Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

NIDA DALIBATA by Aysha Galadima

Author :  Aysha Galadima Category :  African Stories & Novels

Chapter   11 / 23

30K to 33K   out of 67.3K words

kaje niba ka'awar amaryaba aibana aibana zauna a high table ba."

Fuska adaure yace muje nace,ba musu ta bisa akahau musu tafi raf raf,bayan sunxauna akakira k'awar amarya tazo,kuma gunda zata zauna nanne Hafsat ta zauna.

"Agadarance kasancewar tunda taga kyawun Hafsat taji tatsaneta,tace ke mlm zaki iya tashi wani kallo Hafsat ta watsamata had'e da Jan tsaki."

MC yalura da hakan yaxo yace pls kiyi hakuri nan zata zauna kitashi.

Tunda akafar abun sir Aliyu bece komai sai sannan jinkalaman MC yasa yace fine Hafsat muje dan bazan iya zama gun da bbukeba dan nan duk band'aukesu mataba ,muna matane.

Anglo yaya Ahmed yalura da hakan da sauri yagirgixama mc kai alamar yabari. dan yasan sir Aliyu kaifi dayane har gun deener din zai iya bari yyi tafiyarsa.

MC yajuya yacigaba da aikinsa,itakuwa yarnyar ta zauna wani gun cike da jin haushin kalaman sir Aliyu...

Share pls
[1/3, 2:37 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part57&58 and WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part59&60

""""""bayan MC yagama kiran abokan ango dana amarya,yasaki kid'a. Sir Aliyu kuwa gashi ga Hafsat gefe yana kallo itakuwa kanta aduke sbd kallon jama 'a yyi mata yawa."""

Can MCyabuk'aci ango da amarya had'e da k'awayansu su fito fili su cashe.

"Fatima ce taga Hafsat batada niyar tashi xuwa gun rawar hakan yasa tanufi gunta.tana xuwa taja hannun ta tace muje dan Allah bansan musu.

Kallon sir Aliyu tayi dan tantana gudun yimasa laifi,shikuwa ganin haka yasa yad'agamata kai alamar taje.

Nan suka tafi gun rawar ,shikuma sir Aliyu beda niyar tashi Balle yaje gun rawar.

Wani abokinsane yata6osa yace friend wad'annan yaran k'annanka ne?"

Fuska atamke yace eh kasan bansan tambaya ko?

Murmushi yyi yace gsky wadda taxo taja hannun wadda kuke tare yanzun tamun dan Allah kaji!

Tsaki yyi yace saikaje kashigar da kanka nibazanjawa kaina rainiba gun yara.
"Amma azuciyarsa yaji Dadi daba Hafsat yace ta masaba."
Juyowa yyi yaga har Al-ameen ya isa gun rawar yanata yiwa Fatima lik'i,dubawa yyi yaga Hafsat tsaye wasu maza su ukku suna mata lik'i da y'an dubu dubu d a sauri ya mik'e tsay ejin wani abu yasoki zuciyarsa,yanufi gun tareda fito da dollars yan ammuru ka,yana xuwa yafinciki hannunta fuska a tamke yakaita dedegun da amarya da ango suke yafara mata lik'i da dollars. gaba daya kallo yadawo gunsu ganin bbu namijin da yyi lik'i da dollars sai shi, sa ida yalik'e mata Rafa biyu sannan yy iwa ango da amarya

"Ahankali sir Aliyu yarik'e hannun hafs at yasaka mata Rafa daya,yakai bakinsa saitin kunnanta yace nima yimun lik'in ,yafad'a yana murmushi itama murmushi tay I adede nan camera man yadaukesu pho to."

"" Ahankali Hafsat ta rik'a yiwa sir Aliyu lik'i suna kallon juna suna murmushi hartagama masa,ya jata sukabar gun .""

Bayan sun zauna me photo yaxo yaba sir Aliyu dan shi yad'auka su masoya ne.karba sir Aliyu yyi yabashi kud'in yatafi.

Kallon pic in kawai yake ganin irin kyawun dasukayi a pic din,satar kallon Hafsat yyi yaga hankalinta baya gunshi,da sauri yad'aga suit dinsa yasaka pic din .

Wayarsa ce ta yi ringing, yana dubawa yaga daddynsa ne.

Kallon Hafsat yyi yace Hafsat dina bari naje waje nayi waya nadawo.

Turo baki tayi ta kauda fuskarta gefe,girgiza kansa yyi yace oh Hafsat rigimarki tayi yawa meye abun fushi anan ?

"Cikin shagwaba ta ce Toni saika tafi kabarni ni daya."

Murmushi yyi yace aikema d'axun kinje gun rawa kin barni ko?

Wayar ce ta sake ringing, cikin rarrashi yace bara naje kinji tawan kinga dad d'ina ke kirana, kanta tad'aga da sauri yabargun.
Samir da dama haka yake so ,sir Aliyu nabarin gun yazo yazauna gunda yatashi,ahankali yace ranki yadad'e! Ykk ya gida??
Batare da takallesaba tace lfy atak'aice ,samir yace dan Allah ke k'anwar Aliyu Suleiman rabo ce?
da mamaki Hafsat ta kallesa tace lfy daiko ,meyasa kamun wannan tambayar?
Samir yace wlh inasonki ina kaunar ki bada wasaba amma naga Aliyu yyi Kane Kane yaha na kowa kulaki,shin e nike zaton kodai k e ba k'anwarsa bace pls kifad'amun gsky kinjiko.Hafsat na shirin yin magna taj i k'amshin turaren si r Aliyu,da sauri ta d'ago kanta sukayi I do biyu dashi,Atake taji gabanta yafad'i ganin yadda idanun sa sukayi jajir fuska rsa ad'aure bbu ala mun wasa ga jijiyoyi n kansa suntashi rad'a rad'a alamar ra nasa ab'ace yake.

Da sauri yabar gun Hafsat ta rufa masa baya tana kiransa ko juyowa beyiba ,yashige motarsa yajata atsiyace.

Shikuwa samir dalilin dayasa yatambayi Hafsat shine yana zargin kamar sir Aliyu sonta yke.ganin abinda yafaru yanxu yasa ya yarda sonta yake dan yaga zallar kishi akwayar idanunsa.

Hafsat kuwa cikin kuka ta dawo dan tacewa Fatima gida zata je.

Tana cikin tafiya hankali tashe ko gabanta bata gani,taji muryar Fatima na kiranta da sauri ta juya taganta tare da Al-ameen tsaye suna magana.

"Ahankali Fatima ta zo gunta tana tambayarta lfy meya faru?dantaga lokacin da sir Aliyu yafito afusace taga Hafsat ta bisa yashige mota be saurari Hafsat d'inba.

Cikin kuka Hafsat ke labarta mata komai ,had'e da cewa yanxun yatafi yana fushi dani kadama yyi accident da gudufa yabar gunnan.

Rarrashinta Fatima ta yi tace sis Ai Sir bazai iya fushi dakeba,gobe zaku shirya kinji.

Cikin kuka Hafsat tace ni mukoma gd yanxun,Fatima tace ai anma tashi danyanxun12: fa .

Hafsat ta ce wancan gayenfa?

Murmushi Fatima ta yi tace abokinsu yayane wai sona yake ni....shiru tayi ganin Al-ameen yanufosu.

Yana zuwa yakalli Fatima yace baby nah kinga antashi muje nakaiku gida.

Da sauri Hafsat tace to, Fatima nahararanta ,nan sukabisa yabud'e ma Fatima gidan gaba yace my Princess kishiga nan ko?
Da sauri Hafsat ta turata murmushi Al-ameen yyi yace friend pls kishigardani gun my Princess naga kamar bata sona.
Murmushi yak'e
Hafsat ta yi dan gaba daya hankalinta nagun Sir Aliyu, tace ai inde wannan ne kada kadamu zata soka,murmushi yyi yace Allah yasa, nan yashige gidn gaba yatada motar suka nufi gidansu Fatima.

6angaren sir Aliyu kuwa driving yake zuciyarsa na tafarfasa hade da k'una,axuciyarsa yake hangen fuskar samir da Hafsat .tambayar kansa yyi me samir yake nufi? Kada dai yace da gaske son h afsat yake! Taf dole yyi maganin samir akan yabar kula k'an warsa inbahaka ray uka su b'aci.wata zuciyar tace masa to kai sonta kke ne? Tsaki yyi afili yace habadai aibazanso D'ALIBATA ba gsky danni har yanxun banga wacce nakes oba.amma kuma agefen zuciyarsa jin zafin samir yake da haushin Hafsat data kulasa yake.

Haka yyita tunanin xuci da tambayoyin da beda me amsa masa su.

Daga karshe yyi anguwarsu Hafsat yyi parking can nesa ,yadda baza ,aganshiba.

Dan yad'aukarwa kansa alk'awarin sai yaga waye zai maidota gida ,kuma itada wazasu dawo??

""" befi minti 20ba agun yaga ana maid o mutane ,da sauri yafito yajingina bayansa jikin motar yana ganin kowa.
Can yaga motar Al-ameen yyi parking, Fatima ta fito gidan gaba ,Hafsat tafito gdn baya,sannan Al-ameen yatsare Fatima da mgana .Hafsat nage fe tana jiransu su ga ma tazo sutafi."";;

"Wani sanyi yaji acikin ransa ganin ba samir ya maido hafsat ba."

Kuma yalura da Al-ameen son Fatima yake,tsaki yaja afili yace basuda wani aiki sai suce suna son mace.koma ya SO d'in yake ne?

"Wata zuciyar tace masa oho."
Mota yakoma yajata yanufi gida.

Hafsat kuwa gaba ta yi dan bata iya jure jiran fatima.

Tanashiga cikin gidan straight d'akin Fatima ta wuce,tacir e kayanta tayi wank a,had'e da sallar isha'i.ranta babu dad'i ta kwanta sak amakon fushin da sir Aliyu yake yi da ita,Fatima tayi rarrashin amma Hafsat tak'i Baron damuwa da abun k' arshema tasaka kuka,hakan yaba Fatima haushi dan bataga abun kuka akan abinda yafaruba.saita k'yaleta tayi kwanci yarta,Hafsat bata de ne kukaba saida ba cci yyi gaba da ita.

Sir Aliyu kuwa bayan yyi shirin bacci kewar Hafsat ta ishesa yadauko pic din da akamusu daxu yyita kallo yana murmushi.

Tunawa yyi da d'azun Hafsat ta biyosa tana kiransa yak'i kulata,duk sai yaji bbu dad'i,afili yace allah yasa kada tayita kuka dan nasan Hafsat kuka baya mata wuya.

Gaba daya saiyaji bbu dad'i dan bayason ganin tana kuka.

Tunawa yyi datanada waya da yakirata,afili kuma yace Hafsat tayi k'arama da rik'e waya.

Haka yyita tunanin Hafsat har bacci yyi gaba dashi pic d'insu na a k'irjinsa.

***************

Washe gari haka Hafsat ta tashi idanu duk sun kumbura sbd kukan datasha yi jiya da dare.

Duk sai Fatima ta ji tausayinta ,haka suka yita hidima,Hafsat na sukuku,bayan sunyi break suka zauna ,kasancewar sai karfe2:30pm za,a daura auren yaya Ahmed ,sunanan saiga umman su Fatima ta shigo d'akin tacema Fatima taje can bayan layinsu akwai bak'i taje ta taho dasu ,bazasu ganeba.

Bayan umman ta fita Fatima ta ce kalli Hafsat tace sis muje kirakani!

Hafsat ta ce kije kaina namin ciwo ,Fatima tace Allah yabaki lfy dan ta lura batasan rakata,nan tasaka hijab ta fita.

Sir Aliyu kuwa koda yatashi da tunanin halin da Hafsat take ciki yakeyi,yanxun haka gaban dinning yake zaune gasu mommy da kabeer da sa,ada da sadeekpls
na fira ana break amma shi yakasa cin komai tunanin Hafsat yake,can yamik'e ,mommy tace babana ina zakaje?

Da sauri yace xanje gun telan danaba yyi mun d'inkin d'aurin auren Ahmed begamaba bari naje.

Bejira amsarta tafita yaja motarsa ,bai tsaya ko inaba sai gidansu Fatima.

Ya na fitowa Fatima na dawowa da mutanen dazasu je gidansu.

Da sauki ya tsaidata ,mutanan suka wuce ciki,yakalleta bayan sun gaisa yace Fatima kifada mun gsky kada kimun k'arya ina Hafsat tayi kuka jiya kobatayiba kifada mun dan Allah.......

Share pls

NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾

Story & written by mmn fareesa

WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part59&60

"Ajiyar zuciya Fatim a tayi tace", gsky sir tayi kuka dan haka nature d'inta yake,b atason yiwa mutum laifi koda yarone ga ba daya saita damu. Nibanma son kai ta yiwa lafiba naga dai tana kuka nabata b aki amma taki haku ra har na k'yaketa y anzun haka tana ci kin gidan .
" ahankali yace jeki kiramun ita kinji dan Allah ki lallab'ata."
Nan Fatima ta ce to ta nufi cikin gdan.

Shikuwa sir Aliyu du k tausayin Hafsat yajeji axuciyarsa,yak'agu taxo ya rarrasheta .

Fatima nazuwa ta sameta zaune tayi tagumi ,tace sis ki zo sir Aliyu nakiran ki awaje.da sauri ha fsat tace sis dgaske kike?
Fatima ta ce eh am ma ni shawarar da zanbaki kada kije.
Da sauri Hafsat tace me yasa ?
Fatima ta ce haba mana kema kija masa aji kuma in ki n masa laifi kidena saurin kuka.

"Yanxun bara naje n ace masa na lallab' aki kink'i zuwa,alam un kema kina fushi dashi sosai.

Nan Hafsat tace to shikenan sis ,fatim ata fita tasami sir Aliyu, tasanar dashi yadda suka tsara .

Cikin damuwa yace wai da gaske bazat ata zoba tayi fushi s osai?

Fatima tace eh gsky sir,girgiza kansa yyi yace to shikenan a mma dan Allah kiku lamun da ita ,natafi yafad'a had'e da shiga mota yabar gun.

" Fatima taje tasanar da Hafsat yadda sukayi da sir Aliyu, tace sis yafa damu kinga yadda yawani marairaice wai dan Allah nakulamishi dke.murmushin jin Dadi Hafsat ta yi, nan suka tashi Hafsat ta cigaba da walwalalta cikin jin dad'in sir yadena fushi da ita.

Sir Aliyu kuwa duk yinin ranar beci komaiba sai tunanin Hafsat da halin datake yakeyi.

Ana yin azahar yyi shirin zuwa d'aurin aure ,cikin shadda light blue tasha dinkin hannu yar ci ki da babbar Riga sai kamshi yake. Yanufi gun daurin auren ya k'udurta aransa ko cikin gidan ne sai yashiga yaga Hafsat dinsa ya rar rasheta ta dena fus hi dashi.bayan anga ma d'aurin aure duk abokan ango suka bisa zuwa cikin gida nsu,shima Al-ameen yaci marun d'in sha dda yanaso yaga sa hibarsa wato fatima .
Har ciki suka shiga adede compound din gidan duk mutanene kuma ha fsat da fatima nagu nsun saka anko d'insu sunyi kyau so sai .sir Aliyune yahango Hafsat take away ahannunta tarike ta nama fatima gwalo, murmushi yyi afili yace sarkin tsokana.

Karasawa yyi gun ,saidai kawai Hafsat ta ji k'amshinsa da sauri ta juyo sukayi 4eyes.

Wani killer smile yasakarma,saita turo baki tajason tagudu ,da sauri yatare gabanta,fuska kalar tausayi yace haba mana tawan nifa bakonkine ,kuma anason ka girmama bak'onka shine ni kike guduna zakiyi tafiyarki kin kyauta?

Murgud'a dan bakinta tayi tace to yaya bakaine jiya kayi tafiyanka ba kabarni,ni ina ruwana dakai tunda banda wani mahimmanci agunka kanaso nayita kuka dan namaka laifi.

"Ahankali yace I'm really very sorry kinji tawan ,banso kina fushi dani, dakuma yawan kukanki ,Amma kema kin fad'ane kawai aikin San nadamu dke sosai.

Shiru tayi ,yace meye a take away din?

" anhankali tace snacks ne."

Murmushi yyi yace to nike nan baza 'a baniba saina roka?

Kinga ga fatima can tanaba Al-ameen ha rma murmushi take yimasa ,Amma ni k'inki mun ko?

Cikin shagwaba ta ce, aiyanxun zanmaka bamun shirya ba .

Wasu kujeru dake gefen flows suka koma suka zauna, sir Aliyu yace hafsatttttttttttt dina!

Murmushi tayi tace yayanah,shima murmushi nyyi yace ai yanxun munshirya kindena fushi dani ko?

Ahankali Hafsat tace eh yayanah munshirya dariya yyi ,yafito da wayarsa yace kinyi kyau sosai bari nayi miki pics ko?

Ba musu tace to dan batason su cika fada dashi.

Nan yyita mata masu kyauhar yagama,yakalleta murya k'asa k'asa yace pls Hafsat d'ina kada na koma ganinki da kowa ne namiji kinjiko.

Ahankali Hafsat tace to yaya koda d'an uwanane?

Tunawa yyi da fatima tace masa Hafsat ce first born agidansu batada yaya,Amma axuciyarsa yace bari nagwadata shin tad'aukeni d'an uwanta bazata boyemun komaiba.

Kallon ta yyi yace Hafsat ,inaso kifada mun labarinki kuma ke wacece?

Da sauri ta kallesa da mamaki afuskarta,yad'aga mata kai alamar yana sauraronta.

Axuciyarta taji bazata iya boye masa komaiba,nan taduk'ar dakai tafara sanar dashi tarihin rayuwarta da labarin yanxun batason ina mahaifiyarta takeba.takuma sanar dashi labarin deeni gidoga.

Sir Aliyu yatausaya mata,har idanunsa sunyi jajir sbd koda can baya akwai abunda fatima tab'oye masa a labarin Hafsat.

Abu biyu yatsare masa arai,shine ba'ason ina mahaifiyarta takeba sai labarin deeni gidoga.yaji zafi aransa sosai da Hafsat ta ce wai har my wife deeni gidoga yake cemata,ya k'udurta aransa duk ran da yagamu da deeni saiya koyamasa hankali.

Kallon Hafsat yyi yaga tana hawaye,ahankali yamik'a mata hand chief yace ki goge hawayenki insha Allah za'a ga mama kinjiko.

Kuma shi baba ai lfy kuke dashi ko?

Ahankali Hafsat ta ce eh.

Mik'a masa hand chief din tayi murmushi yyi yace nabarmiki,duk sadda kika tuna dani toki kalli hand chief din kiyi murmushi xanji hakan ajikina.

Murmushin jin Dadin kalamansa tayi tace to Yayana nagode sosae Allah yabar zumunci.

Murmushi yyi yace ameen bbu godiya atsakanunmu.

Amma dai shi wannan deeni bedai yunkurin tab'aki ko?

Hafsat ta ce eh ai babana bazai bariba yanxun haka ma yahanasa shiga gidanmu.

Wani sanyi yaji axuciyarsa jin be yunkurin tabata kuma anhanasa shiga gidan.

Kallon ta yyi zomuje kirakani tawan kinji,murmushi tayi tace to yaya muje.

Har get suka fita ,yabud'e mata mota yace kishiga ranki yadade.

Murmushi tayi tace yaya kacika zolaya Allah kuwa,shiga yyi yaba motar wuta yace ai gsky na fad'a.

Kallon ta yyi yace wlh Hafsat banson muna batawa dake ko inga kina kuka pls kedena kinji tawan.

Murmushi tayi tace to yaya nah bazan koma yin kukanba ainima banason Bacin ranka wlh duk inkana fushi dani banajin Dadi arayuwata.

"Ahankali yace nima haka."

Parking yyi gaban wani shopping male, suka fito yace muje nan sukayi ciki...

Share pls
[1/3, 2:47 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
🐾🐾🐾🐾🐾🐾 story & written by mmn fareesa

WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part61&62 and WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part63&64

Suna shiga Sir Aliyu nagaba Hafsat na baya , fannin kayan sawa sukayi .
"Ahankali sir Aliyu yace kixabi duk abinda kikeso kinji,murmushi tayi tad'an fara zab'a ,ga nin bata wani dauka yasa da kansa yashi ga jidar mata kaya h artace ya,isa amma be saurateta.dayaga abu sai kiji yace wa nnan zaimiki kyau ko?itadai sai tayi m urmushi kawai.

"""" haka yyita jidar mata kayan sawa da na kwalliya. "

Sungama siyan kom ai har sun biya,yatu na dawani turare ,da sauri yace Hafsat nayi mantuwa muje ki rakani ,mak'ale kafada tayi alamar bazatajeba ,murmushi yyi yace nine fa yayanki,hararansa tayi tace eh d'in,murmushi yyi yace haba yarinya nikike harara ko?

"daga masa kai tayi alamar eh, da sauri ya biyota tasaki ledar kayan ta zura aguje yarufa mata baya."

Sai d'an zagaye gun suke suna dariya abinsu, wasu na kallonsu suna birgesu.

Hafsat nashan yar kwana ta shigo fannin kayan provision, cikin gajiyawa tace yaya pls natuba muje narakaka kadauki abinda ka manta.

Sir Aliyu dke bayant a yana shirin yin mgn, kawai yaga Zakiyya itada wani d'an iskan boy friend d'inta.tasha kananun kaya surar jikinta abayyane,kallon sir Aliyu tayi da mamaki ganinsa tare da wata tace yaya wannan wawiyar ,jakar ina kasameta daga gani ta had'a iri da mayu, wa'annan kwala kwalan idanu nata haka.sir shiru yyi bece komai yanajin zafin kalaman da Zakiyya ta alak'anta Hafsat dasu. Saima yajuya yacigaba da duba wasu kayayyaki dke gaba nsa.

"Hafsat kuwa sarki ntsoro tana ganin y adda Zakiyya ke zare ido gata babba sai tasha jinin jikinta,tadawo bayan sir Aliyu tatsaya."

Zakiyya cikin jin haushin kin tankata da sir Aliyu yyi tace wai yaya Aliyu baka gannibane ina magana ka share?

Sir Aliyu yajuyo yakalleta sama da k'asa yyi murmushin takaici yace naganka me zanmaka ne?

Cikin mamaki Zakiyya ta ce kamar ya naganka saikace ni namiji ce ne?

d'aga kafada yyi alamar ko ajikinsa yace eh aini nan duk nan gurin Bacin wannan yanuna Hafsat dke bayansa yace banga mace anan gunba,dakai da wannan sokwan muna mazan duk daya na daukeshi dke.sannan daga yau kika sake kiran hafsat da kalmominki na hassada agareta sai nayi k'asa k'asa dke kamar yadda nakoyawa Mubarak hankali akan nagaba dashi. dan wannan dkike rainawa daya ce tamkar da dubu ,tafiki daraja ,matsayi ,aguna ,danke baki isa tayi magana dkeba sbd bakida d'a'a ,da tarbiya,itakuma bata hudd'a da marar tarbiya ,yana kaiwanan ya finciki hannun Hafsat sukabar gun azafafe.

"Cikin matukar jin kunya hade da bakin cikin kalaman sir Aliyu, Zakiyya tabar gun ko sallama batayiwa boy friend dintaba .

Shikuwa sir Aliyu suna barin gun yasake mata hannu yaje yad'auki ledar kayan suka fita.

Acikin mota yana driving yanajin d'acin kalaman Zakiyya datajefi Hafsat dasu ,axuciyarsa yace kwata kwata basuda tarbiya yan gidansu ko kad'an inbacin yanagudun Bacin ran su daddy da yyi mata abunda zatayi nadama har gaba ,da abada dan duk Wanda yanemi yataka Hafsat sai inda karfinsa yaka'r e.kallon ta yyi yaga alamar taji zafin kalaman Zakiyya,ci kin rarrashi yace kiyi hakuri kinji my hafs at zanyi

11 / 23