ABUNDA KE BOYE

Author :  NONE Category :  African Stories & Novels

Chapter   29 / 88

84K to 87K   out of 262.2K words

iska daga falonsa dawani makaken wayar wuta irin cable dinnan bai wani tsayajin me zatace ba amugun harzuke ya cakumota ya hau chauda mata cable din ajikinta yana cewa tunda ke kin nuna ma duniya ke karamar yarinyace zakisan cewa kuwa baki karfin duka agidan nan ba..


wani dan uban ihu takey tafadi kasa agigice tana murkusus tana cewa wayyo Allah na baba dan Allah kay hakuri wallah ni aka cuta..baba nice me gaskiya

gashi dogon nity ne ajikinta mai tsantsi kamr satin innan ya dan kame dirin jikinta sai feywww fewww taji duka na shiga jikinta kota ina tsabar zafin datakeji
kamar zata suma haka take birgima ya hadata har da uwartan ya masifesu yace mata tay waje tunda ta iyayin rashin mutunci da hauka wa mijinta toh badai ta zauna masa agidnsa ba saidai tafita taje pyschtri wajen yan uwanta mahaukata tacigaba da rayuwa.

duk surutu da borin da mamanta tay bai kulasu ba...haka kuwa ya mata rashin mutunci ya koreta agidan yasa aka kulle masa gate dinsa..

karshe gidan kawunta wanda shine waliyyinta dayake da mugun zafin ta wuce wanda kafin ta isama zazzabi me mugun zafi ya rufeta, badon da taimakon saka bakin matarsa ba nan ma da korarta zaiyi dan wncn karon ma datay yaji shine yaje har gida ya bawa bappa zaidun haquri aka maidata...

abun duniya ya taru ya mata yawa, saida aka kira nurse tazo gidan tasaka mata ruwa, duk iyayenta maza suka dau zafi sosai...matan ne suke zaune tare da ita...

wanda yake matsayin shine mahaifinta yace muddin ta bari mijinta ya saketa saiya tsineta mata dan haka tafa san yadda zatay tashawo kansa tun basu kai ruwa rana ba.

kawuntan kuma yace abarta agidansa har sai ya garata kafin asan me zai faru agaba. tunda ta kwanta a dakin kuka kawai takey tana dan danasanin faruwar komi gashi tabar wayoyinta duka a gida batasan taya zata kira aminiyarta ta gaya mata kalar iftila in daya fado mata ayau ba. ita ba magani ba, ga asarar million goma ga mijinta da yayansa sun dau zafi akanta sosai..



bangeren su ibaad kuwa har angama shirya ayaana za aikata ICU a dorata da ggawa akan oxygen sai kuma condition in nata yay subsiding miracously numfashinta ya dawo daidai..

dede lokcin bappa zaidu ya aje sultana a school, kafin nan yazo asibitin ya samesu nan aka sanar da shi duk abunda yake faruwa, after much talk with the doctor ya biya kudi for exra heart specialist consultancy da za'a iya samu agaggauce..


bayan bappa zaidu ya gama abunda zaiyi anty hauwa ce ta rakosa har waje snn ya wuce office abunsa dan gaba daya jiyake kamar he is not in mood for everthyn yau.

anan asibiti su ibaad suka zauna harsaida akai yan kwaje kwaje aka tabbar da komi lafya snn aka bata private room akan asibiti zasu riƙeta anan for some days for further observations.

sai wajajen 10:30 kafin komi ya lafa, maheer ya fita yaje ya siyo musu breakfast wanda kwata kwata ma dan kadan sukaci suka kyautar da saura, can sai ibaad ya tashi yafice da wayarsa a hannu ya kyale maheer din yana zaune akan kujera kusa da ayaanah datake kan bacci baiko gama karasawa reception ba suka ci karo da mahaifiyarsa...
#SURAYYAHMS
idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata

*AREWABOOKS*
*@SURAYYAHMS*

*WATTAPAD @SURAYYAHMS*


*WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED*


#SURAYYAHMS
#COMEBACK SERIES
2024/2025
[15/11, 17:52] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: https://chat.whatsapp.com/L0CT3df9pSP05pzRWvDHam?mode=wwt
Your go-to for beautiful, budget-friendly modest wear! Discover a curated collection of thrifted abayas, gowns, and dresses. Each piece is Grade A quality, ready to elevate your wardrobe.

⏯️2️⃣2️⃣
Abunda ke ɓoye💫#surayyahms
Da mamaki ibaad ya tsaya yanata kallon mum dinsa agaban hospital reception harta gama magana da wata mata snn takaraso ta wajensa fuskanta ba sake sosai ba,.

ahnkli cikin yanayin mamakin ganintan yace.."ammi ure here..ciki ciki tace yes surprise to see me huhn? ya dada kureta da ido yace "meya faru? hope ure okay maa ba dazun nan kikace min zakije aiki sabida kina da important meeting ba?

cikin katsesa da muryan fushi me hade da damuwa tace "eh, inakan hanyan ai aka kirani shine na dawo..kwayar idonsa daya dan fada ciki yay farau takalla cikin sauke ajiyan zuciya tace"so how is she? any major injuries??ko kun tsaya kuna kallo har an kasheta?

bai amsata ba saida ya jawo hannunta gently suka bar kan hanyan suka tsaya daga gefe snn ya girgiza kai yace ko daya'

wani irin shiru tay masa ta dan dauke kanta ganin batace mai komi ba sai yahau gaisheta, still taki ta amsashi..sai can kafin nan ta juyo muryanta wani iri iri tace"rayyan, wato mummunan abu irin haka na faruwa a gidan ku shine ni mahaifyrka bazaka dauki wayarka ka kirani ba ko??

....zai magana cikin masifa daya taho mata ido arufe tafara masa fada tana cewa "fisabillah what is the meaning of this rayyan?wai meyasa kaida bappanka kukemin haka ne?what are u ppl protecting me from.. nifa bance muku ina tsoron matarsa ba..,dont mistake me keeping my distance frm her as fear, sabida na lura da cewa kmr raihanatu batasan meke mata ciwo ba har ynxu. nd you guys have no ryt to keep this away frm me, that young gal is also my sole responsiblity, she cant beat nd bully her like dat kuma yatafi abanza kuna kallo, gaskiya nide ko kadan baku kyauta min ba ynxu da ankasheta da dukan fa kunyi ma uwarta adalci kenan? snn me zamuzo mucewa hajiy mairo after she trusted us with her..

zai magana ta kara daga mai hannu fuskarta a dore while her words are still calm cikin nuna bacin rantan a fili tace"please be quiet it is too late for your explanations young man. bana son jin wani uzurinku..muje ciki kawai in duba me jiki.

...gaba tay walking calmly and confidently like a queen jikinta sanye da wata hadadden all black designer dubai abayanta dayaji stones, her golden heels nd bag marar hayaniya to match da irin stones din dake jiki,

ibaad yafara binta abaya baya while tana dan sauri sauri tana jan ajiyan zuciya mai nauyi, wanda kallo daya kamata zakasan ko kadan bataji dadin labarin dataji game da abunda yafaru da ayaanahn yau ba...

she have a very important meeting on call saidai tunda anty hauwa ta kirata ta tsegunta mata abunda ke faruwa atake take tay cancelling komi tafasa zuwa meeting in tajuyo da mota tazo asibitin batare da ta kira bappa zaidun ba.

suna kaiwa dakin ibaad yay sauri yabude mata kofa bakinta dauke da sallama mesanyi tashigo hadadden qamshin jikinta me ajii maheer ya shaƙo sai ya daga kansa da sauri suna haɗe ido da maheer din kuwa taji ta razana da yanayinsa ta tsaya cak wanda tun ma kafin tagama kallonsa taga ya taso a mugun raunace yanazuwa ya rungumeta da karfin tsiya tareda aje kansa akan kafadarta very emotionally..da karyayyen muryansa dake fita ahnkli yace "ammi??i am so happy ure here.

rungumesa tay cikin lallashi jikinta a sanyaye tace maheer are u okay?? ahankli ya girgiza kai...sai kuma yafara mata hawaye sosai harda yar karamr sheshheka...

idanunta atake ya kawo ruwan itama ta kara tantamesa ajikin ta ahnkli tana patting bayansa in a calming way tana famr kirar sunansa in a cool soothing whisper muryanta harna rawa rawa takecewa "haba maheer
..maheer..son....will you pls calm down?bdan Allah kayi hakuri mana kadena kuka kaji??

like a child maheer ya dada riketa sosai sabida duk duniya lamarin mamansa ne kadai yake kuntata masa hargaka yana kuka dan bakaramin cimasa rai yakeyi ba, raunattcen kuka dan kadan ne yakufce masa, amugun raunacen yace 'ammi im so tired..i am tired of her..wallah nagaji! batace mai komi ba ta dada rungumesa..
jin yana tambayarta ko anya ammi babban ce ta haifesa kuwa?

dede nan ibaad ya sunkuyar dakansa can kasa yanata kallonsu kamar shima zaiy masa hawayen saidai idonsa a bushe take haryanxu saidai kaga idon yay jaa sosai amma shi da wuyane kaga yana maka kuka shashar..

dakyar tabita bambare maheer din ajikinta tare da tallabo fuskarsa da hannunta ahnkli cikin lallashi tace "hey son, look at me..maheer..

jikinsa a mugun raunace ya kalleta hawaye nakan zuba a idonsa itama take sai taji nata hawayen na zubowa sosai,

ahnkli ta fara sharemai hawayen nashi like she is feeling his pain tana cewa its okay.. i am here for you
pls..relax, you can tell me everything darling...

yadda take mishi magana da tausayi da kulawa yasa yasamu nitsuwa dan kadan, he was calm for abit can snn ta kamo hannunsa like a child ta zaunar da shi kusa da ita lokacin ayaanah is still on sedative batama san meke faruwa a dakin ba...

suna zama ammi ta kalle sunkuyayyen kan maheer din da taushin muryan lallashi tace" "haba babban mutum, wai meye haka da min kuka kuma komi fa dakaga yana faruwa a duniyan nan mai karewa ne, kuma kaine babbansu duka ashe kaine da cewa ka gaji da komi, hba karka ban kunya mana maheer...

dago kansa yay muryansa harna rawa rawa yace ammi wallhi dan bakisan abunda ya faru bane, like it was so so immature nd unbearably unbelivable, fisabilillah kikalli yar wann yarinyar yanxu har yadace ace mumynmu tasakata a wannan mummunan condition din not even after she heard what tragedy had happen to her??wallh abuntan ya fara bani tsoro,kowani rana fa sai tay wani abu me muni agidan..but if she can do this to a child akan abun da baitaka kara ya karya ba toh bana tsammanin har zan samu wani future mekyau har ince zan auro yar mutane in kawota gidan cos all she does is to hates nd bully everyone nd everything for no absolute reason ammi, yarinyar nan yaushema tazo, batamata komi ba fa da sassafe taje dakinsu takama dukanta kamar wata sa'arta ammi anya zanma iyayin aure kuwa anan gaba???

maganan yakeyi da tsananon takaici hawaye na zuba a idonsa, ammi tadafa kafadunsa ahnkli tace "zakayi mana. in sha Allah ur future is bright maheer
...Allah bazai taɓa jarabtar rayuwarka akan lefin wani ko wata ba.

hannunsa ta kama cikin nata snn ta kalle ibaad shima ta kalleshi at same time tace musu Abunda ya faru ya riga ya faru, nide abu daya zan gaya muku, gara kusani tun yanzu,
"every family has his own war nd drama. nd u cant run away from it or shut it down..snn ku mazane kuma manyan yayu, toh ai yanxu ma kuka fara tarar da tarzoman cikin gida, pls teach urselves how to resolve issues and conflict batare da kun zamo selfish nd weak ba.

...ta kalle maheer da muryan tausayi sosai tace "hey my love
..i know ure doing ur best akan kowa har da mamanka..nd im always proud of you amma ina so ace kana yawan tuna cewa ure above everyone agidan nan da shekaru so all eyes is on u ne..duk rintsi kaine kannenka zasubi, so if u solve this family's problem by showing weakness, "violence, or disrespect haka dukkan kannenka zasu bika with the same method..but at the expense of what?an utterly bitter nd emotionally broken generations of the al-mansurs?pls ku saka nitsuwa da rahama a zuciyarku.. nasan abunda mamanka tay bata kyauta ba sam, but that doesnt mean she hate you guys, hali ne kawai ajikin mutum.. karika tina cewa raihanatu uwace snn bazata taɓa tsanar abunda ta haifa ba...in kuka hau dokin zuciya duka kuka barta acikin ɓata wallh goben ku ne dana kannenku zai lalace...i hope u guys are getting me???

kusan atare suka gyada kai anitse maheer din yace mata "mungode ammi in sha Allah zamu gyara...tace its okay babban mutum i trust you nd trust me i will be here for u karku damu dakomi.

nn ta miƙe tsaye ta doshi jikin gadon ayaanan cikin zuba mata idanunta masu cike da tausayi tace.."and what did the doctors say??..dago kai ibaad yay yace sunce wai she is stable now amma bappa yariga yabiyasu kudi for special hrt consultancy sunce wani kwararren likitan zuciya zaizo daga babban asibitin kano yakara dubata"

..ahnkli tace okay ya kyauta, nn ta cigaba da kallon kyakkwan fuskr ayaanah daya gama dauke mata numfashi aranta tanata furta"Tubarkallah masha Allah such a rare beauty.

hannu tasa ata bayanta ta dan gyara mata kwanciyarta dakyau acikin baccin ayaana ta sauke wani nannauyr ajiyan zuciya...

batare da ta juyo ba tace"toh yan samari ya kamata kuje ko?koyau babu school ne...

maheer yadan sosa kai suka kalle juna da ibaad snn yace ammi we are late kuma ina gama har ankusa fitowa daga first lectures..

juyowa tay ta kallesu duka tace but der is second lectures though..inbaku nitsu kunyi karatu ba suwayene zasu rikemu anan gaba..u can't take anymore chances, kuje gida ynxun nan ku shirya ku wuce school i will be here with dis little princess har saikun dawo nd i dont want to hear anything, is an oder!

murmushi ne ya kufce musu sukace yess maa snn suka mata sallama suka juya daya na bin daya suka fice suka nufi gida, suna isa within 40 minutes suka shirya suka fito ibaad ya tuka su a mota zuwa school nan da nan kowa ya wuce departmnt dinsa...

ata fannin Ammin kuwa kallon fuskar ayaanah ta dingayi with admiration of her calm beauty can ta zauna akusa da ita ta rike hannunta hartafara mata addua kenan taji an bude kofar ahnkli an shigo..

jin sautin sallaman anty hauwa yasa ta juyowa da murmushi suna hade ido anty hauwan tace "kai fatima nifa bawai nagaya miki maganan nan bane dan ki bar uzurinki ki juyo ba, kar yaa zaidu yazo yace "ya gayamin abu asirrince nikuma son gulma na yasa naje na gaya miki

karamin dariya Ammi karama tay tace "Ai kin kyauta dakika fadamin dabansan wani irin baci raina zaiyi innaji magnn daga baya ba..ashe yarinya kam karamace sosai kmr ma sa'ar safiya ce..

waje anty hauwa ta nema ta zauna dake a private room dake kusan sukadai ne aciki tana zama cikin kyabe baki tace" uhummm abu fa baiyi dadin ji ba..yarinya kam karama ce, kuma karkiga yadda ran yaa zaidu ya mugun baci, you can visbly see anger in his eyes, kinsan ya fattaki sheigiyar ta wuce gidan ubanta da sasafen nan kuma wallah nide banga lefinsa ba, hala baison sakaki acikin matsalar gidansa ne yasa bai kiraki ba..sabida na lura raihanatu kmr so fa take ta kashesa da wani irin na'uin baqin ciki...

cikin sakin ajiyan zuciya ammi tace"Amma me dame ya gaya miki haka hauwa? wai asali akan meye ne ta dake yarinyar haka kiga yar wnn yar kanma me za'a daka ajikinta inba tsabar baqin hali da mugunta ba

anty hauwa tace toh shikansa yaa zaidun baisan me yarinya tamata ba, inaga fa ciwon haukarta ne ya tashi taje ta sauke fushinta akan yar baiwar Allah..ko tay wani kulle kullenta na mugunta taga baici ba shine wai anfasa mata abunta sai dai abiyata komeye abun oho kinga ai dake na munafurci ne bata fito fil tagaya musu uban yarinyar tafasa mata...

ammi tace hmmm samun waje dai da tsabar mugunta..har me take dasho agidan da za'a fasa mata da zatakama dukan yarinya, kowa yasan dede da tsinke dake cikin gidan duk na yaa zaidu.. anyways ita taji wajen.. inaga zanje namasa magana kawai yaban yarinyar inyaso komi na aikina zan oua jinginewa dan bazaiyu akara maida yarinya gidan ba...

anty hauwa tace akan me? tsoronta ma kikeji kenan..ai irin wnn mugayen matan dagangan suke abu, kota halin kaka sai sunga sun cimma burinsu..in kuwa nine yaa zaidu, da wallah bata isa tasa in fitar da yarinya ba zama daram...saidai in ita tayita yawon titi tana fita. inba haka ba shikenan kuma ya dawo mata sara..nan gaba wallah sai azo matsayin da bai isa ya kawo yan uwansa ma jini cikin gidansa ba, wai ita waye? banzar mace ma jaka wacce karatunta bai mata amfanin komi ba..ai ya burge ni daya yace min ya korata gidansu

ammi tace ince dai ba saketa yayi ba..

a zafafw anty hauwa tace toh ke inya saketa ma ai dadinki
..hala inta bar gidan asirin data muku ta hanaku yin aure tuntuni saiya bita can yakasheta dan yaa zaidu fa yafara ban tausayi.

ammi tace "hmmmm hauwa kenan..smtimes i just lack words to say musmmn innatuna abunda mai istiharan nan ya fada, idan ya aureni kinga zai zauna da baqin cikin jin cewa a sanadiyarsa na rasa rayuwata, sihiri kuma ance acikin rafi suka saka, inba addua ba toh saidai fa in anje har wajen da aljanun suka kulla an warwareshi, ni gashi baya gayamin komi kona kirashi awaya saidai yayita kauce kauce gabaki daya bansan meyasa in magana yazo takan matarsa baison furta min komi ba..tun da akakawo masa batun sihiri nan akace masa anyi dan akasheni ne akansa yake kafa kafa yana boyemin abubuwa bansan meyasa ba

anty hauwa tana murmushi tace "fatima kenan, saiya tsaya wasa akashe masa ke? kema kinsan ayadda ya doraki aransa wallah bazai so ace yana jawoki cikin matsalarsa da raihanatu ba, cewa ake wai kullum zarginsa takey akanki, she is looking for more reasons to comw after you akan mijinta danma shima jan wuyan kansane da bansan me zata maidashi yanzu ba..nd u knw damn well cewa shegiyar matar can da kawayenta kaf dinsu manyan mushrikai ne talamba daya, kuma raihanatu haryau tanabibiyan malamai akanku ke dashi bata saduda ba, Allah ya so ma kunsan asirin datayin na hana yuwar aurenku ne bana kasheki direct ba ai da yanxu ta haukata ki ko ta kashe ki..aganina he is just trying to protect you frm her, duk dama ba shizai hana ke kina rage masa zafi ta wani wajen ba, in ta masa da zafi ke sai ki sauko kasa, pls karki je ki kumbura masa fuska ko ki tuhumesa da fushi akan wnn maganar jst try nd understand him, Allah sarki bawan Allah halama ko nitsuwa bai samu ajikinsa ba tunda yarinyar nan tazo..

shiru ammi tay for a while snn tace "toh Allah shi kyauta..And thank you so much for being here for us. dazu ai ina can reception har zansa akiramin ke ashe kuma night kikayi jiya shine har ynxu baki tafi gida ba

anty hauwa tace"hmm kedai kibari kawai ai naga su maheer dinne kamar dukansu a dame suke sainaji tausayinsu ya kamani gashi babu wani babba akansu shine kawai na zauna nace in case they

29 / 88