YARO DA KUDI Book Complete by Binta Umar Abbale .txt

Author :  Binta Umar Abbale Category :  Romance

Chapter   18 / 30

51K to 54K   out of 87.2K words

rainawa hankali ,kice aunty tace ki tsaya kibani hakurin uwarki ko dai kintsaya kinyi yawonki na iskanci dare yayi miki shine kika fake cikin asibitina da safe ,ki tafi ,ni zaki kawowa bariki"




Tana tari sosai yayinda idonta suka kada sukayi jajazir tace "dama duk abinda mutum yakeyi sai ya dauka haka kowa yake uncle ,baka isa ba kayi kadan ,a kanka nayi karuwanci ,ni ba "yar iska bace ehe"!




Mari ya tsinka mata yace"ni kike zagi "yar iska ,yaushe har idonki ya bude da bariki"




Maryam ta fashe da kuka tace"Allah ya isa indai ka kara dangan tani da wannan sunan ancle
[23/05/2019 10:43 AM] Binta Umar Abbale: Yace " an dan gan taki dashi dan ubanki in bakisan bariki ba mai nene kullum sai kinzo kin dame ni dadaddare yau dai zan koya miki hankali"




Janta ya farayi tana turjewa cikin kuka tace"ka kyaleni wai ina zaka Kai ni ne Allah ya isa ban yafe ba"


Bakinta ya buge da bayan hannunsa ya cigaba da janta a kasa ,takalman kafarta duk suka watse a harabar gurin yayin da duk gwiwoyinta suka kurkurje jini har ya fara fita ,kuka takeyi tana kokarin cire hannunsa amma yaki sakinta,




Ya bude mota ,ya tattaro ta ya sakata ciki sannan shima ya shiga a fusace ya ja motar ya fice daga asibitin,a gogon dake motar ya kalla karfe daya saura na dare,kai tsaye ,babu inda yayiwa tsinke ,sai muwala hotel yayi parking din motarshi gurin haske tarwai kamar rana shagallalun sai rayuwa sukeyi babu abinda ya damesu ,wasu Na shaye-shaye wasu na tsotsa tsotsensu har da masuyin sex a gurin gaba daya ma




Marym ta gigice ganin irin abinda yake furuwa a gurin sabida tana kallon komai ta cikin glass din motar




Nasir ya fito ya zagayo gefanta ya bude motar yana kokarin jawota tana turjewa sai kuka takeyi tace"uncle kaji tsoran Allah mai yasa zaka kawo ni nan da mutumci na"


Tsinka mata mari yayi yace" waye Mara mutumci anan,duk sun fiki kima da mutumci a gurina "yar iska ,ni zakiyiwa rashin kunya"




Maryam ta riqe murfin mota taki fitowa ,sai kuka takeyi tana bashi hakuri,


Nasir yayi mata fizga guda sai gata a kasa a gurin ta zube ,ya mayar da motar ya rufe ,ya zagaya ya shiga mazaunin dravar ya kunna motar yayi tafiyarshi ya barta a gurin tana kuka ,tana ganinshi ya tsaya bakin get yana magana da sucurty din da suke tsaron gurin ta kwaso a guje amma kafin ta karasa ya fice daga gurin,tana kokarin fita ,suka mayar da kofar suka rufe ruf batare da sunce mata komai ba,sai ta zube a gurin tana ihu!!
[06/06, 01:44] +234 808 996 5176: [23/05/2019 3:40 PM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*




*85*






Wani haddadan gaye ne zaune can gefe bakin wani katon swimin yana zukar sigari yaga lokacin da Nasir ya shigo cikin hotel din idanunshi a kan motarshi har sanda yayi parking ya fito,cikin zuciyarsa yana mamaki ,yau Nasir ya shigo rabon da ya ganshi a hotal din nan tun bayan rasuwar mahaifinshi to kafin ya gama tunin ne kawai yaga yana jawo Maryam tana turjewa taqi fitowa,abin sai ya bashi mamaki ,yau Nasir ne ya kawo mace amma tana bashi wahala,


Abinda yakara daure masa kai yadda yaga ya fito da Maryam ya jefar a gurin ya shige cikin motarsa ya barta a gurin.


Ya karaso gurin jikinshi sanye da wando 3Q da vest wacce ta dame shi yazo ya tsuguna kusa da ita ,har gwiwarsa tana taba tata ya zuqi tabar ya fesa Mata afuska idanshi jajazir ya kalleta gami da cewa"ke mai kikayiwa babban yaro haka ya shi go dake ya ajiye ,gaki kyakykyawa,Vrysoon, nan ba gurin kuka bane ki tashi muje kiyi Wanka ki more kuruciyarki ,in kina fama da talauci zan baki kudi masu tsoka kiyi rayuwa tunda na ganki naji kin kwanta min a raina inaso ki zama yarinyata ,zan baki million biyar da farko in har na tabbatar da cewa kidin budurwa ce ,babu namijin da ya kwanta dake ,tabbas dagani nasan zakiyi tes"
Ya karashe maganar yana lumshe ido gami da lasar lebanshi kana gani kasan a buge yake




Maryam tayi saurin matsawa gefe tana jan jiki ta sa gefan hijab dinta ta toshe hancinta dashi sai tari take,duk addu'ar da tazo bakinta tana yi"






Ya kwashe da dariya yana nunata da hannunsa yace"ke "yar kauye mai ye haka kikeyi ai a hankali zaki saba,nasan dai ko ba'ataba yin sex dake ba ,kin tabayin romcing sabida haka kar ki raina min hankali , baby"






Kuka Maryam tasa tace"Allah ya tsareni daga sharrinku ,insha Allahu ni nafi karfinku ni ba "yar iska bace ,kuma ina muku addu'ar Allah ya shiryeku shirin addinin musulunci"






"Ke!! Kifquit" yafada cikin tsawa hade da mikewa tsaye yana nunata da hannu yace"kamar ni Indan dan! Zaki tsaya kina gaya min magana Dan uwarki ko shi Nass din bai isa ba sabida yasan ko ni wanene ,a wannan guri duk yarinyar da nagani inaso batayin gadda ma sai ke ,da me kike taqama iyee!!
Tafada cikin qaraji yana kaiwa da kawowa tare da yin tsalle




Maryam ta tsorata ,sai kuka takeyi tabi ta kamkame jikinta a cikin hijabinta




Cikin bada umarni yace "tashi muje ko insa karnikancan su yagalgala min namanki"






Kallonsa tayi taga babu alamun rahama a tartare dashi sannan ta waiwaya ta kalli inda wasu girda gurdan karnika suke su kusan goma suna kwance kowqnne wuyanshi rataye da sarqoqi rakwacam sai dallaro da harshensu sukeyi
[23/05/2019 6:45 PM] Binta Umar Abbale: Ta mike da gudu tayi bakin get din gurin inda masu gadin gurin suke zaune suna kallon duk abinda yake faruwa a gurin.


Babu abinda ya damesu


Shima ya bita da gudu suka kasa tsere ya cimmata ya tare jikin get din gami da danne ta da jikinshi ,sai shinshina ta yakeyi kamar wani tsohon maye ,Maryam ta dinga kauda kanta sabida yadda take jin hucin numfashinsa yana wani mugun wari zuciyarta ta dinga tashi, sai kau da kai takeyi






Fuskarta ya riko da dukanin hannuwansa ya kura mata jajayen idonsa masu kama da gauta so yakeyi yahada bakinsa da nata




Daf yake da ya hada bakinsu guri guda ,yaji anyi masa wata muguwar bangaza wacce tasa ya kusa faduwa da kyar ya tsaya da kafafunshi ,sabida jikinshi babu kwari, ta juyo a fusace yanaso yaga wane dan iskan ne yayi mishi wannan iskancin,




Nasir ne tsaye ya kura masa ido sai huci yakeyi kamar wani Dan dambe,




In dan dan yace" kai wane irin iskanci ne wannan yaya ina jin dadina zaka zo ka wani bige ni"




Babu abinda Nasir yace dashi tsabar bakin ciki ya kalli Maryam wacce take makure jikin bango jikinta sai makyarkyata yakeyi zuwa yanzu hawayen ya daina fita daga idonta zuciyarta ta kekashe"




Cikin bada umarni yace"wuce mutafi"
[06/06, 01:44] +234 808 996 5176: [24/05/2019 8:47 AM] Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*


*86*




Da gudu Maryam ta je ta 6oya a bayan Nasir din zuciyarta sai harbawa takeyi ,cikin kuka tace "uncle wannan macuci ne kai tai makamin zai keta min haddi"
Nasir ya kara daka mata tsawa a karo na biyu yace "yau kinga bariki kinga abinda a keyi marakunyar banza kawai"Maryam ta rikeshi tamau ta bayansa sai kuka takeyi sabida ta tsorata da al'amarin


Ya rike hannunta suka fita da ga gurin shi ko in dan dan yana tsaye tamkar wanda a ka dasa a gurin yakasa tabuka komai lailai Nasir bai mutumci yadda ya kwadaitu da yarinyar shine zaizo ya watsa masa shiri amma babu komai Allah ya kai damo ga harawa


Nasir ya bude mota ya shiga yana jiranta ta shigo ,sai ya ga kawai ta dauki hanya tana tafiya sai kace wata zautacciya




Ya kunna mota yabi ta ya tari gabanta da motar ,tayi saurin kaucewa taci gaba da tafiyarta ,cikin talatainin dare baka jin komai a gurin sai haushin karnuka




Kashe motar yayi ya fito yana bin ta a baya har ya cimma ta


Ya sha gabanta ya tsaya yana mata wani Dan iskan kallo na raini




Ita ma tsayawa tayi tana kallonsa ,sunfi minti goma suna kallon kallo sannan ya bude bakinshi da kyar yace"ke wuce kishiga mota mutafi ko in baki mamaki yanzu"




Cikin jajircewa gami da jarumta Maryam tace"Allah ya tsare ni da shiga motar asharari kuma fasiki"






Wani murmushi Nasir yayi mai dauke da ma'anoni da dama,yace"OK kinaso ki koma can gurin kenan ,dan ma kin samu nadawo daukarki, har kina da bakin yimin rashin kunya ko"?




"Nasir da,dai ina ganin mutumcin ka da darajarka amma banda yanzu ,ai ba nice nace kadawo ka dauke ni ba"


Sabida haka ka kauce ka bani hanya na wuce na tafi mugu azzalimi,allah sai ya saka min wallahi"




Fuskarshi a murtuke yace"wato bazaki dai na zagina ba ko"


"Anzage ka din"
Tafada jikinta na tsuma


Girgiza kai yayi ya kawai bai ce mata komai ba ya wuceta ya shiga motarsa ya kunnata ya fixgeta yazo ya wuceta fuuuuu




Maryam tayi sauri tabi motar da kallo gabanta yana faduwa ,sai tafara bin gurin da kallo babu kowa a gurin Tsit!!




Da sauri ta fara tafiya tanayi tana hadawa da gudu sai waiwayen bayanta takeyi , tayi rantsuwar bazata shiga motarsa ba sabida batasan irin muguntar da ya shirya mata ba
[24/05/2019 9:13 AM] Binta Umar Abbale: Tafiya take tana kuka sam batasan in da take sanya kafafunta ba kuka take sosai tana rokan Allah ya kawo mata dauki a wannan daran.




Nasir can wani guri yayi parking din motarsa Sam ba zai iya tafiya ya barta a gurin ba, yarinyar tana da taurin kai ,lokuta da dama ita ke sashi yayi mata abinda bai niyya ba ,yana da tausayi sosoi musamman a kan "yaya mata sabida yafi kowa wanene su shiyasa yake rangwanta mata
Ko dazu ma lokacin da ya Kai ta Hotel din ranshi ne yayi mugun baci yadda take fada masa magana son ranta wai shi take kira dan iska,shiyasa ya kaita bariki taji yaya take amma kuma yana komawa gida sai yaji bazai iya barin ta takwana a gurin ba, wata zuciyar tace ka kyaleta tayi wasu "yan awanni a gurin sabida kasan a kwai kurayen mata a gurin dole za'akawo mata cafka ,wannan shine dalilin da yasa ya kyaleta ta samu awa biyu a gurin,sai yaje ya tadda ,mutsiyacin nan Dan Dan a kanta ,lokacin zuciyarsa ji yayi kamar zata fasa kirjinsa tafito waje sabida yadda take masa radadi yana masifar kishin yarinyar sosai da sosai yarasa wace irin musiba ce wannan.




Yana zaune cikin motarsa ya bude murfi daya ya ziro kafarshi daya hannunsa rike da Karan sigari yana zuqa idanshi yayi jajazir sosai jiran karasowar ta yake ,sabida yasan a kwai tazara sosai da gurin da ya barta




Tafi minti talatin tana tafiya yanzu ma ta daina kukan idonta ya bushe kamas! Ta barwa Allah lamarinta




Tunda can nesa ta hango motarsa ,sai taja ta tsaya tana kalle-kalle gurin so take taga ko a kwai wata hanya da zata sanja dan kar ya ganta ,abinda bata sani kuwa yana kallonta duk abinda takeyi


Can taga wata siririyar hanya jikin gatangar wani gida ,nan take tabi gurin, yana kallonta ya fito daga motar gami da kullewa hannunshi rike da sigari ya durfafi inda tabi shima,




Maryam na tafiya taga mutum ya sha gabanta,


Cikin firgici ta kwala kara!!
Nan take ta silale a gurin tafadi ta sums


Nasir ya tare ta tafadi jikinshi ,cak ya dauke ta ya sa6a a kafada cikin tashin hankali ya nufi motarsa da ita.
[06/06, 01:44] +234 808 996 5176: [24/05/2019 11:40 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*


*87*


Motarshi ya nufa da ita hankalinshi a tashe Maryam ta sanqame masa a jiki ,yana zuwa ya bude motar ya kwantar da ita a kujerar ba ,da sauri ya zagaya mazaunin driver ya dauko ruwan gora wanda yake ajewa domin bukatar kanshi,ya bude shi cikin sauri ya fara zuba mata a fuskarta, tsaf ruwan ya kare a kanta amma bata dawo dai-dai ba ,jikinshi na rawa ya shiga motar sosai gami da dago ta ya rungume ta a jikinshi yana tunanin wane irin taimako zai mata a karo na biyu


Wata zuciyar tace kayi mata irin Wanda kayi mata kwanaki baya


Batare da ya tsaya wani tunani ba kawai ya dago fuskarta ya sa bakinta a nasa yana hura mata iskar dake bakinshi


Yafi minti goma yana abu daya sannan taja wata shegiyar a jiyar zuciyar numfashinta ya dawo dai-dai idanunta a rumtse taki yadda ta budesu


Qirjinta ya kalla ganin yadda zuciyarta take bugawa fat!fat ,bai San sanda ya dora hannunshi a kai ba yana dannawa


Maryam ta bude idonta da sauri jin kamar Hannun mutum a jikinta kuma a kan kirjinta,ido hudu sukayi da Nasir Wanda ya zuba mata idonshi sosai yake kare mata kallo yau.


Saurin dauke kansa yayi daga kanta domin bayason yana kallon idonta da daddare,


Ta yunkura zata tashi takasa ,sabida yadda yayi mata rikon tsauri




Da kyar ta bude baki tace"ka sakar min jikina domin ni ba lalatarciya bace,kuma Allah ya isa taba min jiki da kayi"




Shiru yayi na minti uku yana dai dai ta nutsuwarshi domin kusancinsu da ita ya tayar mai da tsumammiyar sha'awarta ta shekaru da dama ,


Ya kwantar da ita sosai cikin kujera ,sannan ya fito ya maida kofar ya rufe ya zagaya mazauninshi ya zauna ya kunna motar,




Kai tsaye gida ya nufa da ita




Da kyar ta samu ta mike zaune jikinta a mace sakamakon tafiyar kafa da tayi abinda bata saba ba ,kallon hijab din ta tayi Wanda ya jike jagab da ruwa ,mamaki takeyi mai ya jika mata jiki haka


Ta kalleshi ganin ya nufi gida da ita tace"ka maryar dani asibiti domin aunty tanacan tana nemana nasani ko wannan hakki ma nasan Allah bazai barka dashi ba"




Babu abinda yace mata kawai ya cigaba da tukinshi batare da ya sauya hanya ba


Haka har suka je gida ,ya fito kawai ya kulle motar batare da ya kalli inda take zaune ba yayi shigewarsa part dinshi




Tafi minti goma a cikin motar tana saqawa tana kwancewa, sannan tafito jikinta duk yayi mata nauyi ta nufi part dinsu tana addu'ar Allah yasa kar taga Malam ya fito sallar dare domin yanzu ne lokancin tashinsa,
[24/05/2019 12:04 PM] ®Binta Umar Abbale: A kuwa Malam Ya'u na tsugune a tsakar gida yana daura alwala,Maryam ta shigo
Gabanta yafadi ,addu'ata bata karbu ba




Kallonta yakeyi cikin mamaki yace"Maryama kece da dadaranan ,Allah yasa lafia
Domin ya kawo ko Baban gida ne rai yayi halinsa




Cikin ina ina tace "e nice Baba, aunty ce lallai sai na bawa uncle hakuri wai nayi masa rashin kunya,shine Na tawo gida nazo na bashi hakuri"


Cikin mamaki yake nazarinta yace"aunt taki ce tace"lallai kizo kibashi hakuri da daddaran nan,ai a bari sai da safe"




Daga kai tayi ,yace "shikkenan ai wuce ciki,zamu hadu da ita"




Maryam ta shige simi simi kamar wacce kwai ya fashewa a ciki


Malam ko ya dade yana tunanin abin ,daga bisani ya daura alwalarsa ya mike daga gurin




Maryam ko tana shiga dakinta toleit ta shiga tayi wanka da ruwan zafi ,sannan ta dauro alwala tafito ta shirya tsaf ta hau kan dadduma ta tada sallah, tadade tana addu'oi a kan Allah ya kawo musu dauki ita da iyayenta ,sannan ta kwanta, tana tunanin abinda ya faru da ita a wannan dare




Fuskar Nasir kawai take gani yana mata gizo lokacin da tafarka daga suman da tayi ta ganta a kwance a jikinshi ga fuskarsa daf da tata, zuciyarta ra rinqa bugawa , tunda Allah ya hallice bata taba son wani kamar yadda take sonsa ba ,amma ta bawar zuciyarta sabida ta naganin yafi karfinta bayan haka kuma kwata-kwata bata sha'awar auran namiji manemin mata, sabida tana da kishi sosai shiyasa tun lokacin da taganshi da "yan matansa takeji kamar takashe kanta ta huta.




Babban abinda yake hadata dashi shine rashin ganin girman iyayenta da bayayi ita duk mutumin da baya ganin darajar iyayenta to itama bazata ga girmanshi ba,shiyasa take ganin girman Abdul sabida yadda yakeson ta yake ganin girman iyayenta baya gudun talaucinsu, duk son da takewa uncle baza ta bari ya wulakan tamata iyaye ba,




Tun tana yarinyar "yar shekara bakwai baxata taba mantawa ba lokacin uncle din ya zo Hutu daga da ya shiga gurinsu aunty take fada mata shine a uncle dinta to tunda ga lokacin takejin wani Abu a zuciyarta a game dashi har yanzu tanajin abun ,sai dai taki yadda abin ya bayyana ya fito fili sabida tasan Nasir din ba tsaranta bane
[06/06, 01:45] +234 808 996 5176: [25/05/2019 10:06 AM] ®Binta Umar Abbale: [25/05/2019 9:49 AM] ®Binta Umar Abbale: [25/05/2019 9:16 AM] ®Binta Umar Abbale: *YARO DA KUDI*


*88*


To shima nasa bangaran tunanin da yakeyi kenan tun da ya taso a rayuwarsa yayi hulda da mata iri -iri amma bai ta ba cin karo da yariyar da take caza masa kai ba kamar Maryam tunda ya daura idansa a kanta a lokacin da yazo hutu lokacin tana shekara bakwai a duniya yakejin wata muguwar tsanarta a zuciyarsa, haka kawai yaji baya son ganinta ko gilmawarta a guri ,dalili kuwa tun ranar ya fara mafarki da ita in har ya kwanta bacci, duk tsawon shekarun nan bai fasa mafarkin taba, shiyasa yake kauce wa abinda zai hadasu guri guda, amma can kasan zuciyarsa yana jin wani matsanan cin kishinta wanda yake sawa yaji kwata-kwata baya kaunar ya bude ido ya ganta da wani namiji.




Haka yayi ta juye juye kan bed yana jin wani iri a jikinsa yarinyar ta tayar masa da sha'awa wacce ta sanya masa kasala yaji ko Dan ya tsansa baya son ya daga, haka yayi ta taune lebanshi na kasa idanshi yayi ja ya mike da kyar ya nufi toleit ya dinga zubawa kanshi ruwan sanyi ko yaji sauqin abin amma abu yaci tura tamkar karawa kansa wata sha'awar yakeyi ,gashi yayi alkwarin ba zai sake kusantar wata mace ba mutukar ba matarshi bace


Ya fito a daddafe ya fara laliban magani ya balli biyu ya sanya a bakinshi batare da ruwa ba haka yake tsotsa ya fadi kan bed din rigif! Hannuwanshi dafe da mararshi


Wajan minti goma sha biyar abin ya fara lafa masa ,sai gumi yakeyi tamkar babu Ac a dakin a haka bacci ya dauke shi na wahala.






Washe gari Maryam da wurwuri ta tashi tayi Wanka tsaf ta shiga kchin ta na hada abin karin kumallo Malam ya leqo yace"kiyi sauri ki kammala mutafi ,dazu da'a suba aunty taki

18 / 30