Author : NONE Category : African Stories & Novels
tanaso sai kaga ya mata, baiyi fushi ko ya mata fada ko sau daya ba, instead wani irin sakalta ya cigaba dayayi har likitotin abun yana damunsu aransu
everything she says shi ake ji, and everything she want komeyene shi kawai yake mata. akwana na hudun dayaga tana bada hadin kai sosai anaata jinya her ECG has reached 98% yanxu kuma tana cin abinci sai kawai aka sallamesu da dare suka dawo gida
ranar gabaki daya he was with her a room inta yana gaya mata kalamai masu tsananin dadi har tay bacci tana murmushi tareda jin matsanancin son babanta aranta sosai
the moment ya koma room dinsa kuma ya sauya fuska suka zauna sukayi magana da matarsa hajya hamida dan yasan yanxu babu yadda ya iya dolene kawai yaje family house again ayi magana asaka ranar daurin auren nan, all this while bai taba fitowa fili yagaya ma matarsa hajiya hamida boyayyen qudurinsa akan zainab ba sai yanxu.
wanda tunda ya fara fayyace mata yadda ya tsara rayuwar zainab din itama saida taji tsoro ta hau sara mashi.
cikin dare ya gaya mata dokokin da zai saka ma zainab, na farko kuma mafi muhimmanci shine babu wani hidimar biki na yar gata da zasuyi dan ko sisin su bazasu sake su kashe a auren nan ba, everything will be within the family, shine kawai zai gayyato manyan bakinsa maza aje daurin aure dan a shaida ya aurar da yarsa shikenan.
na biu kuma ya riga yagama shirinsa da likita, yace mata daga gobe, zai bata wani magani da zata rika zuwa ita dakanta tana bawa zainab arifah tana sha agabnta dan maganin hana haihuwa ne, snn zaa mata small surgery a mahaifa zaa toshe hanyar da sperm zaibi yana shiga, wata nurse zataso har na tsawom wata guda tana kulawa da ita in ayi surgeryn dan baiyasone kwata kwata zainab ta haihu a gidan ibaad, cos he still suspect that in ya hada jini da su zasu kashe masa yarsa snn suyi amfani da abunda zata haifa a kwashe mata dukiya...
doka na uku shine zasu cigaba da yin duk yadda zasuyi suga auren zainab din baiyi lasting har abada ba ta hanyar sponsoring da providing rayuwar ibaad da komi daya shafi financial freedom, yace mata zai bawa ibaad kujeran MD a kamfanin da zainab din take jagoranta, sabida su san samunshi da rashinsa, da komi dayake ciki finances dinsa ya zama a tafin hannunsu yake.
nd he believe zainab will come back to her sense one day, cos no woman want a weak man, intaga ibaad yana karkashinta ne baida arxikin kansa sai nata zata rainashi, on the long run zasu cusa mata ra'ayin da zata ji bai dace da ita ba idan kuma aka kai matsayin da auren zai tarwatse then they will snatched their wealth frm him, disgrace him, locked him up and make him miserable nd poor forever. yarsu kuma sai ta aure wanda ya dace da ita ta haifa masa jikoki da miji within her class cikin salon alon, wai ahakan kuma gani suke sunyi maganin yan hassada da yan son amfani dayarsu dan su gaje arzikin yarsu anan gaba
hajiya hamida kamar zata zuba ruwa akasa tasha tsabar farincikin dirar plans din nan, 100% ta goya ma mijinta baya. tace masa yabar mata part din cusa ma zainab ra'ayin tsana da raina miji..cos she knw extly when to begin tace masa lokcin obsessive soyayyar ya fara gushewa dats when she will start her own.
perfectly suka hada plan dinsu, washe gari akwana na biyar they behave normal agaban zainab basu ce mata komi ba. har saida akaci one full week snn sukazo room dinta da dare zasu mata goodnite.
anan ne prof ya sanar da ita cewa gobe ne zaije suyi magana a saka ranar auren nata, but...he has his writen rules on paper like a contrct, inhar ta amince ta tasaka hannu akai toh maganan aure angama dashi.
tsabar zumudi tace masa ai koma miye dokar zata bi inde she wll get to answer mrs ibaad a rayuwarta,duk dama arazane take da reaction din nala, ta lura kamar nala is scared da maganan matarcan boka datace aurensu bazaiyi ba,but she is still counting on the fact that rukky tace mata "ko da yayu it will be her karma" meaning zai iyu faruwar kenan,. oh well then, fuck the karma, ta riga ta sa aranta tunda har akwai tiny chance na yuwar auren duk wani mummnan qaddara da zai biyo baya zata iya dashi
infact she will create her own destiny ai anty saferea ta taba cemata bokayen nan mugayen makaryata ne
tay tunanin duk dokokin babanta bazai wuce akan kudi ba, well, daya bata papern taga abubuwan daya shafi kudin, da yadda zai dauki nauyin rayuwrta dana mijinta an all that, batun rashin haihuwar ne ya mata bambarakwai kuma ya mugun daga mata hanklinta sosai..but she quickly discard it, cos is better to lose a child than the father.
ranta baiso har can can ba tay ma babanta biyayya tayi signing komi snn tace masa bazata taɓa karya dokokin sa tamasa alkwari.
tunda suka gama da wann fannin shi ya fita yaje family house, hajy hamida kuma daga safiyar ranan ta fara dura ma zainab arifah kwayoyin hana haihuwa
dagata dayan bangaren kuwa tunda aka fara maganan Auren ibaad komi ya lafa gidan sai kananan gulma dake tashi here and der msammn daga wajensu ammi babba da su anty safeera, ga hjy mairo ma inzaty magana babu sirrii sam sai kowa yaji, wanda duk dama ayaanah tana fushi da komi acikin satin nan gabaki daya saida behaviours din mutanen gidan yasaka ta gane cewa komi na dole akayi ma ibaad snn yana cikin wani hali gashi wainashi data dingay yasa yadan kyaleta dan shima yaji dakansa cos he is hurting soo much msmn dayaga ayaanah taki ta fahimceshi.
zaizo gidan baifi sau biyu ba, dayaga har yau batako lekowa bata amsa sakonsa bare kira ranar kawai sai yahakura ya dauke kafarsa yau kusan kwana biyu kenan baizo dubata ba, kuma bai kira ko ya tura mata text din lallashi daya saba kowani rana ba..
duk sai taji kuma ta damu, barinma ranar da sukayi waya da sultana sukayi dogon hira duk ta kwashe labarin wasu abubuwan da ake ma ibaad din,da wanda yake ciki duk ta fayyace mata tace mata auren nan fa bappa zaidu ne suka bashi umarni kuma dama kowa yasan hjy tace zata tsine masa, tace ai yanxu ma bata fiye ganinsa yana cin abinci agidan ba nd he look pale nd sick yanata shiri ma zaiyi tafiya kasar waje next week.
duk sai kuma ta rasa meke mata dadi, yau da safe tay tunanin duniya na yadda zata kirashi ta bashi hakuri amma takasa tabuka komi musn inta tuna irin wahala da wainashi datay akwana biyun nan. dake weknd ne ranar ma basuda exams, takira ruthy ta tambayeta me zatasha jikinta yay zafi ruth tace mata ta gwada shan yellow flagyl wasu yana sa jikin su yay dumi.
bayan sunyi breakfast ta sace key tafita da motar ammi karama tajeta chemist nemo yellow flagyl. fitarta bada jimawa ba prof yazo aka kira bappa zaidu aka taru a falo
bai rusuna ba ya gama nanata dokokinsa haka ya kawo batun cewa ai tunda zaidu yaje asibiti ya lallaba zainab a tsayin kawunta shima kenan dan ya bawa ibaad matsayi da gidan zama yakuma dauke masa nauyin ciyar da mata balaifi bane tunda shima ai kawunsa ne so yana da cikakken dama yamasa wann gatar.
haka uncle moh ya goyi bayan prof 100% yadinga maganganu yana yabonsa snn suka saka hajya mairo dole dole ta amince da komi dayazo dede da ra'ayinsu, da sunan wai ana neman sulhu da hadin kan family snn kuma adalci ne akayiwa ibaad shima kar ace ba'a masa gata ba dan ubansa baya raye.
they manipulated his intention behind doing everything suka nuna ma hajiya cewa wai gata prof yake so yay ma ibaad amatsayin shi na maraya kuma kawunshi shiyasa zai dauko nauyin komi kuma zai bashi MD na kamfani.
bappa zaidu yanata kallonsu da mamakin munafurcinsu aransa tunda yaga hajiya ta hau kai hartana wani kuka tana ma zayyanu godiya akan hallaci da gata dayama ibaad
bappa zaidu baice komi akan batun saka ranar ba, dan nan ma prof ne yay babakere akai yace ma hajiya sai nan da wata daya yakeso ayi auren sabida yana so a zainab arifah ta samu kwarin jiki kar akaita gidan miji da rauni bata gama warwarewa ba.
saida suka gama tass snn ta tambaye bappa zaidu ko duk hakan ya masa, ya kyabe baki yace ai dama sune da biki shidai rule dinsa dayane muddin wann ya aure bazai hana ibaad kara aure agaba ba shikenan, tunda wann na dole ne, toh ya zama dole kuwa abashi dama nan gaba yakara aure da wacce yake so. da mamakinsu prof yace shi wann bai damesa ba shidai kawai kar ynxun ayi abunda zai tabbatar masa da cewa ran yarsa ake nema ba auren kare rayuwarta kona zumuncinsu ba.
sosai ya rika jadadda musu muddin ibaad yay wani abunda zainab ta dau ranta wallah za'a fuskance walaknci da tozarci daga wajensa dan bazai taba yafewa ba kai daga ranar ma kawai gara uwarsan ta tsine masa kawai dan zai musu hukunci ne kamar bai sansu ba.
duk yabi ya cusa zcyar ma hjy mairo tsoro, nan akagama magana aka bar auren in four weeks time wanda dede lkcin da zainab arifah zata gama jinya kenan.
suna ficewa bappa zaidu ya kira ibaad awaya office dinsa yace maza maza yana son ganinsa..
lokcin ibaad yana wani important meeting ne shida jamal da farhan da prince hassan a gidan mahaifyar jamal din wata lady diana kirar yazo masa saiya roki bappa alfarma akan yabashi awa guda yanxu zaizo...
Dama kuma auditioning suka hadu sunayi, suna warware cigaban da suke samu, da inda zasu kara pushing dan lady diana ta kawo musu sabbin crude oil patners tanaso each of them ya saya 10% share a wani saudi arabian oil makert da zai na kawo musu return na billion 2 ko wani wata. haka suka tattara files suka har hada suka cire kudi, kowa ya bada nashi, but they need one more person kuma sun rasa wazasu saka, ibaad was thinking abt maheer amma daya kirasa sai maheer din yace masa bai shirya ba dan acikin yan uwansa karankaf maheer ne kawai yasan ibaad yana da wani abu waishi kudi amma haka yay shiru shima bai gaya ma kowa ba ya rike sirrin dan uwansa kmr yadda shima ya taba rike masa, ganin bai samu kan maheer ba kawai saiya siya share din ma bappa zaidu ragowar dayan slot dinsa yacike masa awajensa.
lady diana itace zata processing musu komi next week duk zasu kasance a kasar waje ayi signing duka legal documents acan dama kuma ibaad yana so yaje ya karasa gama furnishing din makaken gidansa da already last week aka gama shi tsafff...
sum shirya in sun gama meeting din kawai lunch zasuyi atare anan gidan su jamal din but due to kiran da bappa zaidun ya masa sai shi kadaine bazauna ba ya wuce office dan ya samesa acan
bayan tafiyarsa ne wajen cin abinci sama sama jamal ya gaya musu halin da ibaad yake ciki na yadda zainab arifah take kkrin manipulating din family dan a aura matashi
prince hassan saida ya fi kowa jin baqin cikin labarin nan dan sosaine ya tsane zainab arifah like everything abt her is just gross to him, farhan yace dama shi ya dan fahimce komi sabida ibaad was not himself musmn a satin nan kuma yasha jin labarin yarinyar she is complete spoilt brat kuma tana da wata kawa tantiriyar yar kwaya.
dukansu sunji tausayin ibaad bana kadan ba gabaki daya mood din prince hassan saiya lalace gabaki daya harma baici abinci ba, suka yanke hukunci kawai cewa zasu jira ibaad din yadawo dan susan wani irin support ya kamata su masa a wann lokacin dan su saukaka masa radadi.
ibaad yana isa offishin bappa zaidu ya samesa yanakan meeting ,gashi yazo da crude oil file din daya saya masa share dan yasashi signing amma baisan ya zai yafara tunkarsa da mgnn ba. wancan karon ma amminsa ya saya share a dubai na clothing line but it wasnt hard for him ya mata wala wala to get her signature and thumprint cikin sauki yasan bappnsa kam bazai signing haka kawai ba
he had been building a quiet business for his mum a kasar waje amma bata sani ba cos he want to really surprise her with it one day.
duk dama wekdn ne still saida ya jira for 10 min kafin suka fito shi ya shiga..
bayan sun gaisa bappa zaidu yahau gaya masa cewa nan da wata daya ne daurin aurensa da zainab arifah snn ya fayyace masa batun gida, lafiya, ciyarwa, kudin sutura da kudin kashewa da kuma MD position da prof yace zaibasa kuma ga yadda suka saka maganan agaban hajya yanxu basu isa suce basaso ba dan haka kar yace komi kawai ya karba.
sann shi asali ba akan wnn maganan yakirashi ba, cos he just want to know, yace he had been wanting to ask him shin wani busines ne yakey, dan ya jima dayace masa yana business kuma yana ganinsa da cars da ababen duniya amma bai taba fayyace masa menene ba, he want to know now sabida kar aje a dorasa akan matsayin MD a kamfanin prof ya zamana iyakan madogaransa kenan na rayuwa, yace masa a matsayinsa na uba bazaifa yarda hakan ya faru ba, inde busines din dayakeyin bai tsaya ba yagaya masa kawai shizai iya sauka a wann kujerar tasa ya dora sa akai shi saiyay retire koma yaya ne dan kar azo ace prof ne ya dora sa akan arziki akarshe yazamo masa kayan gori snn yana da business partners in yanaso zaiyi amfani da sauran kudin gadonsa tunda yana da yawa sai yay investing kawai de shi bayaso ne ace ya zauna shiru prof yana masa komi.
ibaad yay shiru for a while, dan harga Allah yanaso ne dukiyarsa ya cigaba da zamowa anynomous kodan ya gama ganin kalar kowa, baisan ya nuna kansa a fili bare shima ya zama amfara worshiping dinsa a family kamar yadda ake ma prof dan sosai yaga illar hakan a ahalinsu, kusan wanda yake da abun duniya ne kawai irimsu ammi babba, anty safeera,hajiya mairo da irinsu uncle moh suka fi darajawa
..saidai tunda akayi case dinnan ya lura da asalin masu kaunarsa, bappa zaidu, da mahaifyarsa sai brothers dinsa MJ da maheer wanda tunda aka fara case dinnan basu taba juya masa baya ba ko sun nuna masa baida gata ba
sai yaga ma babu amfanin boye ma bappa zaidu komi nasa yanxu tunda har ya tambya, dan yasan mutumin nan yana sonsa tsakani da Allah snn yay masa yaqin da ko mahaifinsa ne ba lallaine ya masa irinsa ba. he tot abt it for a while kafin ya fara da neman alfarman cewa duk maganan da zai gaya ma bappa zaidun yanxu yana so ne su bari atsakaninsu ko mamansa baiyaso agaya mata, he will tell her how wealthy he is when he feel is ryt..
Da mamaki bappa zaidu yace masa toh zai masa alkwarin ne inde har abun bana cutarwa ko haramun bane.
ibaad ya ciro hadadden samsung dinsa da ga aljihunsa, yajona da printer na office din ya ciro 6 business front document ya tattara duka ya aje agaban bappa zaidu sann ya zauna yafara masa bayanin abubuwn dayake ciki, tundaga kan kamfanin Q4 sovereing grp, da su logistic, ga estates, da multinational investm firm dinsu, da private income streams insa na pharmaceuticals da wasu yan kananan tarkacen side busines
sai ya masa bayanin harda wann sabon dayau suka tattauna, snn yahau bawa bappa hakuri sosai nakin gaya makowa sirrinsa dayayi tsawon lkci, yace he just want to do sumting for himself by himself batare daya takura masa koya daura masa nauyin shige masa gaba ba....
tsabar kaduwa da mamaki da bappa zaidu yasha harsaida idonsa ya tara ruwan hawaye
he was soo amazed abun yafara masa kamar a mafarki dan baiyi tsammanin yawan shige da fice da tafiye tafiye da tarayyarsa dasu jamal wani abu babba haka suke ginawa ma kansu ba, he salut the pure power of strong connection da networking, dan kusan shine 70% magic power da yay boosting succes dinsu daya hadu da sudin mutane me masu bala'in jajircewa da saka kai they take any favourable oppurtunity that comes deir way babu bata lokaci nd they trust each other sosai.
bappa zaidu yana hawayen murna still yana masa fada yana cemasa i am proud of u at same time still yana cewa baka kyauta min ba..har ya kusa yasa ibaad din dariya
yace "yanzu dama kana da rufin asirin ka zauna anata maka wannan wakalancin ai danasan hakane da wallah gori ma kadai sai ya ishesu kuma bazaka karbi komi nasa ba....
ibaad yana murmushi yace masa kar ya damu shi hakan ma yake so abar prof din yayi tunanin baida shi, sabida ya lura inhar kowa yasani labari zai iya canzawa, is eida shima afara bashi superior treatment sama da yan uwansa su MJ da maheer, ko kuma kawunsa prof din yay amfani da wani dama yafara jawosa kasa kmr yadda yake ma bappa zaidun makirci inyaga zai samu wani abu babba na cigaba sai yay maza yayi shige da fice yasa ayi cancel wasu contract dinsa aboye.
shikansa ibaad saida ya fara shiga duniyan business kafin jamal ya nuna masa wasu sirrikan prof da kuma irin makircin dayake ma bappa zaidu wata rana ma su suke budewa bappa zaidun hanya a sama batare da yasan waya taimake sa ba.
sosai bappa zaidu ya sha baqar mamaki akan haka snn ya gamsu da wannann bayanin nasa har ma yaji kamar cewa ibaad din ma yafisu wayo da dogon tunani, dan ya tabbata inhar akasan yana da wann daukakar babu shakka irinsu hajy mairo zasu nemi su lalata alaqarsa da su maheer da su mujaheed tahanyar shigo musu da bangarenci da fifiko da nuna bambamci..
is true they have to cut the generational curse kar suma wann dabi'an bambamci da