Author : ZAHRA M SURBAJO Category : Drama
hankali da kikazo garemu da wannan matsala wanda kinsani muddin muna raye bazamu bari tarbiyyarku ta gurɓaceba,ay bansan kun dawo ƙasar bacdan duk ayar da muke dashi ni be nunamin kuna nan ba ay"cewar baffa cikin nuna kulawa.
"Watanmu ɗaya da dawowa to abubuwane sunmin yawa nice uwar kanmu agidan in kuladakaina baffa in kula da ƙannena wanda nima aban wuce ace kulawar dani akeba amma yaje ya auro yarinya ƙaramar da uta kantabata gama sanin kantababare ta kula damu ƴaƴaansa"cewar khaddeja tana sheshseƙa.
"kidena kuka nana tunda har Allah yasa muna raye kuma mahaifiyarsa da ranta bata mutuba to ni da kaina zanje in sameta ta tsawatar kumaasan abunyi gameda ci gabada zamanku a hannunsa,dan haka kidenama damun kanki"cewar baffayana rarrashinta.
Ayko khadeeja ranta fess ya mata tasaki jikinta agidan kakannin nata dan tasan inde hajiya aji maganar duk datatsufa hakan baze hana bata saɓawa daddynba tunda de daɗan ƙwarinta.
ɗakin ƙanwar mamansu wacce take zaman gida mijinta ya rasu suka sauka,kuma tana,son su khadeejan shiyasa tajasu ɗakin nata,nanfa suka shiga hirar rayuwa.
yadda marwa keba jɓkhadeeja labarine yasa tafahimci marwa ba ƙaramar ƴar masifa bace kuma tasan ta kan tuggu hakanne yasa taji aranta dama marwar ta auri daddyn nasu kawaitaci kutumar uban zahra dan tasan zahra bazata iya da marwarba.
"anty marwa ni wallahi dama ke kika auri daddynmu kingashikenan uwarmu ta dawo gidanmu,danni na tsani matar babanmu wlh"cewar khadeeja tanaso taji me marwar zatace.
"To ay shi daddyn naku shine yaƙi amma baffa tun rasuwar marigayiya ya nuna masa ya aureni in kuladaku ɗin yaƙi amincewa to kinga baffa ay baze takua masaba "cewar marwa tana kallin khadeejar.
"To amma yanzu in akace ki aureshi zaki iya auransa?"cewar khadeeja cikin zaƙuwa
"meze hana zan aureshi mana inzo in kula da marayun Allah"cewar marwa.
"Good to in har kina son auran kiji daɗinsa anty marwa wallahi sekin kori waccan baƙar dagar yarinyar dan harijace ta masifa ta maida mana tsoho wani ɗan iska wallahi"cewar khadeeja cikin damuwa.
Tsaki marwa tayi tace"yo dan kutumar ubanta zata ci kanta ne ba dolede se tsohon naku yacita bane zatacigaba da zama dashi tunda harijace,se muje ayi musu abun da gaban nashi koda kuɗi aka haɗashi baze iya cintaba,cikinƙanƙanin lokaci mu yin hakan anan ba wani ayki bane babba"cewar marwa.
Da sauri khadeeja a ruƙo hannunta tace"anty marwa dama ana ya yiwa namiji haka ya kasa kwanciya da mace?"
"Cikin mintuna kadan ma kuwa buƙata kebiya"cewar marwar.
"Tabbas inkikayi haka nasan zahra bazata zauna da daddyba da kanta zata nemi saki dan dama dan hakan take zaune dashi,ni kuma,senayi duk me yiwuwa wajan ganin nayi abun dazesa dole seyaaureki"cewar khadeeja.
"Kwantar da hankalinki ƴata bri gari ya,waye tare zamuje dake sedefa karki bari baffa ko inna sugane munyi wannan maganadake"cewar marwar.
"Kai haba antyna takaina bazan faɗawa kowaba ay tsakaninmune"cewar khadeeja cikin jin daɗi.
aykocikin farincikin cikar burinta takwanta ranar.
50
Washegari zakara yabasu saa suka wuce gun hatsabibin bokan da suke ji dashi agarin,marwa tai masa bayanin komai dake tafe dasu.inda ta ƙara da cewa "kuma boka in anmasa zancan aurena inaso bakinsa yay masa nauyi ya kasa musawa"ta fɗi tn kallon khadeeja wacce ta jinjina mata hannu alamun tayi daidai.
ayko cikin ƙanƙanin lokaci yay musu komai yabasu, tare da basu tabbacin duk buƙatarsu ta karɓu kumatacbiya.
khadeejace ta biya kuɗin ayki suka baro gurin bokan.
inda dama waninkwaɗo yabasu me ɗauke da layoyi ajiki yace su kulle kwaɗon in basason ya kwanta da zahran susa kwaɗon aruwan sanyi to inde sukayi hakan gaban daddy baze taɓa tashiba.bama iyashiba duk wanda zata aurama hakance zata faru dashi.
ayko da ike khadeeja tamafi marwar mugunta sunacikin tafiya ta cilla kwaɗon cikin wata rijiya,ayko arazane marwa ta riƙe mata hannu sede ta riga data jefa.
"haba khadeeja meyasa zaki jefa arijiya bakiji sharaɗinsaba cewafa yayi bama iya babankuba koma,wa zata aura bazata ciwu agun mijinba kinga ay dase kibari de muyi iya na mahaifinnaki da zaran ya saketa ay shikenan semu buɗe kwaɗon shikenan,amma yanzu kinsa arijiya taya zamu ɗaukoshi?"cewa marwa cikin damuwa.
"Anty marwa nifa tsanar da naiwa zahra ta wuce duk inda kike zatonta tunda ta kwantamin da mahaifi to wallahi zanso ta ƙare rayuwarta ahaka da rufaffen gindin da ba shegen daze iya ci har iya ƙarshen rayuwarta,dan haka kima mancena jefa"cewar khadeeja.
Marwa bata sake cewa komaiba suka dawo gida inda suka samu baffa na jiran hadeeja dan tuni kawu isa ƙanin mamansu yazo da motarsa zekaisu can kadunan gidan hajiya mahaifiyar baban nasu tare dabaffan.
ayko kuka tasa musu tacebazasujebacsude su baffan suje kawai inyaso duk abinda ake ciki zata faɗi awaya in buƙatar hakan tataso ,
haka aka barsu dan tausayinsu sukeji yasa basason ɓata musu rai.
baffa da kawu isa ne suka tafi kadunan.
inda suka isa lafiya,sosai hajiya tai murna,da ganinsu,shekarunta 85 amma ta mori jiki kuma bata ruɗe ko rikicewar tsufa ba.
tasa anmusu tarba ta mutunci dan gidan nata cike yake da maaikata da sauran mutane ƴanuwantadaƙannan daddyn maza.
bayan sun natsane hajiyata fara mgn cikin muryar tsufa.
"kuma shikenan Ibrahim tun daga mutuwar marigayiya shikenan aka yanke zumunci ko a waya baya samuwa?"cewar hajiya.
"Da ike nima bawayarce daniba sede in yara sunzo to kuma sotari zakiga suma wani uzurinne akansu "cewar baffa yana murmushi.
"Ade daure adinga zumnci kodan zaman mutunci da amanar da akayi,uwa uba ga yara tsakani kagaay doleanzama ƴan uwan juna"cewarhajiya.
"Yanzuma akan matsalar yaranne mukazo gareki hajiya dan ki yiwa tufka hanci kan abun yafi ƙarfin tsawatarwar"cewar baffa.
"To Allah yasa lafiya naga yaran sunacan wajan isuhu kodaga can ɗinne akacemuku akwai mtsala?"cewar hajiya tana kallonsa.
"Ay watansu guda kenan da dawowa"cewar baffa gamida kwashe duk abinda khadeeja taje ta faɗamusu afaɗawahajiyr.
ayko hajiya fashewa tayi da matsanancin kuka me taɓa zuciya tace"wanne karen haukane ya ciji yaronnan ya ɗauko hanyar ruguzarayuwar ƴaƴanshi wandabashi dakamarsu,innalilkahi wainnailaihirrajun,"cewar hajiya ikin kuka.
"Hajiya duka abun bana kuka bane zamane de zaayi aduba abinda yadace ayi dan gaskiya kam bazaa zuba ido abari tarbiyarsu ta lalaceba karma de ita khadeejan"cewar baffa.
"Kuyi haƙuri don Allah kuma naji daɗi da kuka mutuntani kukazo kuka faɗamin,kuma zan ɗauki matakin daya dace wallahi banida masaniyarma kowacce mace yake aure,danni de be taɓa kawotaba yade cemin yayi aure,ba shiri,to ibrahim mutum kamar sammani shekaru sunja irin haka taya zansa ran wannan shashancin yake aykawa agidansa,sekaje jefaffe taya ze uri ƙaramar yarinya ta ina ne ko yarinya zata iya ba yara ƴan uwanta tarbiyya?"cewar hajiya cikin damuwa.
"Muma abinda muka gani kenan,baa hanashi auren yarinyaba amma yazamana yana da wata matar babba me hankali da zata haɗa hrda ita matar tashi ta kula dasu ta basu tarbiyya"cewar baffa.
"Dama ay hakan shine dede,kuma shine abinda yadace ace yayi ɗin amma kubarni dashi zezo yacsameni"cewar hajiya.
Su baffa sunso komawa bunkure aranar amma fafur hajiya ta hanasu tasa seda suka kwana sannan washegari tasa aka cikasu da alkhairi suka kama hanyar bunkure,suna yaba karamci da sanin darajar ɗanadam irin na hajiyar.
51
Zahra da daddy sun ɗagaczuwa ƙasar england cike da mafarkai masu tarin yawa akasancewasu maaurata.
gidane mallajin ƙasar nigeria akasaukesu aciki wanda yagaji da haɗuwa ta kowacce siga.
zaa raji daɗin gidan dan taga gurare da damadaczasu tsige fren soayya rsakaninra da mijinra acikinsa.
kwanansu huɗu da zuwa zahra tasamu tsarki ranar daddy baki har kunne,yana manne da ita duk inda tayi yanajinta tamkar yanzune aka ɗaura auannasu.
yakasa bari dare yayi shiyasa ana,sallar laasar ya janyeta zuwa besroom ɗinsa dan ya kwashi daɗi.
anata ɓangaren iama zahra she is fully ready shiyasa ba wani tsoro ko gardama ta barshi yayi gado da ita.
"uncle ka bari se dare mana wannan saurin sekace zan gudu?"cewar zahra tana kaua nononta daga bakinsa daya fara sha.
ƙara kamo nonon yayi ana faiɗin"kinsan period da bin bini se kiga ya dawo gara in yi sauri in shiga dan yadda nake jinki zahra darennan in ban ratsa kibawallahi bansan ya zanyiba"cewar uncle yana wasa dahaq ɗinta.
shuru tayi dan yacfarataɓomata inda bazata iya ci gaba damaganarba.
yau wasannin da yake da itanamusammannewanda itakata zahra saln dayazo mata dashi aƙarabaata tabbacin yau uncle ze rabata da budurcinta dan aduk zamansu abaya be taɓa mata irin hakanba.
ruwaneke ƙwararo mata bada wasaba dan takai maƙura gurin son uncle ɗin ya zira mata burar amma ya tsaya dgon wasa wanda zahra abinda bata saniba ƙoƙari yake burarshi ta tashi amma ko motsi batayi tamkar bada gindin mace yake wasaba.
hankalin daddy sosai ya tashi ganin abinda ke faruwa,yayi iya yinshi amma abu yaci tura.
"Uncle kataimaka ka daure kacini haka kaji don girman Allah kayi haƙuri da laifukan da nai maka abaya ka kaudamin da wannan mahaukaciyar shaawar dake barazanar fasamin mara,pls"cewar zahra muryarta na rawa dan yanzu mararta har wani kumburi takeji tana mata tsabar kamuwar da tayi.
Bakinshi har harɗewa yake yace"zahra burar tawafa taƙi tashine nacrasa ya zanyi"ya faɗi yana miƙewa ya nuna mata yadda burar ke akwance kamar ruwa ya jiƙa biredi.
tsabar baƙin ciki da takaici zahra fashewa tayi da kuka dan tasan kwanciya da itanne beson yi shiyasa yace taƙitashi
uncle rungumota yayi ana bata haƙuri fisgewa tayi daga ruƙon da yay mata tace cikin kuka tana riƙe mararta dake mata ciwo"wallahi haƙurina ya kusa ƙarewa baze yiwu kasa inbi wata hanyar dan kauda shaawataba tunda kai badan ka cini ka aureninba don Allah ka,sauwaƙemin inje inauri wanda ya shiryawa yin hakanhabacdaddy wacce irin cutarwace wannan kasamin rai kuma kabarni kasan ba wanda nake dashi sekai ɗin"ta faɗi tana kuka.
daddy ba,sauran kalma abakinsa hasalima shi abinda ya hana burarshi tashi bayan yanashin feellings ɗin ajikinsa yafi komai ɗaga masa hankali ba kalaman zahraba.
sauka tayi agadon ta wuce nata ɗakin tana tafiya aduƙe dan bazata iya miƙewaba,tana kuka me tsuma zuciya.
ga mamakin daddy zahran na fita a ɗakin kawai burar tashi tai wani irin mahaukacin tashin da yakejin in be samu durin sata ba zata iya fashewa.
da sauri yabi bayan zahra zuwa ɗakinta,zaune take gefen gadon tana ci gaba da kukanta,jin shigowarshine yasata ɗago ido ayko da burarshi taci karo a miƙe se zillo take kamar zataci babu.
wani murmushine ya kubcewa zahran dan abunda takesone kumagashi taga uncle ɗin yanzu ayi niyya
ƙarasowa yayi gabanta yana murmushi shima yace"am so sorry aɗagamin durin inci da zafina nataho"ya faɗi yana kwantar da ita.
bamusu zaha ta ware masa ƙafafun ya seta burar setin haq ɗintaze shiga ay kamar iska,se jinta yyi ta kwanta lakwas kamar ba itace asaye yanzuba.
azabure ya miƙe yana waige waige dan zatonshi ma ko burar ficewa tayiajikinshi seda yakai hannunsa ne tajita kwance.
zaburar da yayine yasa zahra miƙewa afirgice dan taga abinda ke faruwa,ita kanta ta tsorata da ganin yadda burar mijin nata ta koma,a hankali kuma a tsorace tamiƙa hannunta takamo burar tamkar ta kamo yaɗi haka take jinta ahannunta.
ɗago ido tayi ta dubi daddybakinta na rawatace"daddy kamar akwai matsalafa,dan tunda nasanka burar ka bata taɓazama hakabase yau"ta faɗi tna ƙara kllon ikon Allah
daddy bece komaiba dan abun yagirmameshi tsam yamiƙe ya,shige toilet da nufin yin wanka.
52
Yana shiga toilet ɗin burar ta ƙara tashi shi abun tsoroma ya bashi arazane ya fito yana ƙwalawa zahra kira yana faɗin"kinga yadda takuma yi zahra"ya faɗi jikinshi na rawa.
zahra miƙewa tayi ta usa gabanshi ta rungumeshi dan tacfahimci shi yafitacshiga damuwar,"daddy kayi haƙuri kaje kayi wankanka bansan ko meneneba amma tabbas akwai matsalar dake faruwa wacce semun koma nigeria ne zamu iya warwareta"cewar zahra tana shaa masa burar.
"Wacce irin matsala zahra tun daga tasowata har zuwa yau irin haka befa aɓa faruwa daniba taya hankalina ze kwanta"cewar uncle cikin damuwa.
"To uncle in baka kwantar da hankalin nakaba in wata lalurar tasameka fa,ay dole ka kwantar da hankalin naka for now tunda jiya kukayi taron kawai gobe mukoma gida ni ina ganin hakan zefi"cewar zahra.
"Nifa wlh ba yanzu nai niyyar komawaba dan bansan neman dahajiya keminba dan kinaji tasa aka kirani wai tana nemana dana dawo ko gidabata amince injeba,to na riga na camfane duksanda taimin irin hakan zakigaabune zata faɗi wanda seya ɓatamin rai"cewar daddy cikin damuwa.
"Kayi addua insha Allahu koma menene alkhairine"cewar zahra cikin sigar kwantar masa dahankali.
Toilet suka shiga tare sukayi wankan,suna fitowa,sallah sukayi sannan suka nfi falo dan cin abincin dare.
**********
Washegari suka kamo hanyar Nigeria gaban daddy se faɗuwa yake wanda besan dalilin faruwar hakanba,da laasar suka,sauka a abuja,zahra bata yarda sun kwana aabujarbackamar yadda daddyn yaso tasa suka nufi kd dan ita kanta tanason ganawa da halima kuma tanason yin waya daanty maryam kan wannan matsalar data tunkarota..
suna isa kaduna direct gidan hajiya suka nufa first,zahra se murna take dan yaune zata gana da hjiya amatsayin matar ɗanta,dan uncle yƙi kaita kuma ya hanta zuwa,tunda hajiya tasan zahra amatsayin ƴar amininsa kuma aminiyar jikarta khadeejacsiyasa yakejin nauyin kaita a matsayin matarshi.
suna shiga da faraa hajiya ta tarbi zahra tana mata wasan jika da kaka kamar yadda suka saba in sunje gunta dakhadeeja.
"idonki kenan zahrau,?kin mance dani ko,ahakanne zaki kaini makkah da kike cewa inkika auri miji me kuɗin"cewar hajiya tana rungumo zahra jikinta,wacce ita zahran nauyin hajiyar takeji se murmushi kawai takeyi.
Uncle tsugunawa yayi ya gaida hajiya,da ƙyar a amsa masa takai dubanta gun zahra ace"to keda khadeejada halima de in kun tashi zakuyi aure ku auri yara kamarku karkuauri tsoffi sasnnin iyayenku,dan bazaku morewa ƙuruciyarkuba"cewar hajiya.
murmushi zahra tayi batace komaiba.dan batasan me zata cewa hajiyaba
"ku gaisa dababan naki mana naga tunda kukashigo atare baki gaisheshiba"cewar hajiya. lKallon junasukayi zahra da uncle ɗin kamin uncle ya gyara zamansa yace asanyaye"hajiya ay zahra itace matar tawa da mahaifintaya auramin"
Salati hajiya ta ɗauka snnan tace"amman sammani kun cuci yarinyarnan kaida .mahaifinta wallahi,taya zaa haɗata aure da saan mahaifinta haba koda naji dole acebame kulawa da yara kaima ashe yarinyace kake reno to Wallahi bazata sɓuba"cewar hajiya cikin fushi.
"Hajiya inkina faɗin hakan tamkar cin fuskane wacaddininmu danauran zahra da nayi sunnace me ƙarfi ta,maaikina dan haka babu wata cutarwa d mukayi mata awannan aure"cewar uncle.
"Zahra yanzu in aka dawo miki da ruƙon su khadeeja hannunkizaki iya riƙesu su duka ki tarbiyyantar dasu tamkar ƴaƴanki?"cewar hajiya tana kallon zahran.
"Zan iya kulawa da ƙananan amma khadeeja bazan iyaba"cewar zahra asanyaye
"to kingadole in zamuyiwa juna adalci ubansu babbar mace yake buƙata domin kulawa da marayun ƴaƴansa ba yarinyaba,amma tunda har ka rigacda ka auri yarinyar to bazan rabakuba musulmine kai kana kuma,dahalidan haka kaje kacauro marwa ƙanwar matarka marigayiya,dan duk yaranka na tambayesu bayan khadeeja ta roƙeni insa kai musu uwa damarwan tosauran na tambayesusuma sunacsonta,dan haka umarni nabaka bacshawaraba,inka aurota hata ita kanazahran haɗesu zatayi ta basu tarbiyyar tunda duk tahaifesu.cewar hajiya.
hankalin daddy yfi na zahra tashi,danshi sm marwa bata cikin jerin matan da yakeso bare haryayi shaawar auranta.
zahra tanason yin kuka amma ta ɗaure,wannan wacce irin masiface khadeeja keƙoƙarin kunno mata.
hajiya ko faɗa take tayi bada wasaba daddy se haƙuri yake bata rai ba,daɗi ya ɗauki zahra sukabaro gin hajiyar suka kamo hanyar gidansu.
"nide ka maidani gidanmu tunda aure zakayi ni ka rabu dani kaje ku zauna da tsohuwar dede kai"cewar zahra cikin kuka.
"Zahra auran zobene tsakanina dake ba zancan rabuwa dan haka kidena zancan rabuwa don Allah kuma aure ko nayishi zaman kulawa dayara zatayi ni matata kece don Allah karki ɗagamin hankali"cewar daddycikin damuwa yana kamo hannun zahran.
Shuru tayi bata cekomaiba dan zafin da zuciyarta ke mata baze bari tasake cewa komaiba.
53
Koda suka isagidansu zahra ɗakinta kawai tawuce dn batason taczauna a inda zataga su khadeeja.
shiko daddy abunka da uba daƴaƴansa, binsu yayi har ɗkinsu ayko sunata murnar ganinshi itama khadeeja rungumeshi tayi tana kukan kirsa.
"Daddy kayi haƙui nasnnki mata kake buƙata kuma kasmu,mu kum uwa mukeso kyi haƙuri ka bamu don Allah zahra is my friend dd kasani she can't control me ninkuma i need control"cewar khadeeja cikin kuka.
Dora haɓarshi yyi kn knta yace yana rungume da ita yace"na fahimta khadeeja kuma kun fini gaskiya,zan auro marwar dan ta kuladaku kuyi haƙuri zaku smu maman verysoon"cewr daddy cikin damuwa.
rungumeshi tyi tn masa godiya.
be jima cikinsuba ywuce ɗkinshi be bi takan zahrabacdan damuwa tai masa yaw,yanason kaɗaici shiyssa ya kulle kanss a ɗakinsa.
*********
Washegari zahra ta kira halima gidanta,bayan fitar daddy.
Ayko halima na,shigoa falo sukayi kaciɓus da khadeeja,kallon banza khadeejan tai mata gamidacjan tski tace"ke baga aureba ke aga karatunba kullum jakarkiakafaɗa kina yawon bin gidajan mutane munafunci"
halima hannu tasa ta finciko khadeejar taci kwalarta tace afusce"niba zahra bace data kasa gyara miki zama agidann wallahi inkikace zakimin ubanki zanci ni,ba gwanda ni yawon munafunci nake gidajen mutaneba ba hotels hotes nake bi yawon rabon gindi ba"
Ayko itama khadeeja cakumota tayi tana faɗin"kinsha ƙarya ki shigo gidanmu kiceczaki takani ban illatakiba,wallai"ayko dambe a kaure tsakaninsu.
Zahra asama take jiyo hayaniyar ayko da gudu taa fitodan tajiyo muryar halima tana zuwa dakyar ta janye halimar dan ta haye ruwan cikin khadeejar se dukanta takeyi.
"Haba halima ba mutuncinkibane yin faɗa da wannan laananniyar"cewar zahra tana janyeta.
"Kibarniincikutumar ubanta inga abinda ze faru ƴar iska kawai butulu"cewar halima tana ƙoƙarinsake kaiwa khadeeja duka.
"zakiga laananniya se nasa ansakeki tukunna zaki gane ɗa yafi mata daraja agurin ubansa"cewar khadeeja tana nuna zahra.
"Ubanniirin namu kenan,amma ba kalar naki ubanba wanda yazamo bawan tsuliya,wanda kinsani duk darajar ƴaagurin ubanta bata isa ta bashi tsuliya yaciba,dan haka inhar kin isacyau kar inkwana agidannanjaka kawai"cewar zahra cikin jin zafin duk abubuwan da take facing sabida khadeejar.
"Wallahi iskanci da makircin dake kaina yafi naki zahra zanyi wata birgimar hankakar da ba keba wallahi ko uwarki sena girgizata."cewar khadeeja.
"Ay inde iskancine tabbas naki yafi nawa,danni nawa agidan aurena nafara,sede inaso ki ajiye aranki makircin dke kan zahra shaiɗanma jinjinamin yake,asannu sena koyamiki kiran sunana dagirmamawa"cewar zahra tana jan hannun alima sukabar gurin suna jiyota tana ta duro musu zagi..
ɗakin zahra suka shige inda zahra ta kawowa halima abun mosa baki,,sannan ta zauna agefenta,"zahra wai meye dalilin kirana gidanki bacinkinsan wannan ƴar akuyar tananan?"cewar halima.
Hawayene yafara biyo idanun zahra wanda sukai matuƙar ɗagawa halima hankali,zahra kwashe duk abinda ke faruwa da ita tayi ta faɗawa halima harda kishiyar da zaaimatawanda sosai labaran suka rikita halima daƙyar tacseta natsuwarta tace"zahra akwai aykin asiri acikin komai dake faruwa wallahi amma ba komai akwai Allah mudage da addua insha Allahu mune da nasara,ki faɗawa anty maryam itama inda wani taimako da zata yimiki,banaso ki sake ki nuna abun nadaunki,kuma mijinki ki ƙara janshi ajiki dan yaji sanyi taɓangarenki wallaihi zara nasan daddy seya fiki shiga tashin hankali"
"halima damuwa tamin yawa har mancewa nake da kaina wlh narasa me yarinyarnan take nufidani,tazamemin