai take sonyi, wayar ta ta janyo domin kiran Auntyn ta, taga miss call dinta har uku, ta kirata back, "Yasmin yaushe zaki dawo gidan ki na BARIKI you have to live here nan ne wurin Aikin mijin ki hakura zakiyi da Rayuwar wannan gidan ki dawo nan kodan kare mutuncin gidan Aurenki tareda kore duk wasu kadan garun dake neman bata miki ruwa........ 🖊
"That is fact kowace matar soja tanada kalubale a Rayuwar ta ta BARIKI ko sharrin matan banza ko kuma sharrin shaye shaye duk macen da Allah ya kare mata mijinta a BARIKI ta godewa Allah duk da a kowace Rayuwar Aure ba matan soja kawai ba KO civilian din akwai kalubalen don haka Allah yabamu ikon cinye jarabawo yin mu baki daya,
*Matar Soja*
(¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯)
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
Written by FENERH
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
53&54
Shiru tayi tareda kallon shi, kafin tace meyake faruwa ne Aunty wani Abu ya faru ne? "Aa kawai ki dawo nan da zama zaifi miki nidai Abinda zanfada miki kenan, kashe wayar tayi kawai tarasa meke faruwa da yasa Aunty maryam tace ta dawo BARIKI, matsota yayi sosai tareda dora hannun shi saman kirjin ta dake tsokale mai ido, "ya akayine matar MA? "Meyake faruwa ne a gidan ka na BARIKI? Tafada tareda cire hannun shi a jikinta , d'an matsawa tayi kadan tana mai kallon tuhuma, "oh come on baby kidaina rigimar nan haka mana kece fa matata kibarsu da da shirmen su I will handle them in my way I just want you to believe me, wai what is going on? Kafada min,
"Tundazu naso inmiki magana akan zuby baki bani chance ba tun ranarda nadawo aka kirani tana son ta batamin suna a wurin aiki na last ta turomin wata da sunan tanada cikina this time A round ta dakko ciki da kanta ta dawo gidana bayan ta yi report a office din mu cewar tana dauke da ciki na nakuma koreta yanzu an bani umarnin dole in kula da ita har ta haihu, "but the truth is ba cikina bane bantaba Tarawa da kowace mace ba turmi da tabarya ni nasan ina tsayawa suyi romancing dina domin insamu relief saboda sha awar dake mun yawa Amma bantaba kusantar zina ba impact kyamar tsoma jikina nake a jikin kowace kazama, kece mace ta farko da nafara jin feelings irin haka a tareda ni tundaga ranarda na dora idanu akan ki naji a jikina you are the one for me , Yasmin ke kadai ce mace ta farko a Rayuwa ta and you are the last insha Allah, inkin lura tun ranarda na dawo ban samu kaina ba Abin ya dameni sosai ba komai nake tsoro ba sai banason Abinda zai daga miki hankali zuby ta bullo ta inda banda yanda zanyi da ita Amma nabata dama har zuwa lokacin da zata haihu muyi DNA test a lokacin zan mata nawa wulakancin,
Ajiyar zuciya ta sauke tareda shigewa jikinshi to yazatayi da kaddarar ta haka ta sameshi bata isa ta canja mai Rayuwar da yariga yayita Abaya ba dole zata taimaka ma mijinta har ya fita daga kaidin matan BARIKI, "oh baby nagode da kika fahimceni dama ina tsoron Abinda zaifaru ne nakasa miki bayani tunfarko am afraid of loosing you in my life, zame kayan jikinta yafarayi tayi saurin riko hannayen shi, ya bata fuska kamar yaro "why now? "Dazu fa munyi kuma kaga ana kiran sallah " yeah I no muje muyi sallah yau ba bacci sai kinbiya bashi Kinsan ni mayen ki ne bazan taba gajiya da keba,
A daren sai da taso guduwa domin ganin tayi ya kara like mata daya huta zai nemi kari saida tasa mishi kuka tareda pretending marar ta na ciwo ya sarara mata, washe gari basu tashiba sai karfe goma suka tashi tunda sukayi sallar Asuba kawai suka shige bargo, ita tafara tashi ta hada musu simple breakfast tareda taimakon baba jummai mai tayata aiki saida ta kammala ta nufo dakin nasu tayi wanka tareda gyara kanta ya zuba ado cikin Riga da zani na atanfa tayi matukar yin kyau saida ta feshe jikinta da kamshi kafin ta matsa kan gadon. Ta zubawa kyakkyawar fuskar shi ido ta yi murmushi tareda shafo saman kirjinshi mai daukar hankali da tafiya da hankalin mata, bai bude idanun shi ba ya Dora hannun shi a kan nata kafin ya bude idon shi ya sauke a kanta, kara ware idanun shi yayi ganin yanda tayi kyau sosai ya shafo marar ta tareda maida idon shi kan kirjinta dake kunbure har yana hango tsagun su ta sama, ya finciko ta ta fada kanshi, "a bani breakfast madam tunda antashe ni,
"Good morning tafada tana kara lafewa kan kirjin shi, "how are you? "Fine, muje Kayi wankan your break fast is ready, "noo ba wannan nake magana ba Abincin cikin zani nake magana bana kitchen ba, ido ta zaro "haba mana kusan kwana fa mukayi fa muna Abu daya, "uhm ai kece kike ja Kinsan bazan iya jin dumin jikin ki in hakuraba gashi kinzo early morning kinkuma tayar min da hankali don haka kiji dani idan kinaso intashi mu karya, so take ta zama jaruma ta fagen bashi goyon baya a duk lokacinda ya nemeta don haka tashi kawai tayi tareda zuge zip din rigarta saida takaishi karshe kafin ta tashi tsaye, gaba daya ya zuba mata na mujiya ya matsu bata bude mai Abin kaunar shi ba, cikeda tsokana tafara sauke rigar daga sama tana jamai rai, duk ya k'agu ji yake kamar ya fisgota, saida ta cire dama batasa bra ba saboda Sam batason sawa yanzu saboda kirjinta sai ya rika yimata zafi,
Saida ta cire ta juyomai su tareda Dan juyawa saida suka motsa sannan ta daga rigar zata mayar ta juya tana shirin gudu, saika tashi Kayi wankan zanbaka kasha Inba... Tsit tayi jin hannayen shi duka biyu akan su ya musu wani irin salon kamunda saida ta hadiye sauran maganar ta tuni kasala ta rufeta gashi ya manna mata jikinshi tanajin yanda yake sukarta ta baya, "kinaso ki karasa ni ne zaki jamun rai ki gudu to baki isa ba, dagata yayi cak ya maidata gadon sannan Shima ya haye tareda maida bargo ya rufesu ruf saida ya kuma gurzarta kamar ba gobe kafin ya sarara mata ya koma gefe yana lallashin ta "sorry baby gobe zantafi zanyi kewarki sosai, wancan karon nikadai nasan irin wahalar da nasha don wurin ba kyaune da bazan iya tafiya inbarki ba a nan,
Juyowa tayi tareda rungume shi, "yanzu ma bazamu kuma yin waya ba sai kadawo? "Noo nasa an kara service a wurin kullum zamuyi waya yanzu ai bazan iya zama Banji muryarki ba sai jini na ya hau gashi inaso inrikajin lafiyar baby na,
Ok tashi muyi wanka yunwa nakeji, sauka yayi bakomai a jikinshi ya dagata cak sai bathroom bajewa yayi ya bubbude a tub din yace ita zatamai wanka, haka tafara wankeshi yana lumshe ido tareda yawo da hannun shi a ko ina najikinta, dakyar tasamu tayi escape suka gama wankan haka suka fito yana layi domin jinshi yake kamar ma baiyi komai ba Amma yasan inyace zai kara zai cutarda babyn shi,
A dakin ta kawo musu komai suka karya sannan ta shirya cikin wata shigar na purple code less mara nauyi Riga da sket ya zauna cif a jikinta ta murza dauri Shima ya fito cikin farin yadi mai shara shara kana hango farar singlet din shi yayi kyau yana baza kamshi, yace ta dakko gyalenta zasuje malali sugaida hajiya, cikin farin ciki ta ce tom tareda ciro farin mayafi da gyale harma da jaka, ta kara fesa jikinta da turare yana tsaye ya zuba mata idanu, wani farin ciki yakeji domin yasan yayi sa ar mata ga kyau ga kuma nasaba don ta cika mace ciki da waje,
Rikota yayi suka fito ta sallami baba jummai tace sai sundawo cikin sabuwar motar lefen ta daya fara suka shiga yace yau ke zaki tuka mu ina gefe,, tace tom muje, ta murza key ya zuba mata ido kamar ya cinye ta, ta fita a gate din suka dauki titi " kaifa zaka rika nuna min hanya bansan ta ina zamu bi ba, gyara zama yayi ya zuba mata ido tareda janye gyalen daga kafadar ta ya mayarda hannun shi wurin da yakeso, "ina tuki nefa karka sa in watsar da mu a titi Kasan ba wani iyawa nayi kamar kaiba, "uhm sai mu tafi tare mu duka Kici gaba da tukin ki kawai kibarni inyi wasa da kayana, haka yaketa motsata yana lumshe ido har suka isa Lafiya tareda taimakon shi, katon gate din sojoin suka bude mata ta kunna kai tuni suka fara saramai ya wani hade gira bayan ya gama lalibeta a cikin mota matsowa yayi kusa da ita,
"Baby hajiya zata gane kin gama more mata yaro a mota kinga yanda nakoma, yafada yana mai manna mata jikinshi a gefen ta, ido ta zaro "baka gajiya ne wai kai,? "Indai da gidan dadi ne bana yi muje ciki ma kibani gaskiya bazan iya hakuri nida Abuna ba, "you are jocking? "Am not, tasan ba karamin Aikin shi bane zai aikata, tundaga kofar main falon sukafara jiyo hayaniyar Y'an matan na hajiya, ya hade fuska yakara rike mata hannu gam duk da tana kokarin yasaketa, "stay still ko indaukeki gaban hajiya dole ta natsu, suna jin sallamar shi suka shiga taitayin su, gaba daya suka zubawa matar tashi ido tuni kowacce ta raina kanta, sunga kyau haduwa da kuma wayewa dole ya rika musu kallon Y'an kauye kuma munana akoda yaushe tunda yanada indiya,
Da ruwan masifa yafara "wato ku kullum kamar akuyoyi Sam bakwa girma ko, yafada yana watsa musu mugun kallo, itadai neman wuri tayi ta zauna bayan ta samu ya saki hannun ta, zamewa sukayi kowace ta kama gabanta shi kuwa zama yayi kamar zai shige jikinta "muje side dina mufito kafin ku gaisa da hajiya baby, nidai bazan iya wannan Abun kunyar ba ni nasan kunya idan kasaba yi a gidan mu nan bazan yarda ba. Dariya yayi, baby saidai kar akuma kin manta ranarda nazo na kwakuleki a gidan nan kenan,..
Kafin tayi magana suka jiyo muryar hajiya "oh ni baba na ka kawomin yata kuma kabarta a falo ka tsareta da shirmenka ko, shagwabe wa yayi kamar karamin yaro "hajiya nace muje dakina na gaji inason tausa taki, matsowa tayi tareda riko hannun ta tana cewa "mara kunyar banza da wofi taki taje taso kinji mu shiga ciki y'ar Albarka kiyi hakuri kinji da halin baba na, "kai hajiya yau ni zaki y'ar ki kama wannan ko da ban kawota ba ai, "ai Kasan batada kafa ko batasan hanya ba, juyowa tayi ta mai gwalo yace "lalala ni kikewa gwalo zamu hadu a gida,
"Sai inrike ta a nan dama gobe zaka koma tashi yayi yabi bayanta, " kice zamu kwana tare kenan ba inda zanje kuwa, saida suka shiga dakin ta ta zame kasa tafara gaisheta tayi saurin dagata tashi y'ar Albarka Allah ya miki Albarka Fatima Allah ya Albarkaci zuri arku, ta Amsa a hankali, kanta a duke da kanta ta kawo mata kayan motsa baki Shima ya shigo, "wai yau nine bare aka ware ni, ka fita magana zanyi da suruka ta katafi dakin ka a gyare yake, "bakin shi ya turo. "Kai hajiya to tazo muje mana tare, nace ka fita ta tashi ta raka shi tareda maida kofar ta rufe, yayi dariya daman yasan kaunarda ke tsakanin hajiya da Yasmin tunfarko tun batasan cewa zata zamo matar shiba,
Zama tayi ta fuskance ya da kyau, "dama naso sai yatafi insa akaini gidan naku muyi magana akan babana Fatima nasan Kinsan komai dake faruwa, yanzu kinfini kusanci da babana kece matar shi duk yanda zakiyi a matsayin ki na matar shi ki taimaka mai Allah kuma ya raba shi da sharrin matan banza tunfarko sakacin shine, da yasaki jiki da yarinya mara tarbiya tayi sanadin fadawar shi harka da matan banza, Nagode wa Allah ma da baya wasa da salla baya shaye shaye da illar da zata yimai ba kadan bace don malamin dake bashi taimako yafada min anyita jifarshi da sihiri Kala Kala don dai yayi riko da ibada ne Abun baiyi wani tasriri a jikinshi ba amma wannan shedaniyar yarinyar ina kan kai kukana a wurin ubangiji Allah zai mana maganin ta cikin ruwan sanyi, kiyi hakuri haka Allah ya tsara Rayuwar shi tunfarko saidai mu tayashi da Addu a,
Shiru kawai tayi domin tanajin matukar bacin rai duk lokacinda ta tuna da Rayuwar shi ta baya wadda take kokarin taba farin cikin su a yanzu, hajiya ta fito mata da wani Dan madai daicin galan, ki rika shan wannan baida illa ga cikin ki Amma zakiji dadin Amfani dashi Zuma ce hadin Sudan nasa aka kawo muku keda yayyin ku ta ciro wata gumba mai kwakwa da su gyada da Aya tace kirika damawa da nono duk basuda illa kuma ko shekara zatayi bazatayi komai ba, godiya tayi. Sosai tareda jin matar ta kara shiga ranta ta diddila da murfi ta sha tareda karawa domin zumar harda dabino tanajin gardin ta sosai , tace kisha a hankali saboda zaki duk da batada damuwa Amma kodan gudun tashin zuciya,
Kunya taji kadan ta rufe Domin ita dadi tayi mata kodan kwadayi zata sha ta, ta tanbayeta ya Y'an Aikin ta sunyi? "Eh kawai baba na ce ta tsaya kodan su gyaran gidan da girkin sojojin dake gidan " to Aikin bazai mata yawaba ko za a karo wata tsohuwar ne inbakya ra ayin Y'an matan, "aa itama