Advertisements
google.com, pub-3860387852992103, DIRECT, f08c47fec0942fa0



Follow us on social media

Facebook Telegram TikTok WhatsApp X

NIDA DALIBATA by Aysha Galadima

Author :  Aysha Galadima Category :  African Stories & Novels

Chapter   10 / 23

27K to 30K   out of 67.3K words

nemana mana,kallonta yyi cikin wani yanayi yace aiko munfita babu inda zaki fira zamuyi kibani labarin abinda kikayi da kika dawo gd.

Kallonsa tayi tace to yaya zan baka mujeto,nan yabud'e lock din suka fito.

Wow wasu ke cewa gani yadda kayan suka karbi sir Aliyu.

Wasu daga cikin abokansu ,sun dauka Hafsat ce budurwarsa ,wasukuma sun dauka kanwarsace.

Koda suka fito sai kallonsu ake ahankali sir Aliyu yanufi gun abokansa.

Hafsat kuwa gun Fatima ta nufa tana mata masifa tabarta hakuri Fatima ta bata tace sis wlh yayane yace inbisu naga keba bakuwabace shiyasa .

Amma kinsanko asheda sir Aliyu shine abokin yaya da akecewa baya kasar.

Hafsat ta ce eh aitare mukazo,dariya Fatima ta yi tace ainaji wasu nacewa gayan yyimusu .

Wani haushi Hafsat ta ji jin kalaman Fatima ,amma saita canjamusu fira.

Wasu yanmata ne zaune suna fira daya tace wai Ashe wancan gayenne ake jiran yazo baya kasar.

Daya ta ce aiyakai ajirasa dan duk cikin nazan gunnan inkika cire ango banga Wanda yakaisa haduwaba.

Kinga waccen babyn da ita yazo k'ila budurwarsace dan sun dace dajuna.

Sir Aliyu yana cikin abokansu ga ango da amaryarsa agefe anata raba yogurt da su fura da madarar shanu tafulani,wani sameer yakalli sir Aliyu ye mr man waccan yarinyar babynkace?

Cikin kosawa sir Aliyu yace ah ah kanwatace,da sauri samir yace ,yayanmu wlh tamun dg yau kazama yaya wlh ta tafi da imanina irinsu na wahalar samu.

Tsaki sir Aliyu yaja dan surutun samir yafara isarsa,gawani haushin kansa dayaji kan yace kanwarsace,sai yaji dama yace eh babynsace da yanzun samir bazai matsamasaba ,tashi yyi yabar gun ,shikuwa samir yasan halin sir Aliyu da miskilanci kuma yasan kaifi dayane,dan haka yadauki niyar zaishigar da kansa gunta.

Koda yatashi cikin yanmatan yakutsa yana Neman Hafsat sukuwa sai wani iyayi suke kozai kulasu.

Can yahangota ,da rake ahannunta da yoghurt.

Yana isa gunta bece komaiba ,itakuwa kamshinsa taji taduba aiko tagansa murmushi suka sakarma juna dan sun manta da mutanan dake gun ,ahankali Hafsat ta ce shine kayi tafiyarka kabarni ni kadai ko? Marairaicewa yyi yace sorry Tawan aigashi nadawo muje kiji wata maga me Dadi, kallonsa tayi tadan zaro ido tace da gaske yayanah? Murmushi yyi yace Allah kuwa,to muje inji tace tareda jerawa dashi dansu tafi.

Ai baki daya mutanan dake gun maida Hafsat da sir Aliyu dukayi kamar tb saida suka fara tafiya wasu sukabar kallonsu.

Itakuwa Fatima tagama yarda, soyayya Hafsat fa sir Aliyu suke saidai yadda tafahimta basu son sunason junansuba.

Koda suka isa gun motarsa saman motar yazauna yace ,kinde sani adole nasaka kayannan yafada tareda da fito da wayarsa yana latsawa.

Hafsat dake tsaye gabansa tace, yaya meye lbrin ,murmushi yyi yace sai kinbiya kudi saina baki.

Murguda masa baki tayi, ashagwabe tace nidai bawani biyan dazanyi nisaika fadamun.

Murmushi yyi yace haba yarinya darabon intafi gida inbari,kallonsa tayi tace hmm aibakasan gidanmuba kuma ai akwai waddanda zasu mayar damu gda.

Yatsina fuska yyi yace ainasan gidanku ,da sauri tace wanne anguwane?

Ahankali yace saikinbiya sannan na fada miki.

Aisaitafara dire dire ita saiyafada mata,abinda Hafsat batasani ba sir Aliyu yasa wayarsa yanata mata video din abinda take da pics itakuwa atunaninta latsa wayarsa yake.

Ganin da yyi tana dire dire dire gakuma maza yakalleta hade da haratanta yace kibari komubata bakigani ga maza gun kuma zasu iya kallonki....karamar wayarsa ce tayi ring in da sauri yaduba yaga dad dinsane faskekiyar wayarsa yamik'ama Hafsat yace rikemun nadawo anamun waya ,amma kada kije ko ina kinga dazu saida nayita nemanki ,karba tayi tace to,shikuma yazagaya bayan gun.

Yana tafiya ,da sauri Fatima ta zo suka kashe suna dariya Fatima tace kinajin dadinki wlh kinganki keda sir kamar masoya.

Tsaki Hafsat tayi tace zaki fara ko,tonidai mutumci ketsakanunmu ba wani abu ba kingane.

Kallon wayar hannunta Fatima ta yi tace ,sis wayarsa ce ?

Hafsat ta ce eh,nan Fatima ta ce yimana selfie,nan kuwa suka bude camera kasancewar wayar ba,a ki take ba ,nan suka rika pics kala kala dg karshe Fatima ta karbi wayar tahauyima Hafsat pics.

Can sukabari ,sukayi ta ganin pics din dan sunyi kyau gasunan baro baro kasancewarta babbar waya ,can Hafsat ta ce kinga sis bari Nayi deleting dinsu kafin yadawo dan wata kawai zai amsa yadawo.

Dede nan sir Aliyu yadawo Hafsat nakokarin deleting sukaji muryarsa yace abani wayata nadawo,ahankali Hafsat tace am... Am.eh d...zamu goge pic ne ,kallonda yyimata yasaka tabasa wayar batashiryaba,nan Fatima ta gaidashi ,tawuce su sum.

Itakuwa Hafsat turo baki tayi batace komaiba, kallonta yyi dan yaji dadin pics din dasukayi koyayi missing dinta ya kalla ai,yace kixo muje gida kinga marece yyi yanzun anyi magarib.

Bata kallesaba tace yaya tareda Fatima zamu tafi.

Fuska atamke yace da ai da ita kikazo ko,?

Kinsan banson musu ko gaddama ko inkuma kinfison raina yabaci to saiki zauna kutafi tare da Fatima.

Da sauri ta kallesa taga alamar ransa yabaci,da sauri tace yaya bafa hakanike nufiba.

Atsawace yace kije kawai ,aitunda naga bkyason zuwa gida yanzun kunyi appointment da wani zaku hadu anan dan haka nibazance kada kikulasa.

Azuciye yabud'e k'yauren motar zaishiga,yaji tafashe da kuka da guru taxo ta bude gidan gaba tashige bece komaiba ,yaja motar sai shashshekar kuka takeyi.

Ahankali yace Hafsat dan Allah kiyi shiru indannayimiki fada ko dannace dole kixo nakaiki gida kike kuka kidena bazan sake takurakiba.

Cikin shashshekar kuka tace ko daya dagacikinsu basubane.

Yace to menene?
Tace da batafiya zakayi kabarniba kuma nabatamaka rai shiyasani kuka.

Har cikin zuciyarsa yaji dadin kalamanta yasan Hafsat ta daukesa da mahimmanci arayuwarta.

Murya k'asa k'asa yace to aiyanxun nahakura kema kin hakura ko?

Ahankali tace eh ni aibanyi fushiba ,kallonta yyi suna had'a ido suka saki sanyayyan murmushi.

Sir Aliyu yacigaba da driving dinsa yace yauwa kokefa banason muna yawan batawa pls kirika kiyaye Bacin raina kinji ko.......

Yawan comment yawan typing๐Ÿ˜๐Ÿ˜

Share pls
NIDA D'ALIBATA
๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ

Story & written by mmn fareesa

Nasadaukarda wannan page din ga dukkan wacce tayi boarding skul.

WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part53&54

Ahankali tace to insha Allah, amma kaima yaya kacika ,saurin fushi karage, murmushi yyi yace to zandenama baki daya. Haka yacigaba da driving dinsa yana tunani azuciyarsa shin wacce anguwa zasu nufa gashi yace mata yason anguwarsu can dubara tafado masa dayatuna aiyasan gidansu Ahmed Nasir kuma Fatima tace s makwabtane dasu Hafsat, kawai sai yanufi can anguwar Hafsat kuwa murna tayi Ashe da gaske sir Aliyu yasan gidansu,muryansa taji yana cewa gobe zakije gun deener din? Bata kallesaba tace eh insha Allah ahankali yace goben zanxo da karfe 7:00na kaiki ko,to tace ganin zai wuce gidansu yasa tace yaya yyi nan katsaya da sauri yace Aina San nan ne zan saukeki parking zanyiko,ahankali yatsaya tabude zata fito ,hafsatttttttttttt! Yakira sunanta ahankali kallonsa tayi yace to saida safe kink'agara kije gd ne murmushi tayi tace ehmana yace to nacema sa,ada kina gaida ita da sauri tace eh wai yaya ni yaushe zatazo gidanmu ne ahankali yace saikin fara zuwa gidansu t uro baki tayi tace shikenan ,amma goben kasameni gidansu Fatima yac meyasa?tace hakanan OK yace tare da cewa ko murmushi n baza amunba sai narok'a murmushi tayi masa ,harda daga masa hannu ta rufe motar bebar gunba saida yaga ta shiga gida tukum sannan yyi tafiyarsa.

Agajiye takoma gida bayan tacire kayan tayi wanka tayi sallah.

Fura kawai tasha dan Laure tadena bata abinci kumafa tanasata aiki,taje tayima baba saida safe takwanta.

Amma me data rufe ido sir Aliyu take gani yana mata murmushi.

Itama murmushi ntayi afili tace oh yaya sarkin fushi sai kuma tayi yar dariya dahaka bacci Yy gaba da ita.

A6angaren sir Aliyu shima hakan take dan yana kwanciya tunanin Hafsat ya addabesa.

Tunawa yyi da wayarsa da sauri yadauka yashiga video, yaita kallon irin yadda take shagwaba da murguda baki sai murmushinsa yake shi daya.

Can kuma yabud'e pics yana ganin wani itada Fatima wani ita daya.

Can yaga wani ita daya tayi wani fitinan nan kyau Atake yamayardashi akan screem din wayar.

Sai kallo yake yana tuna gobe k'ila tafi haka kyau tunda betaba ganinta da parsonal ba.

Wayarce tayi ringing yaduba yaga Zakiyya ce tsaki yaja afili yace aikin banxa wasu matan ba class wlh .

Tunawa yyi da irin kamun kai had'e da tarbiyya irin na Hafsat yyi murmushi afili yace ke dabance acikin mata .

Kashe wayar yyi ganin xata matsa masa yyi kwanciyarsa cikin farinciki.

Washe gari takama Friday, Hafsat tun10:am tagama shara da wanke wanke ta gyara dakin ta dana babanta.

Tana zaune dakinta saiga baba yashigo da shirinsa zaije kauye sariin kayan miya dana masarufi dayake siyarwa.

Kallon Hafsat yyi yace, yar albarka ni tafiya zanyi kuma nasan sai gobe zan dawo sbd inason insami daurin auren yaronnan Ahmed, tunda kince zakuje parti yake ko mene?

Murmushi tayi tace party baba deenar ko ,yace to kidai kula da kanki kinji dannaga abun nagidane shiyasa nabarki,inkun dawo kinga dare yyi kikwana gidansu Fatima dan nasan Laure zata rufemiki kofa da wuri .ahankali tace to baba nicanma zanje ayimun kunshi bari nabika mufita kada inna ta hanini fita,to yace sannan yyita mata nasiha takula da kanta nan tadauki abinda zata bukata tarufe dakin suka fita itada baba. Laure nadaki ita da y'ayanta suna tsinewa Hafsat.

Har bakin get din gidansu Fatima baba yyimata rakkiya sannan yatafi.

Tun a compound din gidan suka hadu da Fatima ana mata kunshi,murmushi Fatima tayi ta harari Hafsat tace shine jiya bbu ban kwana ko kikayi tafiyarki.

Dariya Hafsat ta yi tace sorry sis yanzun in angama miki waza'ayimawa?

Fatima tace ke mana dama niyata in angama bakixoba naje gd nakiraki,amma dai kinxo kenan harzuwa lokacin deenar bazaki koma gd ba sai dare.

Murmushi Hafsat ta yi tace eh, nanma zankwana,ihunmurna Fatima ta yi tace pls da gaske kike?

Hafsat ta ce eh, bari naje dakinki na aje kayana mugaisa da umma,Fatima tace ok nan tayi cikin gidan bbu jimawa tadawo anagama wa Fatima itama akafara mata .

"""""" sunkai awaya guda da wani abu sannan akagama ,bayan yabushe ta wanke kada kuso kuga yadda kunshin yyima Fatima da Hafsat."'''''';;

*****************
Sir Aliyu ne zaune a part dinsa ,yana ta aikin tunanin Hafsat jiyayi yanason ganininta nan yatashi yadau key din mota yabar gidan.tunani yake shin inama zai fara zuwa Aida kunya yanuna gun Hafsat yaje saima ayimasa wata fahimta,bari yaje gidansu Ahmed Nasir kawai tunda har gidan yanashiga dukda yadade rabonsa da gidan gsky inyaje yaga Fatima k'ila takira masa Hafsat da wannan yyi horn gidansu Fatima get man yabudemasa get ,bayan yyi parking yafito da niyar shiga cikin gidan ,dedegun wasu flowers yaji sweet voice din Hafsat ta nacewa nifa sis bawani kitson da za,amun steaming kawai zaki rakani amun ko ammun Kitso zai warware,Fatima tace aike kinfini gashi ni kaina zaiyi Kitso ai,hararanta Hafsat ta yi tace kodanafikin saidai ko tsawo amma ba yawab...........maganar ta makalemata sakamakon sir Aliyu da suka yi ido biyu dashi yana nufo inda suke zaune.........

Share pls
[1/3, 2:37 PM] El-hajj: NIDA D'ALIBATA
๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ๐Ÿพ
Story & written by mmn fareesa

WWW.HAUSAEBOOKS.COM.NG part55&56

"da sauri Hafsat ta sunkuyadda da kanta k'asa."
Shikuma yakafesu da idanu yana aikinkallo.fatimace tayi saurin gaidashi,ya amsa had'e da tambayarta ko Ahmed na part dinsa?
"Fatima ta mik'e tace bari naje nagani ko yayan naciki." Nan tabar gun ,sir Aliyu yakalli Hafsat yaga kanta aduke.
" ahankali yace to bara nakoma tunda bakyason ganina?"
da sauri tace ah ah yaya bahaka bane, ina kwana?

"Murmushi yyi yace lfy lau." Muje inkin shirya nakaiki gun steamin dinko?"

da sauri tace ainafasa zuwa ma yaya, da idanu yatsaretadasu yana kallon k'unshinta yana yaba kunshin azuciyarsa.

"Mik'ewa tsaye yyi yace jeki saka hijab dinki muje banason musu ko gaddama."

Adedenan Fatima ta iso cikin girmamawa tace sir yayan bayanan.murmushi yyi yace kada kidamu zankirashi ma,dama yafad'ane dan karsu Dhaka itada Hafsat gun Hafsat yazo shiyasa yanuna gun Ahmad yazo.

""" Hafsat kuwa Jan Fatima ta yi gefe waitazo tarakata sir Aliyu zaikaita gun steaming. """"

Fatima tace sis bazaniba kije dan Allah kina bata masa lokaci gsky,haranta Hafsat ta yi tace wai bazaki rakaniba da gaske?

"Fatima tace eh,"
Hafsat ta kalleta tayi kwaba taje zaki nemi wani abu guna nima,tafad'a had'e da Barin gurin.

"Shikuwa sir Aliyu yacika yyi fam da shanyawar da Hafsat tayimasa".

Jira kawai yake takara 5minit inbatazoba yyi tafiyarsa,can sai yahangotota jikin madubi ,yacigaba da kallonta harta iso gun motar.ahankali ta kwankwasa yabud'e mata, murmushi tayi tace yayanah kayi hakuri nabarka kanata jirana ko? da d'in maganarta yaji besan likacinda yyi murmushi ba.motar yatada yace bakomai my sister kinsan inaji dake ne zanjiraki ko minti nawa zakiyi,amma wanne colour din kaya zaki saka agun deener din?

" ahankali tace gawnt ce dark blue da yarciki fara"!

Murmushi yyi yace kice zakiyi kyau sosai ko ?

"Batace komaiba",
Juyoya yyi yace wanne gu zamuje ayimiki steaming din?
Turo baki tayi tace duk inda kakaini yyi,ok kawai yace yacigaba da driving dinsa.

dede gun wani shago nayin gyaran kai yyi parking, kallonta yyi yace inazuwa bejira amsartaba yafita. Jim kad'an,yadawo yace kije zandawo nanda 30minit to tace tafita.

"""" harcikin shagon ta shiga nan suka hau yima steaming din kasancewar bab layi har aka gama .aka gyareshi ga bant akayima donut sai yyi kamar tasaka acuci maza. Sai fuskarta tasake fitowa gwanin sha,a
Wa ,tana daura dan kwalinta sir Aliyu yakira matar awaya yace Hafsat ta fito n an tafito ,sai kallonta yake shiko ba make up ganin kyawunta yake.bayan tashiga yajamotar suka fara tafiya."""";;;;;;;

Can Sir Aliyu yace Hafsat dina kinajin yunwa ko?
"Da sauri tace ah ah naci abinci!

" ahankali yace Toni meyasa baki tambayeni nima naci abinci ba?"

Cikin shagwaba ta ce yaya aikai babbane nasan kaci ma abinci ,nikuwa yarinyace shiyasa ka tambaya ko naci hakane,?

Murmushi yyi yace bahaka bane, ninagama bakyamurna da zuwana gunki,kallonsa tayi suka had'a ido tayi masa dariya.
"Tace wlh inajin farinciki inmuna tare bama murnaba kayarda?, ahankali yace nayarda tawan.murya k'asa k'asa tace yaya kazomin da sa,ada yace me zaki biya nazomiki da ita? Turo baki tayi tace oh yaya komai saikace saina biya,indebaza kazo min da itaba shikenan."""";;

Dedenan kuma suka iso k'ofar gidan su Fatima,Hafsat takallesa tace yayanah nag.....shiittt yace babu godiya tsakanunmu ki kulamun da kanki kinji?

" wani killer smiling tasakarmasa tace to kaima ka kulamun da kanka, allah yakiye kagaida mundasu mommy, kuma kaci abinci da yawa inma bakaciba jikina zai bani.""

Cikin jin dadin kalamanta yace to Tawan nima haka bye bye suka ringa d'agawa juna hannu har yabar gun cike da farin ciki.

********************
Da misalin karfe 3:pm sir Aliyu ne a dining area, sai cin abinci yake axuciya rsa yanacewa nasan yanzun jikinta yabata inacida yawa nasan kuma zatayi farinciki da hakan.

Mommy datayi masa kuri da ido tana mamakin wannan cin abincin dan tunda take bata taba gani yaci abinci da yawan hakaba.

"Kallonsa tasake tace wai babana me yasameka kake cin abinci haka."

"Cikin subutar baki yace hmmm inaso naci da yawane dan nasan Hafsat zatayi farin ciki da hak......", da sauri yyi shiru yafara tarin karya danbesan sadda maganar tafitoba.itakuwa mommy axuciyarta ta tabbatar da zargita na sir Aliyu yafad'a tarkon soyayya, kuma tabbas yarince hatsat."";;

Ruwa sir Aliyu yasha sum sum yabar parlourn danjin kunyar da yyi.

Bayan sallar magarib Sir Aliyu yashirya cikin suit dark blue sai yarciki fara, yasaka takali da agogo farare,yyima jikinsa wankan turare yaja motarsa yadauki hanyar gidansu Fatima.

Akuma lokacin hafasat da Fatima sungama shiryawa cikin gawnt dinsu ga make up ammusu sunsha kyau kamar kasace su kagudu ga kamshi natashi ajikinsu.

"""""" yanzun haka suna tsaye a compound din gidan,Hafsat tace kinga sis yayan shiru be zoba! Kallonta Fatima ta yi tace k'ila yana hanya kuma ke zai dauka tunda akwai wadd'anda zasubini kinsan bayason surutu muje wajema kada yaxo yyita jiranki nan suka fito kuma alokacin sir Aliyu yyi parking. "";;

Zuge glass din motar yyi ga haken fitilun k'ofar gidan sun haske ko ina Atake yahangosu wani sanyi yaji am ma yaso Hafsat ta sa kodan gyale ne sbd kada ayita kalleta ,haka yafito fuska ba walwala yana yaba kyawunta azuciyarsa Hafsat naganinsa taga kaya kala daya suka saka itadashi wani dad'i taji da sauri harda dan gudunta ta nufi gunsa,dan tamanta da Fatima na gun,Fatima naganin haka takoma ciki dantafito da sauran yan,uwa sutafi danga motoci yayanta yaturo akwashe mutane.

" kafeta yyi da sexy eyes dinsa ,tana isowa tasaki murmushi shima murmushi yyi mata yace kinyi kyau tawan amma bana hanaki yin guduba?"

Turo baki gaba tayi tace na manta yi hakuri kada kayi fushi dani.

"Dariya tabasa sosai ganin ta turo dan bakinta gaba", saida yadara yace to muje ko?

Bud'emata gidan gaba yayi tashige hade da Jan rigarta dke Jan k'asa,shima yashige yaja motar duk sunyi shiru su duka,shi yana tunanin dasunje mazan gun zasuyita kallonta ,ita tanatuninin dalilin yin shirunsa.da haka suka isa hotel d'in da za'ayi deenar din.

Gaba daya gun duk yanmata da maza anfito dg mota ,ga tauwagar ango can gefe suna layi ,mace gefe namiji gefe,ango da amarya na gaba ,MC sai cewa yake muna Neman babban aminin ango ,inyanagun ya,iso dan Allah shi kawai ake jira amarya da ango su shiga ciki.

" duk abinda ake fada akunnan sir Aliyu da Hafsat. "

Amma basu fitoba ,can yabud'e motar yakalleta yace muje ,ahankali suka jera suka nufi gun,gaba daya anmusu caaaaaaaaaa da idanuwa.

Ango kuwa yasha mamakin ganin sir Aliyu da Hafsat atare amma baice komaiba.

Wasu sun birgesu,wasu masu son sir Aliyu sunji tsanar Hafsat .

Haka suka tsaya bayan ango da amarya ,sainan nan sir Aliyu yake da Hafsat duk wani motsinta aidonsa.

Bayan anshiga ciki ,MC yagabatar da abinda yatarasu,yabukaci abokin ango yazo yabada tarihin ango.

Cikin kasaita had'e da aji sir Aliyu yamik'e tsaye dan tafiya,Hafsat naganin haka fuska ba walwala ta kauda kanta gefe da sauri yace mene ne ?gayamun kinji?

"Ahankali tace bakaine zaka tafiba kabarni", da sauri yace inxakije to muje? Nadauka bazakije ba shiyasa amma kid'anyimun murmushi kinwani d'aure fuska .

Murmushi tayi tabisa sukace yakarbi laspeaker yafara bada tarihin ango da harshen turanci har yagama.

Wasu y'amma dke gefe daya ta ce kai gayen nan yaga hadu kamar karya dena magana ,voice din sa tamun,itakuma waccan chiweengum din tawani manne masa duk inda zashi tana biye dashi harda wani saka kaya kala d'aya dashi.

D'ayar tace da gaskiyarta wlh dankoni nasami wannan dole nalik'e masa ,aibatayi wasaba,wlh Sundance da juna sosai ji kayansu kala d'aya naji harsun burgeni.

" MC ne yafara kiran sir Aliyu dan yaxo yazauna kan high table kusada ango".

Aiko yatashi had'e dacema Hafsat suje ahankali tace ah a h yayay

10 / 23