Masarautar Qamar Hausa Novel

Author :  Khadija KMU Category :  Love

Chapter   1 / 13

1 to 3K   out of 36.4K words

Home/Masarautar Qamar Hausa Novel/Masarautar Qamar Hausa Novel
November 03, 2023Masarautar Qamar Hausa Novel
 [12/02, 4:53 PM] Khadyn Sp: Masarautar Qamar 
Bismillah Rahmani Raheem
By Khadija (KMU)
Page 1&2
Tafiya takeyi a hankali kanta a sama har ta isa inda take saida Awara hada kayan suyar ta tayi wanda
daman an riga an kawo mata su tun kafin ta taho nan da nan ta fara soya awarar ta nan da nan ta
fara ciniki as usual kafin kace kwabo ta saida awararta ta amshe kudin ta tass 
Yara uku ta samu tace su daukar mata kayan awarar ta saida yaran sukayi gaba ta biyosu 
A hankali take tafiya wadda kamar dagan gan take yinta dogayen kalaba ne  guda hudu a kanta
wanda suka zubo mata har gadon bayanta gashi nan nata  bakir kirin  earpieces ne a kunnenta
tanajin wakar rush by ayra star daidai majalisar su tareeq tazo wucewa zayyad ne yace gafa
demoness nan ja’afar ne yayi dariya yace to kaje ku gaisa yace ka rufamin asiri tareeq ne yace bullshit
yace meyasa kuke maida kanku baya wai  sai yayi shiru zayyad ne ya kwashe da dariya nasan mi
kakeson kace miyasa muke tsoronta to ai naga kai baka tsoronta don Allah I dare you to go and
confess your love to her right now dan iska inji zayyad shidai ja’afar dariya kawai yakeyi abinshi.
Tareeq cikin muguwar hasala ya nufi daidai inda take.
 Hurriya  jin wakarta  takeyi hankali kwance da yar karamar wayarta Mai malatsi kallon tareeq tayi da
idanunta masu kyau wanda duk bala’in ka baka iya minti daya cikinsu frowning face dinta tayi tana
raising brow daya irin miye matsalar ka kasa kallonta yayi kallonshi tayi in a mocking way tace ka fara
gadi ne ko kana bina bashi the girl is beautiful not just beautiful but extremely beautiful she’s got this
flawless caramel skin that looks like miloo and creamy milk that are put together to give her this
perfect  and flawless skin idanunta are dark brown which made her look intimidating she’ thin and
tall the girl is almost perfect with nothing left for people to criticize sai dai bata kama da Nigerian’s
kwata kwata she’s more like an Ethiopian tareeq da banda kallonta ba abinda yakeyi don he can
Masarautar Qamar Hausa Novel
Yar Aikin Karuwai Book 1 Page 1-5
NAMIJIN ZUMA Hausa Novel
Ingarman Namiji 3-4
Masarautar Qamar Hausa Novel
Yar Aikin Karuwai Book 1 Page 6-
Hariji Hausa novel
TAYI MIN KANKANTA 39
Ingarman Namiji 5-6
Ingarman Namiji 1-2
BABU SO Hausa Novel
POPULAR POSTS
AQIDARMU Book 1 Hausa Novel
Aqidarmu Book 2 Hausa Novel
Babu So Hausa Novel Complete
Bad Boys Hausa Novel
Dare Daya Complete Hausa Novel
FARHATAL-QALB Complete Hausa Novel
Furar Danko Book 2 Complete
Furar Danko Complete Hausa Novel
Gidan Aunty book 1 Hausa Novel
Gidan Aunty book 2 hausa Novel
Halin Girma Complete Hausa Novel
Hariji Complete Hausa novel
Ingarman Namiji Hausa Novel
IYAYENMU HAUSA NOVEL
Jiddatul Khair Complete Hausa Novel
Kaddararmu Hausa Novel
TAGS

swear wannan yarinya sune hurul tin wato masu kyaun duniya Hurriya ta kalleshi tace hey i’d slap
you but that will be animal abuse ta ida maganar da wani tone na raini get lost tace tareeq da daman
kamar abinda yake jira kenan yayi sauri ya nufi wurin abokanashi da suna ta kallon drama tasu
Hurriya saida tazo ta saitin su ta kallesu tace bunch of idiots sannan ta wuce tayi hanyar gidansu
dukansu bayanta suka bi da kallo wanda gashin kanta kawai ke lilo 
Da yar sallamarta ta shiga gidan da take zama, tabawa bata amsa ba itama Hurriya ko a jikinta ta
kusa shiga dakinta kenan taji tabawa nacewa shigar mutum kadai ta isa kasan kowaye mutum a
hankali tayi maganar yadda bata tsamanin Hurriya taji abinda tace saidai fa Hurriya Allah ya horeta
da ji don kamar giza gizo haka take dawowa Hurriya tayi saida taje saitin tabawa ta zuba mata idanun
ta masu masifar kyau saidai ba maisan kallon su saboda abinda suke fiddawa wato flame ta kalli
tabawa tace gwara ni nawa a bayyane yake naga taki diyar kuma kullum cikin hijab take Amman
sana’ar ta wato saida jiki from this man to another ta amso maku kudi kullum ita ake kallo a matsayin
ta kirki nice ta banza Tace and i don’t give a damn because people always think about what they see
and believe what they want to believe so I’m at your service shegu masu kan kwarya tana gama
maganar ta shige dakinta tabawa da ta hangame baki bude duk inda sabo ma ta saba Amman Abun
Hurriya kullum kara karuwa yake 
Hurriya kam risho ta fiddo ta kunna ta dora ruwa ya mutu ta juye abokiti ta shiga ban dakin su tayi
wanka tayi alwala wata hijab ta nemo sannan tayi sallah duk da cewar sallahr bata wani iya ba Sosai
ba Amman tana kokar tawa sosai hijab din ta ajiye sannan ta ciro kudin awarar da tayi ta fidda kudin
siyyarta sauran kuma na adashe ne da takeyi abinta. Yunwa ta dan dameta don haka ta  zari dari
biyu ta fito jeans ne a jikinta sai wata yar karamar riga maroon ta fito duk inda ta gifta kallonta ake
but she don’t give a damn saida tayi tafiya mai dan nisa sannan taje wani  shago ta siyi indomie guda
daya ta juya ta koma gida dan risho dinta ta kunna ta dafa indomie din tana gama ci ta kwanta sai
bacci domin ta gaji bata samu asuba ba don sai karfe shidda ta samu ta tashi daga baccin tsakar
gidansu ta fito ta shiga tayi alwala sannan tayi sallah.
Wani blue din wando ne jikinta sai t-shirt Mai zanan zaki fuskar ta fayau sai dogon gashinta da ta
nade sosai gidan mai-anguwar su taje hade da sallamarta a tsakar gida iske matar gidan  wadda
Kamar ita take jira wanke wanke aka fiddo mata ta zauna tayi abinta bayan tagama tayi shara da
sauran ayyyukan gidan.
Kallonta laminde tayi wadda tagama dafa shayi zata kaima Mai unguwa tace Hurriya angama ne daga
mata kai Hurriya tayi wadda ta samu kujera ta zauna tana jin wakarta ,ta saba indai Hurriya ce duk
yadda kaso kayi fira da ita bata baka dama abinda ya kawota shi kawai zatayi ta kama gabanta 
Laminde bayan ta kaima mai unguwa karin kumallo ta zuba ta mika ma Hurriya itama shayi da bredi
amsa tayi ta cinye ba tare tace ta gode ba tana kallon Hurriya  tagane nufinta don haka ta miko mata
dari biyu kudin aikinta sannan ta kama hanya ta tafi gida saman katifar ta haye ta danyi bacci bayan
ta tashi daga bacci ta wanke fuskarta sannan ta fita ta bada kudin adashen ta wanda take zubi
kullum 
Tana fitowa daga gidan adashen ta nufi yar karamar kasuwar da take siyen waken suya da murmushi
Saminu ya tarbi  Hurriya ya gaisheta as usual don duk idan zata zo wurin shi bata taba gaishe shi ba
sai ya kasance yana gaisheta da kanshi saboda ko zata kula ta gyara Amman ina idan ya gaisheta zata
daga kafada ne taki amsawa yasan batasan dogon bayani tafison duk abinda tazo ayi mata shi
lokacin da takeso don haka yace  Hurriya bani da wake yau amman ga ashiru can ki siya a wurin shi
daga kai Hurriya tayi ta nufi ashiru dake awo kallonshi tayi da idanunta tace a bani wake kallonta yayi
sama da kasa sannan yace kindai san kudin waken Hurriya batace mashi komai ba har ya fara zuba
waken cewa tayi batasan shi ta nuna mai kyau tace ya zuba mata ashiru kam ya bata fuska yayi
banza da ita ya cigaba da zuba wake Hurriya batace mashi kala ba ya miko mata waken bude ledar
tayi kamar tana dubawa ashiru yace malama ki bani kudina kina wani leka abu kamar An cuce ki bani
san shegantaka idan bakiso ki bani kayana Hurriya batace kala ba daukar ledar waken tayi ta juye
Kanwar Maza Book 1 Hausa Novel
Kanwar Maza Book 2 Hausa Novel
kurkukun kaddara hausa novel
kyalkyalin kauna hausa novel
Masarautar Qamar Hausa Novel
matan ko mazan by m shakur
Matan Ko Mazan Complete Hausa Novel
Matar makaho Hausa Novel
Mawahib Complete Hausa Novel
My Little Sister Hausa Novel
NAMIJIN ZUMA Complete Hausa Novel
Nihaad Complete Hausa Novel
RUWAN JIRA Complete Hausa Novel
SAKAYYAH Book 3 Hausa Novel
Saran Boye Hausa Novel
SIRADIN RAYUWA Complete Hausa Novel
Soldiers Family Hausa Novel
Tabarmar Kashi Book 1 Hausa Novel
Tabarmar Kashi Book 2 Hausa Novel
Tayi Min Kankanta Complete Hausa Novel
Tayi Min Kankanta Hausa Novel
UBAYD MALEEK Complete Hausa Novel
Waye Mijina Complete Hausa Novels
waye mijina return hausa novel
waye mijina return part 1waye mijina return p
waye mijina return part 3
Yar Aikin Karuwai Book 1 Hausa Novel
Yar Aikin Karuwai Book 2
YAR ZAMAN WANKA Book 1 Complete
YAR ZAMAN WANKA Book 2 Complete
YAR ZAMAN WANKA Book 3 Complete
Zafin Kai Hausa Novel

mashi abinshi sannan ta sanya tiya ta auni mai kyau ta juye a ledar ta ajiye mashi kudin shi ashiru da
mamakin ta ya kamashi daman waye baisan shi a kauyen ba saboda fitinar shi masifarfe ne na bala’i
kuma tijarare don haka saitin da Hurriya take tafiya ya tsaya yace yau rashin tarbiya da rashin da’ar
kaina tazo karuwa to baki isa ba don wallahi yau sai na cin mutunci ki don ba’a haifi wani a garinan
da Zaici man mutunci In kyaleshi ba daga hannu yayi da niyyar marinta Hurriya bata matsa ba kuma
batace kala ba saidai flames din idanunta da suke fita a idonta bama gaskiya bane don wani mugun
kallo tayi mashi wanda ya sanya dole saida ya aje hannunshi kasa sannan tace I dare you to slap me
tayi wani tauna lebenta sannan tace sakarai waye duk garinan bai sanka ba da molesting yaran
mutane ba kowa yana tsoron ka saboda rashin mutunci ka and you’re here calling me a whore ko
cikin ni dakai waye babban dan iska ta nuna kanta tace ni ko kai sannan tace to idani karuwa ce dakai
nayi karuwancin ko kuma da tsoho shiru ashiru yayi sannan ta kara zuba mashi wannan idanun nata
tace daga yau na karajin kayi abinda bashi bane sai na kira ma hukuma sun tafi dakai sun bama
karensu ya cinye ta ida maganar tana mashi  kallon cewar Ina maka gargadi tace sakarai Dan Akuya
sannan tayi gaba abinta tabar ashiru da sakin baki da kowa na layin mamakinta yake saboda abinda
bai taba faruwa ne ya faru shikanshi ashiru kasa matsawa yayi daga inda yake lallai hausawa sunyi
gaskiya yaro baisan wuta ba sai ya taka.
[12/02, 4:53 PM] Khadyn Sp: Masarautar Qamar 
By Khadija (KMU)
Page 2&3
Hurriya tana soya awarar ta mutane nata siye maza a gefenta suna zaune a benci wasu ta zuba masu
a plate wasu kuma a leda Ashiru ne yazo inda take saida awarar ya fara surfa ruwan Bala’ da masifa
yace yau sai ya kona mata fuskar da take takama da ita cikin garin  Hurriya batace mashi cikanka na
shikuma ashiru karshen kulewa ya kulu 
 Hurriya mutumin ya cika mata kai da hayaniya yana neman daga mata hankali mazan wurin kowa
kallonshi yake da mamaki saboda idan shi ashiru tijara ne to ita demoness ce without any emotion
Hurriya da taga abin nashi yaki ya kare ta mike tsaye ludayi ta dauka ta debo mai mai shegen zafi ta
watsa mai akafar damar shi sannan ta kalleshi tace kalma daya na karaji daga bakin ka to sai na juye
maka man awarar nan duka a munmmunar fuskar ka wawa dakai 
Ashiru da azaba ta isheshi ihu ya saki yana kallon rashin tsoro a idonta kuma ya tabbatar da cewar
zatayi mashi  abinda yafi hakan matasan mazan dake wurin dariya kawai suke suna ihu ashiru kam
daya rasa mi zaiyi sai ya juya yana dangeshi har ya samu ya bar wurin da take saida awarar Hurriya
kam hidimarta ta cigaba don duk ihun da yan maza ke mata bata kalli kowa acikin su ba har ta gama
ta amshe kudinta tass 
Hada kayan da ta soya awararta tayi sannan ta samu yara tace suzo su daukar mata tare suka jera
kunnenta da earpiece as usual wakarta takeji ta overloading don yadda take bin wakar kamar ita ta
rairata har suka zo kofar gida kallon yaran da suka kawo mata tayi sannan ta zaro goma goma ta
basu aiko nan da nan sukai ta tsalle suna ihun murna  Hurriya ta shiga gida da yar sallamar ta .
Tabawa ko kallon inda take batayi bare ta amsa mata itadai Hurriya d’âge kafada tayi saboda tana
kwasar adashenta Zata canza gida mai dan dama dama ta siye yar babbar wayarta da dan kayan
abinci sai kayan sawar ta don Hurriya Allah yayi mata son sutura saidai bata da halin sanya expensive
kayan Amman dai tana kokar tawa.
Tana shiga dakinta ta cire dan wandon da ta sanya ta sanya bomshort sannan ta fito tayi wanka tayi
alwala ta shirye cikin wata yar rigar ta half gown ta kabbara sallah da sauri ta gama 

Cire hijab din tayi ta fito ba karamin kyau tayi ba cikin jar rigar wanda duka dogayen kafafunta a bude
suke banda salki babu abinda sukeyi Hurriya yau batajin dora tukunya don haka taje wurin iliya Mai
shayi tace ya soya mata kwai guda daya sai ya bata ruwan lipton da biredi mazan dake zaune a wurin
dukan su hankalin su na kanta Amman ba wanda ya isa ya tunkareta.
Ilya ya bata abinta ta amsa ta kama gaban ta 
Shidai iliya maganar gaskiya yarinyar na burgeshi don duk garin nan bata daukar raini don ga kyau
na fitar hankali gashi ba wanda ya isa ya tunkare ta ga Kuma sai shigar da ta ga dama Amman dai ba
wanda ke binta da maganar banza don mafi yawan yan garin nan kusan duk sun bada kansu kuma
kullum zaka gansu cikin shigar mutunci amman banda ita shigar banza ce irinta turawa  wadda
tsantsar turawa keyi
Hurriya ta gyara zama sannan ta cinye duk abinda ta siyo tasha ruwa ta wanke hannunta ta dan
kishingida kanta saman katifa kafin ta samu a kira sallahr isha’i ta dade tanajin wakar don har isha’i
ta gifta bata sani ba saida taji bacci yadan fara figarta sannan ta tashi tayi alwala tazo ta kabarta
sallah 
Kwanciya tayi a hankali bacci ya dauketa.
Yau dai ta tashi sallahr asuba tana dadewa bata tashi ba Daidai lokacin asuba don mafi yawan lokuta
sai safiya take sallah to yau ta tashi Daidai asubar don har raka’atanul fijr tayi duk da batasan cewar
sallahr ta micece ba Amman tasan anayita kafin sallar asuba tana gamawa ta linke hijab ta koma
baccin ta 
Karfe takwas na safe Hurriya taje gidan mai unguwa as usual matar Mai unguwa ta fito mata da
kayan wanke wanke sannan tayi shara da sauran ayyuka ta biya ta da kudin aikinta karin kumallon
yau a leda tace ta juye matashi idan taje gida sai taci.
Hurriya ta zauna tana maida numfashi bayan ta huta kadan ta dauki kwano ta juye taliyar da take da
zafi saida ta fita ta daurayo hannun ta sannan ta dawo ta fara ci bintu ce ta shigo dakin Hurriya tana
kuka ta kwanta saman katifar Hurriya cin abincin ta cigaba dayi bata tanka ba har saida ta koshi taje
ta wanke hannunta,batace ma bintu kala ba don earpieces ta sanya tanajin wakarta 
Bintu da tagama kukan ta tabbatar ya isheta sannan tayi ma Hurriya magana Hurriya da taga alamun
tagama kukan ya sanya ta cire earpiece din ta kalleta Bintu  tace Hurriya idan ba zuwa nayi wurin ki
ba baki taba zuwa wurin da nike 
 Hurriya tayi shiru bata ce komai ba Bintu tasan daman ba zatace komai din ba murmushi bintu tayi
don duk garin nan tafi kowa sanin halin Hurriya tasan cewar Hurriya din tayi  kewarta kwana biyu da
bata ganta ba Amman tasan cewar baza ta taba tambayar lafiya ba saidai idan Bintu ta fada mata
don haka bintu ta rike mata hannu tare da sakin murmushi a hankali Hurriya ta zare mata hannunta
ta kalleta irin kallon kinsan banason ana tabani bintu ta turo baki tace kiyi hakuri 
Bintu ta kalleta tace nidai bazaki kara ganina ba tunda bazaki tambayeni lafiya ba  Hurriya ta kalleta
sannan tayi shrugging kafadar ta tana kokarin mikewa Bintu da tasan hali tace zauna nagaya maki a
hankali  Hurriya ta zauna bintu ta kalleta tace lalu ya dawo  shekaranjiya da daddare na fito zanzo
wurin ki na hadu dashi a zaure a buge yana ganina ya taho yana kokarin rike mani kugu sai na kauce
shikuma da yaga haka sai ya chakumo ni daganan muka fara kokowa dashi bugu kadan nayi mashi
shine ya fadi kasa nikuma da naga haka na ruga cikin gida na kwanta 

Shine fa yau sai ta fashe da kuka Hurriya dai tanajin ta don ita bata iya lallashi ba ko kadan saida ta
gama kukan sannan ta cigaba da bata labari shine yau larai da lalu suka hau ni da duka wai sai sun
kasheni suna ta dukana shine na rugo na taho wurin ki 
Hurriya bazaka iya gane miye a fuskar ta ba fuskar nan blank koda yake ita duk bala’e baka iya
reading emotions dinta don fuskar nan kullum a hade take 
Muryar ta mai dadi don ba fluent hausa take ba saboda mixed din yaren Ethiopia da English da take
dashi ta kalli Bintu tace kinajin yunwa Bintu ta daga mata kai taliyar da ta rage saura ta bata Bintu ta
amsa da godiya  Hurriya tana kallon yadda take cin taliyar tamkar wadda bata tabacin abinci ba.
Bintu bayan tagama cin abincin ta kalli Hurriya da kitson kanta ya Dan fara tsufa tace In kwance maki
kitson nan girgiza mata kai tayi alamar Aa Bintu turo baki tayi tace kai Hurriya shiru tayi ba tare da ta
tanka ta sannan ta dauki tsinke ta fara kwance kalabar 
Murmushi Bintu tayi don tasan halin Hurriya na rashin son wani ya taba mata ko yatsa 
Fira suka fara har ta gama kwancewa ta sharce kan Bintu tace Hurriya kinada gashi damani Hurriya
ta yamutsa fuska sannan tace inaso in rage gashin yana damuna Bintu tayi dariya tace don’t even
start don ba kyau shrugging Hurriya tayi sannan tace I don’t bloody care Bintu da tasan halinta sai
tayi shiru tabar maganar.
Tare sukaje kasuwa inda ta saba siyen waken Awara da murmushi mutumin ya tarbesu Bintu itama
maida mashi murmushin tayi Hurriya kam ba wani murmushi bare gaisuwa don Bintu sai washe baki
take suna gaisawa dagan gan yace kinga murmushi ma sunnah ne a musulunci dariya tayi Mahnoor
da tariga tasan da ita yake kwata kwata bata damu ba.
Hurriya jam da tagaji da surutunshi cikin zakin muryarta da accent dinta mai dadi tace mashi ya
sanya mata waken idan kuma ya cigaba da surutu zata canja wurin siye saboda ita ba magana ya
kawota ba she’s here for a business tana kallon tsakiyar idonshi tayi maganar murmushi yayi sannan
ya zuba mata waken ta amsa ta kama gabanta.
Ashiru kam tunda yazo yake kallonta yana zaginta a ranshi yayi alkawarin bazai taba yafe mataba
don lokaci kawai yake jira ya dauki fansar shi 
Hurriya yau tare suka soya awara itada Bintu banda murmushi ba abinda Bintu takeyi don duk
wanda yace abashi awara sai tayi mashi murmushi Hurriya kam ita take soyawa

1 / 13