Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

YARINYA MAI TAƁAR GAZA Farashin Wasa by Zainab Habib

Author :  Zainab Habib Category :  African Stories & Novels

Chapter   8 / 19

21K to 24K   out of 56.5K words

ina kika sami kuWi Aisha ? mama kuWin da yaya Zakari ya bamu ne shine na siyo a ciki , to ba wai na™i bane danasan kifi zaki siyowa da nace ki barshi , shigewa Wakinta Aisha tayi tare da cire hijab tana tuno mai kifi ta ™yal ™yale da dariya harda tafawa , mama dake shirin zuba taliya ruwa na tafasa ta girgiza kai dama tasan mai hali baya fasawa Allah ya shirya min ke Aisha lallai matar Zakari tayi fama wlh dan nasan bakwajin magana keda Ummi, tana daga Waki ta kwalawa mama kira amsawa mama tayi tace "" kin dawo zaki fara ko ? Aisha ce tace"" nidai wlh bazan koma gidan yaya ba wlh bazamu koma ba , to me kuma ya faru keda kike Woki ? mama ta tambayeta , Aisha dake daga Waki tace "" antyn tayi mana duka sau shida yaya sau huWu so sukeyi su kashemu , jinjina zancen mama tayi tace "" taSS ashe kun daku maganin marasa ji kenan , ya matar yayan ? mama ta tambayi Aisha , tana nan kwance babu lafiya sai amai takeyi , to masha Allah mama tace "" tanajin farinciki , jin kalamar da mama tayi ne yasa Aisha cewa "" antyn na ciwo kike murna mama ? mama ce tace "" nifa godiya nake yiwa Allah akan Allah ya bawa yayanku da babanku abinda zai ciyar da ku , uhum babafa yana da shi wlh yine bazai yi ba , mamaki maganar Aisha taba mama sbda a iya ™aracin shekatunta tasan bu mai kyau dakuma marar kyau , tun daga bakin ™ofa malaS ya jiyo furucin Aisha a tsawace yace "" kinci gidanku waye ya baki damar dawowa ba cewa nayi nabashi ke duka ba? nidai bazan zauna ba wlh cewr Aisha, kinji abinda take faWa ko wlh zan saSa miki rasa kunya , muna zaman lafiya zaki zo ki haddasa mana fitina tafiyarki gidannan har yayi sa™at , mama ce ta dakatar da malam da cewa ""haba malam wanan yarinyar har guda nawa take da zaka zauna kana gaya mata wanan maganar gaskiya bai dace ba , zoki koma malam ya nunawa Aisha hanya da carbin dake hanunsa , kuka Aisha ta fara tace "" wlh bazan koma ba nikam , uban me suke yi miki muma mun gaji dake maza ki fito in tare miki mai mashin inda hamsin a aljihu na , dariya mama tasa tace ""malam kenan ba Wazu kace rabonka da ri™e ashin ma ka mance ba ? harara ya gallawa mama kana yace ""to ΄ar ba™inciki shiyasa nace wanan sai ta koma yaushe rabon da muyi faWa dake gashi tana shigowa muka fara"

", ya fice yana mita , ganin kukan Aishan babu sau™i yasa nama cewa "" inhar bakiyi shiru ba to wlh zan saSa miki ya kikeso inyi ne Aisha , share hawayeta tayi tace "" mama gobe yaya zai samu a islamiyar can anguwar , to masha Allah mama tace "" amma mai yasa bazaki koma ba nifa karki shafamin kashij kaji tom."

"Ummi na shiga ta faWa jikin mamanta tana dariya dubanta maman tayi tace "" wai wai naga kinyi ™iba ne harda kumatu lallai kuna cindaWi , dariya Ummi tasa tace "" mama kullum shayi ta bredi ga ™wai jiya ma nama mukaci da dare , to masha Allah kice shiyasa kuka mance damu ko ? dariya Ummi takuma sawa."

"Dai dai saitin kunen mama Aisha taje tace "" gidan yaya ba'ayin tuwo wlh kuma daWi sukeci ya barki da dafa taliya , girgiza kai mama tayi tace "" lallai Aisha aiko ko duniya zasu ci bazan ce komai ba tunda nima yana yimin badan shi ba da sai dai inyi garinmu tunda Wan jarin nawa ya ™arye babu shi babu dalilinsa , mama yau Winnan zanyi miki cefane amma bazan bar gidan yau ba har sai anyi bidirin , mama bata fahimci komai ba tace "" a ina zaki samu kuWin Aisha banison rigima fa, ficewa Aisha tayi ta nufi. !"

*MOM ISLAM*

"[14/07, 8:19 am] Mom Islam Ce : *YARINYA MAI TAARGAZA*"

*Zainab Habib [Mom Islam]*

*Wattpad @momislam2020*

*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*

*Page 38 _39*

"Šakin malam ta nufa kasancewar mama ta shiga Waki raba abinci ta nufi gurin ajiyarsa , cikin sa' a ta hango algara rar da yake naWe kuWi , Waukowa tayi taga kuWi da yawa ita kanta sai da ta tsorata da ganin wanan kuWi , mama...."

"Aisha ta ™wala kira , na am mama tace ""tana daga Waki ta fito da sauri , kina inane Aisha ? mama ta tambayeta , gani a Wakin malam zaro ido mama tayi tare da Wora hanunta a baki tana salati ta nufi Wakin malam hango kuWi a gaban Aisha tana ta taraww yasa mama kiWima tace "" a ina kikaga wanan uban kuWin Aisha ? a gurin ajiyar malam Aisha taba mama amsa , maza ki mayar dashi mama tace "" idanunta na shirin zubar da hawaye , ganin mam na shirin kuka yasa Aish share hawaye tace "" mama wlh sai mun Wibi kuWinnan tunda bashida tausayi , mama tana mamakin magana irin ta Aisha intayi wata maganar kai kace babbar mata ce , nidai babu ruwna kitafi ki barni da masifar shi gara mu jira Allah ya bamu kowa yayi na gari dan kansa, mama ta juya tabar Aisha da tulin ™uWi a gabanta , ™irga dubu biyar tayi tasa a hula ta tattara sauran tsabar sauri bata sani ba tabar dubu biyu a gurin ta mai da kuWin ta fito , ganin mama bata gurin yasa ta ficewa da gudu ta nufi shago , malam dake zaune kan tabarma da carbi a hanunsa ya girgiza kai tare da cewa ""yarinya sai kace aljana nidai banyi murna da dawowarki ba dan fitina zaki haddasa mana , kai tsaye shagon da ake siyarda kayan abinci ta nufa tace "" a bata shinkafa mudu huWu da kuma magi leda biyu da mangyWa kwalba Waya da manja da wake mudu Waya , sai da taga kuWin ya ™are duka sanan ta ha™ura ya zuba mata a bako da™yar take tafiya tana jan kayan , ware ido malam yayi tare da ™wala mata kira yace "" meye a cikin wanan bakon kayan abinci Aisha ta faWa tare da shigewa ciki , farinciki ne ya kama malam a fili yace "" mun sami sabil kai masha Allah , tana shigo da kayan takai ™ar™ashin gado ta Soye , mama dake kallon ikon Allah tama kasa cewa komai sai da Aishan ta fito tace "" badai kuWinsa kika Wauka kikayo siyayya ba na faWa miki banason tashin hankali Aisha haka wancan lokacin yazo yana ta yimin masifa kidinga gudun magana , sai da mama ta gama faWanta Aisha tace "" dubu biyar na Wauka wlh zaro ido mama tayi cikin fargabar abinda zai je ya zo tace "" Aisha kice yau bazamuyi bacci ba a gidannan wato kin mance ko waye malam ko ? Aisha da ko a jikinta tunda ba tsoronsa take jiba tace "" to ai mama iya kaci ya dokeni ke bazai iya dukanki ba , naji amma ai da wani faWan gara duka ya kikeso inyi Aisha ? Aisha dai batace komai ba ta nufi inda mama ta ajiye mata abinci ta fara ci hankali kwance, tun daga zaure malam ke kwaWa sallama mamaki ne ya kama mama dan taji muryar tasa kamar anyi masa bushara da aljannah ,wlkslm mama tace "" tana jiran shigowarsa yau kuma hadaya muka samu ne naga Aisha da cefane fal jaka , murmishin ya™e mama tayi tace "" ban sani ba , nima kaji muna furci dan karma insa albarka to shikenan ina Aishar ,tasowa Aisha tayi daga inda take tace "" malam gani , waye ya baki kayan da nagani a bako ?kuWinka ne naWiba dubu biyar Aisha ta faWa babu alamar tsoro ,kutumar uba malam yace "" ya faWi ™asa sumamme da gudu mama tayi randa ta Wibo ruwa tana ta yayyafa masa amma shiru babu nunfashi salati ta shiga yi tana kuka tana cewa ""malam ka tashi dan Allah haba malam , malam kam ko motsi bayayi dariya Aisha tasa tace "" malam akwai son kuWi kawai in Wibo miki dubu biyu a Wakinsa mu kaisa asibiti ,takaici ne ya kama mama gashi batada kuWi sisi bata magani , kodai tabi shawarar Aisha ne wata zuciyar tace ""ki barshi zai farka wata zuciyar tace "" ki Wauko kuWin karfa a rasa rai , jeki Wibo dubu biyu muga abinda Allah zaiyi tana shiga taci karo da ragowar kuWin da ta bari kwasowa tayi tana cewa "" mama ai har nabar wasu a ™asa ma , mama bata tsaya kulata ba ta fita waje ta nemi temako aka Wora malam wani ya hau bayansa mama ta tari mashin suka hau ita da Aisha suka nufi asibiti , da isarsu akace kuWin kati Wari biyar babu inda mama ta iya haka ta bada kuWin suka kuma bu™atar dubu biyu , dubu Waya da Wari biyar mama tace "" za'a ciko ragowar , basu musa ba suka bashi gado tare da temakon gaggawa , tun 2:30pm suke abu Waya har 4:pm shiru sai can sukaji ya nunafasa yana surutai yana cewa "" kuWina kuka Wiba yanzu kuWina kuka Wiba ? likitar da ta fahimceshi tace "" wanan bawon Allah anyi masa sata ne ta tambayi mama , ko Waya mama tace "" tare da mi™ewa ta shige bayin Wakin dage gefe , tana fitowa ta tada sallah tana idarwa tace wa Aisha tayi alwalah , bayan Aisha ta fito mama ta bata tabarma tayi sallah , suka zauna jiran tsammani, alurar bacci sukayi masa cikin lokaci kaWan bacci mai nauyi yai gaba da shi , zuwa ™arfe biyar ya farka alhmdulilh ya sami sau™i aka rubuta musu sallama ,likitan yace "" subar Wari biyar Win , godiya mama tayi masa suka nufi bakin titi malam kam babu bakin magana jiki yayi laushi , suna isa gida akayi"

"masa shinfiWa a tsakar gida yai alwalah yai la'asar , ya koma ya zauna Aisha na fitowa ya tuno abinda ya faru , cikin faWa yace "" ki tattara kayanki ki koma wlh banison zamanki a gidannan zaki iya kasheni , inalilahi mama tace ""wacce irin kalma ce haka malam gaskiya ka dena yo inba kasheni takeson yi ba ina ita ina kwasar min kuWi , Aisha dake shirin zama tace "" nifa kwana uku zanyi in tafi Wazu ma da kuWinka aka kaika asibiti , uwaki mama ta wurga mata da™uwa , a zabure malam ya kalli Aisha yace "" ba dan kin nuna ba ina aka san da kuWin ? wlh inga kafin kibar gidannan sai nayi miki duka ,ya juya ga mama yace "" kekuma waye yace "" ki ™ara Waukar min kuWi ? mama dake shirin tashi tace "" ka samu nunfashin ka ya dai daita dole ka fara wata magana ta daban , nayi Win malam yace "" cikin masifa , wucewa mama tayi ta barsu shida Aisha yana gallawa Aisha harara , malam na kawar da ido Aisha ta sa dariya jiyo sautin dariyar yayi yace ""kinyiwa idi dan uwarki ™anin mamanki mai huWa , mi™ewa Aisha tayi ta nufi waje tana dariya dan malam ma dariya yake bata musamman ma yau , Ummi ce ta ™walawa Aisha kira , na'am Aisha tace "" ta fice da gudu , samun Ummi na yin alewar gyaWa tayi da sauri Aisha ta ™araso tana cewa "" zamu tafi da shi gidan yaya ne? eh Ummi tace "" ai kuWin da yaya ya bamu wanda kika mi™o min lokacin da zamu hau mashin shine nake yi mana wanan , lallai yau da masifa Aisha ta ri™e ™ugu , maman Ummi ce ta fito tana cewa "" bazamu ga masifa ba insha Allah , meyasa zaki Waukar mata kuWi ? maman Ummi ta tmbayeta, ita ma fa zata sha ko barta kawai mama , gwalo Aisha tayi mata tare da cewa "" woooo ba yau zamu tafi ba ta fice ta dawo gidansu , lokacin malam ya lallaSa zuwa masallaci , bayan sunyi sallah sai ga malam ya shigo tun daga zaure yake surfa masifa akan kayan da Aisha ta siyo mama dai na jinsa tayi burus tasan matayi yake nema , ™arasowa yayi ya ban™aWa labulen mama yace "" ina kayan kuWina ai sai a bani in gani tunda ta iya sata ta kawo miki ke kuma ki karSa , ni ΄ata bata sata dan haka karka ™ara wanan furucin , ah lallai dole tayi abinda taga dama zaku fito da shi ne ko sai ranku ya Saci daga ke har Aishar !"

*MOM ISLAM*

"[14/07, 8:19 am] Mom Islam Ce : *YARINYA MAI TAARGAZA*"

*Zainab Habib [Mom Islam]*

*Wattpad @momislam2020*

*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*

*Page 40 _41*

"Mama na zaune ko kulasa batayi ba Aisha kam shirin ma kwanciya take dan bacci ya fara Waukarta, yayi faWan har ya gaji ganin babu wanda ya kulasa yasa ya nufi Wakinsa , sai da ya zauna ya tuno ai abincin rana yaci bai ci na dare ba"

",haka dai ya ha™ura ya kwanta , mama ta daWe batayi bacci ba tana tunanin hali irinna malam da har zasu iya kwana batare da sunci komai ba shikam babu damuwarsa ashe ma yanada kuWi , mi™ewa tayi ta Wauro alwalah ta kwanta , washe gari da asbha bayan sunyi sallah suka koma bacci, sai ™arfe 8:am suka tashi aka fara hidimar Waura ruwan kunu , ana damawa aka zubawa malam da Aisha mama ta zuba nata , cokali Aisha ta Wauko tace "" mama ina ™uli ™uli"

", an cinye jarin mama ta faWa , hanyar Wakin malam tayi ta gaishe sa ta ajiye masa , tana fita ya ciro ™osai a takarda ya fara ci yana haWawa da kunun yana mita yana cewa "" ko sugan ma bai ji ba , baiji alamun tafiyar mutum ba sai ganinta yai a kansa da kofin kunu a hannu , me kuma ya kawoki Aisha , zata sa masa kuka yace "" wlh yarinyar nan kin zamo ΄ar le™en asiri duk iya iyawata kina neman kaini bango waye ya turo ki , mama ce Aisha ta faWa da ™arfi tace "" inzo in duba kana shan kunun , malam dake galla mata harara yace "" inbansha ba ubanki zansha maza ki Sace kafin in saSa miki bakisan har yanzu ban huce da jin gaushinku ba ko ? kuka Aisha tasa tayi Wakin mama da gudu tace "" wlh malam na nan yana cin bredi da ™osai mama kije ki karSo naki , a'a ™yalesa Aisha kowa yai nagari dan kansa mama tace "" ta koma Waki , malam dake jiyo maganar Aisha cikin Waga murya yace "" wlh yau sai kin koma gidan su Zakari wlh , babu wanda ya kulashi daga mama har Aisha , zuwa 11:30am sukaji sallamar yaya Zakari."

"Ganin Aisha tana tattara kwanuka yasa shi cewa "" maza ki yi ki gama kizo mu tafi Fiddausi ba lafiya bata iya komai , ma™e kafaWa Aisha tayi tace "" nidai babu inda zani sai dai kai ka tafi , zai kai mata duka mama ta fito tana faWa hakan shine rarrashi ? sunkuyawa yayi yace "" mama kiyi ha™uri tazo mu koma ne Fiddausi babu lafiya , guduwa Wakin mama Aisha tayi tace "" wlh bazani ba da ™arfinta , dariya mama tayi tace "" to ai sai ka shigo daga zuwanka zaka fara Waukar hukunci , ina Ummi yaya Zakari ya tambaya , Aisha da take can Waki tace "" Ummi na gidansu dama ita keson zuwa gidanku , yaya Zakari ya tunzura matu™a to shikam mai suka yiwa Aisha take gudunsu ? duk cikin zuciyarsa yake mamaki , shigowar malam ne yasa yaya Zakari neman gurin zama tare da tsugunawa ya gaida shi , lafiya malam yace "" cikin ™aguwa kazo tafiya da Aishar ne ? "" eh yaya Zakari yace "" yasan ko bataso dole ta fito tunda har malam ya sa baki , maza ki fito Aisha ki koma gidan ku kar in ™ara yi miki magana , Aisha dake shirin kuka ta fito sanye da hijab tana Wan share ΄ar ™wlar da ta fito daga idon ta."

"Am malam na mance ban faWa muku ba nasi mota dama inada Wan kuWi to ogana ya cikamin kafin su malam suce wani abu tuni Aisha ta daka tsalle tayi waje tana ihu , masha Allah mama da malam sukace Allah ya sanya albarka ya tsare mana kai duk inda ka shiga Allah ya kareka daga dukkan sharri .amen yaya Zakari yace "" ya mi™awa mama Wari biyar malam ma Wari biyar yace "" ni zan wuce sai gobe zan tafi da Aisha inta yarda , caraf malam ya karSe da cewa "" au karma ta yarda wlh sai ta bika barin dubota , mama dai shiru tayi fitar malam ta juyo da kallonta ga yaya tace "" ya jikin Fiddausin ?da sau™i yayan yace "" amma fa bata iya wani aiki amai ke

8 / 19