Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

NIDA DALIBATA by Aysha Galadima

Author :  Aysha Galadima Category :  African Stories & Novels

Chapter   22 / 23

63K to 66K   out of 67.3K words

safe."
Cikin tausayinta yace muje kishiga ruwan dumi, kinsan ba'ason kwana da najasa ko?da kyar ta tashi zaune dan batason yimasa musu ,yadauketa sukaje sukayi wanka suka dawo ,suka kwanta bacci ,bewar ALLAH sai hawaye take shikuwa sai aikin rarrashinta da lallabata yake tayi bacci.

"" washe gari byn sun yi sallar asuba tasake kwanciya dan haryanxun ba tajinta daidai."da kansa yyi musu kayan break yagyare gidan yaxo yahad'a mata ruwan wanka ,yazo yasameta tana bacci."kuri yyi mata da ido ",yaga duk busassun hawaye afuskarta ,wani tausayinta yakeji shikanshi yarasa dalilin dayasa har yanzun ba tadena jin wannan zafinba,gashi shikuma kullum jinta yake kamar xuma sbd nice dinta."",,,,,,

Motsawa tayi had'e da bud'e idanunta, tana ganinsa ta dan zabura tace wlh yaya gun bedena mun zafinba pls kada kasakeyi.

Murmushi yyi yace sulti nah bazanmiki komaiba wanka ,zamuyi muyi break muje gidan mommy kinsan d'aurin auren nah11:00am ne.

Cikin jin dadi tace to my dear nah ,ta fada jikinsa ,yadauketa sai xixxille xixxille take yyi toilet da ita.

Bayan hour1sir ne Hafsat suka fito cikin shadda dark blue iri daya itadashi sai k'amshi sukeyi na musammun sunyi wani haske fatarsu tak'arayin fresh sai wani shining take sbd Hutu dajin dadi,sir y'ar ciki da babbar rigace akayimasa,saiyasa takalmi ,agogo,hula duka bak'i.
Itama Hafsat doguwar rigace sai tayi rolling da bak'i n gyale tasa takalmi da post bak'i.
"Hannunta cikin nasa suka shiga motar ",yana driving yana aikin kallonta ." ahankali yace sulti nah ",kallonsa tayi had'e dayin fari da ido cikin kissa tace na'am my dear nah.
Murmushi yyi yace pls babynah kiyi hkuri da'a bunda yafaru jiya ,wlh duk kishinki yasani yin hakan ,kinji baby nah?
'y'ar dariya tayi tace lah yaya ainahakura fa tunjiya fa,cikin jin dadi yace I love u my sulti.
" kanta ta aza abisa kafad'arsa tace I love u too my dear."lumshe idonsa yyi,ahankali tace yaya bayan azhar kazo muje gidan su Fatima dan dani za'a dauketa ,murmushi yyi yace to sulti aiduk yadda kkso hakan za'ayi.firarsu ta masoya sukaci gaba har suka iso gidan duk jama'a anfara taruwa ga mata yan biki na shiga ciki.
Bayan yyi parking a compound din gidan yafito da ita hannunsu sarke da juna ,suka shiga ciki,saikallonsu ake ganin irin dacewar dasukayi da juna."har cikin part din mommy sir yakutsa da Hafsat,mommy naganinsu ta washe baki ,taji sunburgeta dasuka saka kaya iri daya ita dashi.

"Bayan sungaisa da mommy da mutanen dke dakin,sir yakalli mommy yace mommy ga ajiyata nan dan ALLAH kikulamun da duk wani motsi nata zanfita gun daurin aure da angama zanxo nadauki abata."

Harararsa tayi tace oh babana yaushe ka fitsare kaima?

"Murmushi yyi yana Sosa kai yafita."

Itadai Hafsat batace komaiba tayi shiru,mommy kuwa tafara tausayinta dan tana tunanin ko cikine da ita, taganta kamar me ciki.

Dan haka tashiga lallabata, nan Hafsat ta fita gunsu sa'ada amare sunacan part din ta itada kawayenta.

"Shikuwa sir ana idar da daurin auren yaga kabeer da Mubarak da abokansu zasushiga ciki ai da sauri ya kutsa yashiga dan beson kowanne gardi yakalle masa mata.

Yanashiga yafara tambayar mommy ina Hafsat ?" Tace tana part din sa'ada kai tsaye yawuce can yana shiga yaga duk k'awayensune ciki,yyo baya yacewa sulti!sulti!!

Hafsat data lura duk yan matan sun k'yasa da mijinta atake taji wani mugun kishi musammun da ji wasu nacewa wow kai gsky wancan guy din yahadu,sa'ada wanene?

Adede lokacin Hafsat ta ji sir nakiranta ,hakan yasa taji wani dadi dan yanxun zata nuna musu cewa mallakintane ita daya.

Sa'ada kuwa nunamusu Hafsat dake shirin fita tayi murya kasa k'asa tace kunga balarabiyar matarsa nan wlh ba ruwana dan mugun jida ita yake .

Hafsat kuwa ,kar'e bud'e k'ofar yadda zasu gansu da kyau dan sir tsaye yake yana passing k'ofar.

Tana xuwa taf'ada jikinsa had'e da sa hannunta ta zagaye bayan sa tana kukan shagwaba ,shikuwa duk yawani rud'e yarikiceyana tambayarta lfy?

Sukuwa ,k'awayen sa'ada suyi tsit Suna kallonsu kamar tb.

can Hafsat ta cikin kukan shagwaba ta ce bakai bane baka d'agani samaba kuma bakayi kissing dina ba.

Shikuwa sir da sauri yad'agata ,aiko takalesa tasaki murmushi shima yyi batare da bata lokaciba yacafke bakinta da azatonsa su sa'ada basa hangensu,tunda k'ofar arufe kuma gun dasuke corridor ne ba a yawan wucewa.

Itakuwa Hafsat tallabe kansa tana shafa wa, Suna maida numfashi, Saida sir yashanje duka janbakin dke bakinta tukum yacika ,itakuwa tayi wani kwance luf a k'irjin sa.


Kawayen sa'ada sun........

Share pls[1/12, 11:08 PM] El~hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story &written by mmn fareesa

WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part119

"" k'awayen sa'ada sunsha mamakin su sir da Hafsat ,ganin irin soyayyarsu,aisaikaji tsit .itakuwa sa'ada hakan ba bakonta bne agun su.
"dan ganin haka yasa ta tunada Mubarak dan irin yadda yarik'a nuna mata lokacin event din bikin tasan bbu d'aga k'afa intazo hannunsa."
Hafsat kuwa tana manne ajikin mijinta, can yad'ago kanta yace baby nah muje ko?to tace had'e da aza kanta gefen kafad'arsa,suka fito . gun motarsa ya wuce da ita ,bayan sun shiga har yafara driving yakalleta yyi murmushi yace ina zaki fara shiga gidan mama ko gidansu Fatima inmunje?"cikin shagwaba ta ce ",gidan mama nafara ganin ta ,rabona da ita tun sadda aka kani gidanka saidai muyi waya da ita.
Yar dariya yyi yace ai yanxun mama tafi ji dani akanki.turu baki tayi tace ai zantambayeta ,kuma nima aikasan yanxun mommy ta fi ji dani akan kowa dke gidan.
Murmushi yyi yace eh naji din,nidai mama tawace ni d'aya bansan kala." cikin shagwaba ta fad'a kan kafad'arsa had'e da jamasa sajen fuska ,y'ar kara yasaki had'e da cewa sulti Niko ?ALLAH zamu had'e da ke zankamaki yarinya dan kinga ina driving ko ?gwalo tayi masa tna dariyar mugunta.
"Adedenan yyi parking k'ofar gidan su Hafsat", hancinta yaja yace sulti ki gaidamun mama zan shigo anjima yanxun zanje na kula da bakin daddy dke hotel dasuka zo gun daurin aure.murmushi tayi tace to yaya nidai zan wuce gunsu Fatima ,abinda kenan munyi waya,nan tayi masa kiss akumatu ta fito dg motar ." shikuwa tabarsa da mamakinta dan yalura kalar soyayyar da Hafsat ke nuna masa ta yau tadabance nan yabar gun . itakuwa sakin baki da hanci tayi ganin yadda aka canxa wa gidan su fasali harda get ga fenti ,cikin mamaki ta tura get tashiga,a compound din gidan tasami shamsu da hanifa y'ayan Laure suna wasa.
"har kasa suka gaida ita suna cewa oyoyo Anty", cikin mamakin canxawar tarbiyyar yaran ta amsa musu cikin sakin fuska ,suka bita cikin gidan.
Mamace a tsakar gidan tana yanka latuce zasuci abinci." cikin ihun murnar ganin mamanta ta fad'a jikinta",itama tayi murnar ganin ta, bayan sungaisa ,Hafsat tace mata sir nagaida itah.
Yar dariya mama tayi tace ina ruwan Aliyu sarkin hidima kai ALLAH yyiwa yaronnan albarka gsky Hafsat kindace da miji nagari,abinda kawai zakiyi kibiyasa shine kimasa biyyaya.kingafa yadda yagyara gidan nan yamaidamu yan gayu ,harfa d'akinki yyi miki daban da komai aciki wai inkinxo kirik'a shiga abinki.kullum saiyaxo gidan nan yagaishemu da yimana hidima dan ma babanki yana hanawa,yanxun haka yasa ka su shamsu makarantar boko mai tsada,nima jiya yazomun da sabuwar freezer wai ko ruwa nadinga siyarwa ,kai ALLAH yakara bud'imai albarka Dan ALLAH kik'arayimasa godiya.
"Ajiyar zuciya Hafsat ta yi, tanajin wani tsananin son mijinta da k'aunarsa lallai ta yadda shigowar sir arayuwarta alkhairi ne.kallon mama tayi cikin farin ciki tace ni wlh duk begayamun ba mama,yar dariya tayi tace ai dan ALLAH yyi shiya sa.kije ga d'akin innarku Laure ki gaidota da jiki,kinga ga kwana can dakinbi sai d'akinki saiki bude kishiga.
Turo baki tayi dan ita wlh tama manta da wata Laure aduniya,dukda tasan ance tayi accident kuma bata gidan akayi bikinta.
"Kallon mama tayi tace bakije gun bikinba?"dan xaro ido mama tayi tace naje mana ,yanxun haka bandad'e da dawowaba munje mungama aiki sai anjima zankoma,kitashi kije mana gun Lauren.
Tashi tayi tana kumbure kumbure,girgixa kanta mama tayi tace hmmm babankuma naga baya tausayama dan shi soyayima su rabu dandai nahanasa nakuma sanarwa da mommynku tayiwa daddynku magana ,yahanasa da wlh bazaki sameta gidanba.kije inta nemi yafiyarki kiyafema mata dan ta yi nadama sosai ai ita rayuwa haka take nayarda ,duk Wanda baiyi cutaba to wlh yana tare da ALLAH, dan haka kigode masa.

" ji Hafsat ta yi jikinta yyi sanyi ."

dakin Laure ta nufa tayi sallama, zaune tasameta kan keken guragu ga k'afa d'aya nan me lfy ga kuma wadda aka yanke har dungun yakusa warkewa.

Salati kawai take a cikin zuciyarta.

Zama tayi suka gaisa ,nan Laure ta fara hawaye tana Neman yafiyar Hafsat,nan tace ta yafemata ,tabar d'akin cike da tausayinta.

"" inda akace shine dakinta ta wuce ta bude had'e da shigewa."

Mutuwar tsaye tayi ganin irin dukiyar da aka kashe a d'akin,komai na d'akin pink &white ne,murmushi tayi afili tace ai sana'ar mijinane had'a daki dole yamun Wanda yafi na kowa kan bed ta fad'a tayi kwance tana tunanin mijinta.

Can taduba agogo taga1:00pm nan tashige toilet tayi alwarsa tayi sallah ta gyara fuskar sannan ta rufe daikin ta nufo dakin mama.

Ainanma sakin baki tayi tana kallon dakin had'e da yabawa,nan mama ta kamata abinci taci zata fita baba yashigo.

"Rungumesa tayi tana murna,shima cikin jin dadin ganin yadda tayi kyau had'e da yin b'ulbul da ita,yake tambayar yasuke?"

Cikin farinciki tace lfy suke.nan baba ya zauna kusa da mama yana mata murmushi itakuwa ganin Hafsat yasa taki kallonsa tun bayan datayimasa sannu da zuwa.

Koda Hafsat ta lura da hakan saita fita tana cewa mama tatafi gunsu Fatima.


Bayan ta isa gadan gun umman su taje tayi mata ALLAH yasa alkhairi ,sannan tanufi gun yanmatan.

"Fatima na ganin ta tace ki koma sai yanxun kikagadamar xuwa ko?"

Cikin langabe kai tace sorry Mrs kabeer wlh ina gun mama kinsan tunda nabar gidan saiyau naje.

"Fatima tace eh hakane fa."

Nan k'awayensu na skul din su sai kallon Hafsat suke yadda sukaga tazama babbar yarinya da yawansu sunyi mamaki da akace sir Aliyu ta aura,Ashe soyayya suke ,amma yake nuna kanwarsace.

Nan dai akayita fira amarya da kawayenta,inda suketa jajjayarta ganin ankusa kaita.itakuwa duk atsorace take dan kabeer daga ganin sabazai saurara mataba,sukawa k'awayensu sai tsokanarta suke,suna nan akazo akatafi da Fatima akayomata fad'a tukum sannan mama ta fito da ita dan mik'ata gidan kabeer."nan su Hafsat yan kai amarya akayita fitowa anashiga mota,Hafsat motar amarya tashige dan sir tuni yaturo mata massege kada tasake ta shiga motar wani gardi yakalle masa ita,ta shiga motar da driver zaija akai amarya acikinta ,yaso yakaita to yana tare dasu Daddy.


Masha ALLAH gidan amarya yyi ,nan akayita watsewa dukda Hafsat taso xuwa gidan sa'ada da Zakiyya,amma ba Wanda zai kaita driver yatafi.

gidan duk an watse dg amarya sai kanwar umman su da wata budurwa sai Hafsat kawai suka rage agidan.

Nan Hafsat taji anyi horn da sauri ta fita dan dubawa ko driver ne yakawo wasu.

"Tana xuwa taga shine yakawo kabeer ango,nan tanufesu,adede Sadda ta isa ,kabeer ya fito cikin manyan kaya fuskar nan awashe kamar anmasa bushara da gidan aljanna.yana ganin Hafsat yace gsky antynmu kuma kawar my one dina,kin kyauta dan dama yanxun zanshiga nafito da duk wadda ta zauna mun agd dan yakamata abamu guri hakan.....yar dariya Hafsat tayi dan tasan kabeer yadda yake rawar kan nan yau Fatima zataji jiki,saitaji wani tausayinta.

" mota ta bude had'e da cewa hmmm sannu mai gida to akwaidai Anty kanwar umman su aciki zasuyimata yan gyare gyare sannan su fito inkuma korarsu zakayi ga wuri nan,ta kaiwanan ta shiga had'e da cewa driver gidan sa'ada zai kaita.

Bayan sun isa gidan sa'ada tsaitsaye taje ta rarrashi sa'ada akan tayi hkuri abubuwan sun had'e ne shiya sa amma xataxo mata yini,nan tabarta tana ta shankuka.

Kaitsaye gidan Zakiyya suka wuce can ma tsaitsaye taje ta fito tace driver yamayar da ita gidansu.

Koda ta shiga gida gun mama taje taci tuwo ,tukum ta koma d'akinta tayi wanka da sallah ta kwanta akan bed din ta.babu jimawa kiran sir yashigo awayarta,tana d'agawa tafara sakar masa kukan shagwaba rta,shikuwa cikin rarrashi yace sorry kinji sulti nah wlh ina busy ne duk agajiye nike ,yanxun kina ina nazo mutafi gida?

"Cikin shagwaba ta ce ina gidan mama kuma adakina ."

To yace hade da datse kiran.

Befi minti 15ba yashigo cikin gidan ,besamu kowaba,kawai ya wuce dakin Hafsat .

Ya murd'a k'ofar kwance yasameta ,da gudu ta fad'a jikinsa yarungumeta had'e da juyawa da ita suna dariya.

Hancinta yaja yace oya muje kinxomana gida ko?

Murmushi tayi tace eh din had'e da rikemasa hannu suka fito ,dakinmama sukaje ,bayan sun gaisa sir yace mamanah asamin tuwo !da sauri mama tajawo tiren dke gefenta tana murmushi had'e da cewa oh Aliyu bakagajiya da cin tuwo.

Murmushi yyi yace ai mama tuwanki nadabanne, itakuwa hafsat tasha mamakin yadda sir yayi irin wannan shakuwar da mama.

Bayan mama tayi serving dinsa ,ta tura masa gaban hade da cema Hafsat ta kamasa ruwa ,turo baki Hafsat tayi tace ni mama naga ma baki wani ji dani yanxun.

Yar dariya mama tayi tace eh naga alama kina kishi da aliyu ko?to eh nafi jidashi akanki,tana fad'a tabarmusu dakin.

Shikuwa sir sai dariyar mugunta yakewa Hafsat.

Kwafa tayi tafita yakawo masa ruwan had'e da zama gefensa tana mintsininsa.shareta yyi yagama cin tuwansa yafita gun tape a tsakar gidan yawanke hannu yyiwa su mama da Laure Saida safe dke zaune a tsakar gida.

Nan mama takoma dakin gun Hafsat ,tace bara nabaki wani magunguna ,nan ta shiga bed room ta fito da wata jarka wadda tsumine aciki ,tace ungo maganin basir ne kullum kisha sau3arana koda inkinje gun mijinki kinajin zafi zaki dena ,ta mika mata wasu magaunguna k'ulle aleda tace kirik'a sha da madara insun k'are kimun magana ,kuma kada kibari mijinki yaganikisaka ajikka.

Cikin murya ta karb'a jin harda maganin dena jin zafinnan Wanda dama tanason yiwa mama maganar tana jin kunya.

Nan sukayi sallama tafita gunsir.


****** ****** ******
Hakafa rayuwa tayita tafiya gun sir da Hafsat kullum suna cikin faranta ran juna,dan yanxun Hafsat tuni ta aje kunya tana farantawa mijinta hade da yima biyyaya,kuma yanxun tadena jin wannan zafin kullum suna manne da juna in yafita suna yin waya akai akai.

Bangaren su amarema bbu laifi love kawai suke sha abinsu,musammun su Fatima da kabeer dinta dan kabeer bbu sauki abinda kullum Abu daya tun Fatima bata sababa har ta saba hakan.

Yau Yakama week end ,sir ne zaune Hafsat na tsakiyar jinyoyinsa yana mata tsifa dan komai sir yakemata ko yatayata suyi tare.

daga ita sai wani dan wando iya gwiwa da y'ar Riga iya cibi sai shagwarta take zubawa son ranta.

Can ta kama tari ,daganan sai kakarin amai da sauri ta tashi tashige toilet ta dinga kwata amai,shikuwa sir arikice yabiyota yana tambayarta lfy meke damunta kotace wani abu?

"Ahankali tace ah ah."

Taimaka mata yyi yace ta wanke bakinta sannan yacanja mata kaya yace ,baby muje hospital.

Dire dire tahauyi ita ah ah kada ayimata allura.

Lallabata yyi yace bazai bari ayi mata ba,sannan ta bisa suka wuce hospital.

Wata private hospital sukaje ,nan Sir yabukaci son doctor mace ta dubamasa suntinshi,nan akahad'asa da wata docter ta fara bincikar Hafsat tayi mata yan tambayoyi shikuwa sir yana zaune tana kan cinyarsa ake dubata.

Nan akabata wata yar roba akace tayi fitsari,nanta tashi,har sir zai bits docter tace ah ah yajirata ta fito.

"Bbu jimawa ta fitota mik'amata robar."

Nan aka auna fitsarin atake akagano tana ciki ajikinta ,koda ta fad'a musu wani ihun murnar sir yyi yarungume Hafsat itama cikin murna tace yaya munkusa zama parent muna ko?

Eh yace had'e da cewa ALHMDLLH.

Itakuwa docter sai kallonsu take dan sun bata sha'awa ,nan sir yajata bayan anmata secarning angano cikin wata2ne.

Hannunsa cikin nata suka fito fuskarsu cike da farin ciki,zasu shiga motar ,sukaji wata nacewa bewar ALLAH kece Hafsat?

da sauri sir da hafsat suka juyo.

K'ura ma wadda ta tsaidasu idanu Hafsat tayi atake tagane labor ce wadda suka mata mugun suka suka kuma had'a baki da kamal ,suka kaita step quarters .

"Yatsina fuska sir yyi yace malama fy?"

Duk'awa tayi had'e da bayyana kanta tana rokar Hafsat yafita ,nan tace ta yafe had'e da kallon sir tace my dear mujenan suka shige suka barta gun.

Itakuwa tagane sir Aliyu, kuma ganinsu hakan yatabbatar mata su masoyane kuma ma auratta.

Tun amota sir sai nan nan da Hafsat yake yana tambayarta metakeso na masu ciki yasiya mata?

Cikin shagwaba ta ce muje nidai gun mommy nah ka kaini gunta nike so .

Murmushi yyi yace to my Princess.
Wayarsa yafito yafara sanar da mommy dasu mama bbu ko kunya sannan yakira su Mubarak da kamal,sannan kabeer.

Lokacin dayakira kabeer suna tare da Fatima akicin yana tayata aiki aiko dayaji sir yace Hafsat Nada ciki,aisai yakalli Fatima yace oya muje ALLAH bazai yuyuba muje nima nabada himma ko babyn yaya yasami k'anwa kinga sai ayi yar gida ,abada zumunci ,yafad'a had'e da kashe mata ido.

Itadai murmushi tayi tabisa ,suka wuce k'uryar daki abinsu.

Sukuwa sir gidan mommy suka nufa ,bayan sun isa ,Hafsat na hannunsa suka wuce ciki......


Share pls
[1/15, 11:39 AM] El~hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part121

πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š

Itama Hafsat ba taso xuwa gd ba tafison gun mijinta dandai kawai bata nuna hakanba.
"Koda suka isa gidansu d'akinta aka wuce da ita ", nan jama'a suka cigaba da zuwa yan barka.
Yayinda umman su Fatima ta ja Hafsat domin yin wanka.
Shikuwa sir cikin bacin rai yakoma gd dan baison koda da minti d'aya ne yarabu da sultin shi ,dandai kawai bayason yacika yin musu da mommy ne shiya sa yahakura.
" Hafsat sarkin tsoron ruwan zafi hakadai umma ta gasheta da kyau har aka gama ta fito dg bayin ta nufo dakin", su Zakiyya ,sa'ada ,Fatima duk sun cika d'akin ko waccensu da tulelen cikinta.
Murmushi sukayi dsuka ga Hafsat nan suka fara tsokanarta suna dariya, zama tayi tasaka kaya ta shirya ,yayinda babyn ke gunsu sunata santin yaron .suna dariya dacigaba da tsokanarta . itama dariyar tayi tace hmmm kune abin dariya kuma abin tsokana zakuji yadda haihuwa take tunda har na haihu ai wankan jego bazai bani wuyaba,inkuma kuna dariyar nadawo gd to ko waccenku ita gida zata dawo."nuna Fatima ta yi tace balleke inkindawo mutuminki yazama abin tausayi dan daga gani bayada hakuri",Fatima tace hmmm kedai bari dan my one indai

22 / 23