Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

MATAR ABBANA Matar Da Ta Sauya Komai by Amnah El Yaqoub

Author :  Amnah El Yaqoub Category :  African Stories & Novels

Chapter   7 / 14

18K to 21K   out of 40.1K words

kamar zai iya Samun matsala, wannan dalilin ne yasa ya gagara komawa bacci bayan yadawo daga sallar asuba, saboda bayaso yakoma bacci daga qarshe kuma ya makara yarasa damar dazai ganta a wannan ranar."

"baya cikakken minti goma beduba agogon dake hannunsa ba, qarfe bakwai da rabi tanayi yafuto daga wanka,kamar"

"kullum yauma haka yafuto babu kaya ajikinsa, agaban madubi ya tsaya yana qarewa jikinsa kallo yanda fatar sa take shining kamar mace,cikin sauri yafara shiryawa, daga can falo yake jiyo muryar Aunty Sadiya itada Kaka suna magana da d'an qarfi hakan yasa har yake iya jiyo zancen nasu."

"ahankali yasaka hannunsa ya shafo gadon bayansa lokaci daya ya lumshe idonsa cikin damuwa sakamakon tabon bulala dayake kwance abayan nasa, cikin damuwa ya shirya cikin qananun kaya riga da wando, yafeshe jikinsa da turare sannan yafuto daga dakin nasa cikin sauri."

"Yana zuwa falo Hajiya Kaka kadai yagani, hakan saiya yi masa dadi saboda dama kokadan bayason ganin fuskar"

"qanwar Mahaifiyar tasa, wato Aunty Sadiya."

"Kaka ta kalleshi taga yaci uban gayu da qananun kaya, kuma tasan cewa inde yazo qasar baya ma futowa daga"

"dakinsa sai wajan shadaya na safe, saboda yana komawa bacci bayan sallar asuba."

"Cikin mamaki tace""wai Hafeezu ina kake zuwa ne kullum dasafe a cikin kwana biyun nan?"""

"Hafeez yadan shafa sumar kansa sannan yace"" Kaka yanzun nan zan dawo"""

"Yafadi hakan hankalinsa yana kan agogon hannunsa saboda kada lokaci ya qure baije wajan ba, domin kuwa yayi alqawarin yau sai yayi magana da'ita."

"Ajiyar zuciya tasaki batace masa komai ba,hakan yasa shima yadan kalleta yaga de idonta a kansa yake,Kaka kuwa"

"gaban wandonsa ta kalla taga ya d'an taso kad'an, ga abu ana ganinsa taru guda kamar ansa wani abu aciki."

"cikin sauri ta janye idonta, shima daga nasa 6angaren bai gane abinda take kalla ba hakan yasa cikin sauri Yajuya"

yafice daga falo.

"Kaka ta girgiza kanta tace""uhm Wannan yaro Hafeezu ina tausayin matarsa"""

"Husna da Hassana dasuka futo daga kitchen suna qoqarin jera break fast, suka kalli Kaka, Hassana tace""Kaka magana"

"kike?"""

"Kaka tace"" yaron nan ne Hafeezu nake magana dashi, kullum haka yake abubuwan sa abun tausayi,ko kad'an"

"bashida shauqi ,narasa yarinyar dazan samu na hadasu wacce zata fahimce shi, mu kanmu damuke ahalinsa mun"

"kasa fahimtar abinda yakeso"""

"Husna ta zauna akusa da'ita tace""Kaka ni abinda nake gani kicire maganar auren Yaya aranki, shi aure lokaci ne Kaka"""

"Cikin sauri Kaka tace""haka de!, kullum haka kika iya Husna, kokadan bakyason ganin laifin Hafeezu, to idan Hafeezu"

"beyi aure ba a shekaru irin nasa sai yaushe zaiyi? bakuda hankali ne shiyasa kuke ganin kamar ina takura masa akan batun auren, ni nasan menake hangowa, amma nariga nagama yanke hukunci zanyi magana da Alhaji Abdullahi idan beyiwa yarsa miji ba sai ahadasu ayi aurensu"""

"Hassana ta jinjina kanta tana murmushin jin dadi, dama kullum so take ayi aure a gidansu, shikuma Yaya Hafeez yayi"

biris da maganar aure.

*** *** ***

"Kawu Hamza yasaki fuskar sa bayan Ma'aruf yafuto daga gida, yabashi hannu suka gaisa cikin farinciki, kawu Hamza"

"yace""yaro Kaine Ma'aruf ko?"""

"Cikin mamaki Ma'aruf ya gyada kansa yace"" nine Baba, meyake faruwa?"""

"Kawu Hamza yayi murmushi yace""wata magana ce take tafe dani mai girma, idan babu damuwa inaso mu zauna"

"saimu tattauna akan maganar"""

"Ma'aruf yanuna get din gidansu da hannu yace""Bissmillah to shigo"""

"Cikin nutsuwa suka qarasa cikin gida, Ma'aruf yakawo masa farar kujera ta roba suka zauna can nesa da megadi,"

"kawu Hamza ya kalli Ma'aruf yace""Magana nazo da'ita akan abokinka HAFEEZ"""

"Cikin sauri Ma'aruf yace""Hafeez kuma? meyafaru dashi? Yanzun nan shigowa ta kenan bana qasar naje Ghana, ko"

"haduwa banyi dashi ba, wani abu yafaru dashi ne?"""

"Kawu Hamza yayi murmushi yace"" ko d'aya, babu abinda yafaru dashi sai Alkhairi dayake son faruwa dashi, wato"

"Ma'aruf, haqiqa na yaba da hankalin abokinka, na yaba da nutsuwar sa dakuma kyawun halayensa, hakan yasa natako qafa da qafa, inaso kayi masa magana kafada masa cewa idan babu damuwa zan bashi auren 'yata"""

Cikin sauri Ma'aruf yadago kansa yana kallon Kawu Hamza.

"Kawu Hamza yace""ko akwai alqawarin wata yarinyar a kansa?"""

"Ma'aruf ya girgiza kansa yace"" ko kad'an,saide nasan halin Hafeez yanada wani irin ra'ayi nasa wanda bayason"

"sauraren mace duk yanda take,amma insha Allah zan sameshi inyi masa maganar"""

"Kawu Hamza yasaki murmushi yace""hakane, amma nasan cewa Babu yaron da zanyi masa tayin auren yata yaqi"

"kar6a, saboda yarinya ce me hankali da nutsuwa,amma ka sameshi kuyi maganar, ina sauraron ku duk yanda kukayi """

"Ma'aruf yabashi hannu suka sake gaisawa, sannan kawu Hamza yayi masa sallama shima yatafi."

*** *** ***

"Yana qarasawa wajan daga nesa ya ajiye motarsa yafuto kai tsaye yanufi inda take saida qosan, zuciyarsa banda"

"fad'uwa babu abinda takeyi, saide yayi alqawarin yau kam saiyayi magana da'ita baki-da baki."

"Abun mamakin yana qarasawa wajan yaga waje wayam!, babu ita babu dalilin kayanta, ganin wasu samari a zaune"

"agefe yasa yaja ya tsaya daga gefensu tareda dauko wayarsa yana duba lokaci, yayi mamakin yanda akai bata futo ba,wata zuciyar tace to ko tadena futowa saboda kyautar data samu awajan sauka?"

"Maganar matasan dake gefe ne tadawo dashi daga duniyar tunanin daya tafi, daya daga cikinsu yace""yarinyar nan"

"saboda ita nake zuwa wajannan kullum, naso ace kudi ne dani da aurenta zanyi in huta da zuwa wannan wajan,amma babu yanda na'iya, saide kuma haqiqa duk wanda ya aure ta zai kwashi kaya wallahi"""

"Dayan abokin nasa yayi dariya yace""ashe kagane, ai Hafeeza ta hadu ba qarya, gashi kamewarta tayi yawa, maza"

"dayawa suna son yimata magana amma suna shakkar ta"""

"Wani irin baqin ciki ne yazo ya tsaya a wuyan Hafeez, yaji kamar yaje ya shaqe su, wato masu zuwa kallon nata"

sunada yawa kenan?

"Haka ya juyo yadawo gida jikinsa amace, ransa a6ace komai ya dagule masa saboda wannan furucin na kwasar kaya da wannan samarin sukai akan Hafeeza."

Ransa a 6ace yafuto daga motar sai sakin tsaki yake.

"Tafiya yake yana shawara da zuciyarsa shi kadai, yakamata yayi magana da'ita, idan tasan zataci gaba da wannan sana'ar to karta sake futowa, tafada masa ko nawa take kashewa kullum saiya turo mata, amma bazai juri kullum tana fita samari suna kallonta suna maganar banza akanta ba."

"Ko inda dining yake bai nufa ba, ransa babu dadi ya kwanta akan doguwar kujerar dake falon."

"Wayarsa ce tafara qara,yanajin wayar ya qyaleta tayi tagama kukan ta, akaro nabiyu ma aka sake kira, cikin damuwa ya dauki wayar yakara a kunnansa batare dayayi magana ba."

"Daga d'ayan 6angaren I.B yace""Hafeez nakira baka kusa,dama zance ma ne na kaiwa Yaya Jabir kud'in, kuma yace"

"ayima godia, yasan idan yakira ka ma bazaka dauka ba, sannan naga kamar Baba yana cikin yanayin damuwa,idan babu damuwa ya kamata kazo kagana da MAHAIFINKA, sannan AUNTY UMMI. """

"Sai kuma yayi shiru, Hafeez dake kwance cikin sauri yatashi daga kan kujera ya zauna yace"" meyake faruwa da Aunty"

"Ummi? meyake damunta I.b ka fadamin"""

"I.B yace"" Aunty batada lafiya Hafeez, kuskure nane daban sanar dakai dawuri ba, nayi tunanin rashin lafiyar tata zata"

"warware cikin sauri,amma yanzu jikin nata ya matsa, ya kamata kazo ka ganta"""

"Lokaci d'aya kansa yasara,wannan rashin lafiyar ta Aunty da'aka fada masa ta dakeshi, saboda Aunty tanada"

"muhinmanci acikin rayuwar sa, Aunty mutum ce, kuma Aunty 'yar halak ce da bashida kamarta."

"Baisan lokacin da wayar hannunsa tafadi ba, abinda yasani shine kansa ya daure, gaba daya ciwo kan nasa yake"

"masa, yanason zuwa yaga Aunty da kuma mahaifinsa, amma bayason ganin MAMA, yarasa yanda zaiyi da wannan damuwar, baison ganin Mama koda wasa."

"Ahankali yasaka hannayen sa ya tallafe kansa dasu, yanajin wani irin zazza6i yana neman rufe shi, cikin damuwa yadauki wayarsa yakira Dr. Jamil, abokinsa ne sosai, sannan idan rashin lafiya takama wani daga cikinsu ko 'yanbiyu ko Kaka, kawai waya yake masa yazo har gida ya duba su."

"Dr. Jamil yana dauka Hafeez yace""Dr. Ina cikin damuwa,ina buqatar ka"""

"Dr. Jamil yayi murmushi yace""to Abokina, nabaka shawara kaqi, yanzu menene matsalar?"""

"Hafeez ya lumshe idonsa yace"" I'm serious Jamil, ina buqatar ka"""

"Cikin sauri Dr. Jamil yace""Subhanallah, bari in qarasa duba marasa lafiya, saina zo, kabani minti biyar haka"""

"Ahankali Hafeez ya girgiza kansa sannan yace""no,ba buqatar hakan, kaduba su dakyau, bari inzo hospital din"""

"Yana fadar haka yakashe wayar, yadauki car key din sa yamiqe cikin tsananin damuwa dakuma mugun ciwon kai,"

yafuto daga falon.

"A compound yaci karo dasu Kaka,yasan cewa daga rakiyar wannan matar suke, yaji dadin hakan, saboda harga Allah"

"bayason ganin Aunty Sadiya ko kad'an, gara dasuka tattara ta tatafi nata waje."

"Kaka tana ganin yanayin sa tace""Hafeezu ina zakaje haka?"""

"Cikin damuwa ya kalleta yace"" Kaka ina zuwa,zanje wajan Jamil ne"""

"Kaka tace""to saika dawo, Allah Yakiyaye hanya"""

"Cikin sauri ya jefawa Danladi driver key din, yashiga motar ya jingina kansa tareda lumshe ido,hannunsa na dama"

adore akan goshin sa.

"Suna zuwa asbitin Danladi yabude masa mota yafuto, ya kalli Danladi yace""kajirani"""

"Cikin girmamawa Danladi yace""angama Yalla6ai"""

"Cikin damuwa dakuma takunsa na aji, yaqara so cikin asbitin, fuskarsa babu walwala kuma tahadu da ciwon kai"

"irinna damuwa tasake cakuda masa fuskar tasa, kansa tsaye yanufi office din Dr. Jamil, saide yana zuwa yaga office din nasa arufe, hakan yasa ya juyo zai bar wajan, saide kuma juyowar da zaiyi idonsa ya sauka akanta, gabansa yayi wata mummunan faduwa har saida yasa hannunsa a saitin zuciyar sa."

"Fadila ce a hannunta tana yiwa yarinyar wasa tana d'an jijjigata saboda yarinyar tagaji tafara alamun kuka, cikin"

"murmushi Hafeeza ta daga Fadila sama sannan ta dora siririn lips dinta akan kumatun Fadila tasakar mata wani irin kiss, sannan taci gaba da jijjigata saboda kada tayi kuka."

Hafeez da hannunsa yake kan gefen zuciyar sa yasaki wani irin numfashi yana lumshe idonsa sakamakon ganin

wannan kiss din datayi wa yarinyar.

"Ahankali yafara takawa zai nufi wajanta, idonsa yana kanta gaba daya ya nemi ciwon kan nasa yarasa. ( )"

"Yakusa zuwa wajanta da nufin yimata magana saiya dakata, yaji ya nemi qwarin gwiwar tasa yarasa,ahankali ya juya."

"Bayan yajuya din har yanzu de idonsa yana kanta, yaji yakasa samun nutsuwa akan rashin yimata maganar, hakan"

"yasa yasake tunkararta akaro na biyu yana tunani aransa,mezai cemata? sanin dayayi bashida abinda zai iya fada mata hakan yasa ya juyo."

"Wata zuciyar ce tafara zigashi akan yaje ya tunkare ta, ko magana ce akan sana'ar datake suyi,hakan yasa ya nufeta"

"da qwarin gwiwar sa, kansa tsaye ya tunkareta gadan-gadan, saide kafin ya qarasa likita yakira sunan Fadila, hakan yasa cikin nutsuwa Hafeeza tatashi tashiga cikin office din."

"Hafeez ya runtse idonsa yanajin taqaicin kansa, adede wannan lokacin kuma Dr. Jamil yafuto daga cikin office din da"

"Hafeeza tashiga, yana amsa waya, juya war da zaiyi saiya ga Hafeez awajan a tsaye, cikin sauri ya kashe wayar dayake cikin farinciki ya nufi wajan Hafeez cikin mamakin yanda yasake girma yasake zama babban mutum."

"Yana qarasawa wajansa yace""Abokina ya kake tsaye awaje? zomu qarasa ciki, narufe office dinane nazo nan ina dan"

"ganin abubuwan dasuke wakana"""

"Hafeez ya girgiza kansa cikin miskilanci batare dayace komai ba, yabi bayan Dr. Jamil suka shiga cikin office din da"

Hafeeza tashiga.

"Suna qarasawa yabashi kujera ya zauna, saide Koda wasa bai kalli inda Hafeeza take ba, miskilancin sa dakuma ajinsa"

yasa bazaka taba ganewa cewa yamasan da halittar ta awajan ba.

Wata babbar likita tana tsaye tana kallon wata yarinya yar practical datake qoqarin yiwa Fadila allura amma yarinyar

"ta goce,haka tasake qoqarin hada wata allurar zata mata, Fadila kuwa tun sokawar farko tasaki wani uban kuka, duk ta cika office din da ihun kuka, Hafeeza tana qoqarin rarrashin ta amma Fadila kamar sake zigata akeyi."

"Dr. Jamil ya kalli Hafeeza tunda tashigo yaji yarinyar ta dauki hankalin sa, amma ganin kamar matar aure ce tunda"

"gashi takawo yarta asbiti hakan yasa ya maida kwadayinsa. Cikin murmushi yace""ki lallashi Babyn naki mana"""

Hafeez yadan kalli Hafeeza yaga ta gyada kanta alamun amsawa.

"Dr. Jamil yatashi tsaye ya kalli Hafeez yace""Abokina ina zuwa, zanje in dauko file dinka"""

Hafeez yagyada kansa har yanzu baice uffan ba.

"Hafeeza ta miqe tsaye tana jijjiga Fadila tareda fadin''yi haquri Fadila,yi shiru baza'a sake miki allura ba"""

"Bayan Dr. Jamil yafita Wannan babbar matar likita datake tsaye, ta kalli yar practical din tace""jeki dauko wata"

"allurar"""

"Tamaida kallonta wajan Hafeeza tace""ke wai wacce irin marar Imani cene? Yarinya tana kuka tun dazu ke baki sata"

"tayi shiru ba, ke baki bata tasha ba""( )"

"Gaban Hafeeza yafadi,mezata bata tasha? "

"Cikin sauri tace""a a dama..., dama...nifa ba ma..."""

"Bata qarasa cewa nifa ba mamanta bace, wannan likitar cikin masifa tace""ke haka aka raineki? yara ba abinda kuka"

"iya sai soyaiya, kun haifa bazaku iya basu kulawa ba, ki zauna kibata nono tasha"""

"Cikin sauri Hafeeza ta zauna tana zare idonta, daga gani wannan likitar masifaffiya ce."

"Data zauna dinma jijjiga Fadila taci gaba dayi muryar ta har rawa takeyi itama kamar zata fashe da kuka tace""Fadila kiyi shiru"""

"Hafeez kuwa yazuba wa sarautar Allah ido yanaso yaga yanda zasu qare, tunda shide a'iya saninsa batada aure."

"Likitar ta kalleta tace""bazaki bata ba saikin kashe musu yarinya?"""

"Hafeeza ta diririce,tarasa yanda zatayi, gashi likitar ta tsaya akanta, haka shima Hafeez yazuba mata ido yana"

"kallonta, saide batasan shi din yana kallonta ba."

"Hakan yasa tasaka Fadila dake ihun kuka cikin hijabin ta, taqi bata nonon taci gaba da jijjigata,likitar tasake kallonta tace""ikon Allah kibata tasha mana"""

"Hafeeza datake shirin fashewa da kuka ta gyada kanta, ganin de babu wani wanda ya santa acikin office din, Hakan"

"yasa tafuto da tsayaiyen nashanunta guda daya,ta sakawa Fadila abakinta.( )"

"Cikin sauri Fadila takama Fata tanasha,saide kasancewar acikin Hijabi take hakan yasa hijabin yarufe mata fuska"

"tafara hahata tana motsi kamar numfashinta zai fita,likitar datake tsaye ta kalli Hafeeza tace""idan kika kasheta shikkenan kinji dadi kin huta"""

Tasaki tsaki tafice domin nemo yar practical din data tafi dauko musu allurai.

"Ahankali Hafeeza ta fashe da kuka, ta yaye hijabin nata Fadila tafuto fili, cikin sauri tacire kan nonon ta daga bakin"

Fadila saboda yanda take shan nonon da qarfi.

"Itama Fadila lokaci guda tasaki wani uban ihun kuka, domin kada wannan masifaffiyar likitan ta dawo, hakan yasa"

"Hafeeza tasake maida mata nonon cikin bakinta, cikin sauri kuwa Fadila takama tana tsotsa."

"Gaban Hafeez yayi wata irin bugawa lokacin da idonsa ya sauka akan cikakken nashanunta,a tsaye yake qem"

"kokadan bai fara alamun kwanciya ba, kuma acike yake 6ul6ul fari tas dashi.( )"

"Ahankali yadago idonsa yana kallonta yaga tana share hawaye, lokaci daya yaji gumi yana wanke masa jiki saboda yanda yaga Fadila sai shan nonon take tayi shiru,tunda yake bai ta6a ganin nonon mace budurwa a zahiri haka ba, nan take yanayin sa yafara sauyawa, fuskarsa ta jiqe sharkaf da gumi...."

Jama'ah nace ba? ta tabbata Kenan maganar Ta Rasulu Hafeeza saura zata kai?

Akawo agaji Hafeeza zata yiwa Hafeez illa

Complete document 1k

8621296018

Amina Muhammad fcmb

"kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034"

Amnah El Yaqoub
'<Øûß

"[5/27, 3:11 PM] El Yaqoub: MATAR ABBANA "

(Luv Story)

Writing By Amnah El Yaqoub

Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update

https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45

8

"Cikin tashin hankali Hafeez yasa hannu ya goge gumin daya tsatstsafo masa, yasa qafafunsa yasake hade cinyoyinsa"

waje daya sakamakon abunsa zai iya tona masa asiri a kowanne lokaci.

"Hafeeza data gama goge hawayen idonta tadago ta kalleshi, lokaci daya idonsu ya sarqe cikin na juna,gabanta yayi"

"wata irin faduwa ganin yanda Hafeez yazuba mata ido yana kallonta, anya besan taba?, yanayin yanda yake kallon nata kamar yasanta, gabanta yasake faduwa tafara zare idonta cikin tsananin tsoro, ahankali tasaka hannunta tazare nashanunta daga bakin Fadila, yanda ta zare nonon har wani sauti yake badawa d'as!."

"Sai ga Fadila tayi shiru kamar da gaske ruwan nono tasha, cikin sauri tamaida abunta cikin riga."

"Hafeez kuwa cikin wani irin tashin hankali yafice daga office din, daqyar ya'iya qarasawa wajan motarsa a tsaye,"

saboda idan ya kuskura ya miqe mutane dayawa zasu iya fahimtar halin dayake ciki.

"Suna zuwa gida yayi hamdala aransa ganin su Kaka basa zaune afalo, cikin rufin asiri yashige dakinsa tareda rufowa, kayan jikinsa yayi sauri yacire yashige toilet yasakarwa kansa ruwa ko zai samu sassaucin abinda yakeji, idonsa a lumshe yake yayinda ruwan yake sauka tun daga kansa har zuwa jikinsa, ba komai yake gani a'idon zuciyar saba face Hafeeza,gaba daya yarinyar ta hargitsa masa lissafin sa, meyasa zata bawa yarinyar tasha? tabarta taita kuka inta gaji tayi shiru mana.( )"

"Yanzu shi Yaya takeso yayi da wannan masifar data kunno masa?, cikin damuwa yagama wankan yafuto babu wani"

"canji, yanda yaga abun nasa babu sauqi shi kansa har shakkar kallon abun yake, hakan yasa ya nemi towel dinsa ya daura, yafara duba maganin daya ke dan sha ko zai samu saura, saida haka yagama dube-dubensa baisamu ba, yariga yaqare."

"Ahankali ya kwanta akan gadon nasa tare da kifa cikinsa yana runtse ido, tsawon lokaci ya dauka ahaka kafin yasamu"

"yayi releasing, saide azumin daya dauka kam babu shi kwata-kwata ya karye, sai yanzu ne yaji abunsa ya d'an kwanta."

"Ahankali yasaki ajiyar zuciya yana tuna wasu tsawon shekaru na can baya, lokacin da likita yake cewa ciwon mararsa yanada alaqa

7 / 14