[20/10, 16:16] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _*ABUNDA KE ƁOYE....*_ _Love And scandal💕_ Bismillahirahmarahim... 1️⃣ Tun da ta ji kalaman Bappansu na karshe cikin lumshe ido da qarfi tasakar musu wani irin tsumammen kuka me daga hankali tareda kara cukuikuyo shararar doguwar red colour bridal veil dinta daya rufeta rass har izuwa kasa kaidaga ganin yanayin shigarta kasan ta sabuwar amaryace wanda baifi mintina kadan ne ya rage adaura mata aure ba.. A hankli jikinta yake rawa rawa koinanta yadau kyarma tsaban takaici da wata iriyar matsanancin ruɗani dake famar cinta acikin ranta wanda bazata iya fasalta yawarsa ba, wasu maqudan hawaye ne kawai suka shiga gangaro mata akan fuskarta yuuu wanda daga ganinsu kasan bata shirya musu ba. yanayinta mai cike da jin tsoro da kuma tsananin tashin hankali tadada sunkuyar dakai ayayinda take agurfane a tsakiyar babban falon nasu zagaye da dattaijai mutane hudu, inda tsiraran hannayenta da kafafunwanta masu sulbi da haske da sukaji wani irin hadadden xane na jan kumshi suke dafe akasa daf da inda ruwan hawayen nata ke diddiga kamar an kunnashi. kuka kawai take rabzawa ahankali wanda zafinsa saida yy kama da kamarna wanda zata cire ranta ta fetar wajje, cike da dauriya tadago kai jin tsananin zafin maganganun bappan nasu nadawo mata kai, babu shiri kuma dakyar tadago kai takalli dattijuwar mata dake sanye da hijabi kusa da ita tana goge hawayen dake sauka acikin kwayar idonta tadan sunkuyar dakai da wani irin sanyin jiki babu wata alamar dai yau zata budi baki ta kareta, zuciyarta a raunace ta kalli bappan nasu da yay maganan shima fuskarsa still na hade ne tamau tamkar bakin hadari jitay bata samu kwarin gwiwar cemasa komai ba shima dan gabaki daya batasan ya zata fara fidda kanta acikin wann cakwakiyar ba babban surkuwan gidan nasu anty rainahanatu da ake cewa Ammi babba dake falon itama duk tabi ta tsime sai tsaki take sakewa jifa jifa dan dama ta tsani auren, babu dai wanda yace uffan acikinsu, kara runtse ido ayaanah tay sosai tadinga rabza kuka me sanyi me kuma hade da zazzafar shesheka duk ta rasa ya zatayi, can dai hannunta dake rawa rawa ya fara motsi ba acikin hayyacinta ba ta capke bakin zanin wata tsohuwa data rabza uban tagumi agefen bappan nasu ta mugun tsimewa da tsananin fushi har idanunta sunyi jaaa zirr tanakan girgiza kafafunta a masife cikin rawan murya da gunjin kuka takamo hannun tsohuwar ahnkli cikin raunateccen magiya muryanta bai fita sosai tace "Don girman Allah hajiya kice su bappa suy yi hakuri wallh wallah bansan komi ba banyi masa komi ba don Allah kice su dan saurareni ni ban san wanda yayi min haka ba..." amugun fusace tsohuwar ta warce hannunta da wani irin fushi me tattare da buhun barkwanon masifa caraf ta mike tsaye tana cewa "Ni da Allah sakeni ki wallh haushi kike bani, wato ke har kinsan ki aje mu anan kiyita rabza mana uban rantsuwa akan karya alhalin ke din ashe babban munafukace ko Ayaanah?toh tirrr da halinki. makanki kikayi bawa mu ba dan ganan abu mun gani ido da ido me kq zakice mana kin cuce kanki, kin tozarni.. kin kuma kashe aurenki tun ba adaura shi ba. Allah ya isanmu ma irin tarbiyan da muka taru duka muka baki agidan nan nide Allah ya isa tsakanina dake muguwa kawai!wallah ko su zaidu zasu yafe miki nikam bazan taba yafe miki ba, baqar almuramura, Allah sai ya mana sharia, dan koda aka kawoki daga kauye ubanki saidai yaje har dakina yayimin zagin kaca kaca ya hadamin da mugun baki cewa zakizo gabana ki lalace a binni, wato shine kikeso ki dada tabbar masa ke asalin watsaiyace, kin zo gaban ƴayana kin zamo cikkyar marar mutunci marar kamun kai kika maida kanki yar kwaltaa abayan idanunmu yo shikenan ranar aurenki ne kika zabi ki toxartani kiji dadi ko? meye burge ki da wann rayuwan ynx uban wayema xai amince yakara aurenki a fadin duniyan nan wayyo na shiga uku ni me tuwo Wallah baki isa ki kasheni ba wani dan uban Dukan bazata takai mata ajiki abazata tana kuka cikin raki tana cewa... ..toh wallh ki sani uwata Azumi bata tsinemin ba, kafin ki dauko mana abun kunya gwara tun wuri mu mu kunyata ki yo meya burgeki da irin wannan rayuwar ta yan iska inba samun waje ba? daga ita har ayanahn kuka sukeyii ganin ta kara tantameta duk dama dukanta take kanyi tanata kukan sosai kuma acikin ruɗani, bakinta har na rawa cikin kukq da magiya takecewa "Hajiya dan Allah ki saurare ni, nasan kinsan ban aikata komi ba, wallh zaki iya dubani kigani, wallah wallh wallh ban aikata abunda kuke tunanin na aikata ba.. sharri.. aka...bansan yaushe... bata karasa me zatace ba taji saukar wani dan uban saukar ginannen mari da tsohuwar ta kai mata me mugun zafi a bqki sanda ta saketa tariqe bakin ma batasani ba. "banace miki kiyi min shiru ba, makira kawai annamimiya duk za'a taru amiki karya ne bayan ga shaidu nan zaidu ya kawomin su kaca kaca?kece acikin bidion nan fa ayaana bayan kinsaka natara dangina da mutanen anguwa kafff, nayi shelar aurenki kina gani hakanan akayita zagina akanki, akace min naci amana, nayi son kai, har mayya sai da aka kira ni, kai meye ma ba acemin a anguwan nan ba? haka naruntse idona kyam sabida aurenki da yaron nan rufin asirine agaremu baki daya amma dan tsabr rashin sanin darajar kai saida kika kekeshe idonki kika tozarmu "Ayaanah.. ni menayi miki?...toh wallah wallah baki isa ki dora min hawan jini ba, muna da yadda zamuy dake inke ban isa dake ba ai akwai wanda na isa dasu agidan nan, ki tashi ki bace min ana kar na tattaki nakaiki har lahira. Ayaanah ta mike jiki babu kwari duhu duhu take gani agabanta har ta fita a falon tana kuka sosai kamar ranta zai fita.. direct dakinta ta nufa don tasan komei xata ce anan babu wanda zai saurareta ders too much evidence dat are pointing againts her which she knew nothing about, bayan tashiga daki kan gadonta tanufa tana rabza kuka sosai ayayinda kanta da kirjinta ke bugawa dan harga Allah batasan wani irin hukunci kuma za'a yanke mata ba. bayan wucewar ayaanah daki tsohuwar tana kan kuka ta kalle bappan nasu tace "yau naga ikon Allah Zaidu. dan Allah ayaga hotonan nan bideon ma duk agoge kaji? sann ayi maza arabata da wayann mutanen banzan datake bibiya, banason wani a dangi ma yasake jin labari bare ganin shaidun nan. tun be amsa ba ta dada rushewa da wani kukan kmr an bugeta, "Allah mun gode maka, wai sai ka haifi ɗa amma baka haifi halinsa ba wallah mahaifyar ayaanah mutuniyar kirki ce yanxu meye wannan take so maqiya na suce akaina kenan.. cikin sauke ajiyan zuciya bappan nasu yace Ahtoh nide nagaya muku hajiya Auren ayaanah dai ya fasu, shida bakinsa yakirani yace min ya fasa bazai aureta ba, snn shine ma ya tura min wann shaidojin ga kuma jama'a sun taro dama sai an daura auren ayaanahn ne kafin agabatar da na su zainab Arifah, ni duk rasa mafita yanxu kam ai jin kunyan mutane ne kawai ya rage mana saidai in.... wani caraf babban surkuwan gidan Ammi babba ta capke maganan abakinsa tanamai cewa 'a'a, yaa Zaidu tsaya, ai magana kam ya riga ya kare tunda auren ayanah ya fasu me kuma zamuyi ai kawai afito fili kawai aje a bayyana masu kawu babba komi kar abata musu lokaci kasan yadda yaci buri akan auren yarsa zainab Arifah yatara manyn mutane kar abata musu lokci akan aikin banza. hhmm ayyuriri dama anbar yarinya tana abunda tagama dama kam ai babu wani abun da za'a samu a karshen rayuwrta face jin kunya, kuma ai wanda suka taru sua bude mata hanya ta lalata kantan sunsan kansu.. da gefen ido ta jefa baqar maganan ga dayan dattijuwa dake sanye da hijabi agefe, ganin bata ko dago kai ba taji wani irin dadi aranta dan dama wnn irin ranar kawai take jira na jin kunya danta gumsa musu bakin ciki. fade fade take inda take shiga bata nan take fita ba, ganin dai babu wanda yace mata uffan haryanxu yasa tafara daga musu hankli burinta kawai aje filin taro a fallasa komi.. hidima biyu ne ga lokaci nata tafiya inma tsoron zubda ma kawu babba kimansa akeyi, toh mezai hana kawai a tura ayanahn takoma inda tafito ace kawai guduwa tayi takoma kauyensu if not wallah kaf zuria sai munji kunya bana kadan ba dan abundai akwai zubar da kima da mutuncin manya aciki. tunda ta fara maganar kauda kai kawai bappa zaidu yay kamar wanda baijin surutan nata ahnkli yanamai lallatsa wayarsa da alama yana rubuta wani sakone, yana gama rubuta sakon ya tura ya tabbata ya isa snn yakashe wayarsan, sai a sann ya juyo ya kalleta adan taikace amma baice mata uffan ba kawai ya girgiza kansa..nan take falon ya kuma dauka da wani irin shiru bakaramin hade rai ammi babban tay ba sabida ta tsani tay magana duk taga an shareta.. within 5 scnds karar waya yakatse shirun nasu,dayan dattijuwar matar dake zaune shiru tana hawaye ita ta dauki wayar after uttering few words ta katse wayr snn ta kalli bappa zaidu da sanyin jiki ayayinda muryanta ke fita a cikin nitsuwa kuma ahnkli tace "yaa zaidu, Mujaheed ne yakira yace in sanar dakai cewa yaga sakonka kuma yana daf da isowa gidan nan shima yanzu". babu yabo babu fallasa cikin sassauto da bacin ran dake fuskansa ya kalleta cikin sauke karamin ajiyan zuciya snn ya amsata da "toh fatima Allah ya kawoshi lafiya, komi yar hakuri ce dan haka ki kwantar da hankalinki everything will be fine. kanta akasa tana share kwallanta Tace mishi toh Ameen. dan kadan ya mayar mata da sanyin murmushi ita kuma tay maza ta sauke kanta kasa adan kunyace. kallonsu ammi abban takeyi kamar zata tashi tsaye ta haɗiyesu su da mugun bugu, dan ɗan wnn calm gestures da yake yawan wakana tsakaninsu bakaramin kona mata rai yakey ba, wato itace datake matarsa na sunna ma bazai amsata ya bata hakuri ba caraf yahau amsa wannan makirar matan. satar kallonsu kawai take tana raya abubuwa masu tsauri aranta ayayinda babu abunda idonta yakey face hararar fatimar tareda jan musu kananan tsaki share hawaye tsohuwar tay adede lokacin da wani gulluton baqin ciki ya kara rufe mata kirji inta tuna hotonan nan ganin datayi kmar babban surkuwan gidan anty rainahatu wato Ammi babba zata kara yin wani magana, nan tay marmaza cikin katseta a masife tace "haba, haba..ya isa haka mana ke kuwa Raihanatu, kinyi ta maganan nan duk anji ra'ayinki akan ayanah amma kisani nide ban aminta da gurguwar shawarar kin nan ba, yoo sai kuma aje har babban masallacin jumua ayi shela ace ma jama'ar Annabi S.A.W. cewa yarinyar nan tagudu ranar daurin aurenta sai kace muna kwapcen wasan kwaikwayo?,.. adan masifa ammi babban tace amma hajya kema kinsan halin kawu babba wallh bazai lamunci azo da batu daga gidanan a tozarta shi a bainar muhimman mutane ba aranar daurin aurensa yarsa zainab arifah ba. fuskar tsohuwar ba asake ba takalle bappa tace "zaidu maganan nan fa ya kare bama sai anje ga tozarta zayyanu agaban mutanensa ba tunda abunda kuke gudu kenan, dolene kawai ayi auren Ayanaah ayau din nan, babu wata zancen guduwa ko fasa shi, tunda shi wanda ya sakar mata fuska ya mata alherin shi ta cutar ta tozarta, yau koma uban waye mukaga dama dashi za'a a daureta yau, inyaso taje can can gidansa ta karashe rayuwarta dashi inma kashe kanta zatayi a dakin miji gara tay da akanda tazauna min agabana ta cigaba da tonamin asiri tay karuwanci a birni ubanta juma nacan kauye yayimin dariya, aure kam kamar an daurashi ayau ko tanaso ko bataso wani irin shiru wajen yakara daukawa a falon ayayinda fuskar sauran matayen looks soo soo confuse da furucin tsohuwar duk da alama basu wani gama fahimtar inda maganan tsohuwar ya dosa ba, to da waye kenan za'ayi ma ayana auren dolen? da mujaheed ne ko wani ne nadaban daga waje? saidai tun kafin dayansu ta budi baki tay tambaya bappa zaidu yakalle su duka biyun fuskarsa ba a sake ba still cikin gyaran murya yace ya kamata kubami wuri zanyi wata magana da hajiya".. babu tantama kowaccensu cikin dattijan matan suka mike tsaye cikin hadiye tambayar dake ransu snn suka fice waje. babban surkuwan gidan anty raihanatu da ake kira da Ammi babba nan tay wani sashe na gidan da sauri sauri tana bambami, dayan nitsatsiyar matan kuma dake sanye da hijabi anty fatima da ake cewa ammi karama nan tanufi dakin Ayaanah kai tsaye jikinta duk a sanyaye, ta iso kofar dakin Ayaanah bata sani ba, kife kai tay akan gadonta tana ta kuka me karsashi gashi ita kanta tarasa amsar da zata bawa kanta, kanta duk ya kulle, she was like is this actually happening to her aranar aurenta, abu ne da batay tsammani ba sai gaba daya sai taji ta fice hayyacinta, she wish zata bude idonta taga mummunan mafarki kawai take, kwankwasa kofar dakin da akay da dan karfi yasa tadaga idonta da sukayi jaaa suka kumbura tana kallon kofar amma bata da niyyar tashi tabude har akagaji da Knocking aka bar wajen. Sai can wajen after good 40 mins data dan dawo hayyacinta tana xaune saman gadon kafin ta jawo wayarta da kyar da kamar zata bude sai taji xuciyarta ya kara rauni, MTN sim card dinta take son cirewa ta karyashi sai taga tarin missed calls din kawar aikinta Ruthy yafi guda talatin da wasu irin zafafan text messages da ya ninka calls din daga wajen ango to be din nata, ko wani message data bude zance daya yake yi, " i trusted you, nina miki kaza nina miki kaza lokcin baki da kaza..kinci amanata ayanah, bazan yafe miki ba.." kowani kalma da ya rubuto mata suna daukene rashin mutunci da gori, tsana da zafin cin amana da butulci dayake famr tunanin tay masa. wasu irin raunattun hawaye suka shiga bin kuncinta bawai dan zafin words dinsa ba sai gani datay wai har ya aminta da komi dayagani akanta kai tsaye, dan tay tunani in akwai wani wanda zai iya bada kwararren shaida mai kyau akan iliminta da tarbiyanta da shine mutum na farko da zai bayar, fita tayi daga Inbox din hawaye me zafi na sauka a idonta, ta bude WhatsApp shi ma dai duk messages din ne har da gori masu zafi aciki, gashi shidin ba yaro bane bare tace ko yana furta kalaman nan ne da gigin yaranta wai yau namijin datake ikirarin zata auresa kenan ke kirarta da watsatsiya karuwa hmmm. kirijnta taji kamar sai fashe Kashe wayar kawai tayi ta ciro sim card din ta karyashi into 2 pieces kamar yanda tayi niyya snn tajefar da wayar can can saman gado tana goge hawayen da ya ki tsaya mata, sam batay tsammanin haka kwakwalar maza ke aiki akan zargi ba dan wasu tsauraran maganganun nasa ya mugun tsaya mata a zuciya har tanaji ina ma tun farko bata sake ta amince mishi zata aureshi ba. Knocking din kofa aka sake yi, ta kalli kofar sai kuma tamike a hankali ta nufi kofar ta budeshi ahankli,dayan dattijuwar matan ta gani tsaye suna hade ido nan da nan wasu sabbin hawayen suka ciko idonta tabi ta sunkuyar dakanta kasa cikin sanyin jiki matar ta shigo dakin ta kulle kofar ayaanah ta bi ta da kallo harta nemi waje ta xauna agefen gado snn ta karasa inda take ta durkusa kasa cikin sanyin murya me tafe da hawaye tace "Ammi karama don girman Allah kiyi hakuri, nasan kema zakice na tozarki wallah bansan komi akan wann abun ba. matar ta sauke wani ajiyar xuciya ahnkli cikin nitsuwa tace "Ayaanah i am not here to judge you, bare ma ai an riga anyanke miki hukunci auren nan naki bazai fasu ba, su hjiya sunce za'a daurasa a yau, kuma tun da har bappanku ya amince da wann hukuncin da hajiya ta yanke miki kema kinsan babu me ja da wannan hukunci nasu ke dai naki addu'a, nima ina nan ina taya ki da shi.. wani irin numfashi me karfi ayaanah taja abazata wasu sabbin hawayen da bata san dasu ba suka cigaba da sauka mata yuuu amma batace komi ba cikin lallami ammi karama tace is okay kiy hakuri ayaanah snn kisani nobody is perfect but as long as we learn from our mistake ai shikenen, dan Allah ki kwantar da hankalinki kinji everything will be alright kuma koma waye ya aikata maki haka sai dai mu ce Allah ya isa miki da ya janyo miki wnn masifar harda kuma auren dole da wanda ba musani bama tukuna. a mugun mugun rikice Ayaanah tadan mike tsaye is like sai yanxu kunnenta ya farajin batun auren dolen da ammi ta ambata.. atake jikinta sai ya fara rawa cikin dafe kirji tare da sakin birkitacen kuka me tafe da rudewa tace "ammi Auren dole da wani wanda baku sani ba kuma? auren dole fa kikace Ammi? dama badashi za'a daura auren ba..? jiki a sanyaye matar ta dan gyada mata kai tace shikam ai yace ya fasa saidai wani to wanin ne bansan ko waye ba. a mugun ragwabe ayaanah ta fado kasa tare da durkusowa kasa cikin kuka mai kara, tarike hannun matar tana cewa dan Allah kar ayi min haka Ammi wllh xan iya mutuwa, ammi talk to him plss ai bappa yana jin maganarki sosai, dan Allah kiyi ma hajiya magana i can explain myself wallah wallah bansan komi ba, basai sun min auren dole ba nasan zata saurareki kodan karamin lokaci su karamin i will find a way out of this. cikin runtse ido tare da jin tsananin tausayinta matar tace nima basu gaya min komi akai ba, amma dai mujaheed is on his way. kinga tunda angon shi yace ya fasa i have no idea what they are planning to do now, ga dai su can a falo inaga by now kuma inaji kmr ma har ma an daura. i am very sorry dear, kisani cewa I trust you. but i think wann ne kawai mafita agaremu duka gwara amiki auren kawai. snn koma waye suka miki auren dashi nasan dai bazai cutar dake ba Allah yasa shine miki mafi alheri. Ayaanah ta dada rushewa da wani tsumammen kuka cikin mugun tashin hankali take cewa "Na shiga uku Ammi, yanxu baxa ki iyayin komai akai ba?auren dole fa zasu min da wanda kemafa kince baki san shi ba, ya xan yi da raina idan hakan ya faru, wallh ko ya mujaheed din ne bazan iya aurensa baaa innalillahi wa inna ilaihi rajiun..." Mikewa matar tayi da hawaye taff idanunta da mugun tausayinta aranta tanufi kofa da sanyin jiki ta bude tana fita takulleta da keys ta waje........ saida tay jimm ajikin kofar tana jin kukan ayanah snn itama ta share kwallarta daya zubo mata juyawarta keda wuya suka hade ido da tsohuwar da alama ta fito daga falon kenan ta tsaya cak tana dan share sauran kwallanta da bakin mayafi itama muryan ammin a sanyaye tace ahmm hajiya kardai har an daura?.. hjy me tuwo batace komi ba tagyada mata kai cike da had'iyar wani gulluton baqin ciki aranta tace eh an daura. "Fatima, dama ke nake nema, amma kafin muje can sama dakina inaso kiyi min alkwari tun anan, kar da mubi hanyar sashe na ynx wata zindikiyar magulmaciya annamimiyar mata taje ta tareki da tambaya akan auren ayanah tunda kowa leifinmu yake gani agidan nan, nide kimin alkwari ko yankaki za'ayi agidan nan bazaki taba yin kuskuren gayawa kowa cewa an daura ma ayaanah aure yanxu afalo na ba, dan wann aure na rufin asiri da sirri ne, bana bukatar uban kowa ya san dashi, kekam dai nasan bani da wata matsala dake...ynxu muje saman kawai zan miki shauran bayani.#08060712446 surayyahms KIYI SHARING SNN idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻 *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [21/10, 18:59] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️2️⃣ kallonta ammi karama ta dingayi baki bude cikin rasa nacewa kawai tagyada mata kai snn tabita sama domin taji dalilin wnn Ɗanyen hukunci da suka yankewa Ayaanah wanda ita kanta zuciyarta acike yake da fargaban irin mijin da zasu zabar mata a wann kuraren lokaci kuma acikin fusata da fushi.... _Shekaru sha biyu (12yrs) BAYA KAFIN FARUWAR HAKA..._ Garin majiya karaye LGA, North-West of Kano State. wata lafiyayyar kauye ne acikin nisan dajin karaye me taken garin majiya datake kusa da wani tsauni mai suna Dutsen Gulbi wanda Aka riga aka san su da daukaka al’adu na gargajiya masu tsauri da girmama haihuwar d'a na miji dan kuwa yawancin su fatake ne, jajirtccun fulani sadaukai, malaman tsubbu da bokaye, tare da buzaye, suna zamane cikin bukka mai shinge da laka. mutanen kauyen basuda wani yawa dan basufi dubu ba amma sosai suka tsare kansu da tsabar ilimin tsafi na usuli tareda kaurin suna wajen iya farauta a daji, makiyaya da fataken cikinsu suna yawan fitowa birnuka domin cinikayya da kasuwanci na abinci da dabobi har can can zuwa bordern qasar niger da chad da ake hada-hadan yau da kullum wanda har yajawo suka kukkula zuria da alakar aure tareda kyawawan matayen buzayen dana fulanin usuli. Anan kauyen garin majiya, duk shekara ana gudanar da wata muhimmiyar biki mai girma da ake kira da Gangamin Gwaninta. a Wannan rana ce da ake fito da zaratan maza masu ƙarfi, yara maza masu kwarewa, su fito fili nuna bajinta a wasan dambe,mashi da wuka, wasannin doki, da kuma rawa ta gargajiya. A wannan shekarar kamar koyaushe yauma al’ummar kauyen gabaki daya sun tarune makil a filin ƙaramar haraban mei garinsu, Kowa ya shirya da rawani da rigunansu na gargajiya. daga nesa zaka iya hango samari buzaye da fulanin nan kyawawan yan maza dogaye masu dogon hanci suna shigowa daya bayan daya suna ɗaga hannuwa da takobi, wasu kuma suna bisa dawakai suna baza taƙama. Daga can gefe wani ginannen mutum ne mei suna malam _Juma Maharouzo_ , asalin kayan buzaye yasaka ajikinsa data masa kyau dan shi kyakkwan mutun ne yana tahowa fuskarsa adan ɗaure, matarsa _Falmata tambazaou_ doguwar cikekkyr ƴa mace ce kuma kyakyawan gaske, half breed ne na fulani da buzaye, wani irin yolo yolon baqi sidik in suma takeji dashi wanda har wuce gadon bayanta, akauyen an fi saninta da suna _"Tàawuré"_ tana biye da shi a baya cikin sanyin yanayi, sai babban yarta inayah (innari) yar 12yrs yarinya ce me tsananin karfin zuciya da taurin rai, da karamar yarta me suna Ayaanah yarinya ce me sanyin hali da rauni wacce bazata wuce shekara goma ba da kaf kauyen akeyi ma inkiya da"annayo". tsabar yadda Allah ya zuba mata sassanya kuma kamilallen hali da rare beauty kyaun ayaanah irin me tsananin sanyin nan mesaka nitsuwa da kama zuciya, zakaganta always calm and peaceful like her healthy light caramel skin colour, sam bata fiye magana ba, tana rike ne da ƙaramar kwarya daf da mahaifyarta, inayah kuma tana tafe agefensu kanta na kallon kasa sabida tana da wani irin zuciyae zafi da kuma tsefaffen ido, har suka karaso cikin filin babu wanda ya tankasu face saida suka iso tsakiyar jama'a inda daga dosuwarsu wajen kai tsaye wani garjejen fatauki ya hau nuna su yana ihu yana tuntsinrewa da wata muguwar dariya cikin shakiyanci yana cewa "yekuwa jama'ar gari, yeeehoooh haihuwar da namiji sai gwarzon namiji,.. ahalin maharaozou an gaisheku, jama'a nace sarki ya gaida cikakkun maza masu haifa ma kauyenmu yara maza gwarzaye. Toh, ga fa juma Maharouzo da ahalinsa mata duk sun shigo fili. Amma kamar kullum, babu ɗa namiji da zai tsaya musu a gasa.“sai dai da alaman kamar yau ya fitar mana da ƴaƴansa mata ne domin su shiga gasar rawar yn mata. fagen shaɗi, fatauci, da Dambe kuwa babu wanda zai wakilce shi.” hahahahaha wani irin dariya aka fashe da shi awajen ana nunasu da yatsun hannu musmn inayah da ake ganin takai shekaru 12 amma haryau babu wanda ya nuna intrest akan aurenta sabida tsabar an tsangwamesu a kauyen. yadda zaka san jahilci yay ma wann garin illa babu mutum daya da baya musu dariya wasu har suna rike cikin su. malam juma maharazou y'ay'a mata kawai ya haifa, babbar yarsa itace inayah ana cemata innaari yar shekara 12, da karamar yarsa Anayah da ake kira annayo yar shekara 10 cass, wanda dakyar ma Allah ya bashi su daga nan kuma sai Allahn bai kara bashi wani haihuwa ba. Wannan dariyar da ake kwashe musu da shi atake ya ƙona zuciyar Juma. Ya tsaya cak, ya kalli wajen da aka fi tashin dariya. atake take fuskarsa ta hau kumbura idonsa ya dada ƙanƙancewa akansu sai dai babu abin da yasan zai iya yi har ransa, domin gaskiyar maganace ta fito fili duk yaransa mata ne bazai taba iya kaucewa wann babban abun kunyar ba kasancewar gidansa ba namiji face shi. ana cikin musu dariyar wani samari acikin fulani irin bullies masu tashen balaga marasa kunya daga cikin masu rike sandan shaɗi ya daga sandansa sama yayo kansu da gudu yana tada musu kura anata dariya can yay wuf kamar zai gwada sandan akan ayaanah daya san cewa ta fi kankanta da rauni danyana so ne yaga yakara tsoratata ta razana ta firgita tay kuka dan kawai ayi dariya sosai, yana daga sandan kuwa caraf inayah tayi wuff ta cabe tareda kwacewa da karfi daga hannunsa ta rike anata hannun a zafafe yanayinta cike da gigin taurin kai da tsananin zafin zuciya da jarumta take kallon har cikin idonsa tana huci. cak ido ya koma kanta ayayinda kunya ya rike ma saurayin kirji wani huci yay yana kokrin daka mata tsawa kenan cikin datsar numfashinsa tazare mai manyan idanunta dake bushe tareda nuna shi da sandar a tsawace tace "kaiiii Garbati kar ka sake ka karayin mafarkin taɓamin ƙanwata annayo, idan bahaka ba saina dakeka anan wajen andau mushenka... jarumtaccen muryan zaki me amon bacin rai datay maganan dashi yasaka kananan magana da dariyar da ake filin ya dauke cakkkk ganinta yar karamar yarinya me zafin zuciya irinna jajirtacun maza.. tsayawa duk akai aka dinga kallonta yadda idonta yajuya yay jaa kmr ruwa ga turirin zafin rai da ke fita a numfashinta koinanta na kyarma irinna jaruman maza .. A memakon hakan yay ma mahaifinsu dadi sai kuma yaji mugun haushi ya rike sa, dan aganinsa kara tozarta shi inayah tay data nuna rashin kunyarta da rashin tarbiyanta a fili wajen kkrin kare yar uwarta anayah. a tunaninsa da kuma tunanin yan kauyen kowacce mace me rauni ce da kunya, mace bata daga ido ko murya wa namiji ko da kasheta za'ayi akan gaskiyarta. da mugun bacin ran ganin abunda yarsa inayah tay ya juyo cikin huci ya kalle Matarsa taawure data sunkuyar da kai cikin jin mugun tsoro da nauyi tana jin kamar ƙasa ta buɗe ta shige. kallo daya yay ma inayah wanda tuni inayahn ta saki sandan sabida suna mugun dajara idon mahaifin nasu Ayanah kuwa na nan tsaye a gefenta, batako motsi tsabar uban tsoron da ya lullumeta, bacin ran da mahaifinsu ya fara nunawa a filin ya saka idanunsu yacike da ruwan hawaye suna ji aransu kamar duk duniyanan ne ma ake ƙyamatar halittar su na ƴaƴa mata bawai ubansu kadai ba. mahaifinsu Juma ya yi ƙoƙarin ɓoye ciwon abun aransa amma inaa da ihu ya ce musu ku fita kubani waje anan, kunji me ake cewa wajen nan wajen yaya maza ne bana mata ba, ke kuma innari kije gida kijirani yau sai na tsine miki albarka da kika karbi sanda ahannun namiji. yana huci ya kalli idon matarsa tawuree cikin tsananin gigin jahilci da fushi yace " ki tafi da yan iskan yaran nan naki anan. daga yau kuma kar na sake ganinku a fili, dama kin matsa muzo da yaran ne dan ku taru ku kunyata ni abainar maza, kije can..sanda kikayi jarumtar fito da d'a namiji duniyan nan saiki dawo filin wasa. dariya aka faray musu, kuka me sanyi ya kufce ma taawure tafashe dashi tareda janye hannayen yaranta duka biyun izuwa waje dan already habaice habaicen da akemusu awajen akan abunda inayah tay ynxu ya mugun kara raunatasu su sosai.. wani ikon Allah kaffff kauyen gidansu ne kawai akwai ƴaya mata har biyu snn babu namiji ko daya.. kafafunsu har na hardewa suka fice a filin sunaji ana musu habaici sosai, a zuciye juma ya kalli masu dariyan akaro na biyu snn yace “Kai jama'a! saidai Ku yi dariya ku yi ba’a akan yaya na mata, aje dai na fi uban kowa ƙarfin aikin noma a kauyen nan. Wani ma gashi da y'aya mazan amma bai isa ya iyayin noma irin nawa ba.” duk da zafin jarumta dake tafe acikin maganarsa already gorin nan da ake masa akan yaransa ya gama ratsawa cikin zuciyarsa har yau yana tuna tsananin baqin cikin dayaji aransa da aka haife yarsa na biyu Ayanah a matsayin y'a mace ba d'a namiji ba.. wasa ta cigaba a fili amma gori da cin fuskar da ake ma juma maharaozu baiyi sauki ba musmn ma da sarkin fulani ya fito filin wasan da duka y'ay'ansa maza kusan su guda goma sha bakwai shine mutumin da yafi kowa haifan yaya maza a garin majiya gabaki daya kuma shine yafi kowa kuntata ma juma akan batun yayansa mata guda biyu. abu kadan sai kaga ya gaya masa baqar magana me hade da gori abainar jama'a haka za'ayita ma juma dariya duk dama yana daya daga cikin jiga jigan manomar garin dayadace ace ana ji dashi saidai rashin samun da namji koda dayane a ahalinsa yasaka gabaki daya ya zama baida wani daraja a idanun hakiman fulani dana buzaye dan har kwatance da shi akeyi a kauyen. Dagata bangaren su taawure kuwa tunda tajanye hannun yaran ta suka bar filin wasa tafiya kawai sukeyi suna masu tsaga cikin jejin da zaibi dasu madaidacin rugarsu dake can can gefen babban rafin kauyen inda babn filin noman su da tsaunukan kiwon dabbobinsu yake kusa azagaye dasu, they are kind of isolated daga main mutanen kauyen ko abu zasu saya sai sun yi tafiya mai dan nisa suke isowa kasuwa kusan ince rugarsu ne karshe a kauyen kusa da hanyar barin gari gabaki daya, gabansu kuma babban ruwa da jejine me duhun gske dake zagaye su. tafiya suke da sauri sauri tareda wani irin rauni da kuma fargaba acikin zuciyoyinsu, koina yay shiru dan kusan kowa a kauyen anacan fili wajen gagarimin wasa, cikin sassarfa da sauri taawure tariko hannun karamar yarta ayanah gam tana janta ahnkli nan inda bakajin karar komi a hanyar face sanyin iskan yammaci da kukan tsutsaye tareda dirar sautin ajiyan zuciyar taawure datake saukeshi akai akai jin raunattecen ajiyar zuciyar da ayanah takeja wanda yagama narkewa cikin tsoro da matsanancin damuwa. daga ita har mahaifyarsun a dame suke da tunanin irin hukuncin da juma zai zo gida ya dauka akan su da kuma inaayah. ita kuwa inayahr ko ajikinta daf dasu take tafiyarta zucyarta karau dan tun basu karasa barin filin wasan bama tabi ta shanye hawayenta idonta yabi ya bushe tsabar wann taurin zuciyar da Allah ya bata wanda yasaka tuni ta iya hadiye duk wata damuwa da kukanta aciki. duk dama kowa cikinsu na jin dar dar da tunanon dawowar baban nasu gida ayau amma ita kam gaba gadi take tafiyatta da zucyarta daya. sunyi tafiya na akalla mintina ashirin kafin suka kawo kofar madaidaicin rugarsu da gininsa yayi mugun jimawa sabida asali gidan gadone da wani uban gidan juma a harkan noma ya taba mallaka masa halak malak saboda tsbaar jajircewr sa a harkan kiwo da noma. duk da rugar ta jima saidai tsabar tsafta da tattali irinna taawure yasaka muhallin nasu yake da kyaun gani, nan suka tsaya a babban filin kofar gidan suna kan tattara buhuhunan da suka shanya wasu kayan abincinsu kmr tarugu, ganyen zobo kubewa, da gyada da wasu yan hatsi, inayah da kanwarta ayanah suka dukufa suna kan kwashewa taawure kuma tana zubawa acikin buhun tana dinkewa da allura da zaren buhu. tsabar kawaici da kunya irinna bafulatanar usuli yasaka har iyanzu taawure bata budi baki tace uffan ma yayan nata akan abun da ya afku a fili ba, dake ma sunsaba da irin wann halintan ya saka koda wani abu yafaru inde batay musu magana ba suma sukeyin shiru saidai kawai kaga suna aikinsu da ladabi da kawaici. gasu da hatsi,dabbobi da kaji amma diss din datti bazaka gani a tsakar gidan nasu ba koina an tandesa tass da tsintsiya yanayin yaran da uwarsu kadai kagani zakasan Allah ya zuba musu kwazo kunya da kuma sanyin tarbiya me tafe a jini. bayan sun gama kwashe shauran abincin taawure da Ayanah ne agaba wajen kaiwa cikin ma'ajiya, ayayinda inaayah tay maza ta shiga ban daki, kai tsaye tayi tsarki ta taho tazauna akan dutsin dake kusa da madafi tahau alwala Daga cikin daki kuwa suna shiga taawure ta cire mayafinta snn ta daga ido ta kalli yarta ayaanah dake rakube kan taburma ta rike saman kirjinta bata ko motsi, Tun haihuwar anayah suka fahimce cewa kamar tana famane da wani irin ciwo na raunin zuciya wanda baya tashi sai tana cikin halin tsoro ko tsananin baqin ciki da fargaba. bayan mahaifyarsu arayuwarta babu abunda take kauna aranta kamar addarta inayah dan sun taso ne da wani irin kakkafar yarda da juna, shakuwa da kuma tausayin juna meyawa a tsakaninsu. ganin yanayinta na laulayi yasa cikin sauri taawure ta durqusa kasa tajawo wani babban kwarya daga kasan kujera ta bude shi, wani tsaftacen jikon maganine aciki marmaza tasaka ludayi tahau deban ruwan maganin tana zubawa cikin karamin kwarya inda ko rabi baikai ba tamika mata da yaren babansu na buzanci tahau tursasa mata shi abaki kiyi bisimillahi Annayo am, karkiyi raunin zuciya maza kisha wnn zai saka kiji karfii kinji?.. adan ragwabe ayanah tamike zaune ta amshi kwaryan da ladabi tafara sha kenan saiga inayah ta shigo gabobinta duk a jike da ruwan alwala suna hade ido kallo daya taawure tay mata kafin nan ta mike tsaye da tsoro a muryanta tana cewa "ke kuma muje in rakaki hanya innari, kijeki ki buya a garin tudu harsai nazo na nemeki, bana son babanki ya dawo gidan nan da fushinki aransa ya zo yayi miki lahani ko ya tsinemiki kibi duniya in shiga uku.. kafin inayah ta amsa taga mahaifyarta har tajuya tahau daga katifarsu da akayishi da ciyawar tim tim hannunta na rawa rawa ta dauko mata jakar buhunta inda suke boye littafan karatunta na boko da islamiya da ta jima tana turata yi acan anguwar tudu inda suke kasuwanci ta saka yaranta karatu a boye batare da sanin mahaifinsu juma maharaozu ba. jakar karatun ta fara mika mata danta boye shi acikin rigarta snn ta jawo kullin kayanta tahau nade matasu a tsuman zani tana gama kullawa ta dora mata shi akai, tsabar zafin zuciya 'bari 'bari kawai jikin inayah yake dan bataga wani dalilin da za'a boyeta ba,aganinta ai kare yar uwarta kawai tayi a fili, kawaici da darajar da take mugun bawa mahaifyrta yasaka batace komi ba dan babu abunda yake cimata tuwo a kwarya kamar irin mugun tsoron mahaifinsu da taga taawure takeyi agidan, wanda inda anbarta dashi da tuni takara dashi dan ji take ajininta kmr itadin mace me kmr maza. turjewa tay ayayinda taawure ta wafco hannunta zata jawota waje, suna hade ido da dan taurin kai ta tsaya tanata kallon cikin idanunta batay mata yaren buzancin ba sai tay mata da fulatanci tana cewa 'ummah miyyasa kike tsoron abunda baba zai min dan na kare yar uwata ayaanah a fili ko dama so yake wancan katon banzan ya kasheta da sandanshi dan ya nuna musu baya kaunarmu? ummah inkina jin tsoronsa wata rana za'a kasheki ko akashe annayo a filin nan, kidubeta bata da kwarin gwiwa kuma wnn jikon naku da ake bata kinsan zai sakata bacci me nisa zai kashe mata zuciya bazatay karatu ko ibada ba umma inde ciwon zuciya ke damunta ai akwai malaman asbiti a tudu rufe mata baki taawuree tay da sauri tun kafin wani yaji abubuwan datake ambata musmn ma batun asibiti da karatu hankli tashe cikin tsawatar mata tace ya isa haka innarii yanxu ba lokacin magana bane, kituna dake kawai na dogara dan ranar da mahaifinku yasan nasakaku kuna karatu a tudu zai iya kasheni ko ya batar dani, innari kece mini, nasan zaki zama karfina anan gaba, nasan koda na mutu kece kawai zaki iya rike ayanah tsakanin ki da Allah koda bana duniya, in nabari yaxo ya tsine miki yau ni aka cuta duniya da lahira, kawai kije ki cigaba da karatunki a tudu, nayi miki alkwari bayan ya huce daga fushinsa, zanzo saida nono wata sati zan dawo dake gida, snn nayi alkwakri wnnan karon da kaina zanzo da anayah tudu itama ta cigaba da karatunta acan naji ance anyi mata nisa kudin natan ne bangama tarawa ba. tun kan innari ta amsa idanunta ya cika da ruwan hawaye ganin yadda jikin mahaifiyrsu yake bari sosai yanayinta cike da fargaba me ban tausayi da tsanani. marmaza taawuren ta warware bakin zaninta ta ciro kudi da basu fi dari biyarba ta damka matasu duka a hannu tace" kirike wnn inkinje tudun kice ma goggo mei tuwo ina gaisheta, har da ma malaminku. ki kula da kanki Allah hokku barka am. inayah ta kasa cewa komi ganin yadda hankli da jikin mahairfyrsun gabaki daya yarikide dukkan hanklinta atashe yake sai leke leken waje take da tsoro daga ganinta kasan tana mugun tsorone kar ace juma ya dawo ya iskesu anan atare dqn bakaramin son yaranta takeyi ba. hawaye kwalli daya ya sauka idon inaayah musmn da ta daga ido ta kalli mahaifayarsun snn ta kalli ayaanah dake kan kwance a tabarma ta kanannede kanta bata iya ko da motsi sabida jikon da aka bata tasha tuni ya sakata bacci.. tawuree na jan hannunta da kyar dai ta iya dauke idonta akan yar uwarta suka fice waje suna sauri sauri haka ta rakata har gaban babban rafi ta turata bisa hanyar tudu, ita kuma ta damke kayanta snn ta falfala da gudu tabi jejin, saida taga tay nisa snn ta dawo gida taqumi tay ta zauna kurkusa da ayaanah dake kan bacci wasu maqudan hawaye na zuba mata ahnkli cikin tunanin safetyn yarta inayah, harcan saida aka kira sallan magrib snn ta tashe anayah sukayi marmaza sukayi sallolinsu suka ci abinci wanda dede lokacin ne aka taso daga wajen wasa... fitila me kwai kawai ta kunna musu tay shiru tanajin ayanah tanata bitan karatun da addarta inayan ta koya mata game da sallah , tun suna zaune acikin dar dar din ganin shigowar juma gidan har dai suka hakura. washe gari da asuban fari sukejin labarin cewa ashe baram baram aka tashi a filin wasa, sarkin buzaye dakansa yay jawabi akan tarbiya, yana mai kafa misali da rashin kunya da kuma tarbiya irinna inayah dahar ta karbi sanda a hannun namiji a filin wasa, dan haka tun anan juma maharozau yayi zuciya, sabida ance masa ya haifa musu y'ay'a mata marasa amfani ga cigaban kauyen snn kuma bai iya tarbiyatan dasu ba, acewar sarkin fulani in har innari ta sake musu tsaurin idon karban sanda a hannun namiji a fili zai saka matasa maza su giciye ta. wayannn furucin yasaka juma tsananin fushi, bai dawo gidan sa ba ya wuce jeji dan tsabar zafin zuciya ma akan wata bishiyan mangwaro ya kwana jin hakan bakaramin kara tsorota taawure yayi ba, dan tafi kowa sanin mugun zuciya da tsananin rashn son kaskanci irinna mijinta juma. dan da a raina mazantakarsa ko aci mutuncinsa a fili gara a maresa a fuska. Juma Maharouzo ba asalin ɗan Dajin rini ba ne. Kakanninsa sun fito ne daga ƙauyen Maharouzo kusa da iyakar Tamesna wato yankin da ke tsakanin Nijar da Arewa maso Yammacin Najeriya. Sunan “Maharouzo” ma ya samo asali daga tsohon harshen Tamasheq wanda ke nufin “ɗan ƙura, mai ƙarfi a ƙaura”. ance Kakan kakansa bbn malamin addini ne wanda yayi suna wajen tafsiri da bayar da fatawowi musmn ga ƙauyukan kan iyaka amma babansa kuma jahili ne dake bautawa al'adarsu. yaki neman ilimi ne saboda kakan juman adacan ya ki shiga cikin yaƙin sarakunan Fulani a lokacin jihadin Shehu, sai aka koreshi da iyalansa daga garinsu. Sun yi hijira, suka shigo cikin karkarar Katsina duk ba'a kyale su ba, daga nan suka ratsa zuwa Rini inda aka basu ƙaramin fili don su zauna, Saboda haka shida ya taso sai baibi tafarkin ilimi ba har ya haifi babban dansa juma a maharazou cikin jahilci da tsananin son al'ada.. Juma ya taso ne da ɗan tsakanin ƙabilu biyu, akwai al’adun Hausa fulani a jikinsa, amma shi asalin Buzu ne tsatson su na Tuareg har a halayyarsa. shi mutum ne mai ɗaukar hankali koda bai yi magana ba, Fuskarsa tana da faɗi, idonsa yan dede masu zurfin haske, daga saman Goshinsa akwai wani dogon tabo mai layi guda biyu wanda labarin tabon nan shi kansa yana da ban aljabi, dan ana cewa a lokacin ƙuruciyarsa ya tsallake dajin mutuwa lokacin farautar wasu macizai, wasu kuma sunce yabuge kansa ne da itace wasu na cewa alamar ruwan gadon hatsice daga kakanninsa shiyasa noma ta amshesa Dogon mutum ne mai lafiyayyen kafadu masu faɗi, gashin kansa baƙi, gashin gemunsa kuma ya fara tsufewa. a sutura Ya fi son dogon riga mai launin ƙasa ko shuɗi, da rawani mai kauri wanda yake nadawa fiye da yadda maza kauyen suke yi, shi baida hakuri sam, kuma zuciyarsa akusa take, babu abunda yakeso aransa kamar al'adarsa, babu kuma abunda yafi ci masa tuwo a kwarya kamar haifan yaya mata dayayi, dacan sai kaga kamar yana mutuwar son matarsa taawure amma tunda ta haifa masa mata banda wutar tsana da tsangwama babu abunda ke shiga tsakaninsu. already ya hana yaransa komi na nishadi, da amfani, daga aikin gida, talle sai kiwo, baya basu kulawa, ko ciwo suke an haramta musu shan maganin da addini ta amince dashi, saidai uwarsu ta jika musu magani na asalin malamn gargajiya susha, snn ba a karatu kowani iri a gidansa, ya hana zuwa asibiti sabida shi asalin al'adarsu ba jahilcin garin yake bi badon komi ba sai dan kawai yaga shima ya zama me fada aji snn ya samu shiga a fadan sarakunansu both fulani da buzaye ana darajashi kamr sauran zaratan maza. Kamar ko wani zagowar shekara yauma al'adarsu ta bikin gangamin gwaninmta baima Juma maharazou dadi ba. tun safe taawure taje jejin tana rokonsa, hakama wasu Maza abokansa Wanda sukadan damu dashi a garin sukazo babu irin rokonsa da basuyi akan yay hakuri ya sauka akan bishiyan nan ya koma gida ba amma inaaa, yaki magana da kowa yay zuciya harda abinci. wasa wasa saida ya kara kwana washe gari taawure ta fita tanabi gidan dattijai tana magiya dakyar akazo aka tallafosa ya hakura ya sauko ya koma gida, yunwa duk ta watayashi sanda ya sha kuna yay wanka ya dawo hayyacinshi, tsabar zuciya haka bai magana da kowa agidan ba, har saida da yazo yaga babu wulgawar innarin agidan snn ya dan sake ransa, dama kuma mugun tsoron sa ayaanah takeji bata sakewa suhade ido ko su hade hanya in zata gaishesa da sanyin asuba take fitowa ta bi taawure itama haka za ta durkusa ta sunkuyar da kai can kasa a kofar turakarsa tay shiruuu koda taawure ta gaishesa daga nan waje ya amsata cikii ciki, ita shiru takeyi inbe amsata ba kuma komin jimawar da zatay a tsugune haka zata kasance har sai ya fito daga dakin ya ganta snn take iya tashi tabar wajen. #SURAYYAHMS AYI SHARING idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 #SURAYYAHMS [22/10, 19:02] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️3️⃣ Duk zafin zuciya da taurin kan inayah tsanar dayake mata baikai wanda yake ma Ayanah ba, dan akanta ne yafara samun rugujewar burinsa na samun ɗa namiji sabida shi dakyer ma yake iya samun haihuwa. a kauyen mutane da yawa sun haifi mata a fari saidai abinda yake biyowa baya maza ne, shima sosai yaci burin ace ayanaah tafito masa a matsayin ɗa namiji sai kuma ta fito mace kyakkwan gaske kuma me dauke da ciwo na raunin zuciya wanda saida aka sha wahala ma kafin ta rayu. ranar koda aka cemai mace aka kara haifar masa tsabar bakin cikin dayaji aransa ko daukarta as a baby a hannunsa bai taɓayi ba,he despises ayanah ryt frm the very minute she was born dan haihuwarta ya jawo masa ababen gori bana kadan ba shiyasa har yau kuma baijinta aransa dan banda hantara, tsawa da tsananin dokoki babu abunda ke giftawa tsakaninsu. yau shekaranta goma amma bai taba amsa gaisuwarta ba, kowani safe saidai tabiyo bayan mahaifiyatta cikin nuna biyayya haka zatazo ta durkusa masa abakin kofar turakarsa ta tsunkyar dakai kasa tay shiru bata kuma tashi awajen har saiya fito yaganta duk dama tasan bazai taba ce mata uffan ba. bayan kamar sati da faruwan komi taawure tasha baqar walaknci da baqar magana a hannun juma kafin ya sassauto ya hakura har ya fara shirin tafiya zuwa boaden kasar niger saida sabbin buhunansa na hatsi, yana da akalla buhuhunan kayan noma kala kala yakai buhu dari da ashirin banda yan kananan abubuwa daya tara. kullum matarsa taawure dake tay karatun allo sosai ita take tayasa lissafin irin uban kudin da zai samu duk dama baiya bata ko asi, dan gani yake tunda ita ta taba yin karatun addini me zurfi hala zata cuceshi abinci kam kowani iri ne yana sakar musu suci su koshi amma bayan haka sisinsa basa ci. sanadiyar yar lissafin kudin datake tayashi sukeyinsa a kwana biyu yasa hartaci nasarar kawo masa batun yafewa innari, ranar haka ya zage ya gaggaya mata bakaken maganganu masu tsanann zafi da ciwo wanda ko wacce uwa bazataso taji an furta su akan yayanta ba, ya mata gorin tarbiya, yace mata yana ji ajinin jikinsa cewa watsatsstsu karuwai kawai ta haifa masa ba ƴaƴa ba, wanda yake da yaqini cewa sune zasu kawo zubewar duk wani kima da darajarsa a duniya. sam maganan nan bai ma taawure dadi aranta ba dan bataso yay musu wnn mummunan bakin ba hakanan tay hakuri sabida ya yafe kuma ta shawo kansa har ya amince akan inayahn zata iya dawowa gida, maganarsan ya mata ciwo aranta amma tanada yaqinin cewa Allah bazai tozarta ta ba tunda har tanata kkrin neman ma yaranta ilimin addini dana boko aɓoye in sha Allah bazasu taba zamowa karuwai watsatssu ba. duk dama ta aminta da mutanenta na can tudu amma koda juma yay ma yaranta wnn mugun bakin sai kawai tafara jin kamar tafiso ace ita dakanta ne ta tarbiyartan da duka yaranta agabanta kafinsu samu mijin aure basai sunje university ba duk ma babban burinta kenan. satin nan gabaki daya haka ta tasa ayanah agaba suka hau shirya madara, da kindirmon nono da fura da kwan zabbi masu kyau da yawa, sunata Allah Allah lkci yay juma ya wuce kasuwancinsa a bodar niger dan suma suje nasu kasuwancin a can tudu. kwanaki basa karya yau kwana sha biyu shaf da gama hidima gangamin jarumai juma da abokanansa duk sun gama shirin tafiyarsu can boadern niger kasuwancinsu da suka sabayi ko wata shekara. ranar da zasu wuce tun da asubahin fari na farko lkcin waje baigama washewa ba taawuree ta fito daga turakarsa da lullume tare da daurin kirji tanadan murmushi me sanyi tuna irin darensu na jiya. mijinta juma yana iya walakanta ta akan komi amma daga zarar anzo maganar saduwar aure baya iya boye dumbin soyayyr dayake mata aransa dan bakaramin dadin ta yakeji akan gadon sa ba, albarkan niima da dandano dake kumshe a jikinta yana kawo masa wata iriyar cikakken gamsuwa da nitsuwa a duka sassan jikinsa tareda dadi marar misaltuwa, ruwa me tsafta ta hau zuba masa a babban butan karfe wanda take tsammnin zaiyi wankar tsarki dashi tanay tana murmushi badon komi ba saidan amince mata dayayi akan basai ta zauna anan ba, zai saka musu mai gadi inyaso itama tazauna acan anguwar tudun tay kasuwancinta na saida kwai da nono har saiya gama nashi cinikayyar ya dawo. hakan kusan babban alfarma ya mata. lissafin wata ukun da zaiyi a boda tay, tasan kafin nan ya dawo ta samu kudi me yawa na kulawa karatun yaranta hala har ayanah tay nisa akaratunta itama. babu yabo babu fallasa juma ya gama shirinsa komi ya fito, ta rakosa har waje yay kyau sosai yasha baƙar rawani, wanda yau da ace bai kara jadadda mata mugun harsashen dayakeyi gameda da tarbiyan yaransu ba da sai tace cikin dadin rai suka rabu amma inaa saida ya kara jadadda mata cewa yanaji ajikinsa cewa yaransa kaf karuwai ne... haka ta dinke zafin maganar aranta har sukayi sallama dashi snn ta dawo gidan, bayan kamar kwana daya da tafiyarsa mai musu gadin rugarsu ya taho, ita da ayanah kuma suka shirya suka tattara kayan cinikayyarsu da kayan sawansu suka kama hanyar anguwan tudu ayayinda zuciyar taawure ke cike da tsananin damuwar irin mugun baki da fatar tabarbarewa da juma yake ma yarantan aranta. ayanah kuwa murna takeji anata ran tana Allah Allah taga har su isa anguwar tudu dan ta saka yar uwarta inayah a kwayar idanunta. Basu da isa cikin anguwar tudu ba sai can can gabanin sallahn magriba sabida biye biyen wasu kananan anguwanni dake bisa ahanya da táawure tay domin saida nono da fura dan ta samu ta cike shauran yan kudaden makaranta na ayanah da ake binsu bashi, suna samun kudaden su suka doso masaukinsu, sun iso kofar gidan goggonta Hajy mairo metuwo lkcin duk sun galabaita sakamakon tafya me nisa da suka sha musmn ma ayanah dake fidda nunfashi sama sama sabida wann ciwon raunin zucya datake fama dashi.. Anguwan tudu kamar bariki ne, is more busy and civil Kamardai wajen kazo nazo ne amma dake yana nesa da garin kano duk kabilu irinsu hausawa, buzaye, katsinawa, kanurai, iyamurai, da fulani asalin irin kauyawan ne ke cin kasuwancinsu anan kowadai yana harkan gabansa . adaf da gidan sarkin kasuwar tudu gidan goggon taawure yake, dake shahariiyar Me sana'ar saida Abinci ne agarin, hatta bako inka tare shi a hanya kacemai gidan hajy maituwo zakaje zai iya nuna maka shi kai tsaye dan ta balain shahara wajen iya sarrafa abinci da abun sha kala kala da kuma saidawa, lafyayyar hajiya ce shekarunta ya dan jaa amma tay karatu wayayya ce, tun zuwa makka na naira dari hudu tajeta ta sauke farallinta yakai sau biu zuwa uku, tana da ma'aikata dake aika a rumfar abincinta dayawansu yan mata ne datake daukar nauyin karatun su, sai maza dake mata gadi da sauran abubuwa kmar aika da aikin karfi, itake rufa musu asirinsu kaf ta zame musu tamkar uwa da uba. Tun a kofar gidanta suka sauke kayansu akansu, taawure na tafiyarta a hnkli cikin tsantsar nitsuwar dake tattare da yanayinta na mace mai kamala wanda babu shakku ko dar dar atattare da ita. Tun a zauren farko take buga sallama cikin nutsutsaiyar sauti yarta ayanah na biye da ita har suka wuce can ciki ta Inda masaukinsu yake bata fasa sallamar ba, ayanaah kuwa tuni ta bude randa ta hau gwangwadar ruwan sanyi wai koda nunfashinta zai dawo dede, Adaf lokacin inayah ta idarda bitan karatunta kenan tana daga xaune akan wani darduma ta fara jiyo motsi tareda sallamar taawure, da wani irin sauri ta fito tun basu gama hade ido da ummanta ba ayanah ta jefar da kofin ruwan ta daka tsalle da murna ayanayinta ta taho da gudu ta rungume addanta inayah sosai, ahnkli inaya tace "annayo? baki washe ayanah tace naam adda na muma gamu ai munxo tudun. inaya tafara dariya tace" aito shannunku., tun basu gaisa ba ayanah tahau kkrin cikata da surutai musmm ma labarin samun karashin sauran kudin makarantarta da sukayi kan hanya wanda atake yasaka zuciyar inaya yay dadi da sanyi dan tasan tunda har anayah tana cikin tsananin farinciki to hala komi ya daidata ne harma awajen mahaifinsu juma Tanakan murmushi ta janyota jikinta sosai tana share mata zufa tana cewa"toh ya isa haka anayo, Zo muje can wajen ki wanke sawunki kikalle yadda kikay futu futu da kura kamar delu me wasan kasa..anayah da bata wani damu ba sai washe baki takey yanayinta me cike da xumudin ganin addanta ga kuma batun komawrta karatu dan bakaramin son karatun boko takeyi ba. suna kkrin barin wajen taawure tabisu da sanyi kallo tana dan murmushi har ta kusa cikin falon goggontan cikin nitsuwa Hjy mai tuwo dake kwance bisa kujera da jikin tsufa tadan miko kanta cikin sauri tana amsa sallaman taawure adan rikice amma dake tanada shegen mita yasa bata gane muryanta bugu daya ba, Wani Caraf ta yatsina fuska tace 'ohni yau naga takaina waye kuma haka da yammaci tun bamu ci na dare ba? Kode sabbin masu saida abincin nan ne suka dawo zasu sakani agaba da mita akan kudi...ohh ni Yau mairo naga takaina Waye ne kam... shigo daga ciki mana..ke innari zoki dubamin Gyara zamanta tayi akan kujerar tana dada gyara mayafinta akafadunta, sashenta Babban self contain ne amma na ginin laka me karfi da aka bi jikinsa da siminti yay fess fess duk da ba a fentashi ba, ciki da falo ne me dakuna biyu, ta kakkale koina da brown leda carpet da kujeru kananan seti da tv dan madaidaici da wooden center table iri daya da brown cupboard dinta datay wani irin jeren kwanukwanta akai. Jim kadan saiga bullowar taawure cikin falon, gabanta gadi fuskarta dauke da Wani dattijuwar Murmushi wanda tun daga yanayin shigar ta Kamala yasa hjya mairo kara bada hankulanta akanta da sakin fuska tahau mata maraba har idonta na tara ruwa. kullum taga taawure sai taji wani irin tausayinta aranta sabida asalinta yar gata ce da rayuwar maraici ya juyata ta dawo abar tausayi. "ooo taawure? ai sekice min kece kika lankayo sawun kafafunki kikazo, toh sannu da da zuwa lale maraba da xuwa. taawaure nata sakin murmushi har ta nemi Waje ta zauna Adan dofane feeling so uncomfortable da irin kallon kurilla da hajy mai tuwo ta ke jefa mata. zuciyarta ne ya shiga mata Wani irin zafi ganin yadda taawure take kkrin dawowa kamar wata sokuwa kamar batay ilimi da take gidan ubanta ba.. Gaisuwa suka somayi Irin gaisuwan Nan na darajawa da kuma kimantawa gwanin burgewa, hajya mairo tana tambayarta lpyarta tanayi tana hada mata da addua masu karama Inda basai angaya kasan tamkar uwa taawure take kallon hajy mairo bawani alakar jini me yawa bane atsakanin su,saidai kuma kawun taawure wato alhj mamman me gareji daya rasu da jimawa wanda anan anguwar tudu yake zama shine mijin hajy mairo na biyu, mijinta na farko a kano yake, suna da yara maza har hudu shima din rasuwa yay, aurenta na biyun kuma bata haihu dashi ba sabida shekaru yaja kuma dake auren nata dashi bai jima ba ya rasu da ciwon cancer, toh a ahannunta taawure tazauna harsaida tay aure, duk wani abu dake tafe a rayuwar taawuren ta sani duk dama batawani shiri da juma, ko kodan jininsu bai hadu ba anma bashi yahana take rikeda lamarin taawure da yaranta a tsakani da Allah ba. hira sukayi na yaushe rabo da kuma abunda ya faru awajen wasan gasa, kmr kullum yauma juma yasha caccaka awajen hajy mai tuwo dan tsani irin zafafa al'adar jahilci dayakei akan iyalansa, can dai data gaji da mitan sai kuma tahau kara ma taawuren karfin gwiwa akan batun karatun yaranta sabida malaman nasu nayawan cewa dukansu suna da baiwa na musmn. hira me tsayi sukayi akan yadda inayar tafi kwarewa akan karatun addini harma ana kwatance da ita a tudu, ayanaah kuma daga dukkan alamu bokon nan dai yafi dauke mata hankali, har dare yay nisa suna hira salla ne kawai ke tadasu, nan ma taawure ta sanar da ita cewa har tsawon wata uku suna nan tudu kafin nan juma ya dawo. da kyar suka rabu taawure ta koma dakin kusa da zaure da ake ware mata intazo da yaranta, ta samu anayah tay bacci akan cinyar addanta inayah wace ke zaune akan dadduma tana kkrin shafe mata nasi da falaki da ayatul kursiyu ajiki dan ta samu kariya. sabida kunyar haihuwar fari dake tsakaninsu hira kadan sukay da taawure kafin suka kwanta da niyyar washe gari sassafe duk zasu fada cikin harkokin gabansu na kasauwanci da kuma karatu. washe garin ana kkrin zaa kiran sallan asubahi sassanyar sautin bitan karatun qur'ani da inayah take zubawa acikin yanayin kwarewa ne ya farkan dasu daga bacci. zaune take agaban fitila ta rufe kanta da zani, da wani irin farin ciki da zumudi ayanah ta diro daga gadon baccinta itama taje tay tsarki da alwala awaje snn tazo ta zauna daf daf kusa da addanta tana karanta musu suratul Duha itama nan ta jonata sunayinsa tare. tsabar sanyi da dadin muryansu d ayadda suke karatun fuskokin su cike da murmushi da dumbin son da suke ma juna atake atake kwayar idanun taawure ya cuko da ruwan hawaye mai tattare da rauni da kuma tsantsan alfahari tareda farin ciki mai sanyaya zcyar kowata uwa. saida suka kai har suratul mutattafifin snn aka kira sallah, nan suka mike duka sukayi ibadar su, suna gama azhkar na safe sukayi gaisuwa, tuni inayah dake ita tana da zafin nama tayo waje tafara shara tana kimtsa tsakar gidan. ayanah kuma dake tana da rauni da tsoron sanyi ta tsaya tana gyara cikin dakinsun, bayan ta gama ne ta zauna bisa tabarma tanadan bitan dan gyarrarkin da inaya ta mata akan sallah. taawure kuwa tuni ta kwashe toka a murhu ta fara daura kunu da dumame, kafin kace wani abu gidan yayi fess, ya kuma dauka da qamshin kunu da dumame. da tsananin farinciki ganin sun gama komi hajy mai tuwo ta fito duk aka gaisa cikin raha, aka ci abinci akayi dam kowa yay wanka kafin ma'aikatan hjy me tuwo suka fara zuwa ana shirin wucewa shago, taawure bataje kasuwa ba, yaranta biyu suna kammala saka uniform dinsu ta saka su agaba sukeje har makarantarsun ta biya sauran basuka da ake binsu na karatun ayanaah both islamiya da bokon duka snn ta musu sallama ta dawo gidan ta samu duk su hjy mero me tuwo har an wuce wajen sana'a, itama tattara nata kwaryan nonon tay ta wuce cikin gari saidai daga tadanyi shiru sai taji zcyarta baya mata dadi, dan har ynxu gani take kamar fa mugun bakin da juma yay ma yayanta akan karuwanci hala zai iya kamasu. dakyar da addua snn abun ya lafa mata. rayuwar su mai tsafta sukeyi a tudu, ayayinda kowa cikinsu yake cigaba da sanaarsa yaynta kuma sun balain jajircewa wajen karatu. inayah dake da 12yrs tana aji biyar na firamare dake a aji biyar din zata tsaya, qur'ani kuma saura mata shafuka shida ta hade haddar izu sittin, fiqhu, sira, hadisai, da tauhidi, duk saida ta kwarance sosai, asali ita bata da wani aibu face zuciya da taurin kai da Allah ya zuba mata. ita kuma ayanaah yanxu ne ma take kkrin kaiwa izu talatin a qur'anidake tafi saka ilimin bokon aranta, babban burinta shine ta dawo me ilimin bokon sosai dan tay kudi takai addanta da mamanta makka, she is soo frail nd innocent, duk dama mutanen tudu suna yawan nuna mata favouritism da fifiko sabida tafi addanta kyaun fuska amma hakan bai taba raba kansu ba, they love each oda deeply and immensely dan ko tafiya suke ahanya haka zakaga suna hira sosai suma alkwaru ma juna kullum kuma hannunsu makale da juna. inayah ke yawan koya ma ayaanar ilimin lissafi (mathematics) da bitan islmiya dake tay nisa. mahaifiyarsu taawure kuwa sosai take kara saka ido akan duk wani motsin su da kuma tarbiyansu, hakanan rayuwarsu ta kasance yau da gobe komi ya lafa suna zamansu anan acikin tsananin kwanciyar hankali da nishadi a anguwar tudu.... idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻 *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [22/10, 19:03] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️4️⃣ No. 1 Al-Mansur Crescent, G. A. Extension, Nasarawa GRA, Kano. kano tumbin giwa koda mai kazo an fika, dan haka kar kasha mamakin cin karo da anguwanni na zallan "old money" prestige, wato jikakkun masu kudin ɓoye ba ƴan fafar siyasa ko yan cirani ba, asalin kudi me amsa sunansa ake batu wato kudi marar hayaniya, mutane masu takama da karfaffan shahara, 'muƙami, da kuma power na juya uban kowa ahannunsu.. anguwace shiru babu hayaniya face yar shimfidadden titi me tsananin tsafta inda ko da mota ya wulga sai dai kaji wulgawar tashin tsunsaye daga dogayen bishiyoyi da suka kawata wajen gabaki daya. tsaka tsakiyar anguwar ba can can ciki sosai ba Wani tanfatsetsen gida ne kirar ginin masu saka guntun wando da hular malfa irin 3rd century british mansion style din nan wanda ko dison fenti babu ajiki, transitional multi million dollar mansionce mai dauke da both modern and traditional outlooks daga ciki har waje. Kangon gidan da tsawon gaske, dan ance kafin ka yi toxali da asalin cikin muhallin sai ka shirya shirgegen automated bakar drag gate ne ya katange shi mai gaba daya, akan ginin waje aka fafe wani waje me kyau snn aka rubuta _Al-Mansur Residence Est. 1972”_ da ruwan duwatsu. Babu wani mahaluki dake son wulgawa tanan wajen kasancewa shikansa layin an masa suna ne da wann me gida. gida ne da ya mugun shahara sabida tsari marar tarkace dan kusan ince kominsa a kiyasce yake tundaga kan su muamala, da zumunci, da gogayya da jama'a da yamai dashi abun gujewa domin kare darajar arzikinsa da sunan gidansa, Iya zagawar ka anan Ba kowani lkci zaka iya cin karo da motsawar kofarsa ba.. asalin sunan me gidan shine _Alhaj professor zayyanu al-mansoor._ Shi ba jinin sarauta bane, ba kuma dan siyasa bane ko dan kasuwa, kawai dai Hakimtaccen bafulatani ne daya matukar tara dukiya da power na sawa ayi ko abari sabida baiwa na ilimi da daukaka da Allah ya riga ya basa. jajirtaccen namiji ne dayake da key importance a harkan siyasa duk da baya shiga cikinta, sune gaggan share holders da ake hada akai dasu adora mutum akan matsayi ko mulki, he is very well connected to the gorvemnt aides daga russia, france, har america. yana da wani irin karfi ne a internationl relations da gulf business, he has this elitic access to the high profile officials na duniya both international security, politics and organisations . shi babban professor whose major was in international relations nd financial tech. haka zalika yanada manya manyan charitable foundations ko ince money loundering firms in disguise da ake zargi sune hanyar dumbin arzikin dayake dashi, ta wayann manyan charity foundations dinsa yana iya loundering mugayen kudade ma mafias, drug lords, oil executives, da gaggan kusosin masu kudi a kasashen waje kai harda shahararrun barayi. sai yay maza ya gina manyan fin. tech firms akasashe ana masa running tech businesses sabida kauda zargi da kuma kauracewa binciken masu kakale. Duk dama cikakken bafulatani ne musulmi daya fito daga babban gida a arewa, shi sam baiya son fiye hidima wa addininsa sabida tsabar ilimin boko da wayewarsa dake irin gurbatacen wayewan nan ne. su maza hudunsu mahaifyarsa hajiya mairo mai tuwo ta haifa da mijinta na farko daya rasu anan kano wato alhaji al-mansur makarfi, babban dansu na fari _Dr. Al-mustafa almansur_ shima ya rasu, bayansa sai shi _prof. zayyanu da twin brother insa bappa zaidu_ , sai autarsu _uncle muhammad_ . prof zayyanun ma shikadansa Allah yay ma ƙazamin arxiki acikinsu, amma bai taba taimakon kirki wa uban kowa acikin yan uwansa maza ba, hasalima ya raina uban kowa, yadda yake murza jiji dakai da iko zaka dauka ko shine babba agidan musmn da mahaifinsu alhaj mansoor makarfi yake fifita shi sosai tun kafin ya rasu toh bayan rasuwar babban wansu Dr almustafa da kuma rasuwar mahaifinsu almansur makarfi da kusan shekara guda sai snn hajy mairo ta sake yin aure acan can anguwar tudu, ta auri alhaj maman me gareji, akan aurenta na biyun ne prof zayyanu yayi fushi da ita harma ya fita a hanyarta dan dama bawani shiri sukeyi ba ..hajya mai tuwo yar gaskiya ce, sam sam bata son abunda zai raba kawunan yayanta shiyasa bata kaunar irin mugayen halin danta zayyanu duk da dumbin arxikin da yakeji dashi. kwance tashi zuriar Al-mansur makarfi ya zama babban Ahali antara surakanai ga jikoki, Babban wansu marigayi al- mustafa ya rasu ne yabar matarsa, fatimatul mardiya(Ammi karama). da yaranta biyu, "Ibaadur-rayyan,(Ibaad) da kanwarsa safiya ya girmeta sosai dan tun tana ciki baban nasu ya rasu. sai bappa zaidu shima ya auri matarsa anty raihanatu, shiya fara aure agidan wanda yasa ake ce ma anty raihanatun Ammi babba matsayinta na farkon surkuwan gidan. suna da yaransu uku Maheer, na biyun kuma ya rasu, sai mace ummu kulthum, Dake prof zayyanu din twin bro dinsa ne, shima yana zaune da da matarsa hajiya Dr. Hamida shettima amma shi bai samu haihuwar ta dadi ba.. sai karamin cikinsu uncle mohammad anacemai uncle moh ya aure matarsa anty safeera achida yar gidan tsohon minister of agriculture, suna da babban dansu mujaheed duk dama he is the youngest, da kanwarsa shima ana ce mata sultana. within all this years shide prof zayyanu abu daya ya nema ya samu dakyar wato haihuwa, dakyar da wahala ya samu one and only dotersa wato "zainab Arifah al-mansur" kusan a bazata tazo duniyar nan, bayan har prof ya fara cire rai ga batun samun haihuwa tareda matarsa hajya hamida shettima da yake mutuwar kauna sabida halayarsu iri dayane zak zak yadda baison taimakon addini da mutane hakanan itama take tunda ya same haihuwar zainab- Arifah saiya dauki son duniyan nan yadora ma kyakkwar yarsan, kai duk wani burinsa na duniyan nan akanta yake karewa dan ji yake kmr ba'a taba haihuwa ba sai akansa, as his only child he gives her everything, yarsa yar hutu ce da ko spoon bata iya dagawa ba, kai tun tana karama aka raineta da vibes na ego da arrogance amma bana jahilci ba kaidai akwaita da fi'ili da shegen manyance, she lead a very stylish life,extremely spoilt nd pampered, zainab arifah sangartciya ne na bugawa a jarida ita kullum masu aikine a zagaye da ita ana kulawa da ita sosai dan ko hanyar kitchen din gidansu bata sani ba bare tasan me akeyi aciki. komi na duniya tana samunshi awajen babanta, dan shine mafi kusanci da ita, yar hutu yar qwal take awajensa, just one thing he demands frm her is total obedience. kuma ahaka ya raineta tana masa tsananin biyayya, like abject obedience bata iya saɓa masa ko kaɗan. zai iya kashe kowa ya binne komi akanta amma batun biyayya tsakaninsu kusan dolene. Duk wani shikashikan sangarta da lalacewa sanadiyar so da gata Zainab arifah tana dauke dashi, saidai ita ta dan bambanta da iyayenta wajen son danginta, tana jiji da kanta but she is full of life, clumsy, nd so intelligent, tana iya sake fuska da kowa saidai akwaita da mugun rainin wayo da iya maganan banza. damacan marigayi kakansu almansoor makarfi shiyafara raba kan yayan nasa yabi ya wargaza xumunci tsakaninsu musmn wajen nuna fifiko akan prof zayyanu gashi abun na kokarin binsu har kan ƴaƴa, saidai kuma babban dansa marigay al- mustafa sosai yay bakin kokari wajen hade kansu tun kafin ya rasu, arayuwa koda kowa zaiyi zuciya da irin walakncin prof zayyanu shide sam baiya rabuwa dashi, duk cikinsu yafi masa nasiha akan zumunci koda bada kudi ba, ya zamana dai anatare tunda uwansu ɗaya ubansu ɗaya kar kudi ya raba zumunci. ahaka har Allah ya dauke ransa, kullum wa'azin dayake musu kenan. saidai kuma yana rasuwan, sake auren da hjy mairo tay a tudu yasaka profesor zayyanu ya kara barranta kansa da su shikuma bappa zaidu yana da dan banzan kamewa bai fiye son hayaniya ba, dake ma prof yasan bamai gaya masa yaji ynxu daga shi sai twin dinsa bappa zaidu kuma yanxu sune manyan gidan uncle moh dama asalinsa bai fiye son shirgin matsala ba. andau tsawon lokaci ana tafiya ahaka kowa na kulawa da manyn hidindimun rayuwarsa dana yaransa, iyaka dai sanadiyar samun yarsa zainab arifah ne har ya zamana ynxu yadan sassauto har ana dan kokarin zumunci dashi sama sama duk dama har yau babu mai cin arzikinsa ta dadi sai ta bashi ko ta hnyr cin mutunci. anan cikin anguwar nasarawa extension g.r.a prof zayyanu almansur yake zama da hadaɗdiyar matarsa hajiya hamida shettima da yarsu Zainab arifah and whole street is named after his resident,sabida kudi da power yasa kaf familyn al-mansur ma shi ake cewa Kawu babba, sai twin dinsa bappa zaidu shikuma anfi ganin girmansa da dattakonsa sabida shine yafiye daukar nauyi da damuwar kowa ynxu, yana zama ne kusa da GRA kano, gidan murtala. shi ma babban ma'aikacin gwamnati ne dan yakai matsayin Bank Director kuma yana da businesses dinsa a kasuwa, shi duk dama baiyi sa'ar mata ba, yana hidima ma yaran yan uwansa da kuma mahaifyarsa sosai, yanxu haka ma ya gina babban gidan abinci me shegen kyau ma zamani a can kasuwa musmmn dan mahaifyarsu hjy mairo mai tuwo, yana jirane duk sanda ta bar can tudu tazo cikin kano zai barta ta cigaba da gudanar da sana'arta na abinci anan tunda abunda take so kenan, shi mutum ne meson jininsa duk da baqin halin matarsa ammi babba bai hana ya ɓude kofar gidansa ma kowa da kowa ba. koda babban wansu Dr al-mustafa ya rasu, yaso ace shine kawai yay jarumta ya aure matar yayansun wato anty fatima da ake cewa (ammi karama) sabida kamilar macece mai kyan hali kyakywan gaske kuma marainiya, yaso ace a dakinsa zata karasa rike marayun yayanta wato Ibaad da safiya har suyi aure, saidai inaaa.. tuni babban surkuwan gidan wato anty raihanatu dake ma itace aka fara aurowa tana mugun ji dakanta anacemata ammi babba tadaga hankali ma kowa tabi bokaye da malamai har saida ta hana yuwar komi. sosai anty raihanatu ta tsane anty fatiman har bata iya boyewa, kamar kishiyarta haka take kallonta duk dama tay nasarar hana bappa zaidu aurenta, sau da dama taso talaka mata sharrin zina dan kawai akoreta a ahalin sabida wann uban kishin datakeji aranta nacewa haryau idon bappa zaidu yana kan ammi karama shiyasa ma aka nace ta zauna agidan akan yaranta har saita samu mijin aure.. sanadiyar yar wann hatsaniyrsun yasaka aka raba musu gida, ammi karama (anty fatima) da yarta safiya suna zama ne a can family house inda uncle moh da matarsa anty safeera da yaransa biyu suke nan zaune acikin anguwar rijiyar zaki. sashenta daban nasu ma daban sai babban self-con asama shima anbari ne ma hajy maituwo sabida hutun weknds da zumunci da duka jikokinta. shikuma ibaad yafi zama ne a karkashin bappa zaidu, tare da cousins dinsa maheer da kulthum, toh dake hajy me tuwon ma acan gidansa aketa tsammani zata zauna duba da yafi kusa da kasuwa, yasa gidansa yake da girma sosai dan yariga ya mata babban flat aciki ga kuma sabon motarta na zuwa shago daya gina mata a kasuwan anata jira dai ta dawo. kusan al'adar gidan ne duk weknds kawai ake dan tarkartowa duka azo cikin family house dinsu na rijiyar zaki domin hutu da kuma karfafa ziyara da zumunci, uncle muhammad ne dama aka bari anan wanda shi ne autanta kuma civil engineer ne, kowani wknds shi yake amsar kowa da kowa cikin aminci da fara'a da tausayi he is deir young nd happy uncle moh, still thriving in his career sabida political connection da iyayen matarsa suke dashi yasaka yana samun kudi sosai shima ba lefi dan shi baida matsala ko kadan. idan anzo family house na rijiyar zaki ne ibaad yake samun cikakken ganawa da mahaifyarsa ammi karama, ita kuma ammi babban ko da sunzo family house din tafison harka da matar uncle moh wato anty safeera duk dama ta girmeta sosai amma itadin tana da sisterly connection da hajy hamida shettima sabida anty safeerar yar masu kudi ne kowa yasan babanta ya taɓayin minister, infact da ita kawai hajy hamidar take magana a dangin miji, anty raihanatu kuma dama akwai dan uban maganadisun gulma da kwadayin abun duniya kullum dai tana mugun son taga tana raɓuwa dasu babban burinta baifi dataga anware ammi karama ba. ya kasance awajene anty safeera zainab arifah take sauka inta sace jiki da driver tazo ziyarar itama, tun jikokin gidan alhaj almansur makarfi suna yan kanana ake gudanar da xumuncin ahaka adaddafe sama sama, full of hidden malices, and classism na ciki duk na ciki. maheer da Ibaad sun shaku da junansu sosai, duk dama uwayensu mata basa jituwa amma sosai ake zumunci, maheer din ya bada ibaad like 2yrs gap dake ammi babban aka fara aurowa, snn ya kuma bawa mujaheed 4yrs dake shi mujaheed sa'ar zainab arifah ne, wacce ko tazo gidan kwainanenta na sangarta kawai takeyi bata fiye son harka da su ba, kulthum da sultana kuma are all almost same age da safiya duk dama sun bata 2yrs dan a gidan safiya itace karama as of now batafi 10yrs ba. duk da hadewar kan yaran, ammi babba haryau tulin kishi na dawainiya da ita haka kawai ta tsani ibaad har cikin kokon ranta, zama dashi kawai take agidanta na dole sabida batason ta saɓawa mijinta bappa zaidu, amma bata kaunarsa ko kadan, dan wani bin ko amsa gaisuwarsa baso takey ba gani take kawai kamar duk shirin aure mata miji ammi karamar take kanyi shiyasa ake kan cusa ibaad a zuciyar bappa zaidu haryake daukar nauyin komi na karatunsa tun daga primary gashi nan har scndry. haka rayuwa yake tafiya a familyn alhj almansur na tsawon lkaci, prof zayyanu adan dole kawai ya hakura yabar yarsa zainaba arifah take shigowa dangi, kamar yadda ammi babba take zaman dole da ibaad anata gidan na GRA. gabaki daya yaran gidan sun kasance mabanbanta hali, but one thing they all have in common is deir natural striking pure fulani beauty da albarkan ilmi me amsa sunansa ilmi. babban cikinsu yaa maheer is faintly chokolate skinned, calm, and reserved kamardai babansa bappa zaidu, inkaga yana surutu to musun ball suke da ibaad, yana da kama kai,da sanin yakamata hakan yasa sukafi jituwa da ibaad din sosai dan baifiye son mutum me kananan magana ba, shikuma ibaad din mutum ne murdadde, a walking puzzle in human form,yana da piercing hazel eyes da dark pink lips, farinsa kuma is more like a ethiopean beauty, soo calm, yellowish skin tone ba irin dau innan ba, babu karya yafi uban kowa kyaun jiki da tsarin fuska tareda farinjinin yan mata sabida mum dinsa farar shuwa arab ce yake da suma baqi qirin, saidai kmr yadda hajy mairo take yawan faɗa ne, ba asan gaban ibaad ba bare bayansa, yana da mugun son tsafta, in yay dressing damnnn kamar italian model, saidai birkitaccen mood swings da wnn emotionless face din nasa yasa ake ganin kamar ma shine babba agidan sabida baiya wasa ko kadan da kannensa msmn ma mata, komin rikici da surutun da akey agidan yana shigowa zakaga an watse waje yay shiru, he is deeply introverted with a touch of hot temper, highly emotional intelligent, sosai ya iya karantar halin da mutane ke ciki shiyasa ba masa karya, akan ra'ayin kansa ya fiye zama. baida tsoro sam, amma kwata kwata baison hayaniya, duk duniya babu abinda yake mutuwarso aransa kamar murmushin mamansa, itace kawai intacemai yayi abu ko da baiyason abun to zakaga yayi atake, mujaheed kuma shi fari ne sosai kamr yellown inyamuri, MJ sarkin tausayi ne yana da saurin kuka ga rauni, baida raayin kansa his dad alwys tell him wat to do, he is hopeless romantic at heart, snn yanason soyayya mai zurfi da ma'ana. sai dai daga zarar ya gane mace batayinsa toyakan hakura hargara yabar abun dayakejin ya kashe shi acikinsa. duk wani hali da MJ yake dashi ajikinsa kusan shi zainab arifah shitake ji dashi, a kyau babu ta inda takasa, itama fara sol ce sol kamar mjn din tanada kuma manyan idanu da pink lips me kyau da yar doguwa fuskarta, kawai dai tana da dan girman jiki ne tun tana yar karama, da tun lokacin datake at arnd age 10 shatin fitowar nono already yafara bayyana mata sabida irin kulawar datake samu na wuce kima, tana da rauni, she is so soo vulnerable nd hopeless romantic at age 7 tafara wani irin silent crushing akan yanayin dressing in ibaad, abun yafara mata kamar wasa, saidai tsoronsa da ake mugunyi yasa bata iya nunawa ba then the more she sees him the more obsess she bcm with him, hardai takai 12 yrs shikadai ne namiji aranta duk dama ko kusa dashi basa iya zuwa tsabar tsoronsa da sukeji. inda kawai suka dan bambanta da mj shine inhar tana son abu koda abun bayasonta bata iya haqura dashi saidai a mutu. yar a mutu a love ce, bata san meye babu ba, bata san meye kalmar hakuri ba, she believe duk abun da zuciyarta yakeso kawai xata sameshi. sultana da kulthum kowacce tana kama ne zak zak da mahaifyarta, safiya ce kawai take kama da mahaifinta sosai, nd each of them are so beautiful in their own ways. saida zainab takai har 13 kafin ta fara nuna alamomi a fili cewa ibaad yana ranta sosai. kullum akazo wekdns inbata gansa ba bata sake fuska da kowa, ya zama kamar ganinsa shine kawai abunda yake kawota gidan. wa Ammi babba hakan ya farayiwa zafi dan ta tsanesa sosai, toh amma sunsan zainab arifah yar gata ce na bugawa a jarida basu isa su fara juya brain inta ixuwa hana yuwar komi ba duk dama sunga aboye take zuba crushing inta akn ibaad sabida yadda taga ake mugun tsoron masa shirme. tun da zainab takai jss 1 ta dada fallewa da jiji dakai snn tagamu da kawaye irinta sangartattu yayan masu kudi"Nala, da rukky, haka zasu zugata tayi wann tay wancan domin ibaad, amma bai taba kulata ba dan ya tsane yadda ake nuna mata fifiko tare da sangartata agidan, nd worst part ma yadda take xuba ma uban kowa fi'ili da manyance ana kyaleta dan ba ason ran ubanta ya ɓaci, tun tana wannan kananan shekarun tafara koyan kwalliya da saka matsatsun kaya wai dan kawai ibaad yayi noticing inta amma inaa shi mugun haushi ma take bashi aransa. idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [23/10, 18:55] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE 'BOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️5️⃣lamarin boyayyr soyayya me zafi da zainab Arifah take kumsawa aranta akan ibaad yakan daure ma kowa kai musmn dake ita da kanta ɓoyewa takey sai ya zamana kowa yana dan dauke idonsa akan wasu abubuwan datakeyi, kafin takacika 14yrs duk matayen familyn al-mansur saida suka san da wannan ciwon obsession datakema ibaad wanda ynxu yafi karfin ace masa tsaftacyar soyayya dan wani bin inbata gansa ba iskar datake busan numfashi dashi kamar dauke mata yake a makwogoro, haka ma duk ran da akace tazo gidan ta gaishesa yahade rai ya wuceta be amsata ba haka zatayta kuka da tsananin fushi kamar me fama da aljanu a dakin anty safeera, wani bin har kaga tana zazzabi me tsananin zafi, haka ma inta koma gidansu xata kulle kanta a dakinta tay ta rabza kuka kmr an bugeta tanajan zuciya wai dan ibaad bai amsa gaisuwarta ranan ba, gabadaya sai ta Ɗaga ma kowa hankalinsa agidansun, saidai duk rintsi duk wuya bazata taɓa iya furta ma kowa cewa ibaad ne matsalarta ba, kuma shine take mutuwar so aranta a fili ba, yanxu haka iya kawayenta na schl ne kawai suka san asalin meyake damunta aranta.. wasa wasa abun har ya fara zame mata kamar wani strange ciwon ODD wato (oppressive defiant disoder), kowadai ya damu, ganin iyayenta sun fara fita hayyacin su wajen bincike akan sabon sabbin bhvrs dinta yasaka tadan fara kamewa,musmn dataji prof dakansa ya farayin tunanin hanata zuwa can family house dinsun kwata kwata, anashi tunanin hala cutar da yarsa akeyi aɓoye dan baya yawan bada kudadensa ma dangi ana bushasha dashi, hjy hamida kuma gani take kamar maita ne kawai ake so alashe mata yarta kwalli daya dashi acan family house hala shiyasa yartan take behaving strangely dan har malamai takira anyi ma zainab din ruqiya da su hayaki basu san damuwar soyayyar ibaad ne kawai aranta ba. Ganin iyayentan sun fara daukar zafi akan maganan har sun fara batun yanke hukunci akan zasu hanata zuwa family house din ma kwata kwata yasaka marmaza ta hau neman mafita dan bata kaunar wani abunda zai jawo ace bazataje can gidan taga kyakkwayr fuskar ibaad a wknds ba. Sangartattun Kawayenta na schl Nala bala da rukky hamza sune suka soma bata shawara, sukace since her 14th birthday is coming up soon ai ynxu tawuce ajin ace mata yar karamar yarinya yanzu kawai taje ta samesa kai tsaye ita tafara masa magana akan abunda takeji akansa. abunka da yara kanana kuma sangartattu yan gata cikin iko da rashin tarbiya da nuna tsagwaron manyance suka zugata sosai kuma ta zugu,ata fannin ibaad din kuwa lokacin anata rububin ganin sakamakon jarabawane na school of medicine nd surgery pre test zai shiga jamiar Bayero na kano, jarabawar ya fito kenan yacinye sosai yanata kkrin tunkarar karatun medicine dinsa daya ke buri, satin saiga zainab arifah tasha wanka tazota weknds as usual taci uban gaye sosai tasaka wasu purple and white english wears masu aji ,hakanan tazo ta hakimce a karamin falo tasaka anty safeera agaba da shagwaba da manyance akan dole dole taje kawai takira matashi tacemai yazo nan shashen ya samete inyaso snn sai tamasa maganan datake tafe dashi, ita sam bata san hakan ma rainin wayo bane. wai in tana da magana da mutum da mutum toh ita bazata daga kafarta taje ba saidan in mutumin yazo har inda take ya sameta koda kuwa ya girmeta sosai. dake tariga tasaba komi tace musu tana so ana mata haba haba, kawai yau sai taji mugun mamaki dataga anty safeera takekeshe ido tace mata bazata iya zuwa sashen ammi karama dan ta kira mata ibaad nan ba saidai in ita taje ta samesa dakan ta, a wasa ta dauki maganan dake ba'a saba ce mata "no" ba can kuma sai taji haushin hakan sosai, saidai duk a tunaninta na yaranta ta dauka hala kawai tsoronsa suma manyan matan gidan sukeji, mugun yarda dakanta datayi yasaka tamike tana mao gyara zaman kayan jikinta cikin jan tsaki kai tsaye tajeta har sashen ammi karama tana takunta ahnkli kuma ayangace kamar bazata taka kasa ba. cikin cin sa'a kuwa sai ta samesa tun a babban falon gidan da laptop agabansa yana kan kkrin registering kansa for clearance dan shi babban likitan zuciya (cardiologist) yake da burin yaga ya xamo dan haka karatu ne meyawa agabansa, lkcin kansa yadau zafi yanata cike cike sqi ganan zainab arifah ta doso, tsayuwar cak tay daga samar stairs tana kallonsa dan duk dama tana mutuwar sonsa babu karya dakakken kwarjininsa yana mugun girgizata, tafiya take kirjinta na tsananin bugawa amma data doso kasa ta falon tadan kare mai kallo duk sai taji takara mucewa da sonsa a tsaye, he was wearing this very clean plain cream shirt da yaji karin guga haɗe da plain coffe brown trousers, tsaftarsa da kwarjinin sa sosai yakara cike mata ido gashi bao saka turare me karfi saidai me sanyi wanda daga ka doso sa zakaji kamar a fatar jikinsa qamshin yake tashi. jin kirjinta na bugawa fat fat kamar zai ballo waje taji tsoro yadan kara rufeta, dacan har zata hakura takoma dakin anty safeera ta kara shiri sai kuma ta tuna cewa iyayenta zasu iya hanata zuwa gidan kwata kwata in har batay wani abu akan abunda takeji akan ibaad ba, nan da nan kuwa sai ta cije ta danne tsoron, gashi dama bayan gaisuwa sama sama basu taɓa yin wani maganan 2 scnds dashi ba all this years is like baisan ma tana existing ba dan ya jima da tsanar behviours inta na raini da sangarta. kwas kwas ta karaso cikin rangwadi da yadda da kai batay mai sallama ba iyaka qamshinta ne ya bule wajen tabi ta kuresa da manyan idanunta tanaji aranta kamar zata haɗiyeshi, idanun sa stiff suke akan system dinsa ko daga kansa baiyi ba haka zalika baice komi ba har tanemi waje daf da chair dinsa ta dan zauna ta kuresa da ido., shiru ne ya dauke wajen ganin bazai kulata ba aftr like 10 min cikin rollng idanu tace amm hi, can i have ur attention here. yay shiru kamr badashi takeyi ba tweeking fingers dinta tay ayagance gaban screen din laptop din suna hade ido tace "hey, bakaji abunda nace bane ?? fusknsa a mugun harde yace "what? tace "you" i just talke to u .cikin katseta yace ohhhh "sallamar ki kenan? "my bad"..assalamu alaikum. dauke kansa yay saida yaja kamar 3 min snn ya amsata ciki ciki.. tace "can i talk now.. irin kallon ohonkin dataga ya mata yasata dan kyabe baki cikin sauke ajiyan zuciya tace "anyways.You should probably calm down before I actually admit I’ve been crushing on you. maybe your ego won’t survive it. ina so in gaya maka cewa ive been thinking about u, i think i am in love with you ibaad.. ina so..wani irin dakakken kallo yamata tunkan ta karasa ba cikin datsar numfashinta yace "i have heard enuf kitashi kibarnan. karamin murmushin ko inkula tay snn tazuba masa manyn idanunta masu cike da tsagwaron rashin kunya atakaice tace "excuse me?? iya abunda zaka ce kenan? Ugh i cant belive this, I don’t even know why I’m saying this, but I’ve kinda had a thing for you, wai ko baka gane me nake nufi bane... wayar chagersa kawai ya cire a wuta ya miƙe tsaye har zatai mai magana cikin daka mata tsawa yace kee bance miki kibar nan wajen ba? sai zuttt zutt taji saukar bulalan ajikinta.. within mins akaji ihunta yana tashi agidan.. ahhh, wayyooo,wayyo daddy, daddy, daddy naaa, mummy wayyo Allah ibaad kayi hakuri..daddy kazo ka cece ni wayyo ihu kawai take zubawa me kara tana daka tsalle a mugun rude tana kuka me kara kusan babu wanda bai razana da ihunta ba, kaf matayen gidan suka firfito duk akayo falon ammi karama arude dan basu taɓa jin zainab arifah na wann ihun ba, nan aka samu Ibaad ne ya rike hannayenta biyu yana cauda mata wayar chargensa ajikinta yana kuma tmbayarta "ko shi sa'arta ne? kiris ya rage ta sume masa dan tunda aka haifeta ko tsawa ba ataɓa mata na bare duka. yaa maheer ne yay sauri ya karɓeta a hannunsa dan wani irin razannen kukan takey a mugun mugun tsorace jikinta na rawa rawa kamr ba ita ba, wanda hakan yasaka tuni idanun mujaheed ya tara ruwa dan yana da tausayi sosai, atake kowa yafara daga hanklinsa ana ta tuhumar ibaad ko me zainab arifah tayi masa, ammi babba da anty safeera duk sun dau zafi suna kiran sunan sa ana tuhumarsa falon ya kacame da hayaniya sosai. baice musu komi ba yahaɗe ransa ya koma yazauna snn ya dauke kansa ya cigaba da latsa computersa anata surutu ko ajikin sa face saida uncle moh dakansa ya shigo wajen yafara tambayarsa, agaban kowa ya mike tsaye snn ya maida musu abunda zainab arifah tace mai nawai tana sonshi bla bla bla, ibaad ya nuna bacin ransa sosai, ya hada harda sauran cousins dinsa matan duka wato (kulthum da sultana) yace karda wata yarinya ta kara masa wann wasan shi baison hauka yaushe ma sukakai da su furta ma namiji batun soyayya tun suna early teenagers??? daga uncle moh sai maheer ne kawai suka nuna sun fahimce shi, mj kam baice komi ba saboda kukan balai da zainab arifahn tayi sosai ya jefasa cikin tausayi da rauni gashi dama suna dan shiri sabida shi yaron anty safeera ne kuma age mate dinta kenan dama agidan they are both going to tru the same age. sauran yaran gidan ma sosai suka dada firgita da tsorota da fushin ibaad, sanin cewa babu mahalukin dayake da ikon taɓa zainab arifah ko ɓata mata rai agidan yadda ake mugun daukarta yar gwal saigashi ibaad ya zane yar banza ciki da bai kamr baisan waye ubanta ba. duk dama dattijan matayen sun san cewa dagaske ne Zainab arifah tanason ibaad amma haka suka haƙikance suka bi suka dora masa lefin komi duk sukace ai kawai gigin yaranta ne yake damun zainab ibaad bai kyauta ba yayi over reacting yaci zalin yarinya baida haquri,.. kai wasa wasa wasu bakaken maganganun da ammi babba ta hau furtawa ma zaka dauka wani babban zunubi ya aikata, har cewa take zainab arifa din ma aitafi karfinsa a batun soyayya sabida ita tanada bright future ahead na gadon dumbin arziki daga kawu babba shikuma ibaad din yananan ba'asan ma yazai kare anashi rayuwar ba. tanayi kuma tana soka zagi ma uwarsa asakaye itadai ammi karama hakuri kawai ta bayar ma kowa sai bata kara cewa uffan ba ta koma daki. haka matayen sukayi ta kananan magana a gidan ranan babu kalar rarrashi da kwalemar kwainane wanda ba ama zainab arifah ranar agidan ba, ammi babba anty safeera Da mj duk suka taru akanta suna ta lallashinta a daki. shikuwa ibaad ko ajikinsa har yanxu ma mamakin tsaurin idon zainab arifah din yakeji aransa yadda tazo masa gatsau ta samesa babu wani dandanin tarbiya ko kunya ajikinta tamasa maganar soyayya da dumbin tsaurin ido da shegen manyance kamar wata yar shekaru talatin, mugun hade ransa yay da kowa agidan shima, bai kuma bawa uban kowa haquri ba face saida mahaifyrsa takirasa daki snn ta masa faɗa tacemai da baidake zainab din ba da faɗa kawai yayi mata, nn ne ma ya sassauto ya ba da mum dinsa hakuri har yace mata bazai kara dukan musu ƴa ba tunda bataso. da kyar da wahala dai wann maganar tay sanyi ranar ma da dumbin zazzabi zainab arifah tawuce gida, taki sam iyayenta suga shatin zanan dukan ajikinta. shiru shiru har ana zaton komi ya lafa washe gari da yamma ammi babba dataga alamar maganar zai mutu abanza aikuwa nan tadau waya takira gidan prof zayyanu wanda da kyarma aka samu aka haɗata da hajy hamidar suka dan gaisa babu ɓata lokaci tahau zuba zance cikin sigar makirci harta sanar da ita komi da ke faruwa bata rage ko aya aciki ba saima gishiri da maggi data zuzzuba dan labari yayi zaƙi ita kuma ta samu karbuwa. bazan iya fayyace kalar tashin hanklin data ballo ranar ba, dan ranar gidan prof ko xama basuyi ba, hjy hamida tana gama aje waya jikinta yafara ɓari da tsananin bacin rai, nan da nan takira mijinta tacemai duk inda yake kawai yazo gida yanxun nan za'a kashe musu yarsu da duka, yana can airpot kano amma jin anfurta batun yarsa hakanan ya mance komi ya dawo, yazo gidansa ga samu matarsa cirko cirko duk ta birkice tana huci kamar zakanya tanakuma safa da marwa a wargagejen falonsu da hadadden wayarta a hannu dan tagama qudirawa aranta kawai sojoji zata tura aje har family house a zane kowa dake wajen ciki da bai snn akama shi ibaad din akaisa military gurd room amasa lilis sabida dukan yarsu dayayi sosai abun yayi ma prof ciwo aransa bana wasa ba, danko shi bai taɓa yin tsawa wa yarsa ba bare duka, saidai harga Allah yasan bazai taɓa iya kama ibaad yakaisa gurdroom akan haka ba yasan za'aje ne akashe shi, kuma haryau yana dan girmama babban wansun aransa wato marigayi dr almustafa mahaifin ibaad, dake shine kawai adangi bai taɓa guje masa ba duk mugun halinsan nan yana tolerating dinsa har ya rasu. hakanan dai yay masifa yay bori yay bambami snn yabi ya danne xuciyar matarsa aka bar maganan sojoji agefe, nan sukaje har dakin zainab Arifah suka tasota agaba da maganan ibaad, dacan taki sam ta gaya musu amma suma nace mata da nuna bacin rai da lallashi dai har saida ta hakura ta gaya musu dukkan abunda takeji na matsanancin soyayya akan ibaad. lamarin ya matukar daure musu kai, ya saka musu tsananin baqin ciki tare da dumbin mamakin yadda at this young age soyayya me tsananin zafi ya kama zuciyar yarsu, tunda suke da ita bata taɓa musu kuka irin nayau ba, sai rokonsu take akan kar su masa komi har cewa take zata mutu in sukasa ibaad yakara tsanarta itade tana sonshi. it was pretty serious nd obsessive, amma dake suna matsanancin so ta kawai sai suka bar maganan, suka mata fake promises suka lallasheta sosai cikin nuna mata dumbin soyayya da kuma matsanancin gata, a tunaninsu duk yarinta ne sunaji aransu maybe tsabar kyau da kuma kwarjinin ibaad din ne kawai yake dan rudinta inta girma ma zata manceshi sabida matsayin rayuwarsa ma aiba daya bane. suka mata wayo suka nuna sun fahimceta, hardai ta amince tay shiru, likitansu na musmmn aka kirawo yazo ya dudduba jikinta musmn wajen shatin bulalan aka bata wasu special pain relievers da kuma underage antidepresant drugs tasha sabida yadda ta bi ta galabaice sosai. dan kawai hankalinta ya kwanta haka iyayen suka nuna mata cewa zasu mata dukkan abunda take so din, bazasu taɓa ibaad ba tunda ma bata so ataɓashi. amma fa sosai abun yayi ma mahaifyarta ciwo aranta bana wasa ba dan tabalain so ace taci mutuncin kowa agidan akan wann abun da akama yarta. shikuma prof zayyanu ji yake ko a mafarki bazai taɓa aura wa yarsa talaka ba bare kuma har ajega batun auren dangi. dukkn su iyaye ransu bai musu dadi da lamarin nan ba. they just try to numbed it a fuskarsu, acting all fine nd supportive while they are not dan kawai kar zainab arifah ta gane basaso ta shiga wani mummunan hali gashi dakyar Allah ya basu ita. arana ranar da daddare bayan likita ya gama dubata nan danan prof yasaka hajy hamida ta shirya tawuce da zainab Arifah din izuwa kasar sydney on a 5 days daddys girl petting break waidan kawai hanklinta ya kwanta ahakama prof bai daddara ba, suna wucewa sydneyn maza maza ya kira uncle moh a waya, ko sallamarsa bai amsa bare gaisuwa yahau sauke masa buhun masifa ta inda yake shiga batanan yake fita ba, kai tsaye babu sakayawa ya masa ihu ihu ya zazzagesa sosai yace musu da shi da bappa zaidu sune suke daure ma ibaad gindi dan ya kashe masa yarsa kwalli daya, yace dama can yasani bason suga ya haihu sukeyi ba kawai so suke ya mutu a dau dumbin dukiyarsa abasu,. babu irin zage zagen da zarge zargen da baiyi ba. tun uncle moh yana shiru har kirjinsa ya fara zafi tsabar fushi kawai sai ya kashe wayarsa.. yana katse wayar yazo gida yahau sauke fushin akan ibaad tareda sakamai dokan cewa karya sake dukan kowacce yarinya agidan inba hakaba kuma shi gskiya zai kai kararsa wajen bappa zaidu. har yagama masa fadar Ibaad dai baice masa komi ba san already ya riga yay ma mum dinsa ma alkwari. daga fannin ammi babba kuma duk ta kasa zanne ta kasa tsaye tana Allah Allah washe gari yay taga anzo har gidan an ci mummunan mutuncin ammi karama tareda danta ibaad amma sai shiru kakeji, ita bata karajin bayani daga wajen hajy hamida ba hakazalika nan ma bataga anzo anyi hatsayina ba, kai hanklinta bai kwanta saida ta kira anty safeerah toh abakinta taji cewa ai prof ne kawai ya kira ya zazzage su uncle moh. ranta baiso ba duk dai ba haka taso aranta ba. bayan kusan sati biyu da faruwar haka da kyar iyayen zainab Arifah suka barta ta dawo tana zuwa gidan duk weeknds, saidai wnn karon ta dan shiga hanklinta bata fiye wulgawa ta inda ibaad yake ba dake ma yanxu baya zama yana kan kkrin shiga jami'a ne abunsa. da mujaheed kawai suke dan magana sama sama intazo gidan dake shine sa'arta, shikansa Mjn wani irin mamakinta yake dada sha musmn yadda yaga duk ta sauya salo tanata kkri taga lallai tasaka hanklin ibaad ya dawo kanta, dan kamar ma kara hura mata wutan son ibaad din aka ɗadayi aranta kwana biyun nan.. _ANGUWAR TUDU_ ... Da yamma ne lis gari yay sanyi yara suncike kan tituna da hayaniya da alamun lokacine na sakosu daga babban makarantar higher islam na yara dake anguwar dake mashi kadaine a anguwar duk wani yaro ko yarinya dake zuwa schl a wann yankin nan duk ake zuwa karatu. daga cikin rububin yara yan mata inayah da ayanah suka fito suna tafe manne da junansu, yanayinsu na nuna dumbin soyayya na yan uwantaka da dumbin shakuwa a fili take nunawa, duk dama wuni sukeyi makarantar amma tsaf tsaf zakagan uniform dinsu, rigarsu fari kal ne sai hijab da wandon kuma dark green colour kowacce da yar jakar littafanta ta saƙa akafadarta. Fasalin jikinsu da kuma kamaninsu dake saurin fallasa mixed tsatsonsu na asalin jinin buzaye haɗe dana fulanin daji ya saka sukayi masifar kyau atare, yanayinsu gwanin ban sha'awa suke tahowa duk jikin su akillace yake acikin green hijab dinsu.. kalar bakaramin yi musu balain kyau tayi ba saboda yadda ta amshe kyakkwan tsarin fuskarsu da yanayin su na yan mata masu fallin tasowa, gaban su gadi suke takawarsu cikin nitsuwa da sanyin jiki dan inda sabo yanzu sun saba da yanayin yadda idanun kowa ke satan kallonsu msmn ma ayaanah datake da wani irin rare calming beauty ita ba fara sol ba ita ba baƙa ba ita ba cokolate ba, tana dai tsaka tsakiyar hasken fulani dana buzaye duk ta hada kamannin biyu, ita kuma inayahr akwai kyan ta dake nuna na fullo haƙƙ babu mix da kuma tsayin ƙafa na mahaifyarsu taawure data gada, duk da kankantansu kallo daya zaka musu kasan cewa tabbas wayann yaran zasu zuba dirin jiki me daukar hankali, kai daga nan ma zaka san sudin nadaban ne acikin mata. Kamar yadda suka saba kullum adaidai hanyar da yabi kwanan gidan sarkin kasuwa sukeyin sallama da sauran yaran schl dinsu nan bayan sun rabu sai kowacce tanufi cikin gidar iyayen ta. lokacin yamma ne liss masu zuwa kai haraji da reports gidan sarkin kasuwa anata kkrin kai da komawa yawanci zaka ga kofar gidansun da matasa sosai da yamma tunda suka doso inayah ta sauke kanta kasa cikin sauri sauri sanin bamai yin lokacin kula gaisuwar su saidai ayita comparing kyanta dana yar uwarta, ayanah kuma mugun tsoron maza takeji dan haka tun kan su iso ta wajen ta fara ɓari ɓari ta kuma kara tantame hannun addanta inaya. tafiya sukeyi cikin sauri sunajin yadda kananan zunde da gulma kala kala yake tashi ako wani tsirkon taro dake kofar gidan nasu ,tabbas mafi yawan matunen dake zuba musu ido kullum ba dan Allah bane sai dan gulma munafurci da nuna hassadar su a fili dan kaf anguwa an ririta zancen cewa yayan tàawure me saida nono da suke ɓakunta a anguwar sune masu dumbin kwaxo a makarntar tudu gabaki daya gasu kuma da balain kyau har ana kafa caftersu agidajen mutane. kamar kullum ido ne ratata akansu, inayah ce me karfin xuciyar kanta akasa sai jan hannun kanwarta take da sauri, suna kaiwa kofa tsabar ɓari kawai sai jakar ayanahn ya subuce a kafadarta ya faɗi. da sauri inayah ta saketa ta tsuguna kasa zata dauka jaƙar tana tsugunawa kuwa a mugun gigice kuma abazata ta riƙe gefen cikinta da sauri tanamai furta innalillahi wa inna ilaihi rajiun.....da karfi tun kan ayaanah ta dago kai gabaki daya sai sukaga idanun matasa da dumbin mata dake kofar gidan sarkin kasuwa sun dawo da idanunsu kan inayahn atake da wani irin mummunan kallon zargi.... idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻 *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [24/10, 19:47] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️6️⃣ Da wani irin ƙarfi zuciyar ayaanah ya buga bisaga kallon reaction na zargi dake cikin kwayar idon mutanen da suke zubo musu ido sai taji ta mugun razana da yanayin inayan jikin ya dau rawa itakanta batasan sadda ta zube kasa tariko kafadun addan nata cikin ruɗewa ba... "Subhanallah… lafiyá de kuwa adda? Méyé sàmèki haka..Mei yé sàmèki a cikin?” muryanta maicike da tsoro da dumbin rauni yafito da rawa rawa ayayinda harshen buzancin nasu ya dada bayyana cikin kwababben hausarta ta abazata... wani irin zafi inayah taji agefen acikinta dake tahowa tun daga wajen cibiyatta kamar ana zungurosa da icce irindai kamar ciwon ulcer ko irin ciwon cikin nan da ba asan asalinsa ba. ganin idon mutane akansu yafara yawa yasaka inayahn tay ta maza tabi ta shanye dumbin zafin datakeji acikinta ta dagokai tana dan ƙoƙarin yin murmushi saidai ji take kamar bazata iya miƙewa tsaye ba.. kallonta ayanaah ta dingayi ganin wani irin sudaɗɗen hucin zufa yadan fansama asaman fuskar addanta me bayyana halin da take ciki na ciwo da tsananin zafi, tsamm inayah tay ganin irin kallon razana da anayahn take mata cikin dauriya tay saurin dauke idonta kasa ahnkli ta danne komi tadauki jakar tadan miƙe tsaye ahankli ahnkli dakyar tana cewa "hai kekam, à handi mboni baki da dauriya sham anyi babban matsoraciya ganin ayaanahn tanata kallonta har yanxu batace komi ba yasa ta kara mikewa "karki damu Lafiyata lau… wataƙila yunwa ce ko saboda nagaji... Abunka da yaranta wani irin nannauyar ajiyan zuciya ayanahn ta saki feeling a bit relieved ahnkli cikin sanyin murya tace tohm shikena,sannu da jin yunwa adda am. toh muje ciki ni zanje madafi na kawo mana abinci yau bake ba..ke aizaki huta yau ko?? a daddafe kuma a ɓoye inayah tay still a tsaye da hannunta ɗaya data zamarshi ta cikin hijabi tadan riƙe gefen cikin nata dake mata ciwon sosai sai murmushi kawai takey ma yar uwarta ayanah badon ciwon cikin ya tsaya mata ba sai danta dada kwantar mata da hankli. not minding ydda ake satar kallonsu da yanayin gulma ahaka har suka saka kai suka karasa cikin gidan nasu atare. saidai dake yamma ne basu tarar da kowa agidan ba, lkcin duk dai ana kasuwa da alama dai izuwa nan bada wani jimawa kowa zaidawo dan ankusa kirar sallan magriba ynxu.. duk da rashin girma da wayon ayanaah yau sosai take saka ido akan yanayin addarta inayah da taga kamar ya dan canza, suna shiga harabar gidan tanema mata wajen zama akan dakalin kofar daki snn ta amshe jakunansu dukka ta kai daki ta ajeshi, aguje tadawo ta same ta tadan jingina da bango tana dan nishi har yanzu da hijabi ajikinta ta damke cikin nata taciki, da gudu gudu sauri sauri ayanah ta je wajen da ake aje musu kwanon abinci ta dauko musu tuwon dawa da jar miyan kubewa har da ruwan sha tazo ta ajeshi agaban addanta duk hanklinta ya tashi ta dauka kawai tsabar yunwace ke neman ya naƙasa mata addanta inayah.. ita kuwa inayah gashi dai ciwon cikin na mata kamar na yunwa yunwa amma koda ayaananh ta zubo musu abincin sai taji abincin kamar yana daga mata zuciya tana jin ɓacin rai sai tanaji kamar ta washe abincin aranta, saidai dake batason ta dagawa yar uwarta hankli yasaka ta daure taci abincin kadan baifi loma biyu ba snn ta sha ruwa sai tace mata zataje ciki ta cire uniform ta dawo tunda ta taɓa abincin kadan. tafiya ahnkli ahnkli tayi har ta shiga dakin ta cire kayanta ta saka riga da zani jin ciwon cikin gabaki daya yane neman ya hanata tsayuwa da kyau, kawai sai ta nemi waje ta kwanta atake kuwa wani bacci me nauyi ya kwasheta abazata wanda kusan abun al'ajabi ne kaga inayah tana bacci gabanin magriba sabida bata kaunar abunda zai saka tay lattin sallah a rayuwarta dan in batay sallahnta akan lokaci ba har kuka takeyi.. jim kadan koda su taawure suka dawo gidan gabanin magrin suka tarar da Ayaanah ita daya a haraba ta saka tuwon agabanta ta tsaya cak bata cigaba da ci ba, ta kuma rabza uban tagumi hawaye sun ciko acikin kwayar idanunta sosai abun yadaga musu hankli. hajya mairo ce ta fara rufeta da tambaya toh ita bata gane komi ba, sai tahau gaya musu iya abunda ya faru, cewa takewa addanta tana jin yunwa amma taqi cin abinci dayawa kuma gashi nan bata baccin yamma sai yau taga tanayi, yadda ayanah ta daga musu hankli babu shiri taawure ta shiga dakin tahau tattaɓa jikin inayah ta na duddubata sai kuma taganta kalau, kaidai dakyar suka wanye maganan aka bari akan cewa ko yunwa ne ya haɗu mata da gajiya. hajy mai tuwo har da cewa kar asaka inayan aikin gida gobe da sassafe abarta tana dan samun isasshen bacci... Bayan awanni biyu ana daf da ishai snn inayah ta farka lkcin zafin ciwon cikin nata yaƙara matsawa izuwa gefen dama kusa da kasan cikinta. but the pain is bit bearable, duk sai ta farka a ruɗe, ga kuma anxietyn rashin yin sallah akan lokaci kawai saita daure ta waske ta miƙe garau ta yi sallolinta har ta dan saki jiki ta zage ta koyawa ma anayah karatun sukayi basic _phytogoras theorem_ dan kawai hanklinsu taawure ya kwanta sosai. washe gari basu barta tay aiki mai yawa ba duk dama ta nace saida tay yar shara da wanke wanke snn suka ci abinci nan ma sama sama taci snn suka wuce makaranta yau suke cike wata daya da sati biyu a tudu, ana saura sati guda kenan ayi ma inayan saukar qur'ani, ga kuma tests na boko shima sun farashi dan anata tsammanin exams dinsu na zuwa ajin gaba yazoshi akan lokaci sosai yaran suka kara zage damtse wajen karatu, saidai ata fannin inayah kmr kusan kominta ne takejin yana canzawa acikin jikinta, tun data fara ciwon ciki sai taji takasa gane ma jikinta gabaki daya amma dake tanada taurin zuciya sai ta matse komiii tana kaucewa duk wani abunda zai jawota baya a karatu dan batason tay wasting wann dumbin Risks da effort da kuma ubam kudaden da mahaifiyasu take zubawa akan batun ilimin datake basu. kasancewarta ƴar fari, al'adar kunya da dumbin kawaici dake tsakanin uwa da ƴar fari bai ɓari sun shaƙu sosai da taawure ba, saidai fiye da kowa a duniya inayah ce take mugun mugun tausayawa ma mahaifyarta aranta, duba da tsauraran dokoki na al'ada da sukebi a kauyensu, da kuma irin jahilci, taurin kai da tsaurin ra'ayin irinna mahaifin su malam juma. tasan bakaramin jarumta da soyayya me yawa taawure take musu aranta ba musmn data iya daukar wann babban Risk na rintse ido akan batun al'ada tare da saɓawa ra'ayin mijinta nazama acikin jahilci har tay burus tasakasu a makaranta a ɓoye donta ilimantar dasu addininsu da zamani duk dama abune wanda tasan zai iya ƙarar mata danata rayuwar, zai jawo mata mutuwar aurenta da juma, da kuma tsangwamar mutane duk sanda aka kamasu suna aikatawa. shiyasa koda wann ciwon ciki ya fara mata taki sam tana nunawa a fili, babban burinta shine taga ta karfafawa taawure gwiwa, sun zamo silar farincikinta ita da yar uwarta ayanah, duniya da lahira. dan taawure jajirtacciyar uwace data musu dumbin sadaukarwan da bakowacce uwa bace zata iyashi. bayan kwana biyu rayuwarsu ya cigaba ahaka, alamomin ciwo sunata zuwa ma inayah suna tafiya, wani lokaci ta ji sauƙi, wani lokaci zafin cikin nata sai ya dawo, musamman bayan cin abinci ko wani aikin wahala. wata rana koda ayaanah tayi kmr ta ganota sai ta ce mata gajiya ko ulcer ne. satin sauƙar qur'ani na zagowa aka qaddamar, wanda kusan babban hidima hjy mairo me tuwo tay domin jikarta inayah nan akayi mata gagarumin murna na zamowa gwarzuwan karatun qur'ani na gabaki daya yankin tudu, anyi abinci hilimi guda akay sadaka aka ciyar da almajirai sosai, kai dai tamkar bikin auren inayah haka hajy mairo ta daukaka abun har anko na kaya saida tay musu shadda me kyau. ayaanah duk tafi murna da cigaban da addanta ta samu na zamowa gwarzuwa kuma mahaddaciyar littafi me tsarki, ranar Taawure bakaramin dadi tare da alfahari da yarta inaya tay ba. basu taɓa magana cikin nuna soyayya ta uwa da ƴa me tsayi ba ma sai aranar. bayan hidiman ne ciwon cikin ya fara taɓa inayah acikin dare sosai, wani bin da dadderen zata ji ciwon ciki da ba ta taɓa jin irinsa ba. Cikin nata kamar ana murɗa shi da icce mai kaifi, haka zata kasa bacci tayita juyi tana huci, Ayanah takan ji tsoron duk abunda ke faruwa da yar uwarta inayah da kuma mugun tausayinta amma hakanan inayan take hanata gayawa kowa halin da suke ciki dake kuma suna farkawa da safe sai taganta garau har suje makaranta. tunda aka ma inayah sauƙa sai ta dan bude karamin islamiyatta na dare, bayan isha sai ta jawo ayaanah zuwa zauren gidan ko gindin bishiya inda take koyawa sauran yaran anguwar wanda iyayensu basuda halin sakasu a makarnta karatun qur'ani dana bokon sama sama ayaanah tana tayata. hajy mairo mai tuwo ce ta dada daure mata gindi, dan ita macece me kaunar taga yaro karami mai dumbin kwazo tare da son kawo babban cigaba musmn ma ga dumbin al'umma, riƙe ƴayan taawure kusan abun alfahari ne agareta duk dama riketa kawai tay basu haɗa jini ba, duk safiyar Allah sai sun sakama inayah Albarka a rayuwrta. kwanaki basu karya suna cika wata biyu sharp a tudu aka fara batun exams dinsu ayayinda shaƙuwar ayaanah da inayah yake cigaba da burge kowa dan babu wanda yasan halin ciwo da inayah take ciki kamar ayaanah, duk hanklin taawure yafi ta allaka ne ga shirin komawar su gida can kauye majiya sabida nan da sati uku taji labari cewa mijinta juma zwi dawo, at same time tanata kkri wajen kare sirrin ƴayanta, ko kadan bataso ace ankai gulman yaranta garin majiya musmmn ma da inayah tay kaurin suna kwana biyun nan, duk inda taje zakaji ana kiranta gwarzuwan tudu, sabida aikin koyarwa datakey wa ƴaƴan marasa karfi wanda ya jawo kusan babu wanda baisan sunan inayah a tudu ba. babu irin addua da fatan alheri da bata samu daga bakin mutane. matsalarta daya ne wann ciwon ciki me tsanani dayake cinyeta ahankli ahankli, an shiga satin jarabawa ne amma bata samun isashen bacci sabida zazzabi, gefen cikinta yafara kumburi yana tauri tauri taciki, wanda ko tsugunawa tay ko mistakely ta taɓa tawajen kumburin cikin bakaramin zafi takeji ba. ahaka kuma ta dinga dauriya har suka fara rubuta jarabawa, hanklin ayaanah bai fara tashi ba saida taga kasala, rauni da rashin ƙarfi ya fara nunawa sosai ajikin addanta. ranar tana kuka tace addah bazan iya ba kawai zan gayawa ummah inyaso akaiki asibiti, amma inaaa, haka inayahn taki barinta tace tabari sugama jarabawa, tay mata alkwari ita dakanta zata faɗa musu komi. soyayya da kulawa na musmmn ayaanah take nunawa addanta dan duk tafi kowa sanin halin ciwo datake ciki, ayan kwanakin nan daga sun zauna zakaji inayah tana mata nasihohi masu shiga jiki...... kano..9.30pm wajajen ƙarfe tara na dare Rahma exclusive private Hospital Kano. karamin asibiti me zaman kansa da akayishi domin ƙrban emergency na masu hannu da shuni dan yawanci turawa ne da indiyawa suke aiki anan asibitin wanda acikin masu kudin ma bakowa ne yake da arzikin kawo jinyarsa anan ba. security ne kusan guda hudu sunsha uniform agaban wata kofa nan cikin special ward na private consultation dake nan ne kusan ƙebetaccen waje ne na manya. babu wani hayaniya bare wulgawar wani mutum, koina tass yake da kayan alatu da naurorin kiwon lafiya na zamani kamar ba a nigeria kake ba. Daga cikin Room 7 iyaka Sautin ƙarar “oxygen machine” da ƙamshin magani shine ya cika ɗakin ayayinda Zainab Arifah take kwance shame shame akan gado an lankaya mata na'urar taya nunfashi da kuma drip a hannunta na hagu. idanuwanta a lumshe suke tamkar wacce take cikin nisan bacci saidai ahakikanin gaskiya babu abunda yake yawo acikin zcyrta da kwakwalrta face tunanin yadda dan uwanta ibaad zai zamo nata har abada wanda tun bayan zaneta dayai basu kara samun wani ganawa dashi ba intaje gidan ta gaishe sa zai amsata normal saidai tunda yafara karatun jamia rashin yawan ganinsa da kuma samun sakin fuskansa sosai agareta shine yafi komi daga mata hanki yanzu. tsakaninta da ibaad a shekaru baifi ace 4-5yrs ba, tunda mujaheed dake sa'an ta agidan dai 4yrs 11 month yabata baima cika full year ba kuma tasan akalla dai shekara hudu ne cass tsakanin ibaad da mujaheed. ita bata ga wani dalilin mugun jan aji da miskilincin da ibaad yake mata ba shiyasa ma haryau take ji kamar bazata taba iya kiransa da inkiyar yaya ba. gani take tana da komi na duniya kama daga kyau, ilimi, gata, da kudi to menene kuma zai saka wani ɗa namiji ja mata aji? takaici take jin ita tuna kamar ibaad bai wani girmeta cancan ba nd she want noting frm him face for him to be free with her, tanaso taga tana iya masa magana a duk sanda taga dama, intace mai yayi mata abu shima marmaza yay, kamar yadda kowa yake haba haba da ita saidai amma duk ta tuna cewa yataɓa dukanta last time data gwada jan hanklinsa da maganan soyayya sai taji duk takara shiga damuwa sosai gashi har ilayau tana mutuwar sonsa aranta wani bin inta zauna tana tunanin rasashi sai dai kawai aga numfashinta yana sarkafewa... yauma kusan abunda ya afku kenan wanda har yajawo akayi rushing inta izuwa emergency, iyayenta duka biyu suna tsaye agefenta idonsu cike da damuwa gashi sam taki tabude idanunta barema har susamu dama su tuhumeta abunda yake damunta dake yanxun tadany wayo tamugun kwarencewa wajen boye feelings inta acikin zuciya.. jim kadan wani babban Likita sanye da farin labcoat da green file a hannunsa yashigo dakin, jikin rank tag dinsa an rubuta Dr. Yusef suleim ajiki, wanda daga ganin yanayin dattakonsa kasan tabbas kwararren likita ne, yana musu sallama kai tsaye ya ƙarasa kusa da gadon zainab din yay yan dube dubensa snn ya bude file din ya fito da dawata takardar sakamakon gwajin numfashi ya dudduba kadan yana rufewa ya juyo kan prof zayyanu da matarsa da suka kafesa da wata iriyar idanu cikin gyaran murya yace ranka shi dade Alhaji, Hajiya. ina so mu je ofis ɗina mu dan tattauna daku kadan game da lafiyar Zainab Arifah if you dont mind please. kafin su amsashi saida Suka kalli juna sannan hjy hamidar tacemai "sure" daga nan suka bi shi har izuwa ofishinsa. ofis ne mai girman gaske ga tsafta yasha set na pure white L shape cushions dan tamkr wani palorn haka zaka gansa. Dr yusef ya zauna yana dan kallonsu har saida suka samu nitsuwa snn ya bude file din da calm voice dinsa yace Alhamdullhi ga sakamakon gwajin da muka mata ya samu fitowa saidai kamar yadda kuka tsara mana ne babu inda bamu duba ajikinta ba cikin gyaran murya yace toh agaskiya dai alhji, bazan boye muku ba Zainab Arifah tana fama ne da provocked asthma wato tasowar ciwon numfashi da bai riga ya haɓaka ba, saidai da akwai wani abu nadaban da nalura cewa shinei ya jawo mata wnn ciwon wanda gwaje gwajen mu ya tabbatar mana da cewa ciwon Damuwa ce. cikin katsetsa prof yace ciwon damuwa kuma kai kasan me kake cewa kuwa? da calm voice Likita yace " yes sir, ayi hqri. ciwon Damuwa mai tsanani ne wanda yaketa kokarin ya jawo mata matsalar wahalar fitar da numfashi.” dede nan Ya dan ja numfashi kafin na ya ci gaba cikin nutsuwa “shawarar da zan bayar shine a samu a kula da bangaren damuwartata cikin gaggawa tun yanxu inba haka ba zai iya rikidewa nan bada jimawa ba za zamo mata matsalar raunin zuciya ko kuma jikin nata ya gaji gaba ɗaya. in har ana son zainab arifah tay tsawon rai sai anjuri kwantar mata da hankali snn aguji komai da zai rinka shigewa cikin tunaninta. kafin ya dora kalma na gaba gabaki daya idon hajy hamida ya cika da hawaye. prof dai ya yi shiru yanata kallon likita kamar baisan ma meyake cewa ba. fuskarsa ba awani sake ba yace "toh shikenan likita munji bayananka amma ynxu meyene mafita? doc yace eh to alhaj mafitar kenan she has to use a terminal inhaler for now, snn Zan rubuta mata wani magani, to be taken once daily ko wani rana sabida ya rage mata tunani. amma fa lallaine ta sha, snn ta zauna a gida na wasu kwanaki tadan huta a kuma tabbatar during dis time bata shiga wata damuwa ba.. hajy hamida dai batace komi ba dan sosai zuciyarta yake tafarfasa taciki dan haka kawai jikinta yake bata kamr duk akan lamarin yaron nan ibaad ne yasa har yarta kwalli daya take kan azabtuwa.. Likita yace inba wata tambaya inaga we can call it a day, i will make an arngemt so dat you can take her home with you within few minutes. prof ya gyada mai kai baice komi ba, dake manyan mutane ne shi likitan ne ya miƙe ya basu waje, yana ficewa kuwa prof ya miƙe tsaye yana kallon sama cikin tashin hankali tareda lumshe ido da budewa yace "ya salam, what is all this? mutanen nan ashe bazasu barni in cigaba arayuwata ba, ƴata kenan mini tall a duniya amma sukeso sai sun kashemin ita hmm hamida did u have any idea why my only doter is behving like this? damuwan uban waye tasaka aranta? kece nake barin miki amanar zainab arifah agida, babu abunda kuka taba cemin kuna buƙatarsa wanda ba baku ba, but why dint even the god damn family doc say anything to me..wallh inhar ƴata ta mutu toh duk duniya sai ansan antaɓoni. daga jajayen idanunta da sukaji kwalliya tay ta kallesa muryanta a raunace abunka da farin fata har fuskanta yayi jaaa, hawaye na zuba mata tace alhaj ni ina zan san maka meke kumshe acikin ran yarka? bayan kaima kasan zainab tagama raina uban kowa, batajin maganan kowa sai naka, nima i just found out abt her health frm elizabeth daya daga cikin maids dinta dake shirya mata daki, wai each time home doc yazo dubata ashe wai ita takece mishi karya sake yana gaya mana halin datake ciki...our doter is clearly trying to kill herself bcos of one stupid local boy ..wallah ba haka ƴata take ba, Arifa tana da wayo da ilimi, saidan in sihiri aka mata tabi ta dora walakntaccen yaron nan aranta, kaima dai kasan zainab arifa ba matar karamin mutum bace, nide wallah wallahi bazan bada ƴata ma wann yaron ba, tafi karfinshi har abada, saidai in zasu kasheta su kasheta.. tana fadin haka dede nan ta rushe mishi da wani irin kuka.. yay sauri ya dafa kafadarta yana cewa ohh nooo hamida kinjiki ke kuma,toh meye haka? a mugun harzuke tace alhaji kaima fa kanajin abunda likta yake cewa yarmu zqta iya mutuwa da ciwon damuwa ko zuciyarta ya buga anan gaba, shikenan sai ninasha wahala na haifi zainab dakyar bata taɓa saba maka ba amma sai gashi wai yau zainab tana boye mana halin datake ciki akan yaron nan? this is insane.. toh bagashi ance ma ciwon zuciya zai iya kamata ta mutu ba shikenan yan uwanka sunji dadi sun hadakai zasu kashe mana yarmu kwalli daya wanda da kyar muka sameta wayyo Allah na shima sosai abun yake kuntata masa aransa amma yayita maza yace 'shushhh hamida calm down kefa ba yarinya bace kuma ban mutu ba tukuna..kidena kukan nan mana ehh. cmon darling its okay ninasan me zanyi i know what to do zainab arifa bazata taɓa mutuwa ba, i know she hides it sabida bata sone inhanata bare ta saɓamin, i knw my doter, abun kawai yafi karfinta ne shiyasa take boyewa..so, dole ne mubi abun ahankli cos is getting pretty serious with her health, ynxu haka rayuwar yarmu ne on the line. get urself together idan munje gida we will make some key decisions to save her life bazata iyayi iya kadai ba. cikin gyada mai kai ta share hawayenta da wani hadadden farin hanky data fiddashi daga cikin jakarta mai matsanancin tsada ta maida hankun jaka kenan securitynsu yazo ya kirawo su akan angama komi.. dauƙar jakarta tay ta dada gyara zaman mayafinta dayaji original silver stones babbane sosai rare design daga mum ramlat collections, ya bi yarufe mata duma duman jikinta na manyan mata isasshu koinanta acike yake tamm bata da ko ƙashin wuya bare alaman rama, wani shegen abun wuyar gwal ne kwance a wuyartata, gata da farin fata koinanta yayi soll tana sheqi gata doguwa, tsabar iya daukar wanka zakace ko balarabiya ce dan bakaramin cika babban mace tayi ba. tana gama yafe gyalen tabi bayan mijinta suka samu har na gama shirya musu komi, nan suma sako yarsu zainab arifahn atsakiya suna mata sannu sannu tun anan ta sharesu batace musu uffan ba har suka kama hanyar gida, tun a mota tay bacci dukunkune ajikin mahaifinta dake likita yagaya masa cewa ya mata allurar bacci dan ta samu isasshen hutu sai bai damu ba, suna isowa gida kai tsaye prof ya wuce da ita purple colour princess theme bedroom inta na yar gata ahnkli cikin kulawa ya shimfidata akan makaken italian gadonta me tuff board double spring saida ya fita kafin nan masu aikinta kusan su biyar suka karasa sauran gyara mata jiki da kwanciyar me gabaki daya.. fitowarsa falo tun daga saman stairs ya fara jiyo muryan matarsa tana kan amsa waya dagaji kasan kanwarta ne hajy hajara shettima duk sanda kaji ta nemi wann matar to da akwai babban matsala itadai sam taki ta amince aranta cewa har yarta zainab arifah zata saka wani soko matsiyacin yaro aranta da sunan soyayya tunma bataje koina a shekaru ba gani take kamar kawai asiri ne akama yarta jin motsin saukowar mijinta cikin falon yasaka ta karkare wayar tare da cewa hajiya hajjara dan Allah ace ma malamin nan its very urgent, inde sihiri aka ma ƴata kawai agaya min insan nayi kafin su kashe min ita..pls i will wait for ur call ..daga haka ga katse wayar tana sauke ajiyan zuciya me nauyi.... cikin tafiyar takama tareda nitsuwa prof ya karaso cikin palon wanda komi cikinsa golden colour ne, anitse ya nemi waje zauna yanamia dafe kai Hajiya hamida tay sauri ta ƙaraso kusa da shi a hankali ta dora hannunta dayaji jan kumshi akan gadon bayansa tana cewa Alhaji Idan muka ci gaba da barin zainab Arifah ahaka wannan ciwon numfashi nata ba zai taɓa warkewa ba honey pls we have to do sumtin fast. kasan bata saɓa ma umarninka why not ka rabata dashi ko kawai gobe gobe taɓar kasar nan taje tay karatunta gabaki daya akasar waje.. laushin hannunta dake yawo gadon bayansa yasa ya lunshe idonsa tare da kara relaxing yanamai cewa "Na san da hakan hamida amma fa duk wnn matakan naki bazasu saka ta daina tunaninsa ba inhar kuma bawai tunaninsa zamu cire a ranta tabbas abunda muke gudun shine zai faru damu duk inda zamu kaita a duniya hakanan zata cigaba da lalacewa. Shiru ne ya dan ratsa falon kafin can hjy hamida ta kallesa tace toh me kake ganin zamu iyayi mu ciresa a tunaninta. hannunta ya kamo yana kallom kwayar idanunta yace leave that part to me.. zainab Arifa yarinyace yanxu tabbas idan muka matsa mata ta rabu da yaron nan toh tabbas zamu rasa ta. so, i am going to have to use a reverse psychology here, mu jawo yaron jikinmu mu bata abunda take so ynxu, nan gaba zamu zo matsayinda inhar nasaka mata doka akan yaron ma bazata iya tsallakewa ba, but for now dolene mu saka rayuwarta da lafiyarta as our main priority. shafa fuskarsa takey ahankli cikin sauke ajiyan zuciya tace honey, are you suggesting we just let her be with him for now? amugun kasale yace yes my love..inason zainab ta samu nitsuwa ne kawai tay karatunta me zurfi ta cimma burikanta dana tsara mata tukuna ..just trust me..i will handle her personally inta girma ta mallake hanklin kanta Inhar kinga wani a dangi na ya aure min yata sai inbayan na mutu... kiss kawai ta dora mai agefen kunci ahnkli da alaman taji dadin furucin nasa ahnkli tace "your wish is my comand my love. amma kuma nasaka hajiya hajara ta duba min lamarin awajen malamai yace hakan ma yayi.. daga haka ya miƙe, ya ɗauki wayarsa "kije ciki ki shiryamin kanki da kyau zanzo gadon naki na sameki. wani murmushi tay irin wanda tun dazu baigani tay ba face sai yanzu daya furta mata hakan, cike da kasaita mai haɗe da rangwadi irinna manyan mata ta miƙe tsaye tanamai cewa "okay love..Dont keep ur queen waiting. gyada kai yay yace sure. tana wucewa ciki ya ciro wata sim a wallet dinsa ya saka awata yar karamar waya snn yay dialing lambar dan uwansa bappa zaidu tun wayar baiy ringing ba ya wani hade rai yafara jan tsaki. wayar yana fara ringing ya fice waje dashi a kunne after like 30 min ya dawo ya same matarsa har ta gama shiri jikinta sanye da wata arniyar nite gown ta bude tuma tuman fararen cinyoyinta akan gado tana jiransa, yan kwabe garensa wani dira yay kan gadon ya dora mata kiss me zafi snn ya kalli cikin kwayar idonta yace " "jibi yaron nan ibaad zaizo gidan nan zanyi magana dashi nd i need you to be cool with him too.. wani chak annurin dake fuskarta ya dauke a mugun hargitse tace alhaj bangane ba, akan me zaizo mana gida kuma? atake ya dan haɗe rai yace "kin manta ne, is All part of my plan hamida. kedai kawai kiyi abunda nace miki.. tun bata kai ga budan baki ba yawani irin wawushota jikinsa yanamai susuta da kisses daga haka har suka fada kan gado... idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [27/10, 19:03] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️7️⃣ G.R.A.. 5;30~AM kirar sallahn farko ya dira cikin kunnen ibaad dake kwance lumui akan lallausar madaidaicin italian bed dinsa dayaji off white cotton bedsheet me taushi yarufe daga jikin shi har izuwa kan kyaywan fuskansa da bargo me laushi, da adduar farkawa daga bacci abakinsa yadan bude ido cikin kasala bai motsa ba sai after like 5 scnds bayan ya idda adduar snn ya dire kafarsa akasa da bisimillah ya mika hannu ya kunna wuta, tsaftacciyar farar riga ce ta bacci kuma marar nauyi ajikinsa da dogon wando shima marar nauyi, goran ruwan dake gefen gadonsa ya dauka ya sha kurbi kamar biyu sann ya mayar ya ajiye, adan gaggauce ya mike ya shiga bathrum yay alwala ya dawo ya cire rigarsa snn ya dora goggyar bakin jallabiya me tashin kamilallen qamshin kylian love ajikinsa, snn ya saka karamin farin hula, nan take ya saka bedroom sleepers dinsa yabude kofa ya fito just few steps daga inda room dinsa yake ya tsaya jikin wata hadadden kofa ya hau kwankwansata da dan ƙarfi. ahnkli kuma atakaice yace "maheer is time", jin ba amsa shi ba ya kara buga kofar one more time after like 4 min yaji muryan maheer din faintly yana cewa 2 mins pls. bai kara cewa komi ba yaja ya tsaya yana jiransa can saigashinan ya fito shima agaggauce sanye da riga da wando duk ruwan alwala nabibyar hannunsa suna hade ido ibaad ya balla mai harara dariya yay as alwys yace ok am sorry nasan i am alwys late toh muje mana liman ibaad yay gaba kmr baiji shi ba yasaka kai suka fara sauka akan stairs suna daf sauka yace 'kayi ma bappa flashing din kuwa? cikin gyada kai maheer yace eh nama sa zai samesu a masjid dama kuma jiya yace ince maka muna idarda sallan mujira sa yana da magana da mu, ibaad baice komi ya gyada kai daga haka suka wuce hargate suka bude cikin nitsuwa suka nufi babban masallacin kofar gidan nasu wanda already har mazan anguwa sunfara taruwa, ganin isowar su yasaka wasu kara gaggautawa dan an saba ibaad ne yake jansu sallah kowani lkci dan farawarsa karatunsa na medicine shiya saka bai samun time yanxu, daga sallan fajr sai na magrib da ishai kawai yake iya jansu maheer ne yafiye yin azhar da asr dake shi law yake karantawa yana ajinsa na biyu..ibaad yana tada kabbara aka daidaita sahu nan saiga bappa zaidun shima ya shigo adan gaggauce. acikin nitsuwa akay sallahn for gud 5 mins ibaad ya jasu aka kammala komi. wani tsohon malami ne ya danyi jan hankali akan yanayin rayuwa da mutuwa snn aka dan watse akabar masu azkhr, lazimi da karatun qur'ani. ganin bappa zaidu yana zaune yana jan carbi bai tashi ba yasaka suka dan jirashi agefe dansu jirashi snn su masa gaisuwar safiya, bayan ya idar ne suka karaso kusa dashi suka samesa a inda yake zaunen kowannen su ya rusuna kai cikin ladabi yay gaisuwa cikin darajawa da girmamawa, bayan ya musu few question akan karatunsu ya kallesu duka sigar nasiha yace todai kunji abunda malam ya faɗa, mutuwa bata bar kowa ba, tsoho da yaro..kai ana iya haifar jariri ko minti daya baya karawa a duniya zai koma ga mahaliccinsa bare mu da Allah ya bamu dama muna raye dan mu bauta masa, cikin tuna wayar da sukayi da prof jiya yace" ynxu kune manya, kune zaku hade kan dukan yan uwanku kusani hannunku bazai ruɓe ku yanke ku yar ba. shi rayuwar duniya kamar bakonta ne, duk fushinmu da haushin mu da juna wata rana kwasam babu sallama zakuga mutuwa ya dauke wanin mu na har abada. toh dan haka duk a nitsu inaso kuma ku manyan ku daure ku karfafa zumunci a tsakaninku da yan uwanku snn ban cire kowa aciki ba kai tsaye ya kalli ibaad yace ka dage da karatunka jiya professor ciroma yace nagaya maka cewa zai baka official call acikin group dinsa na young cardiology doctors sabida yaga practical points inka kana da enuf skills for basic medical first aid. unbehalf of you dai nace masa babu damuwa zaka shiga, toh bansan dai ra'ayinka ba. kan ibaad na kallon kasa ahnkli yace badamuwa bappa duk abunda ka yanke min ai shine daidai i will just wait for his call..cikin gyada kai mai cike da apfahari bappa yace toh masha Allah. toh kuje ciki, ni zan gaisa da makwabta kuje ku fara shirin schl kafin na shigo. kai kuma maheer ka tabbata kabi schl dinsu sultana kaji min meyene matsalarta dayasa bata gane lissafi...aladabce maheer yace toh baba daga haka bappan ya mike ya barsu kafin nan suka taso suma suka kamo hanya izuwa gida. tafiyar kurmaye suke sai can suna cikin tafiyar snn maheer ya tsinke silence din dacewa ohh i hate going to dat schl. ibaad dake kallon gabansa yace kabari saida muka bar gabansa snn zaka fada min? maheer yace "hmm kai bazaka gane bane innaje they will waste my time ne so why not kai kaje min, kaga dama sunfi tsoronka, da sauri ibaad yace 'no please kawai kaje din ni yanzu haka ma inada 7:40am practicals a lab kuma nagaya maka na shiga wani reading group i need to be der on time. sai dai shawara inkaje ka fara lura shin matsalar daga itace ko na duka yaran ne dan kasan sumtimes gane karatun maths depends totally in the method of the teacher..maheer yace alryt good idea. inde kuwa daga wajen malamin ne kaga dole ne anema mata lesson teacher agida...bt do u have any idea why baba yake mana magana akan zumunci? atakaice ibaad yace "i dont knw..nd i dont care to know..kawai de nasiha ce me kyau. maheer yace hmm jikina yana bani akan kawu babba ne, can you believe dat jiya ya kirasa da daddare bayan mun gama kallon ball? adan miskilance ibaad yace and how is dat an issure.. baki bude maheer ya kallesa yace "a sudden call from prof after 7yrs of snubbing him kace how is dat an issure? hmm duk uban abunda ke faruwa wallah bai taɓa daukar wayarsa ya kira baba ba sai dai inzai bada sako kaga ya kira uncle moh kai tsaye amma jiya kawai wai saigashi ya kira. .."dan shiru ibaad yay snn yace ohryt maybe ure ryt, akwai dalili, amma kuma dama ai shine baison ayi zumuncin dashi, maybe ya dawo hayyacinsa kenan. cikin kyabe baki maheer yace oho, but i dont think so, naji de ance yarsa ba lafiya. bansan masa ba but anyway sha mu aidama bama fushi dashi..ibaad ya saki umm sai baice komi ba har suka bude gate din gidansun suka shiga ciki daga nan kuma kowa ya wuce dakin sa domin shiryawa.. ibaad yana shiga room dinsa ya ciro wayarsa ya kira mahaifyarsa suka dan gaisa snn ya mike ya gyara koina a dakinsa, he rake care if his room kamar ƴa mace, kominsa sai ya kal kale ya gyara tsaf ya share tass, he is a very very neat guy. within few minutes wajen yay fess kafin nan ya wuce wajen wanka within 20 min shima ya gama shirinsa cikin sky blue fitted long sleeve shirt, da wandonsa baki sai gogaggen labcoat dinsa da system dinsa daya zubasu a jakar baya. as usual he look mr neat and breath taking dake komi ya saka ajikinsa tana masa kyau dake Allah ya bashi kyau ne me daukar ido da hankali, 6:49am ya nufi kofa yana baza ssnyar qamshin turarensa na original dior souvage mixed with creed aventus na smart collection wanda inya wuceka dole ne zakaji kamar kabishi ka lasheshi.. yana kammala daura agogonsa ya bude kofar room dinsan zaii fito kenan yaci karo da cousin dinsa sultana, she is fair and slender a shekaru ita kusan sa'a ce da inayah, da plate din abinci a hannu ta taho suna haɗe ido jikinta yadan fara rawa, cikin rike nunfashinta a mugun tsoroce tace "ina kwana yaa ibaad, .kallo daya ya mata snn yace "ke lafiya? muryanta na rawa rawa tace uhmmm dama mummy ne tace inkawo maka abincinka daki saidai tay 2 mun yana kallonta har saida jikinta ya tsananta ɓarin sai baice mata komi ba anitse ya saka hannu ya karbi abincin baiko damu ya bude ba cikin sauri yaga zata juya yace "sultana..da sauri tace na'am. daga ido yay ya kalleta yace next time aka baki abinci ki kawomin just use d landline nd calll me zanzo na dauka dakaina..da sauri sauri tace toh yaa ..tana juya kusan cin karo da maheer tay duk basu san ma yaushe ya iso ba a mugun tsorace ta kalleshi shima tace "sorry yaa, gud morning, da kallo maheer yabita yace morning, uban mikekyi anan . cikin nunfashi tace ai mummy ne tace na kawowa yaa ibaad breakfast dinsa nayau anan.. cikin katseta yace 'what?..nikuma ina nawa abincin.. tace ya na kan dinning ai tacema ince maka ka sauko kasa yanzun nn zamuci abincu.. yace its alryt, jeki ina zuwa..tana barin wajen ya karaso wajen da ibaad yake tsaye da plate ahnnunsa looking confuse yace dude did you tell her dat u want to eat alone?? cikin kyabe baki ibaad yace 'nop, but its fine.. maybe she have a reason .. maheer yace wani reason? bayan baba ya sha hanata saka maka abincinka daban, we are all suppose to eat on the table..kawai kazo muje a dan shashance ibaad yace "maheer, let it go, i am not even hungry sauri nake zan fita. cikin share sa maheer yace "kajika kuma amma ai zaka taɓa abincin koda kadan ne, ban plate din bari inga meye ne ma aka dafa mana, kafin ibaad ya hankara maheer har ya saka hannu ya kwace plate din yana budewa yabi ya fidda idonsa waje in shock ganin walakntcen dumame ne na miyan busashen kubewa daya kwana a fridge ya fara sakewa bama agidansun akai ba, wanda ta aika ne jiya aka bata daga gidan matar me gadinsu maman ummi ..atake maheer ya dago kai cikin yatsina fuska yace "what d hell is this ibaad?? ibaad yay rolling idanunsa a mugun miskile yace "tuwo, dumame." maheer yace oh fuck it..am not eating this, this shit is smelling awful..anya ma an dumasa da kyau kuwa amma ai dazu naji ana soya irish ko ce musu kay bakaci??..ibaad ya masa wani irin kallo da alaman baison yama amsa wann maganan ahnkli cikin nemn wakansa nitsuwa yace "guy pls i need to take my leave, inada practicals karnay latti, kawai bani abincina ka kara gaba, zan kai na aje inna dawo inci. da wani irin ƙarfi maheer yace noo you cant eat dis ..baridai naje na nuna ma mummyn hala kuskure akayi kode abincin me gadin ne sultana ta dauko ta kawo maka" ibaada yace "ohh toh inme gadi zaici ainima zan iya ci kenan, just give me."cikin zare ido maheer yace "no, i wont,this isnt ur food". yana gama rufe baki sai ganan bappa zaidu ya iskesu tareda binsu da kallo yace what is going on here..da sauri ibaad yace babu komi bappa, da sauri still maheer yace baaba abincin me gadi fa aka kawo mai as breafst shine nace ko mummy tay mistake ne ta aiko nan da mamaki bappa zaidun yace "abincin me gadi kuma? let me see it, maheer baiyi kasa agwiwa ba ya mika masa yana satar kallon ibaad dake harararsa da gefen ido, bude abincin bappa zaidu wanda atake yaji ransa ya mugun baci ya dgo ya kallesu duka yace waye aka aiko da abincin nan?nd why did ur mother sent the food here? dama ana kawo maka abinci..kai ibaad banace maka kowa yanacin abinci a table ba" ibaad ya sauke kai kasa ahankli yace "kafada, a mugun dake bappa zaidu yace "so, what is this nonsense then? ahnkli maheer yace baa dama sultana tace mummy ne ta aikota ta kawo masa nd she had been.. ransa a bace cikin katseshi. yace enuf, just go nd call sultana here my friend.. da sauri maheer yace yess, snn ya sauka kasa bappa ya kalli ibaad yace kai kuma ka wuce dinning table yanxun nan bana son naji wani magana, cikin ladabi ibaad ya amsa da toh snn ya sauka kasa. bappa zaidu baijira ba kawai yabiyosa kasan da plate din abincin a hannunsa, kusan lokci guda suka isa dinning da ibaad suna kkrin zama saiga ammi babban ta fito jikinta sanye da wata doguwar riga A shape ta atamfa a hujajan ta doso falon sultana nabin bayanta adan tsorace wanu dan uban hade rai tay tana cewa uban waye yake neman sultana, toh nina aiketa gani nan sai agayamin lefi na. ina shi ibaad din dayake neman ta in dukanta ma zaiyi gani nan saiya fara dani.. tagama furta hakan kenan zata sharo kwana caraf suka hade ido da bappa zaidu wani rasss taji gabanta ya tsinke ganin irin kallon dayake mata gabaki daya sai taji ta mugun tsorata da tarin kwarjinin dake cikin kwayar idanunsa sosai... atake ta sauya murya kmr ba itace ke zuba masifa ba amakirce tace sallam alaikum, ibaad dakansa ke kallon kasa ne kawai ya amsa bappa zaidu baiko amsa taba, ta taho da rawar jiki yaa zaidu ashe har kafito, jikinta na rawa rawa ta dau serving spoon tafara bude warmers tana murmushi" abbansu, ai bansan kai ka aika a kira sultana ba toh baridai na xuba maka abinci.. wani irin shareta yay fuskarsa a mugun dake cikin hakimcewa yace ke sultana zo nan.. kafafun sultana harna hardewa tazo gabansa ta dan rusuna tace gani nan baaa.. yace daga yau sai yau..karda ki kara kaiwa yayanki ibaad abinci a daki saidai in shine yace akai masa can bare ma na soke dokar cin abinci a daki, once is family time for breakfast lunch or dinner dolene kowannenku ya fito aci abinci atare duk randa na sake jin an aikeki kin kai ma wani abinci during family time saina miki shegen duka.. hawaye na zubo mata tace toh baba kay hakuri dama mummy ne tace saina kai masa,..baice mata komi ba yace kindai ji abinda nace miki ko??? tace eh baba. tashi ki zauna kici abinci karki lattin schll. jikinta a sanyaye ta miƙe tazauna kusa da yaa maheer dinta tana share hawayenta sabida tana mugun tsoron fushin babanta.. basu kara cewa komi a table din ba suka fara cin abinci kowa ya share ammi babba. ..wani irin borin kunya ne yabi ya rufe kwayar idanunta taja wani irin tsaki zata bar wajen a fusace...wayar ibaad ne yay kara ya dan duba yace uhmm bappa, ana jira na wajen practicals its urgent. bappa zaidu yace its okay ..amma kaci abincin kadan. yana furta hakan ya juya ta kalle ammi babban kamar bada ita yake magana ba yace "ke raihanatu saiki gaggauta kiyi packaging masa breakfast dinsa a wani abu dazai wuce dashi school dan suna da important practicals da safen nan. juyowa tay ta kallesa jin datay kamar zuciyarta zai tarwatse dan zafi, kasa motsi tay har saida shima ya juyo ya mata wani irin kallon sama da kasa snn ta kama kanta ta wuce kitchen ta dauko karamin food flask, abincin gaban ibaad din ta saka hannu zata dauke awalaknce ta juye masa aciki, bayabo ba fallasa cikin katsetsa bappa zaidu yace "wai meye haka ne kam da Allah. karkisa masa wnn da alredy ya fara ci yayo sanyi, just get him fresh ones daga warmers. ranta a mugun dagule ta jawo warmer din ta bude tana deban irish da fried egg din rabi yana zuba akan table dama kuma gashi iya su familynta kawai ta dafa musu breakfast yau banda ibaad a budget dinta shisa ma ta duma masa tuwonsa daban..wanda ya ragen zataci shi ta zuba ma ibaad din dan kadan a cooler tana ajewa kuwa bappa zaidu yaja tsaki ya dauki sauran irish din dakansa ya juye masa duka saida coolern yacika tam snn ya mika wa ibaad baiko kula kumburin data keyi ba, cikin gyaran muryan yace ibaad maza tashi ka amshi dayan key dina na camry a wajen adamu driver kaje makarntar. ibaad yamiƙe tsaye jikinsa a sanyaye yace nagode bappa..toh sai na dawo.. bappa ya gyada masa kai..ya juya ya kalli maheer sai yaga yana masa murmushi, jakar sa ya saba abaya zai dau food flask din yafice ammi babba ta wani irin bangajeshi ta wuce kamr zata haura sama can kuma sai taji bappa zaidun nacewa yawwa ibaad namanta ma nagaya maka ka shirya zuwa jibi da yamma kaje can nasarawa extension ka same kawunka yana nemanka agidansa..just you. wani irin faduwa gabansa yay amma bai nuna a fili ba yace toh in sha Allah zanje, saina dawodaga haka ya fice... da wani irin gingimammen feeling na rawan jiki me cike da son jin gulma ammi babba tay maza ta dawo kan dinning table din tafara bambamin karya murya kasa kasa tana cewa abbansu to ni me zanci kabi ka dauka abincin duka ka bawa danka ya tafi dashi.. da kamar bazai kulata ba can ya mata kallo daya fuskarsa ba asake ba yace ga can dumamenki ai sai kici. cikin yatsuna fuska tace Allah ya kiyaye Duk salon anuna min bani da gata ne zaa ce min ga dumame..ai dake masu gata ne agidan har kira na musmnn suke samu daga kawu babba.. a dake ya kalleta yace "duk dai babu ruwanki da wann. ashe dama dan kinuna masa baida gata kenan kika aika masa dumame not after i specifically told you banason ana rabamin kan yara na... wani irin bori ta tayar toh ni faɗa zakamin agaban yara its seems like nobody respect me in dis house... cikin katseta yace dont talk abt respect bayan idan na fadi abu jira kawai kike na bada baya ki canza shi. kina hauka ne zaki raba mana abinci shikadai ki aika masa wani walaknccen dumame da ko karen gidan nan bazai iyaci ba..how will u feel in danki ko yarki ake ma haka? ransa a mugun bace yace maheer how long has this been going on karka ka sake kamin karya adan tsorace maheer yace baba wallah ban taɓa lura ba saiyau saidan in sultana dake ita ake aikawa tun kan ya juya ya kalle sultanan ta fashe da kuka "baba infa baka nan ne suke abunsu da mai aiki ni wallah bantaba kaima yaa ibaad abincinshi daban a daki ba saidai atambaye sadika me mana aiki ai ita tasani. a mugun hatsle ammi tace ke wallah zanci ubanki kikamin sharri agaban babanki, ashe baki da kunya sultana? rai ahade bappa zaidu yace raihanatu dont provock me, snn karki ma yarinyata tsawa agabana dan ta fadi gaskiya cikin kukkuni me zafi tace ni fa yaya biyu kawai na haifa, kaga kuwa dan na manta dan wata acikin budget ina dole ne insaka masa nasa daban daga abunda ya sawwaka, yaron nan fa yana da uwarsa acan toh yakoma gabanta ya zauna mana inyaso sai tadafamai duniya a bashi yanaci nide bazan kashe kaina akansa ba, in de dan dumamen ne danayi kkri na taimaka nabashi ya baka haushi to Allah ya huche zuciyarka.. ai kasan abunda kakeyi sarai, haka kawai dai bazaka fifita dan wata banziya akaina ba. tana fadin hakan ta mike da sauri ta wuce sama ranta a mugun bace bappa zaidu yabita da kallo..cikin lumshe ido da budewa yace Allah ya kyauta. the tablw was quite for a moment sai can snn yy karamin nasiha ma yayansa akan karda su biye ma uwarsu suki zumunci, saida duk suka nuna sun fahimceshi snn ya sallamesu suka wuce makaranta.. wani irin makokon baqin ciki da haushi mai tsanani ne ya turnuke ammi babba kasama zama tay a dakin sai safa da marwa take tsakanin corridor da corridor tanaji tsanar ibaad din na kara ninkuwa aranta bana kadan babu kalar abunda bata raya aranta ba, can sai ta wuce daki da sauri ta dau wayarta kusan bugu ma uku sai aka dauka atake take ta sauya murya izuwa na makirce tana maganan tana dan jan girma "wa alaikis salam safeera, Allah sarki na katse miki baccin safenki ko? dagata dayan bangaren anty safeera tace bakomi ammi babba ynxun nan na dawo daga raka mijina zaije aiki "Allah sarki..toh ya gidan naku..ya mijinki ya yaranku.. anty safeera tace duk lafya muke dama ammi karamace kawai bataji dadin jikinta ba.. yi tay kmr bataji hakan ba cikin sharewa tace "uhum kinajin labarin antynki kuwa? ina nufin hajy hamida shettima ..anty safeera tace a'a, amma dai naji ance yarta zainab arifah bataji dadin jikinta ba so bana tsammanin ma zatazo wnn wkends anjima dai nake so na kirata inji ya jikin. tace ohhh ayyah hala ko shine dalilin dayasa kawu babba yace suna neman ibaad agidan, did she say sumtin abt him to them? ko har sun amince zasu bari ta kulla soyayyan ne dashi, hmm amma da abun baiyi ba.. adan mamakance anty safeera tace ahh toh gaskiya nide bansani ba amma kinsan abu me wuya ne dama su hanata abunda takeso.. wani irin zafin tsana da kishi me tsanani ammi babba taji na tsagawa aranta, tay shiruuu, san can sann taja nunfashi adan dakile tace hmm toh Allah ya kyauta..nidai nake xaune da yaron nan nine kuma nasan halinsa, inda ace zaku nemeni shawara ta danace muku karda a sake abar zainab arifah tay wannan mummunn zabin makanta..wallah yaron nan baida mutunci kigadai mugun bugun daya ma zainaba ranar gashi da girman kai sam baida kunya ko kadan anty safeerah tay shiruu batace komi ba sai can tace yanxu dai bani da tacewa ammi babba kisan dai kawu babba ne keda ikon yanke duk wani hukuci akan yarsa amma in har anty hamuda ta neme shawarata i will try nd talk to them cikin washe baki ammi babba tace toh ai shikenan bakomi, pls inkin kira kinji jikinta saiki gaya min snn ki gaida min hajy kice ina mata fatan alheri. anty safeerah tace toh ammi mungode da gaisuwa duk dai abunda ake ciki zan taɓaki ...murmushi tay tace toh kardai ki manta nagode safeerah agaida yara insun dawo. daga haka suka katse wayar..anty safeera bata kawo komi aranta ba duk dama tasan da cewa abun ammi babban harda zafim kishi da tsanar datakewa ammi karama aciki, deep in her heart tasan a nitsuwa da hankali da kyau da komi ibaad yafi karfin ya aure zainab arifah nesa ba kusa ba. infact banda gata da arzikin da ubanta yake dashi da ko kusa da ibaad akace tazo bazatazo ba. saidai bataga lefin ammi babba datake zafin kishi da ammi karama ba, ammi karama is almost perfect ga kyau, ga kamala, nitsuwa, ga kuma ilimi, itama kanta safeeran bata kaunar kalmar kishiya bare ƴayanta. kai kaf duniyan nan ma babu wani abunda ta tsanaji kamar batun kishiya. ji take ranar da uncle moh ya ce zai mata kishiya toh ranar zata iya kashe kanta kota kona gidan gabaki daya. fannin su inayah kuwa yauma suna idar da Alwala a bore-hole din makaranta tadan miƙo tattausan hannunta tariko kyakkwan fuskar ayanah tanamai sakin sassanya kuma nakasshiyar mrmushi mecike da tsumayi wanda yake saurin fallasa wann dumbin kaunar datake yima yar uwantan aranta. ahnkli tahau gyara mata zaman dark green hijabinta dakema ayanahn tana da yololon ɓakin suman gaban goshin mai hade irin wani kwantaccen shatin saje mai daukar hankali wanda yake yawan nunawa a fili sosai, idanuwanta masu cike da nuna kaunar da take mata ahnkli take fmr cusa suman ciki tana cewa "Ayaana am, Idan wata rana kikaji sanyin ruwa ko iska me sanyi tana busawa, har kuma tashafi gashin kanki, ki sani ina nan kusa da ke."koda ace ranar bana numfashi soyayyata zataci gaba da zagaye ki, "koda ace bani da murya, addu’ata zata rika zuwa gareki tamkr yadda iska yake riskan ramin hancinki ayanzu, inaso koda bana nan a duniya kicigaba da kulamin dakanki, ina sonki sosai anayo am kinji ko??. ..ayaanah data zuba mata ido ta dan kyalyale da dariyar yaranta "addana ina sonki nima sosai ai bazamu taɓa rabuwa ba har abadan abada ko mutuwa zamuyi tare zamu mutu..bakiga duk kika tashi a bacci cikin dare kina ciwo nima sai natashi sai naji zuciya na yanamin ciwo ba?yo duk inaa kikaje aduniyan nan saina biki shiyasa ma Allah yayimu mu biyunmu awajen ummanko ko?? ahnkli inayah tay mata dariya me sanyi ta gyada kai sai batace komi ba.. ..kusan duk rana sukan yi ire iren wnn maganan shirmen atsakaninsu amma dukansu basu taɓa daukarsa akomi ba inayah ne kawai takeji ajikinta da xuciyarta kamar dai wani abu nadaban xai faru da ita. washe gari shine ranar da zasuyi papernsu na karshe sassafe tun kan akira sallahn fajr inayah tafarka jin jikinta ya dau zafi sai kuma taji cikinta na kugi kusan aguje tawuce bayi tayi zawo sosai sai snn taji dan dama dama saidai tunda ta fito wani dan uban kasala ya sake rufeta, ko yar dauriyan nan yau takasa yi sabida tunda tay zawon kasalan yabi ya dameta ta zama bata jin karfi ajikinta ko kadan. yau ko abincin safen ma bata ji sha'awar ci ba, haka hanklin taawure yatashi sai kawai ta ɗeba mata fura da nono a gora akan idan tay jarabawar sai ta zauna tasha tunda jarabawar karshe ne anatashinsu da wuri.. tace daga antashesu yau suje kasuwa su zauna a shagon hajy mairo har saita dawo daga saida nono ne zasuje chemist abawa inayan maganin zawon daya jawo mata wann kasalan yau da safe ahaka suka rabu kowa ya fita sana'arsa amma hanklinsu nakan inayar, dake gabaki daya yau ciwon yaki sam ya ɓoye kansa, kusan a daddafe ma tay jarabawa dama kuma shine mata na karshe, tagama firamare kenan, ba a wani bada wani kyauta a schl din amma ita sosai ta samu kyautar jinjina daga wasu malamai musmmn ma na lissafi, wasu suka bata kudi naira dubu biyar, wasu suka bata littafai da jakan baya, wani dan nysc har na tunanin biya mata kudin zuwa private scndry schl a cikin garin kano sabida aganinsa bai dace dumbin ilimin inayahn ya tafi a banza acikin kauye ba. duk da ciwo na cinta aciki haka ta matse tay musu godiya, ta kuma nemi yafiyar kowa aka rabu cikin lumana da ita, ayanah na rike da ita duk inda zataje sabida wnn dan uban kasala da zafin datakeji ajikinta har yanxu. ahnkli ahnkli suke tafiya manne da juna, but is like every few mins jikin inayahn ke dada sacewa karshe ayaanah ta nema musu wani gindin bishiya ahanya suka zauna dan ta samu hutu tay catching breath inta, suna zama ayaanah ta ciro goran nonon ta girgiza ta bude mata hankli a matukar tashe tace "tashi kisha wann adda koda zakiji karfi..tana faɗa tana kai mata baki.. idanunta duk yay jazir da damuwa aciki. kurɓi biyu zuwa uku inayah tay sai taji gabaki daya taste din nonon yana ɓata mata rai sosai dan haka kawai ciwon yake sawa taji ta washi cin abinci ko shan wani abu gashi kuma matsanancin yunwa takeji. magiya ayaanah ta dingayi mata amma taqi sam takara kurɓa, can sai ga wani dan yaro almajiri yayi futu futu rigarsa duk ta yi dukunkun baida takalmi ga mtsnancin yunwa ya galabaitasa tsabar layi agigice ya zauna akasa snn ya riƙe cikinsa yana nishi daga ganinsa kasan yunwa yakeji bana kadan ba. ganin wann almajirin ne yasaka inayah ta mance da nata yunwa ta kuma dawowa cikin hayyacinta babu shiri cikin dauriya ta miƙe tsaye ta isa gareshi da gorar furan ta miƙa masa tace mai yasha kusan a gigice yaron ya karba muryansa da jikinsa na rawa rawa yana mata godiya yakai baki ƙwad ƙwad yafara gwankwadar lafiyayyen nonon like his life depend on it har saida ya shanye tass, ya daga ido ya kalli inaya yace "Allah ya saka miki da gidan Aljannah ayaanah na kkrin yin mgn ta tsareta da ido tana murmushi ahnkli tace ameen, yaron ya tafi,suna wuceshi tace ma ayanah suje can kasuwan kawai sujira taawure inyaso awajen hjy mairo zata nemi wani abunda zataci. hakan yasaka ayanah jin dama dama aranta sabida tasan yunwa na damun addanta sosai amma kuma sau taga bata iyacin abinci suka rike juna suna tafiya ahnkli ahnkli har suka kai cikin kasuwa, as usual babban shagon hajy mairo me tuwon acike yake tammm da customers ana shige da fice ga qamshin abinci kala kala yana tashi takoina, ta kofar baya suka shiga suka sameta a inda take yawan zama, dake kamar kaka take awajensu suna gama gaisheta maza tasaka aka kawo musu lafiyayyen abinci shinkafa da miya da ganye akai wanda sun fara ci kenan still inayah ta dau rabin nata ta fita waje taje ta bawa wani mai daƙo da yunwa ya mugun galabaitashi ya daure cikinsa da tsumma ya jingina akan wheel barron sa awaje har ya kasa motsi. anan ma koda ayanah tamata magana akan meyasa ita bataci abincin ba tabashi, saidai tay murmushi tace mata sudin sunfita bukata ne shiyasa take basu. bare ma awajenta ai ciyar da wanda bai dashi yana ɗaya daga cikin manyan ayyuka mafi soyuwa awajen Allah ta gwammaci hakan akan komi. bayan sun tattauna kaɗan akan hadisai da kissoshi tareda ayanah wani irin bacci ne ya dauke inayan batare da taci wani abincin kirki acikinta ba duk da uban yunwa dake damunta aranta, ayaanah kuwa tuni tamiƙe tawuce wajen hjy mairo mai tuwo ta zauna tanata kallon yadda ake shige da fice tareda hada- hadan abinci dakema sunfi shaƙuwa sosai tafiyeson balbale hjya me tuwo da surutai na yaranta.... sallah ne kawai ya taɗa inayah wajen yin tsarki hakanan ta amayo da duk wani abu data saka acikinta batare da kowa yasani ba, gashi dakyar take tsugunawa kasa tsabar ciwo da zafin da cikinta yake mata, koda ta fito sallahn ma yau addafe tayishi can da yamma liss sai ga taawure ta dawo shagon hajya mairo ta debesu suka wuce chemist direct akay ma inaya gwaje gwaje akace musu wai typhoid ne, haka aka siya ma inayan wasu magani tana sha kuwa tadan samu relieve har kamar ta warware, a kwana na ukun da yamma suka shirya tsaf sukay sallama da hajiya mairo me tuwo da sauran mutanenta, taawure ta debi fiye da rabin tarun kudin cinikinta ta zuba a asusun hajya mai tuwo akan idan hutu yakare daga sun dawo za'a nemawa inayah makrntar sekandari tadan fara kafin mijin aure ya fito amata aure. bayan hakan ya kammalu wajajen 4:30pm na yamma suka kama hanyar komawa gidansu acan kauyen majiya da zimman sai hutu yakare snn zasu dawo. ba su da isa garin su ba sai wajajen karfe 6:30pm dake akafa suka taƙa, kafin sukai gidan nasu gabaki daya inayah ta zama wani iri tafiyar da suka kwasa sosai ya motsa mata da ciwon cikinta,still maganin dasuka amsa a can chemist taawure ta kara bata hardai ta samu tay sallolinta yauma ko abincin arzkii bataci ba ta kama bacci, can cikin dare kwasam ta farka da amai, da zazzabi me tsanani kumburi da taurin cikin nata kuwa sai karuwa dayayi, duk sanda tay numfashi ko tari zafin datakeji acikinta ya tsananta sosai da sosai. kafin kace wani abu inayah tafara ficewa ahayyacinta tun abu na wasa wasa har maganin chemist ya ƙare amma basuga alaman sauƙi ba gashi sunriga sunbar tudu bare ma su je asibiti. ganin basuda mafita da safe taawure tafito tasame su awaje akan tabarma, ayaanah tana fifita ma inayah dake kwance riƙe da cikinta cikin azaban ciwo da murkususu wanda ruwama ynxu da kyar take iya shansa sai nishi kawai take da juye juye. cikin ran taawure cike da fargaban yuwar dawowar mijinta any moment saidai duba da jikin inayah yasa kawai ta runtse ido ta saɓi mayafinta da karfin zuciya tana fitowa tadube yaranta dukansu abun tausayi muryanta kasa kasa ahnkli tace shannu innari dakyar inayan ta dan dago ta kalleta ..zuciyarta sosai yay rauni sosai dataga inaya bata ko iya amsa magana saidai ta dan dago idanu, cikin jan ajiyan zuciya tace "ayaana ki kula da yar uwarki ni zan gudu gudu inje tudu na sake karbo maganin ciwon innari wajen likitan nan na tudu tunda jikintan yaƙi yin sauki.. ayanah ta share guntun hawayenta ahnkli tace "toh saikin dawo ummah addana batako iya magana kiyi sauri jikin nata yana kara zafi. ko gama amsata taawure batay ba sukaji kakkausar sallama akansu wanda saida yasaka zuciyar taàwure ya tsinke sabida jiyo muryan mijinta juma datayi, ayanaah kuwa tuni taji hanjin cikinta yana kaɗawa sabida balain tsoronsa data keji, inayahr ce kadai bata bude idanunta ba dan banda nishi bata iyayin komi.. fuskarsa ba a sake ba ya shigo cikin gidan ganinsu cirko cirko a tsakar gida ga innari akwance akasa akan tabarama kamar ruwa ya kwasota yasaka ya mugun hade ransa kamar ma ɓe taba murmushi a duniyar nan ba.. taàwure ta kalleshi da karyayyen zuciya ganin ya zuba musu idanu mecike da tuhuma sai tay sauri ta taho gabansa domin ta amshi jakar dake hannunsa wanda tunkan ta karaso ya tsime tare da daka mata tsawa yanamai cewa "Ke da Allah. Dakata min awajen. ya dada haɗerai yanamai kare musu kallo"wai meke faruwa ne na ganku haka a tsakar gida cirko cirko? kuma ina kike nufin zakije da mayafi ajikin ki batare da izini na ba. kafin ta bude baki cikin masifa yace "ikon Allah wato abunda ake yawan gayamin akanki gaskiyane, dake da yaranki duka baku da tarbiya daga nasaka kafa nabar garin nan dandalin bushasharku kawai kuke buɗewa kina yawo kamar wacce bata da aure su kuma kmr wanda basuda uba, duk kinbi kina zubar min da mutuncina a garin nan ana gulma na akanki keda ƴaƴanki, toh wallh taawure nafi karfinki, karyanku yakare tunda na dawo gidana kuma da cikinki na dawo, zan nuna muku cewa ni juma, tsayyayen namiji nake agidana kowa cikinku sai ya gane kurensa agidan nan.. mtss yaja tsaki daga fadin hakan ya kama hanya yawuce turakarsa fuuuu ransa a mugun zafafe. kallon bayansa taawure ta dingayi cikin rasa nacewa jikinta a matukar sanyaye ta dawo jikin yaranta da suke zaune akan tabarma itama tazauna tay wani irin tagumi shiru ne ya ratsa wajen banda nishi nishin inayah babu abunda ke wulgawa, can cikin tunani taawure ta miƙa hannu tajawo sauran ruwan maganin zazzabi data jikashi acikin kwarya ganyen rai ɗore ne aciki tana kokarin bawa inayar abaki sai kuma taji jikin inayar yay mugun zafi harma fiye da kima. hankali atashe ta tallabota ayayinda taji jikin inayar yafara mild convulsing kusan koinanta yana rawan ɗari, zanin inayar atake yadan subuce gefen cikinta na dama inda ya kumburo sai yay kamr wani babban kurji ne acikin nata. a mugun tsorace taawure ta kai hannu kan kumburi zata taɓa taji meyene tana tabawa kawai inayah tay wani irin gigitacen ihuuu saida dukan su suka rude sukaja baya suna salati me ƙarfi rawanin juma a hannu ya fito daga turakarsa a mugun razane shima kusan arude yana cewa wacce yar kafurar ce take mana ihu acikin gidan nan waye..waye waye me ihun nan...yan iska kawai marasa tarbiya da imani mutum ya dawo gidansa bazai huta ba kenan wata shegiyar yarinyace tay ihun nan inci ubanta. da gudu ayanaah taje ta kara rungumar inayah tareda fashewa da kuka me tsananin rauni wanda kukan ayaanahn ne ya dan katseshi,taawure tay sauri tarufe kumburin cikin inayan da zani dan karma juman ya gani yayi musu wani fassara na daban dan talura kamar ransa a mugun baçe ya dawo daga boda. #surayyahms idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [27/10, 19:43] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️8️⃣ juma yana gyara tsayuwarsa yace... "Dabbobi ne agidan ina tambayarku kuna min shiru? araunace taawure tace megida dama jikin innari ne babu dadi tunda muka dawo daga tudu yau kwanan mu uku kenan tana zazzabi.. wani irin yatsina fuska yayi cikin katseta da zafin kai yace "toh sai kuma me? akanta aka fara zazzabi ne?yo akan dan wnn ciwon zazzabin shine har zata daka min irin wann ihun jahilcin acikin gidana yo uban waye yasaka mata ciwon inba iskanci da sakacinku ba, nide wallah kar a sake min ihu agidana. ku karata tacan da abun kunyar ku ai da ɗa namiji kika haifa min da bazai zamo rago har haka ba. sai a zauna ana ihu akan zazzabi? _Ko waata nyiɗi, ɗum yoɓa wuro.”_ yana gama maganar sa still yaja musu tsaki a mugun zafafe ya kuma wucewa ciki lokcin kuka inayah da anayahn sukeyi rungume da junansu abun tausayi... ayaanah bata taɓa ganin addanta cikin wann yanayin raunin ba sai gabaki daya zuciyanta itama ya fara mata ciwo amma take kkrin daurewa sosai danso take ta koya ma kanta jarumta.. tun bayan faruwar wnn hatsaniyar taawure ta kasa xama dan ko kaɗan bata iya ganin yaranta acikin rauni suna kuka gani take dolenta kawai ta neman musu mafita, acike da jarumta ta miƙe tabi bayan juma cikin turakarsa ta samu har ya gama warware jakansa yaciro kayansa mararsa nauyi daya saba sakawa inzai dan fita majilisansu na dattawa a kofar sarkin buzaye inda kowani gida ake kawo kwanon abinci aci atare. sanin cewa tunda aka haifo ayaanah aka dena cin abincinsa a majalisa ke dada bata mai rai, sabida al'adar kauyen ne inhar duk gidanka mata ne toh andena cin kwaryan gidanka kenan har sai ka haifi namiji ko da guda daya ne. ya dawo daga boda da tsananin fushin sanin kayan abincinsa bai kare ba, gashi yana so ya fita yabar musu gidan yadansha iska acikin mazaje, shikansa inya tuna cewa duk gidansa mata ne sai yaji wani makokon matsanancin bakin ciki ya ƙara rufesa. taawure tana shigowa tun bata masa magana ba ya bita da wani irin kazamin kallo na tsana, bata damu tadan rusuna agabansa tafara rokonsa koda zai bata izini taje ta nemo ma yarsu innarin maganin zazzabi, cikin magiya tace masa na asibiti yafi ci dan tsabar ta damu batasan ma ta furta masa haka shaf ta mance cewa ya haramta musu ambatar asibiti agidan sa.... shiru yay yana jinta face har saida ta ambace asibiti yaji bazai iya daurewa ba,wani irin harquka yayi Ya sare sanda ya buge bango tare da yin tsalle yace Weehoo…taawure ni kina gayen kalmar asibiti Kangon kafuraye?? Taáwure, anin k’ombon ma yanka.... muryanta na rawa rawa jin ya soma cewa wuyanta yakai na yanka a mugun tsorace" a'a mai gida lafiya nake niman wa innari.. da karfin rauni tace _Jikko on wondi sokka, ɗum no feere magani ganya walaa ɗum waɗa._ nufinta Jikin yarta ya yi zafi sosai, wannan ciwo ne mai tsanani maganin jeji ba zai iya warkar da shi ba. wani irin ja idanunsa yay ya ɗada murza sandansa tsabar bacin rai jikinshi na rawa bakinsa har na tara kumfa ya nunata da shi yana cizza labba yace “ _Wallahi, miɗo yoɓi maaɓe, on no wala ndiyan...”_ da mamakin jin yace zai ci ubanta ta budi baki kenan zata amsashi ya rufeta da wata harzukakn duka yanayi taawure ta saka ihu tana neman tsira amma yabi ya shaƙeta kamr zai kasheta ayayinda yaransun suke jin abunda ke faruwa duk jikinsu ya dau rawa anayah tafara kuka me ƙara. wani irin kukan tsoro sukeyi suka rungume junansu suna kiran umma umma umma duk da acikin zafin ciwo inayah take amma wani irin ɓari jikinta ykey tamkar mazari yanayinta me cike da zafin rai da zuciya sai cixgewa take tana Allah Allah ta iya koda miƙewa ne tsaye koda da ja da gindi ne jitake za taje takarbe uwarta, saidai ganin ciwon ya hanata koda motsawa na da can yasa tayi ihu me karfi lkcin numfashin ta sama yayi kamr zai dauke jin irin dukan da ubansu yakey wa taawure aciki kamar ba mutum ya samu ba, kuka suke suna kirar taawuren gashi basuda makwabta sune karshen gari daga dabbobinsu sai gonayen su kamar daga sama ayanah tasake kirjinta data damqeshi tamiƙe tsaye arikice kuma a zuciye kusan idanunwanta a rufe tana kiran sunan ummanta da wani irin zafin zuciya me radadi abunda bata taɓayi arayuwarta ba sabida kowa yasan ayaana da rauni. yauda dan uban gudu ta tsallake inayahn dake kwance tana nishi ba acikin hayyacinta ba takai zuwa kofar batajira ba kawai ta fanjama cikin dakin baban nasu da dama bata taɓa shiga ciki ba tana shiga ta faɗo kan jikin taawure ta riƙeta dam dam tana wani irin razanannen kuka tana cewa... "Baba no ɗuka umma maa! No waɗa umma maa. babaaa.. babaaaa no ɗuka umma.. sanadiyar kanannede taawuren da ayaanah tayi tana kukan cikin firgici yasaka juma ya hakura da dukan ransa a matuƙar bace ya dau rawaninsa ya dora bisa kansa jikin shi harna kyarma muryansa tamkar tsawa ya dube su duka yace falmata Wann ma kadan kikakga gani tunda rainin ki har yakai in saka doka agidan nan ki taka. dama can ana gaya min cewa na sake miki dayawa bansani ba saiyau dakike neman ki nuna min kuskure ne toh wallh baki isa ba. in kuma kika kara ambatar wani asibitina kafuraye agidana saina hallakaki daga ke har yayan naki dama ba amfanin komi kuke min ba banda kuci kuyi kashi. kai bari ma ingaya miki,' daga yau sai yau idan kika kara ficewa agidan nan abakin aurenki..shashasha mutuniyar banza mutuniyar wofi daga haka ya saka kai ya fice baiko lura da inayah dake kwance awajen cikin tsananin murkususun ciwo kukan zuci da gushewr hankali ba. ranar taawure tay kuka ranar bana kadan ba har sai bayan da abun ya lafa musu snn ta daure ta aike aayanaah jeji ta dan debo musu wasu ganyen ta aje kurkusa duk baqin cikin dake ranta haka tazauna tayita hadin maganin gargajiya ma inayah tana bata tanasha tana amai har dai zafin jikin ya sauƙa. kwana daya bayan haka yasakance Yaune bappa zaidu sukay da ibaad akan zai kai ziyara da yammaci izuwa gidan su zainab Arifah, abun ya mugun tsaya ma ammi babba a wuyanta anma shi sam abun be wani ɗarashi ba, shide aransa yasan umarnin bappa zaidu kawai yake bi . yau tun bayan sallahn asubahi ibaad ya dawo dakinsa yana ta rera karatun qur'ani for almost 50 mins ya dauko tundaga kan suratul ma'ida izuwa suratul taubah cikin hadda, bayan yagama ne ya dau lokaci sosai yanaima mahaifinsa adduar samun rahma a kabarinsa,snn yay ma mahaifyarsa adduar samun lafya da miji nagari, yayima da shikansa kafin yay ma sauran ahalinsa gabaki daya bai rage kowa ba, baitashi a wajen dayay karatun ba har saida zuciyarsa tay masa sanyi cos there’s always smthing heartbreakingly disciplined about him, shi namiji me dauke da wata inner wounds aransa na kalubalen maraicin uba ata young age that made him sharper nd not bitter nd hot tempered kamar yadda wasu suke fassarashi bayan yagama karatun ne ya dan samu dama ya runtsa idonsa just for few min kafin ya tashi ya kimtsa dakinsa sosai, snn yayaje shi club na medical first aids and emergency practicals na Dr prof ciroma babban abokin bappa zaidu, inda anan kadai ne ake koyarda wasu additional medical skills. is not a schll routine, kawai de babban club ne na yaran masu hannu da shushi da ake budewa a killace dan kawai su kwarance sufi kowa ilmin sanin makamin aiki tun basuyi nisa a karatu ba. kusan ma ibaad ne kaɗai awajen ba asan asalin miye matsayin ubansa ba andai san daga familyn almansur ne, daga yaran powerful govrs ne saina ministers sai na sarakuna da manyan yan kasuwa, duka duka basufi 30 a killatacen medical club dinsun ba amma dake ibaad yana amfanine da family name dinsu na al- mansur ne kusan koina suka shiga saikaga anata respa masa dan duk ansan tashen sunan gidansu na masu dumbin dukiya ne da power sosai.. tunda ya kwanta bacci bai farka ba sai can around 8:30am, yana lullube acikin bargo bai bude idanunshi ba tukuna, karamin motsin bude kofar da maheer yay yadada tadashi a bacci yanaji maheer din yashigo yana cewa"Dude kati na ya kare pls can i use ur phone? baima jira amsar ba ya dau wayar ibaad din akan table yakira uncle moh ya zauna akan chair nan suka cigaba da magana akan wata yar project da uncle moh din ya samu ta hannun wani dan siyasa toh dama shi babban dansa abokin maheer ne, ana ce masa Abdul gaffar tafida shine ma yake dan kkrin taimaka ma uncle moh din tawasu bangarori. surutunsu yasaka ibaad ya miƙe ya nufi bathrum, white towel ya dauka ya Dora a kugunsa sannan ya tsaya agaban sink yy brush, ruwa yahada mai dan uban dumi a tsaftaccen bathtube dinsa da kyar sabida kasala yadan zuba shower gel nanda nan bayin ya cika dawani irin mugun kamshi ya shiga cikin ruwan ya lumshe ido yanadan tunani, yakai kusan 10min ahaka maheer yai knocking kofar rike da wayarshi dake ta haske murya chan kasa kasa yace bad your phone is ringing..dan yatsine fuska yayi yana dada karasa rufe tsaraicinsa da kumfa cikin kasalalliyar murya yace"who is calling?" kallon screen din maheer yayi ganin "m" da emojin heart ajiki,a hnkli yace "Ammi ne..ibaad yace ohhh ok talk to her first dan Allah duk hirar da zakuyi katabbata kace ce mata my schedule are soo tight, yanzu zan fito, daga can kofa maheer yadany kwafa ya hararesa yana ficewa ya saki ajiyan zuciya me dan nauyi dan he knows his mum is kindof desperate to see him today yasan inyaje kuma basa rabuwa da wuri toh gashi ya riga yay alkwarin zuwa gidansu zainab arifah ma bappa yaudarar mum dinsan ne kawai banson yi. wayar na daf da tsinkewa maheer ya dauka yasaka a handsfree "salam alaikum gud morning Ammi. kin tashi lafya? Daga Jin yankewar sautin muryan tan yasan mamkin Jin muryansa taji dan tasan batare suke kawana da ibaad din ba, ahnkli cikin nitsuwa"..tace wasalam ikon Allah maheer Babban Mutum, ka tashi lpya?inashi rayyan din yau naga baiko neme ni ba. dan murmushi yay yace ammi muna tare ne dashi karatu ne yadan masa yawa amma anjima da dare namiki alkawari insha Allh zamu taho gidan tare mu dubaki.. Tace toh bakomi Allah ya kaimu lkcin Allah ya maka albarka maheer ,yace Ameen ammi. daf zai katse wayar tace nd wen he comes around kace yanemi ni..tell him I have a surprise for him tonite he shudnt miss it. Maheer yanadan murmushi yace copy dat ma..,baijira jin mezata karacewa ya dan katse wayar...yazo daf kofar bayin yace Kaikuma Saikayi sauri ka fito ka saukeni agidansu abdul gaffar cos I hate to be late. Ibaad dake kkrin dauraye kansa da ruwan dumi baiko amsa ba saida ya gama gyara kansa da toilet dinsan tsaf snn ya fito... A gurguje ya kimtsa kansa cikon kananan kaya suka fito haraban mansion din bappa zaidun kusan atare kai tsaye Suke baza takunsu a hnkli Mai tafe da tsantsar nitsuwa da kasaita irinna zaratan maza masu ilimi da aji Inka gansu tare gwanin sha'awa dake ma yanayin dirin jikin su kusan iri daya ne, banbaci baifi kadan ba, dake shi ibaad yariga yafara zuwa gym yana training sai yadan fi maheer din fasalin kyaun dirin jiki harda Dan tsayi shikuma maheer yanada wani irin tsiririn fuska ne mai mugun dauke hankli dirin nashi jikin Bai Kai na ibaad ba dake shima yana buga kwallo sosai.. key din babban baqar mercedez din bappa zaidu maheer ya miƙawa ibaad, ministrs qtrs suka wuce kai tsaye anguwan su abdlgaffar wanda yakasance ma maheer din tamkar babban abokinsa tun suna secndry suna tare. ibaad yana sauke sa agaban gate dinsu ya juya abunsa. saida har ya isa club dinsu snn yaga text dinsa akan ya riga yacewa ammi karama akan zasuje gidanta su dubata anjima da dare"..karamin scoff ibaad ya saki, kafin nan ya jefa wayar a silent ya tsunduma aikin practicals dinsa dakema introductory lessons ake ta koya musu akan field din su, dake shi likitan zuciya ne burinsa anfi jefasa wajen trial robot patients masu matsalar ciwon numfashi da basic first aid help da ake bawa masu ciwon zuciya. dake baida aboki awajen he had been more nd more focused than his seniors dake wajen shine yanxu yafara karatun nasa., hakan yasaka mutane dayawa suka fara jansa ajiki, wasu suyi challenging dinsa wasu kuma su dada zurfafa masa kaifin tunani. dake yau baida lecture da wuri sosai ya jima anan, break da sallah ne kadai yake fitar dashi, arnd 2:40pm lkcin kusan kowa ya gaji aka farawucewa gida amma shibai gama ba sai da karfe uku da rabi yay snn yay hamdala ya tattara reports dinsa yasakasu ajaka kafin ya wuce masallaci... yana idar da sallahn ya buɗe jakarsa ya ciro wayarsa da tun safe ya sakata a DND,missd calls takwas hudu aciki duk na bappa zaidu ne saida da sakonni guda biyu, dialing lambar bappan yafarayi dayaji lambar akashe sai ya duba sakonin ya karanta daya kudi ne me yawa da bappa ya turo masa, dayan kuma sakon mamansa ne sai yay mata reply, snn ya miƙe ya nufo waje ya bude motar dayazo dashi ya shiga, ahnkli ya dinga tuki har ya kai kansa gaban wata mayyar "velour palor" irin vintage boutique din nan ne dayake da wajen sayan kaya ,da fitting room da babbn refreshment palor da kuma luxury changing rooms. yana gaba parking benz dunsa ya dau iya wallet dinsa da wayarsa ajakarsa snn ya shiga wajen kai tsaye, bai kula kowa ba ya mule cikin sashen maza yafara duba kayan da zai saka dan shi mutum ne me mugun son tsafta ji yake kmr bazai iya zuwa gidan mutane da kayan da suka wuni ajikinsa ba. sashen kananan kaya ya nufa cos he wants to look low tone and high standard, ko kadan kuwa bai kawo batun zainab arifah aransa ba kawai de yay tunanin cewa dole ne akwai babban dalilin da kawu babba nasu yake son ganin sa agidansa. within few minutes ya zaro wata maroon polo shirt irin fitted hugo boss din nan, da dark chinos, sai simple maroon colour designer loafers, yabi ya hada da agogon fata ɓaka me silver face na raymond weil, da dior souvage perfume, kai tsaye ya wuce fitting. snn ya fito yaje ya bada katin sa ya biya kudin duk abunda ya suka mqsa acikin wanda ya dauka, daga nan refreshing lounge ya shiga sashen maza yasakar ma kansa shower yacire zufar dake jikinsa tass yana fitowa ya shafe jikinsa da disposable lotion yay fess, snn ya wuce private changin room, ya saka clean new boxers da sabbin kayan daya dauka kafin kace wani abu ya fito rass kamar bashi ba. he look plain nd simple but with high standard vibes irin nasu na masu shi... duka duka minti kusan ar'abin shirin ya dauke sa, kayansa daya cire ya zuba a jaka snn jefa a seat din baya ya kunna karatun qur'ani all the way yanayi yana duba adress din da bappa zaidu ya basa har Allah yasa ya gane anguwar.. A bangaren zainab Arifah kuwa tun bayau ba dama babu wani mahalukin daya isa ya tasheta a barci,komi ma jiranta yake komin muhimmancin sa. At half past 8am ta farka shima da kyar sabida yau tariga tasaka aranta bazata leƙo koda kofa dan taga menene yake gudana agidan ba sanin cewa duka iyayentan zasu iya tutsiyeta da maganan ciwon tan nan. tana cikin wnn tunanin iphone inta da yasha tsadadden purple phone case yay ringing as usual tay banza dashi tanakan jira ya yanke kafin ta sauka taga ko zata iyayin alwala,ganin ba'a dena kirar ba yasa ta dan leƙa saman screen din tana dubawa kuwa taga sunan Dad dinta ne akai, kasallen mikewa zaune tayi kafin ta dauki wayar takara a kunnenta dan batay tsammanin shi bane duk ta dauka mahaifiyarta ce take kirarta akan maganan ciwon nan, cike da shagwaba tace good morning daddy, Daga ta dayan bangaren prof yay murmushi yace "morning princess, kin tashi lafya, how are u feeling now? Tayi rau da ido tare da ƙarewa dakintan kallo snn tace "not bad" yace inde bakijin dadin jikinki ki gayamin..cikin katsesa tace noo dad pls krmuyi wnn maganan i am fine. yace uhum haka kike yawan cemin even if ure not, but anyway, abar maganan tunda baki so..cikin turo baki tace 'And don't ask me to come down and eat cos i am not hungry yet ..cikin nuna mata soyayya da gata yay murmushi ya ce no problem princess bamai takura miki i jst want to let u know dat i have invited ur brother ibaad over for dinner, this evening, lkcin ai zaki sauko ki kulani ko? cikin kwalo ido waje ta miƙe tsaye buttt ta tsaya jikinta har na rawa rawa tace "what??dady kace ibaad zaizo gidan nan? karamin murmushi yay yace "yess" and is just for ur sake.. wani irin ihun murna na bazata tamasa a kunne kamr ba ita ba tafara tsalle ohhh my god i love u i love love u super daddy..i love this surprise . ..saida har ya barta ta gama murnan ta snn ya dan tsime yace 'okay listen, kema kinsan There will be rules my princess. rungume pillonta tay ta koma ta zauna akan gado tace i am all ears. muryan sa cikeda yaudarraen salo yace zainab, kinsan babu wani abu a duniya dazai kawo miki farinciki wanda bazan iya nemo miki shi a duniyan ba, so pls i want u to behave arnd him my doter.. whos doter did i tell u you are??? cikin sauke ajyan zuciya tace " i am her fathers doter, born of strength and love, i am the storm i dont break, i always rise...dariya me sanyi yay yace now thats my girl...i have to make this work for ur sake, amma saikin min alkwarin zaki nitsu mubi komi ahankali. i need u to focus on ur studies more, be who you are meant to be. kowani namiji kikeso zaiso ace ya aureki ne idan kika zama wata abu a duniyan nan. snn ki dinga tuna cewa kece kadai magajiyar babanki komi sai kinbi ahankli. idan ina raye kome kikeso a duniyanan zaki sameshi, nothing shud break u kinji ko? da wani irin tsananin farinciki aranta tace naji dadyna..i love u soo much. kuma tunda har kamin haka toh duk abunda kakeso nayi zanyi, nd i will make sure i make our dream come true. dada zurman da ita yay akan zai tsaya mata akan batun ibaad ita kuwa ta dinga masa alkwari ma cewa zata maida hankalinta akan karatu dosai bayan sun gama wayatr wani miƙa tayi game da lumshe idanuwanta ahankli jin kanta a wani matsayi nadaban dan tasan lallai ita din na daban ce, a doughter of a multi billonaire and probably a queen with a brigh future,to meye ynzu ta rasa a duniya tunda babanta ya fara kkrin jawo mata ibaad cikin rayuwarta? Yawan Girman kai da jiji dakai da shaidan yay mata wahayinsa ayau ta kuma amsa na daban ne, Dan kuwa ji take kamar ma ta rigada ta auri ibaad din ta gama tunda har babanta ya fara shiga lamarin. Kyakkwar Juyi tayi tanamai sake pillolin dasuke kanta izuwa kasa, Ayayin da kamshin hot coffe dake aje neatly akan tray tare da nutella agefen gadonta ya wani mamayeta wanda bata ma lura da shi ba sai yanxu.. Ahankli ta Lumshe idanunta snn ta budesu ta kalli kan tray din tare da sakin dan tsiririn tsaki jin Wani qwiyuwar daukar coffe cup din takeji har kaman zata dauki wayarta ta kira downstairs domin a turo mata maid tazo ta miƙa mata coffe din sai ta tuna da cewa ashe itace jiya ta basu umarnin karsu kara tsayawa akanta intana barci. Tsaki mai kauri taja snn ta jefar da wayar akan gado adan dole tadaure ta dauki coffe din tasha kadan,snn ta aje shi ta dauki nutellan ta tafara sha،dan duk duniya babu wani abunda tafi kauna a rayuwarta sama da taga tana kwalliya, bacci, shan chokolate na karshen su kuma mafi muhimmancin shine zuwa "shopping".dan har gani take kamar bazata taba rayuwa in bataje shopinh ba a sati kusan sau goma ma zata iya fita shoping bai kuma dameta ba. A kasaitacciyar yanayi mai daukar lokaci ta fada wajen wanka inda tay umarni ma maid inta elizabeth akan ta cikka bath tube da kumfa sann aka kawata wajen wankan da wasu irin flowing red flowers da kuma red candles da hot coffe. daga yau har kullum haka ta umarce Elizabeth datana shirya mata wajen wankankart dan babu shakka tasan damuwa rta yadau hanyar gushewa dan arayuwa bata taɓa sanin wani abu waishi rashi ba, bare kuma kalmar qaddara,toh inma akwai qaddarar to nata qaddarar kenan na zamowa matar ibaad a future. Bayan ta kammala wanka ta fito aka fara shiryata kanta nitse,ta saka white mcqueen maxi gown mai makahon tsada Saukowar nata ma daban ne dan haka kowani masu aiki kusan shida ne suka matso kusa domin serving mata abunda zata karya dashi. Ita kadanta ta zauna akan doguwar royal dinning table dinsu 45 mtrs long maicin royal chairs guda sha biyu, maids din dake a tsaye akanta tana zama suka fara aikin jejjera mata dishes kala kusan sunfi goma da uwarta hajya hamida tasa aka dafa mata da safen nan musammn dominta Saida ta kammala karewa abincin kallo kafin da kyar ta samu ta tattaba abincin kan plate daya tanaci kmr wanda kwai ya fashe mata aciki can dai tamiƙe tsaye tareda ce musu sutattara sauran su zubar ta koshi. daga inda take ta kwallawa mum dinta kira batajira amsarta ba tace "mum nikam na tafi shoping da driver, tana fadi hakan kuwa tayi ficewarta. ba ita da dawowa ba sai wajajen karfe sha biyu na rana, jakar sayayya yakai takwas da masu aiki suka biyota dashi ciki, tabi ta daga wa kowa hnkli tun karfe daya aka fara mata spa har izuwa 2:30 kafin tay wanka aka zauna mata kwalliya wajen zaben kayan da zata sakama saida har taji elizabeth tafara cewa ga baƙon nata ya iso yana gate snn ta iya zaɓa. wajajen 5pm na yamma ibaad sharp yay horn agaban gate dinsun dat took almost forever to open sabida scanning dinsa da masu kula da cctv cameras sukeyi kafin can dai suka budemai gate din ya shigo. security ne aharabar gidan here and dere amma dake anriga an gaya musu wani yaro zaizo sai basu wani damu su tambayesa ba, calmy ibaad ya kashe mota ya sauko daga shi sai wayarsa wani security yaxo suka gaisa daga nan baice masa uffan ya masa jagora suka shiga cikin gida...#surayyahms share 08060712446 [28/10, 18:44] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️9️⃣ Door bell securityn ya danna within 2 mins wata maid sanye da torqouise colour uniform ta buɗe kofar tafito, suna hade ido da ibaad ta tsaya cak tana kallonsa cikin haɗiye yawu a fixge ta dauke idonta a nitse tace ma security "i will take it frm here. kai ya gyada mata baice komi ba yajuya yabarta tare da ibaad din awajen, cikin kare masa kallon rudewa ganin kamanin jini da prof a fuskarsa yasa tace "please come in ure welcome sir.."fuska ba yabo babu fallasa ibaad yace thank you gaba tay yana biye da ita abaya suna shigewa ciki aka rufe kofar gidan kirif. Katafaren Parlour ne mai wani irin girma da tsari dayaji Lumtsattsun kujeru na royal chairs golden and red colour. labulaye da chandelliers suma golden colour sai baza qyalli suke snn Duk wani abu daya ƙawata Falon ya zamto shima golden nd red colour dinne da wasu irin manyan turkish carpet, manya manyan Airmores da incence burners kusan kowani kusurwa suna aikin bada Dadaddan Qamshin turarruka na alfarma da kuma iska mai sanyi wanda already sanyin ma yakama falon takoina sabida wata irin dukiyace ta musamman aka narkashi acikin wnn falon. Babu kowa acikin falon tasu ta farko wanda shine zai sadaka da babban falo na biyu wanda ya kasance falon zama daganan kuma har zuwa sashen cin abinci. Ratsa dogon Falon tayi ibaad na biye a bayanta ta nufi kofar da zai kaita ainihin falon prof zayyanu na musamman tana isa dede wajen kofar ya budu ta tsaya cak anan tamasa alama akan da yakarasa shiga shikaɗai sabida prof already yana ciki, uffan baice mata ba cikin takunsa mai sanyi da aji ahankali yashige ciki ita kuma takoma gef ta tsaya daga nan tana jiran fitowarsa. Katafaren falone na alfarma an masa kwalliya da dusty rose da wani irin cool black furnishings, wanda shirun da wajen yay tamkar babu kowa aciki banda qamshi da ƙarar ac dake tashi ahankali. Ajiyar zuciya ibaad yay tareda ta sakin masa nitsatsiyar sallama ayayin da prof ya dago kai yanamai sauƙe ruwan idanuwasa akan ɗan yayan nasa. Zaune yake cikin shiga ta alfarma jikinshi killace da manyan kaya wanda tuni tay bajintar fallasa siffarsa na kyakkwan namiji mai cikar zati,jarumtacce mai kuma cikar ƙirar halitta da dirarren siffar jiki. Kallon daqiqa biyu yayi ma ibaad din,ganinsa lafiyayyan yaro mecike da tsananin sanyin kyau da cikakkaer kwarjini me rikitarwa zak zak irinna mahaifinsa wanda hakan ya kusan rudasa atake, ji yay aransa inama ace Da Shine Allah ya bashi wnn darajar samun ɗa namiji dakakke irin wann ba babban wansun daya rasu ba. saurin daidaita kansa yay cikin tattaro makansa nutsuwa da ƙarfin hali yanamai sakin masa murmushi adan dake har ya amsa sallamarsa tare da umartansa akan ya karaso ciki. ibaad na karasowa ya tsuguna kasa daf cikin nitsuwa ahnkli yace "ina wuni kawu, fatan na sameka lafiya? prof ya karemai kallo sama da kasa cikin yanayin kamiya adan tsime yace masa lafya kalau, shiru ne ya dan ratsa kafin yace" Kaine babban ɗan marigayi ko? bayabo ba fallasa ibaad yace eh nine, prof ya gyada kai, but u can see the provocking jelousy nd envy wailing tru his eye balls, dan yafiso ace kowani abu mekyau a duniyan nan shine zai mallaka msmn yadda yaga ibaad yafara girma cikin nitsuwa izuwa hadadden namiji mai kwarjini da aji sai yakeji aransa inama ace danshi na cikinsa ne bana yayansa ba. cikin kaucar da wann tunanin yace ohh babu shakka, i can see the resembelence, "wai har ku nawa ne ya haifa haka? batare da dago kai ba ibaad yace "mu biyu ne. prof ya kara zuba masa ido da mamaki ayayinda shiru yadan ratsa tsakaninsu sai can snn yace umm well, dats fair amma kuma dukanku maza ne? nasan da babanka bai rasu ba hala da ƴayansa sunfi haka yawa,..baima bar ibaad din ya amsa shi ba cikin yanayin mita yace" babanka shine babbanmu a ahalin nan amma bansan mesa yaje ya auro yarinya karama ba, uwarkun tana raye ko itama tabishi?.. ibaad ya dago kansa ahnkli suka haɗe ido fuskansa adan daƙile yace mishi "she is alive. prof yay dan kwafa a shashance "tou hakan yay dai-dai alhamdullh tunda kuna da wacce zatana ciyar daku kai tashi muje ciki nagaji da wann surutun..ibaad yay shiru kamar baiji shi ba, har saida prof din yamiƙe yafara tafiya snn ibaad din ya mike tsaye shima yafara binsa abaya, wani katafaren hallway suka ratsa, acikin izza prof yake tafiyarsa yana lallatsa wayarsa kai daga ganinsa kasan ba har cikin ransa yake son wnn yanayin ba, shidai kwata kwata baison yan uwansa na jini suna raɓar gidansa bare arzkinsa wnn karon ma babu yadda ya iya ne rayuwar yarsa tafi mai komi muhimmnci a yanzu suna shigowa wani katon white hall mai tattare da babban dining area sai ga nan matarsa hajy hamidan tabude wani babban kofa ta fito amugun mugun kasaitance wani irin kwalliya tayi tamkar ɗawisu qamshin hadadden turarenta tuni ya bule wajen da qamshinsa, tana taku dai dai kmar bazata taka kasa ba, tasaka wani ubansun boubou na original shadda lace royal blue colour wuyanta da hannunta sunci uban su da gwalagwalai. suna hade ido da ibaad ta tsaya turus tanata kallon yaron cikin fallasashen ruɗewa dan acikin ranta batay tsammnin wai harya girma ya ƙara kyau haka ba, tasan dai zainab arifah tana yawan zuzuta kyansa ita a mind inta she expects to see notin but a hungry local boy with no social class, dan rabonta da ganin fuskarsa tun ahoton haihuwarsa datagani awayar anty safeera. cikin neman wakanta nitsuwa tay gyaran murya me aji tabi ta tsime batako musu sallama ba dake taga mijintan nakan amsa call kai tsaye ta shigo cikin dauke kai tayi kamr batagan ibaad a tsaye ba. tana zama akan chair ibaad ya daga ido ya kalleta daga tsayen yace"ina wuni ? ranta a harde ta masa wani irin kallon sama da kasa me shaqe da rainin wayo muryanta ciki ciki tace "lafiya. snn ta dauke kai tay banza dashi, shima sai bai kara kallonta ba, shiru ne ya ratsa tsakaninsu dan wani mugun haushin yaron ne ya riketa kamr zai fasa mata kirji irin feeling feeling dinnan najin anrainata dake ta riga ta saba ana yawan mata fadanci ko mutum ya girmeta zakaga yana rusuna mata kai kasa sabida matsayi da dumbin ikonsu, yadda tagama raina ma labarin kyan ibaad wayo sai kuma tazo taga ya ashe ma wuce yadda take tsammani tun daga siffarsa har izuwa kan dressing insa me mugun dauke ido da uwa uba yadda dadin turarensa me aji ya kusa danne nata me matukar tsada. shi mutum ne wanda iya tsaftarsa ne zai soma dauke maka hankali, he always look so smart nd very neat, shi baya son tula kayan sawa ajikinshi amma kuma sutura me bala'in aji yake yawan sawa. prof ya gama wayarsa kenan ya kallesu duka ganin kowa ya dauke kai sai yay gyaran murya yace hajiya hamida wann fa shi ne dan gidan marigayi babban yayana late dr almustapha almansur. cikin rolling ido ta juyo tanamaiyin kamar tuntuni bata ganesa ba, da wani irin yaken makirci tace ohhhhh ayya, Allah sarki ashe dan marigayi ne, gashi kuwa ya girma da kamannin mahaifinsa, gosh jishi duk ya zama abun tausayi toh Allah dai ya jikan babankan, ran ibaad yafara baci bt still ya kwantar da hanklinsa yace Amin. ido ta zuba masa ta kara kallonsa ita dai gaba ki daya ji tay kmr taƙi jinin yaron dan daga ganinsa tasan zaiyi girman kai yadda taga ya hade ransa baya ko murmushi, saida ta gama kare masa tanaɗi aranta sann tace Alhaji sai ku karasa dinning din i am sure we are all famished.. prof yace aa hajiya kinsan ni bawani son cin abnci da yamma nakeyi ba amma dai tou bakomi muje dai zan taɓa. tay murmushi yawwa my darling ai kuwa dazance kar kayi haka ta kalli ibaad da rainin wayo a kwayar idonta cikin rage murya kasa kasa inda tasan ibaad din zaiji tace "ohh ni hamida dama haka yaron yake abun tausayi, alhaj ya naga duk yunwa ne ajikinsa kasan me? kuje kawai kan dinning din zan sameku acan i need to check on our princess, prof baice komi ba ya gyada mata kai tana barin wajen ya kalle ibaad wanda already zuciyar yarinta na raya masa akan kawai yaqi cin abincin ya tafi sai kuma yay wni tunanin kawai sai ya danne zcyrsa yabishi suka zauna akan dinning table din kusan atare. nan ma shiru ne ya ratsa tsakaninsu har saida hajya hamidan ta dawo ganin ita daya ta fito babu zainab arifah yasaka tun bata zauna ba prof ya fara tambayatta inq yarsan take, fuska ba yabo ba fallasa tace "alhaj ka kwantar da hankalinka she is coming kasan dai yarkan sarauniya ce mai son kwalliya da tsafta, so she will be here in few minutes dai tacemin, cikin jin dadin hakan yace its awryt let her take her time she will alwys be the prize, atare sukayi dariya. shide ibaad baice musu uffan ba, daga kan long luxurious table din ido kawai bazai iya kirga abincin da ake jera masa agabansa duk dan a nunasa nasa bambamcinsa da su. abincin gargjiya har tuwon biski ta saka anyi wai a tunaninta ko yaron baisaba cin na yan gayu irrinasu ba, itafa komin arzikn ka inhar ajinku ba daya bane to A talaka kawai take kallonka. sunfi 10min suna zaune ba ataɓa komi na abincin ba sabida suna jiran yarsu yar gata zainab arifa ta gama duk abunda takey snn ta karaso. hirar business suka faray sama sama tsakaninsu ganin ibaad bamai son magana ba yasaka basuma tsomasa aciki ba. after like 10 more mins tahowa zainab Arifah takeyi akan golden steps cikin shan qamshi tana taku kamar bazatay ba domin itakanta qamshin turaren data fetsa ajikin nata tsabar yawansu da karfin qamshinsu ji take kmr suna bugar da ita, daya bayan daya take dora kafafuwanta akan step, cikin tattalin kai can saiga ta bullo ta wajen inda suke wanda tundaga sama ta zubawa ibaad dake zaune akan luxurious dining table din da aka kawatashi da ababen tabawa ido tanajin kamar mafarki takeyi, wani irin sabuwar farinciki takeji mai yawa na mamayarta har kwakwalwa data gansa. Kasaitaccen sautin takunta shi yadan janyo hanklin iyayen nata bisa gareta dan tay masifar kyaune na kure hankli saide duk gigin zumudintan nan kuwa bata wani tula kayar tashin hankli ajikinta ba, doguwar riga slay queens gown styles marar hayaniya sosai tasaka ajikinta na babban atamfa original engila red colour snn ta cakkara dauri tare da zubo da sumarta kafadunta, cos at this young age already ta fara saka irinsu nails da curtex da gashin doki duk dama babu laefi itama din tana da dogon suma., cikin nitsuwa ta sauko cos she rmbers clearly cewa babanta yace mata kar tay rawan kai agaban ibaad, dan haka tay balain kkri wajen danne abubuwa dayawa na zumudin ganinsa dake yawo cikin ranta da zucyarta. faduwa gabanta ya dingay har ta iso tana satar kallonsa, iyayen atake suka hau yaba kyanta kamar yadda suka saba, itakuma tana fmr shagwabe musu fuska, ibaad yadago kai kenan suka hade ido da ita, gabanta ne ya mugun fadi saikuma taji takasa motsi tabi takafe shi da kallo mai sanyi kamar bata taba ganin kyakkawa irinsa a duniya ba. ganin ya dauke kansa a kallo daya yasaka itama ta dauke kantan ahnkli cos she was lost in her tots for a moment dan batama jin me iyayen nata suke cewa kawai satar kallonsa ta dingayi harta karaso gefen baban nata ta nanike ata gefensa yarike mata hannu cikin tsantsan nuna mata soyayya da gata a fili, a shagwabe ta zauna daf dashi batace ma iyayenta uffan ba, tay cunen baki tanajin kanta a matsayin yar gata sangartacciya kuma ƴa guda awajen iyayentan wanda tasan zasu iyayin komi akanta a duniyan nan, yau yadda kasan danyen tuwo haka take narkewa jikin babanta. Tun data nemi waje tazauna acikin yanayin shagwaba batace uffan ba bare tay gaisuwa daga ta turo musu baki, sai tay rau da idanunta cikin tsinannen rigima. hanklin ibaad gabaki daya baikansu jin yadda iyayen suka fara jajayya da ita wajen gaisuwa dan tun safe bata gaishe da iyayen nata ba. yau sosai yakara lura da cewa zainab arifah din sangartacciya na kure hankali da tunani kalar wanda tsarin rayuwar banza ya riga yashige musu jikinsu sosai. da kyar dai suka sakata tay gaisuwar harta gaishesa ya amsa atakaice kafin nan baban nata dakan sa ya bada oda masu aikin gidan dake akansu suka fara aikin serving dinsu abinci wanda gabaki daya wajen ya gamutsu da wani irin qamshi me shegen dadi ga nan dadadan aroma na garnished soups da gasashun namar kaji. sama sama ake hira akan table din..shide ibaad sam ya kasa fahimtar kalar rainin wayo irin tasu cos all this traditional food tagabansa kawai ake tarawa hakama idan za'a samai abu a plate dinsa sai ancika plate din kamar sun ga mayunwaci ko mabaraci. shide tun da ya rike spoon yana jujjiya wa bai isa yace yayi loma yakai uku ma abincin ba.. prof ne yake magana time time yana kushe kokari, ilimi, da arzikin kowa cikin familyn su al-mansur, at same time yana dan sako labarin mahaifin ibaad din dake duk zuria shine kawai bai taɓa yin zuciya dashi ko ya rokesa kudi, ko wani taimako ba. hasalima badon shegen son zumunci irinna mahaifin ibaad ba da tuni prof ya raba kansa da zuriarsa sabida bappa zaidu da uncle moh sai suyi shekara fiye da hudu ma basu kulashi ba. shi bawani cin abincin yqke ba kallon ibaad kawai yake yana cewa..."babanka mutum ne mai mutunci duk zuria shine kawai be taɓa nunamin baqin cikinsa ba,shi yasa nake jin kamar ba zaidace mubari zumuncin daya kulla da gidan nan ya yanke gaba ɗaya.. duk da prof baison zumuni bt he try to pursuade ibaad dan yaji aransa cewa zai iya amsarsa agidansa a mtsayin ɗa kodan albarkacin mutuncin mahaifinsa. hajy hamida kuma tafi matsuwa datasan educational level din ibaad bawai dan zai mata amfani ba saidan ta samu wani makafar ci masa mutunci da kaskantar dashi in the future, she was highly expecting to hear some mediocre course. saidai tun ya ce musu medicine mbbs yake karantawa a jamiar Ado Bayero sai taji ranta ya baçi wann karon batama iya boye tsanar da take masa a fili ba.., cikin furucinta na rainin wayo sai nuna mai take kamar bai kai ya karanta wann course din ba. sai tambayar ya uwaka tay ta haifeka take masa akan karatun. tanamai nuna masa karara cewa medicine yafi karfin brain insa like he cant just afford to be a doctor. tafara masa suggesting su hospitality managmnt, zoology, french, islamic, political science, library science, history, hausa e.t.c..shide ibaad bai iya raina babba amma tunda ya gane salonta na rainin wayone sai ya zamana da daddaya yake bata amsa me kaifi da nauyi wanda yasan hakan yana mata ciwo aranta sosai. duk courses din data kirasu mediocre saida ya gaya mata relevance insu a real life. ta dage masa wai saidai yabar medicine ya karanta wani course dede dashi. shima ya dage da ce mata aiwann dinne ma kawai dede dashi. duk wadatar da bappa zaidu yake dashi na kudi da rufin asiri still zaginsa takeyi tana cewa wai aibazai iya ilimantar da yaransa snn yazo yq ilimantar da ibaad dake maraya ba. yanayin datake sakayawa tay zagin hakanan shima ibaad yake sakayawa ya cakka mata amsa tare da mata tambayar ko ta taɓajin bappa zaidun yazo gabanta ya durkusa yana nemam taimakone akan harkan iliminsu it was so clear dat jinin hajy hamida sam bai hadu dana ibaad ba. ganin hirar tasu is bcming a bit awkward yasaka prof ya fara kawo batun karatun zainab arifah, ryt in d midst of their heated conversation yafara yaɓa ilimin yarsa yana nuna cewa itama yar baiwace, kuma business kawai zata karanta infact sai takai matsayin higher doctorate, yace yarsa bata bukatar dagewa sabida ilimin gidansu ta gada, amma shi fa ibaad din nuna masa sukeyi baida wann gadon ilminin dolensa sai yadage. duk dai yabi ya rasa menene takamamen abunda yasaka mutanen nan suka kirawoshi gidan su dan banda baqar magana da cin fuska baiga abunda yake karba a hannunsu ba. har saida suka gama kammala cin abincin snn prof ya fito fili ya fara masa magana akan alakar sa da zainab arifah cikin sakayawa, sai yake nuna masa tunda yafi aminta dashi yana buktarsa da yadinga sake fuska wa yarsa zainab arifah dan tadada sanin danginta with his supervision. wasu kalamai, da karairaye da cin fuskar daya gaggaya ma ibaad akan familynsu ma hankli bazai dauke ba, its obvious gani yakeyi kamar kowa ne yake masa baqin ciki akan daukakar da Allah ya basa kuma kudinsa akeso ba shi ba. ibaad yay shiruuu harsaida prof ya gama kushe kowa adangi ya koshi snn yabashi baki.... nan ne kuma hajiy hamida ta fara kawo nata surutun cikin irin hikimarnan na mata dan ita haryau bata yafe dukan dayay ma yarta ba, kai tsaye ta fara kawo masa batun dukan dayay ma zainab Arifah kai tsaye tafara cak cakka masa magana wai "sun yafe masa ne sabida sungane ba lefinsa bane lefin uwarsane data tarbiyantar da namiji kamrsa me dukan mata tun yanada danyen shekaru. wann maganan sosai yamasa zafi aransa musmn yadda prof ma kansa yake cewa ai ammi karama a danyen shekaru aka aurota bata da wayo hala ma mahaifin ibaad dayake raye dukanta yakeyi agaban ibaad shiyasa itama bata san yadda zatay ta tarbiyantar da danta namiji ya dawo ɗa na gari ba. ganin ibaad yadena cin abinci yay shiru baice musu komi ba, jikinsu yafara basu hala ransa ya baci ne, sai kawai suka wanye cikin hira suka ce ma zainab arifahn wai ta bashi hakuri agaban su dansu tabbata cewa komi ya wuce tsakaninsu. dakyar zainab din ta amince tacemai yay hakuri wanda dashi da babu kusan duk dayane dan abune anayi ana masa iyeyi, gashi tsabar iya manyance da shagwaba irintata wani bin intana magana ma basajin metake cewa. ibaad sosai yagama gane yanayninsu, mutane ne marasa mutunci, ya lura so kawai suke sukulla wata friendly alaka tsakaninsa da yarsu zainab arifah amma bawai dan son ransu suka nemeshi ba. they want him to blindly tolerate zainab arifahs spoilt brat behaviour, ace kome tace masa kar yay mata tsawa, fada, bare duka, he can clearly read what is behind their selfish fabricated gestures and intensed fake smiles amma dake shi yarone duk sai ya danne abun aransa ya biye musu har suka gama surutansu bai musu rashin kunya ba duk da zagin uwarsa da sukayi wanda duk shi yafi masa ciwo aransa sosai. bayan kamar awa guda da zuwansa yace musu zai tafi gida..wani irin murna sukaji dayace hakan acikin ransu, amma a fili har wani ɓata rai prof yay yahaushi da masifa "haba haba kai kuma sai kace wanda ake korarka...cike da makirci hajy hamida tafara fada" hmm alhaj ainni gani nayi kamar be wani sake jikinsa da mu ba, he barely eats kuma nace amasa packging din abincin nan yace min a'a, karshensa sai dai azubar kenan kasan dai mu bama cin irin wann local abincin, yo ko maganan kirki fa basu zayna sunyi da yar uwansa ba gashi yanace mana wai zai tafi.. atake zainab arifa tafara hararar mum dintan dan duk wani surutun cin fuska da suka masa yasa ita bata wani ji dadin haka ba. yadda take mutuwar son ibaad ko kadan batason taga ransa ya baci. cikin katse mitar mum inta da muryan shagwaba tace mummy pls nidai kidena masa fada kibarshi ya tafi hala dai ya dan gaji ne kmr fa daga schll fa ya taho he need to go and rest. ammkance hajya hamidan tace nd who told u daga schl ya fito da duk wann uban kwalliyar ke kuma yar azarbabi... ckin rolling idanu ahnkli tace kai mummy haka fa shi yake dressing, nd i have my ways mum kinsan elder bro na kawata nala kin tunashi? ayatsine hjy hamidan tace eh, tace toh ai ajinsu daya da ibaad so dazu muna chat da nalan ita tacemin a schl suka wuni yau so pls just let him go..okay? murmushin yake kawai prof yay ganin yadda zainab din take ta kkrin kare ibaad wajen mahaifyarta shide ibaad baice musu komi ba yama juya kansa gefe kmr baya wajen,can prof yadan kallesa yace toh bakomi sai Ka maida hankali sosai, shi zumunci da karatu kusan shi ne abin da mahaifinka ya fi so arayuwarsa, saika dage snn idan kasamu lokaci ka dinga zuwa kana taimakawa yar uwarka zainab arifah da karatu agidan nan, i know my princess is smart amma ai tana buƙatar kwarin guiwar daga yan uwanta. babu yabo babu fallasa ibaad yace toh bakomi kawu. ni zan wuce. Nagode sosai da kulawarka. hajya hamida ta ɓata rai ganin har zai juya baice mata uffan ba.. prof ya ma zainab Arifah ido akan tabishi waje, duk dai burinsa baifi yasa zainab taji cewa yana tare da ita akan ibaad ba, dan hakan ne kawai zaisa tay tunanin zata same soyayyarsa harma ta cire damuwar soyayyn aranta ta warke snn tamaida hankli wajen karatunta sosai. tunda taga babanta ya bata go ahead da rawar jiki ta kama bin ibaad abaya wanda tun basu gama ficewa a hallway din ba suka fara jiyo muryan hajy hamida datake fmr mita da masifa "alhaj kaga rainin yaran nan ko? waima "hajiya" fa yake cemin kamr ni bankai na haifesa ba nide next time yazo gidana nd he stands to greet me wallhi zanci masa mutunci inhaka yake gaida uwarsa atsaye agida toyasani nide nafi karfin yaro kmrsa ya gaida ni a tsaye masifa take ta inda take shiga bata nan take fita ba.. ibaad kuwa tunda ya saka kansa bai kara juyowa ba barema surutunsu ya damesa dan already ransa ya baci sosai. har me aiki tabude musu kofa duhu duhu yake gani bai daga ido ya kara kallon kowa ba, yana ficewa harabar waje zainab Arifa ta karaso da sauri harta jikin motarsa tana haki da wani irin rangwada tace hey ..ibaad, please wait.. Miskillalliyar Ajiyar zuciya ya saki snn ya juyo adan takaice Suna hade ido ta dan sakar masa murmushi maisanyi, sai snn ta tuna zcyarsa a kusa yake baison magana musmn ma na raini so da wurwuri tace mai "salam alaikum, Hi . kallo ɗaya yamata ya amsa sallamartan a dakile tare da dauke kansa yanamai kawar da idanunsa can gefe. "i just want to say thank you for coming.. kallonta kawai yay baice komi, da sauri tace "toh ya su anty safeera agida? tun be amsa ba tace ohhh just forget them.. uhm u know, i have been hospitalized. jiya da darema aka dawo dani gida bakaga na canza ba.. i have this.. ganin zata cikasa da surutu banza cikin datsar numfashinta yace toh its okay, saiki koma kije ki huta Allah ya kara sauki.. sounding childish and desperate ta rolling masa ido tace okay, "thank you, thank you soo much for seeing me,wont u like to knw daf ciwon damuwa ne kawao likitta yace yake damuna, nd i have... ibaad ya mata wani irin dakakken kallo kmr na wanda ake sakashi tsyuwar dole yace ciwon damuwa kusan kowa na fama dashi nd am sure u u ave a therapist by now so why are u telling me?.. ɗan shiru tayi tanata kallonsa kafin can tace mishi umm notin, kawai so nake kasani, kasan ba kowa bane yake iya mantawa da wani abun dake yawo acikin ransa. kai tsaye cikin datsar numfashinta yace 'toh ke Ki koya mana, Zai taimaka miki fiye da tunaninki. dede nan yabuɗe ƙofar motarsa agajiye takasa cewa komi tanata kallonsa har yashiga motar ya zauna snn takuma cewa thanks for ur time ibaad, it means alot.. ..da emotionles face nasa ya dubeta yace "Allah ya kara sauki ..daga haka ya daga glass dinsa ya kunna motar cikin kankanin lokaci ya doshi gate aka bude mai yafita. zainab arifa ta jima a tsaye anan kafin can ta koma ciki tana jin wani irin sanyi a ranta dan baitaɓa tsayawa tayi magana me tsayi da shi kamar nayau ba, da wani dan uban murna ta koma gida ta rungume babanta tana masa godiya fannin ibaad kuwa tun be bar titin anguwar ba abubuwan da yafaru agidan ya dinga dawo masa akai sai yanaji kamar zucyarsa na mugun tafarfasa waima ahakama bappa zaidu ya bashi key dib babban mota da kudin sayan sabbin kaya kenan da baisan wani irin mugun cin fuska za'a masa ba, can dai wayarsa yafara ruri ganin sunan maheer ne akan screen babu bata lkci ya jawo ya dauka ya duba sakon dake kai daga nan bai bata lkci ba yakara ma motar wuta tareda shan kwana yanufi anguwan abokinsu abdl gaffar, anan ya samesu dede sunfito gate suna tsaye suna jiransa, sama sama suka gaisa tsakaninsu maheer yabude motar ya shiga suka kama hanyar gida.. tunda suka hau titi ibaad wasnt looking fine at all kawai tuki yakeyi duk kalaman cin fuskar da akama uwarsa tafi masa zafi, wani irin nadama yakeji aransa dan daya san dukan zainab arifah dayay ranar zai iya jawowa har azagi mahaifyarsa comfortbly agabansa ba dabai fara ba maheer nata shan mamaki ganin yay shiru baice masa uffan akan zuwansa gidan kawu babba ba har suka isa gida kuma baice masa uffan ba. yana gama parking ya bawa maheer din keys na motar snn yakai kayansa daki baijima ba ya fito agurguje sukayi alwala awaje atare, as usual shiyaja su sallan magrib da ishai a masallincsu na kofar gida, har yanxu kuma baice ma kowa komi akan ziyarar da yakai gidan prof ba suma kuma basu tambyesa ba sabida yanayin fuskarsa. bayan sun idar da sallanne yaje ya gaya ma bappa zaidu akan zasuje can family house shida maheer wajen maman sa dan tun safe tace tana son ganinsa.. kai kawai bappa zaidu ya gyada musu, kowa jikinsa na bashi wani abu, har suka kama hanya suna hirar ball sama sama har suka kai kwanan anguwar rijiyn zaki maheer baiwani gane kansa ba... #surayyahms idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻 *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [29/10, 19:23] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️1️⃣0️⃣ Wajajen karfe takwas na dare saura suka shararo kwana cikin anguwar rijiyar zaki, dakema tsohon famly house din nasu na al-mansur babban gida ne me tashen daraja sai yasaka layinsu ya shiga can can ciki inda kwata kwata babu yawan hayaniyar jama'a kebetaccen layi ne me tsafta gidan nasu yake kusan shine babban gida na farko, Ahnkli maheer yake tukosu yana jan tsaki sabida buga musu bayan mota da wani dan adaidaita yayi shide ibaad baice komi ba har suka iso kofar gidan nasu yay horn a bakin gate mai gadinsu yazo agurguje ya buɗe snn ya shigo da su ciki batare da bata lokaci ba. Babban compound ne sosai dake dauke da gungimemen baqin gate da bishiyoyin kwaiba da kwakwa da umbrella guda hur hudu masu daukar hankali a kowani kusurwa, kai kana ganin tsakar gidan kasan wadata da kwanciyar hankli ta zauna kusan dai babu abunda suka rasa na arziki sede a idanun prof da matarsa ne kawai suke kallonsu tamkar almajirai.. makeken tsakar gidan nasu na dauke da manyan sassa har uku masu design iri daya ko wani side akwai coridors da matakala mai dan tsayi tsakanin sa da wani sashen, sashin farko wanda shi zaka faracin karo dashi bayan shigowar ka cikin gidan shine yaksance babban morden bungalow yana da girma sosai ananne main family house falo yake me girma mei cin setin kujeru hudu da katon dinning area, sai wani dan karamin falona privacy asama, anty safeera da uncle moh da ƴayansu biyu sune suke zama ata nan fannin don sashin ya fi kowanne girma sosai, yana da extra rooms nd big luxury falo dake tsakanin sashen da sashe, sai yar medium self contain da aka tanadashi wa hajy mairo mai tuwo intazo musu hutu. dayan Sashen da baida girma sosai su ibaad suka wuce kai tsaye dan anan ne mahfiyrsa take zama wanda na musamn bappa zaidu yasa aka sake gyara yanayin building dintan tun alokacin da mahaifin ibaad ya rasu badon komi ba saidan dan ammi karama taraini yaranta acikin nitsuwa da kwancyr hankali, hatta ibaad da baiya zama da ita sai wkends yana da nashi bed room din da closet dinsa inda ke lode da kayan sawarsa kala kala masu tsada da kyau. In ka shiga Bangaren nasa zaka san indeed shi dan gatane awajen mahaifiyarsan inyazo gida yakan xabi xama ananne sabida anan ne yafi sakewa. karasowa sukayi cikin karamin parlournta iya muryoyinsu kawai tajiyo tamiqe zaune kadan jin motsinsu a kusa tay murmushi cikin furta kushigo daga ciki Gyara zamanta tayi akan dark red colour daddumarta tana dada gyara zamn wata white cotton lafaya lace ajin farko data sayeshi from mum ramlat's clothing collection,tayi masa dinkin riga da zani irin maiduguri style innan dayagaji da haduwa wanda duk dama dare ne amma Wani dan uban qamshin turaren wutane na dutches da sandal wood original already yagama cikke sashenta da azaban qamshinsa traditional incence burners dake ci da wuta agefe da gefen kowani kusurwa na famar kara masa kaimi.. sanye take da farin gilashi à idonta na karatu, Gabanta kuma nadauke da hadadden royal flask sabo daga uwargida kitchen utensils collections shima badai dauke ido da rike zafi ba, tashakeshi tam da herbal tea, sai tazuba Kadan adan karamin transparent kofi na shayi tanadan zuƙa ahankli,a shekaru dai kwata kwata ammi karama bazata wuce 40yrs ba dan kuwa da danyar shekarunta mahaifin ibaad din ya aurota tun tana yar 18yrs a duniya, bayan aurenne ta haifa ibaad while she was just 23 Sai kuma tay ta samun ɓari Allah bai kara bata haihuwa sai da ibaad yacika 7yrs a duniya tana daf kuwa da haifar yar autarta safiya mijintan kuma ya rasu.. kwance tashe gashi wai har ibaad dinta yadoshi 18yrs kuma har yafara karatun dream course dinsa shida babansa wato medicine, wanda yasaka take dada mika dumbin godiyar ta ma Allah da kuma bappa zaidu dayayi tsayin daka akan rayuwarta dana y'ay'anta wajen ganin sun cika burikansu na rayuwa tun mutuwr ubansu har gobe. da fara'a ta tarbe su maheer ne yafara neman waje akasar capert ata gefen hagunta ya xauna yana murmushi me sanyi shikuma ibaad din ya karaso tagaban ta tare da zama dab da ita kusan atare suka hau gaisheta tanamai saka musu albarka cikin fara'a da dattako. hirar karatu suka fara da maheer kadan dake sun saba da juna sosai akabar ibaad din yana kalle kalle, can cikin katsesu yace Ammi yana ganki ke kadai anan, safiya fa? badai taje tazuba kananan idanunta tana kallon indian series ba. dan murmushi ammi karama ta yi tace.."a'a..tasan ai zaka zo, so i am sure tana can dakinta tana fmr duba karatu...tun kan ya fara mita tay saurin maida hanklinta kan maheer tana cewa babban mutum tashi ka zauna kan kujera toh bare naje na kawo muku abin taɓawa, kan maheer a kasa yana dan murmushi ya amsa da toh dan bakaramin kaunar tsaftaccen qamshi da taste din girkinta yake yi aransa ba, shi hasalima abunda yafiye sakawa yake mutuwar son babansa ya aurota kenan, tana da tsafta, gayu, ga kamala, da nutsuwa snn yafiso ace sun zama tamkar uwa daya uba daya da su ibaad acan gidansu,bai fiye nuna wannan raayin nasa ma kowa bane sabida baison mahaifiyarsa ammi babba taga kamar yaci amanarta har tay fushi da shi. ammi karama tana wucewa kitchen bada jimawa ba sai ga 10yr old safiya ta fito kanta babu dan kwali tanata callara wakar tashar style life its a beautiful world sabida batay tsammanin har sun iso ba. wani yaye labulen tayi caraf kuwa suka hade ido da ibaad da wani irin sauri ta sunkuyur da kanta kasa jikinta ya fara rawa ahnkli ta mannu da bango tace "i ii na wuni yaa ibaad? sama da kasa ya kalleta da daurarn fuska muryansa a mugun shake yace 'sallamarki kenan? wani zirr hawaye ya ciko mata a ido cikin matsanancin jin tsoronsa ta girgiza kai tace" a'a, sai kuma ta fashe da kuka ahnkli, mikewa yay kamar zai falla mata mari, tay sauri taje taɓuya ajikin maheer da yay saurin tarota jikinshi dan bakaramin tsoron ibaad takeji ba, wani uban tsawa ya daka mata .."kee, uban me aka miki da kike kuka anan, ina wasa dake ko? dada shigewaa jikin maheer tay sosai muryanta na rawa tana cewa kayi hakur yaa aini bansan kazo bane, cikin kara daka mata tsawa yace au sai nazo gidan nan kenan kike abu kamar mutum ko,? toh maza kiwuce kije kisaka dankwali akanki, snn ki dawo nan..ina dai saikinji zanzo ne kike karatu, seee, i am giving u 3 scnds to grab all ur books and come back here yau saina ci ubanki... da wani irin mugun tsorata ta saki jikin maheer din taballa da gudu kamar zata fadi kasa ta koma ciki tana kuka sosai, maheer dai kallonsa yake yasan dai wann bacin ran bana lfiya ba dan jikinsa nata bashi cewa lallai da akwai abunda ya bata ma ibaad ransa yau sosai, kmr kiftawa da bismillh sai ga safiyan ta dawo da jakarta na makaranta tun daga kofar falon ta doka musu fulll sallama jikinta sai rawa yake hawaye na zuba mata tana kan tarewa da oversized veil din data rufe kanta dashi ,wani irin mugun kallo ibaad ya mata snn ya bata izinin shigowa ciki, still ta gefen maheer din taja ta tsaya, yaja tsaki yana juyowa zai kwace jakar suka hade ido da maheer girarsa sama a dage ahnkli yace hey mr temper, please kabarni da ita i will take it frm here..ibaad baice masa komi ba ya kalli safiyan yace ke zo nan..da dan uban sauri ta karaso ta tsuguna agabansa, yar nasiha maheer din ya mata akan tana nitsuwa, snn ta rage kallon series at dis young age ta fuskance karatunta kawai, ya mammata nasiha cikin lumana, ibaad na shiru bai kara cewa komi ba, dede ta bude assignmet dinta na farko da batay ba kenn sai ga ammi karama ta dawo da katon tray a hannunta mai dauke da manya manyan matured colour cooler dan kusan duk kayan kitchen inta daga wjen uwargida collection kawai take odersu.. cikin nitsuwa ta shigo tana cewa i am sorry i kept u waiting ko wsu ababen packagin nake nema bansamu da wuri ba.. tun bata gama surutun nata ba cikin sauri ibaad ya miqe yaje ya amshi tray din a hannunta suka karaso cikin falon tare, murmushi me sanyi tay ganin maheer na kan nuna ma safiya yadda zatay asigment dinta ayayinda safiyar ta bashi hanklinta sosai ta nitsu.. "babban mutum ka kyaleta kazo kaci abinci safiya kam ma ai na gaya mata aure zan mata kwanan nan dan naga gabaki daya wasa ne aranta bata kaunar karatu sai ta ganku, gidan nan dai duk wayake suwa 3rd position a schl in ba ita ba, ko kunya fa bataji maheer na murmushi me sanyi yace aa Ammi haba aibaza ai mata haka ba she will grow up nd bcm a very succesful Data anlyst dan naga tafi iya lissafin computer ko ba haka bane safiya? hawayenta ta share snn ta dago kai zatay magana wani mugun harara ibaad ya kara balla mata da sauri ta maida kanta kan littafin bata kara dagowaba. suna kammala zama akan dinning ahnkli ibaad yakasa haquri with serious tone a muryansa yace ammi dan Allah kidena saurin gayamata cewa aure zaki mata da wuri karma ta sa shirmen soyayya aranta taki yin karatu, cikin katsesa da mamaki maheer yace dude relax, this is all fluff.. tsorata ta kawai ammi takeyi dan ta nitsu, cikin kyabe baki ibaad yace "auren ne zai sakata nitsuwa? in ana gaya mata haka babu wani tsoratar da zatay saidai ma ta kara saka abun aranta if not at dis age menene take kalla a indian series inba shirmen soyayyar karya ba, dahaka ne da suke saka abun aransu kaga yarinya karama wai tafara bin namiji... ammi dake kan jinsu batace komi ba tanakan bude warmers inta ahnkli wani irin qamshi ya katsesu maheer zaiy magana cikin katsetsa tace ya isa haka nifa bance kuzo kuyita musu agabana ba abinci kawai zakuci maheer please grab ur plate for me..da zumudi maheer ya bar maganan ya tura mata plate dinsa dake ta gabansa wani dan ubansun Dambun Shinkafa da Nama tay irin nasu na mutenen maiduguri she steamed it with beef, onions, garlic, and butter, but she infuses it with Arab baharat spices dan ya kara masa dandano na musamman. wani irin lumshe ido ibaad yay cos dambun shinkafar mamansa is his long time favourite maheer yafara lashe baki tun bata gama zuba masa ba ya dau cokali ya rike suna kallon juna da ibaad da tunanin irin dukan da zasuy ma abincin ganin yanayin reaction dinsu yasa ammi ta zuba wata sasasnyr murmushi, tana gama zuba ma maheer nashi ta zuba ma ibaad shima snn ta bude wani cooler ta debo surprise din data ce zata masa yasha mamaki kuwa da yaga Fattah Lahm, special shuwa danderu ne da bata fiye yi ba dake da flat bread ake cinsa kamr shawarma. yana da mugun dadi dan is A whole hearty dish of slow-cooked lamb in spiced butter, layered with irin torn flatbread din nan, and the whole combo is soaked into a rich romon nama dayake tashen kayan yaji dana qamshi. maheer nakaiwa baki yace wayyo Allah na ammi kin kasheni this is the besttttt food ever, dariya ammi ta farayi ganin banda bismillah ibaad bai ce komi ba kawai cin abincin yake kmr wanda yay shekara baici abinci ba, duk hirar da suke sai dai kaji ana uhmm uhm safiya ta kafe kanta a asgment qamshin abincin yacikata amma sabida ibaad yasa batakoy gigin dago kanta ba. bayan sun gama ci to the fullest ammi ta basu herbal tea inta me lemon tsami aciki suka sha, suna kan sha ana hirar karatu sama sama wayar maheer din ya fara kara ganin lambar mamansa ne yasa yayi excusing dinsu yabar sashen cikin gaggawa dan ya san halinta sarai ta tsani taji zancen yabiyo ibaad sunzo wajen ammi karama. fitar maheer bada jimawa ta kalle ibaad din dake famar gode mata da abincin ahnkli tace its okay, dama haka kawai yau naji in maka abincin daka fi so yau and since u liked it ai shikenan ..ynx tayani tattarawa muje kitchen i want to have few some words with you alone. ..baice komi ba ya miƙe dan shikansa badon wnn yummy food treat din nata daya samu ba hala da tsananin bacin rai daya kwaso agidan kawu babba dazu zaiyi bacci.. cikin tsaftaccen kitchen inta dayaji jeren yan gayu suka shiga dede wajen sink ta juyo ta amshi tray in a hannunsa snn ta bude fridge ta fito masa da ruwa me sanyi wajen miƙa masa suka hade ido daya kalleta saikuma yaji mugun tausayinta da kuma haushin shirun dayayi dazu ana zagar masa ita suna daga tsayen taga mood dinsa ya fara canzawa cikin nitsuwa ta juyo dakyau tanata kallonsa ahnkli tace 'yadai rayyan, nikam ko baka jin dadi ne nide tun jiya kaketa faɗo min araina..ina fatan.. cikin katseta yace "Ammi, i am fine. kidena daga hanklinki pls cike da yar maraicewa tace hmmm, badon kar yaa zaidu yay fushi ba yau danace ka kwana min anan but i get it, akwai schl kuma dama shi zaifi saka maka ido acan kayi karatun saidai bansan matarsa ba..did she still treat u diffrntly., ahnkli ya girgiza kai yace aa, cikin kauda hirar yace ammi, bappa bai gaya miki cewa kawu babba ya kirani gidansa bane??? waje ta kwalo idonta tace wani kawu babban? kana nufin bappanka prof zayyanu ya nemeka gidansa dabai barin uban kowa yaje? tun be amsa ba adan tsorace tace 'why? wani abu marar kyau yakara shiga tsakanin ka da yarsu ko rayyan? dan Allah ka rufa min asiri mana ka fita aharkan yarinyar nan..ransa a hade cikn katseta yace haba ammi in fita aharknta kode sufita aharkata? tace ban gane su fita aharkan ka ba bayan kaine ka dakar musu yarsu yar kwai, wai kuma kana tunanin zasu yafe maka ne cikin sauki? yace but dats like many months ago ammi. karamin scoff tay tace" okay, just tell me what was the meeting all about. kar ka boyemin komi..bana son wani fitina ya shiga tsakaninka da su musmn ma akan yarsu kana gani dai har hajy mairo prof bai kyaleta akan yarsa ba bare kai da baka da ubanka araye. dan lumshe idon sa yay kadan kafin nan ya bude ya kalleta da sanyin jiki snn ya fara gaggaya mata duk abubuwnda suka faru muryansa kamar na wanda zai mata kuka, yace ammi, bayan cin fuskar da sukamin wai they still want me ina zuwa gidansun akai akai dan kawai hankalin yarsu yana kwanciya, nide ammi dan Allah u have to talk to bappa zaidu abt this, inajin nauyin inje ingaya masa kai tsaye cewa bazan kara zuwa ba batare da na bashi kwakkarn dalili ba,amma wallh bazan iya kula musu da yarsu ba,akan me? ni kaina abubuwa sun fara min yawa na karatuna i need to focus..nd for god sakes bazan je inda za'a na zaginki da sauran yan uwana a gaban idona ba.. wani irin shiruuuu ammi karama tay batace masa uffan ba for almost five mins tana jinjina maganan sai can taja ajiyan zuciya tace hmmm toh Allah ya kyauta, cikin kwayar idanunsa ta juyo takalla ahnkli tace "rayyan, toh duniyar ma nawa take bare abun cikinta.. jarabawa ne kawai ..kaima kasan kafi karfin amaka gori da maraicinka tunda ban mutu ba ina raye kawai hakuri duk zamuyi dasu. bt in sha Allah zan yi magana da bappan naka kai kuma sai ka cigaba da masa biyayya dan Allah kar kadinga saba masa, know dat i am alwys here for you..Allah zai kawo mana sauki, kaji ko? ajiyar zuciya me nauyi ne ya kusan kufce masa ahnkli yace toh Ameen ammi and thank you alot for spoiling us i wish i can eat dis all day long. ..kyakkwn fuskarsa ta shafa kadan tana yar murmushi tace karka damu i hve packed some acikin take aways wanda zakuje gida dashi sai kuci dede nan aka kwankwasa kofar kitchen din maheer ne ya shigo looking so awkward, ya samu dede ammi tana kkrin ciro take away rubbrs din madaidata har guda uku babu jira ya shiga tayata har suka gama tasa musu a ledoji, wani sabon shafin hirar sukayi cikin wasa da dariya wajajen 9:40 suka ce mata zasu koma gida lokcin safiya ta gama duka asigment dinta still ibaad ya mata fada akan kallon series snn yace mata bazata kara cin abinci ba kawai ta wuce taje ta kwanta haka kuwa tawuce daki taje bacci har suka bar sashen sukaje suka gaida uncle moh da anty safeerah a shashensu snn suka bar gidan mai gabaki daya cikinsu a matukar koshe suka kamo hanyar GRA maheer yana ta tsokanan ibaad wai kodan abincin da sukaci ne yasa yadan saki ransa, shide bai wani bashi amsa me kama hankli ba har suka isa gida me gadi yana bude musu gate sukay parking suka sauko da ledan abincin riki riki ahannun maheer suna isowa sama ibaad ya mika masa key din mota yay sauri ya haura gaba, da wani abu aran maheer yace hey Dan Allah kazo muje wajen baba atare mana waime haka inbazaka je bama ka amshi ledar abincin toh ka rike, ibaad yana ci gaba da tafiya akan stairs yace aa bazanje wajensa yau ba kaidai kayi sauri kafin afara wasar psg da chelsea bakazo ba, kai tsaye dakin maheer din ibaad ya nufa tun be amsashi ba, dake shi maheer har tv yana dashi adakinsa. cikin girgiza kai maheer ya rabi hanya yawuce sashen bappa zaidu har ya kai kofa da sanyin sallama a bakinsa samunsa yay a zaune akan arms chair shi daya yanata kallon tashar larabai wanda tunkan ya amsa sallamar daddn qamshin abincin ya fara bugosa nd its sound really familiar dan yasan irin wnn qamshin inba girkin fatima ba toh saidai in mamansa hajy mairo mai tuwo ce ta dawo cikin ladabi maheer ya rusuna yace ina wuni baà, idon bappa nakan ledan abincin yace lafya har kun dawo? ya mutane gidan kuma.. yace lafyarsu kalau dama uncle moh yace in gaya maka wai zaizo ya sameka da safe a office akan batun dawowar hajiya.. bappa zaidu yace "toh Allah ya kawosa sunyi waya da hajyar ne? inaga karshe ibaad kawai zamu tura ya dawo da ita tunda abokin fadanta ne amma kuma tafi saurararsa. gskiy she needs to come home yanxu kauyukan nan are not safe att all. maheer yace hakane uncle moh yafara gaya mana wai jiya an mata satar generator a shagonta case kawai ta wuni tanay a police station da mutane acan.. bappa zaidu yace hmm mama kenan koda tana da kudin siyan dubunsa sai ta so akama barawon nan just to put him into justice nd dats way more scarier, ynxu fa duniyar ta zanca mai gaskiya bayayin farin jini. ina shi ibaad din inafatan dai baka barsa acan ba? dan shiru maheer yay kafin ya dago a nitse yace aa tare muka dawo amma yana can daki na.'.. bappa yace ohh, to mesa bakuzo nan tare ba, lfya kuwa naga bai gaya min komi game da zuwansa gidan kawun nasa ba.. cikin gyaran murya maheer yace umm about that..... bappa zaidu ya dada mikewa zaune yana kallonsa cikin nitsuwa yace "wani abu yafaru ko? kansa akasa yace baa is not like he talked to me directly amma i overhead him yana gaya ma mum dinsa cewa wai so kawai suke yana zuwa gidan dan hanklin yarsu ya kwanta and.....sai yay shiru... bappa ya masa wani irin kallo yace and what maheer karkay wasa dan hanklina anan mana.. yanadan sosa keyan kansa ahnkli yace 'baa, i dont think they treat him well..he mention sumtin abt zagin da sukama mahaifyarsa agaban idonsa akan zainab, baba cemishi fa sukay wai hala dad dinsa yana dukan mum dinsa ne yana gani shiyasa shima ya girma ba'a bashi tarbiya ba kuma wai duk yunwa ne ajikinsa, they even cooked him a separate meal hmm maganan dai da yawa.. komawa jikin chair bappa zaidu yay yana girgiza kai ahnkli ya furta hmm, snn yace "rubbish, sai kaga mutane kamar sun waye but they are so petty ..wann ai karanta ne. dama nasan za'ayi haka, idankaji kiransu badai don Allah bane saidai in suna buktar wani abu ajikin mutum suke kulasa, but i wont let them insult him again karya suke wallah, kai.. tashi kaje nasan me zanyi ai bakomi.. maheer baice komi ya aje keys din benz din akan table zaija ledarsa ya fice kenan bappa zaidu yy gyran murya yace "waimeye ne acikin ladan nan ka shigomun dashi me qamshi... da zumudi maheer ya juyo yace ammi karama ce ta mana abinci me masifar dadi dama sauran ne tabamu wai mukawo gida mu karaci... cikin mugun muradin son yaga yaci abinci me tattare da wata iriyar kamiya bappa zaidu yace ohhh toh dama wakanku kawai kuka kawo kenan.. maheer yace a'a ai tabamu hada extra nagawai baka cin abinci ne in dare yay sosai, but if u will like to eat saina serving maka, cikin jan aji bappa zaidu yay shiru sai can yace kawo dai in gani, what did she have here dan ban fiye son cin abinci late ba.. nan da nan maheer ya bude ledar ya ciro roban take away din guda daya ancika shi dam ga dambun ga babban sokar nama ga kuma phatta lahm da romonsa agefe an shiryashi very neatly komi gwanin sha'awa, ana mika masa tunbai kai ga gama budewa ba qamshin yasakashi lumshe idon dole domin karyay zumudi agaban dansa ya dan hade rai maheer yana ta batun kawo masa spoon yaga gogan har ya buɗe abincin ya aje murfin akan table yana kkrin tashi yaje ya wanke hannu a hand washing sink dake falon aikuwa suna hada ido ya balla masa wata dakalken kallo yace" kai baynxu kace min kunci naku abincin acan gidan ba to uban me kake ta kallon nawa kuma?? maheer yay kamar zaiy dariya yabi ya gintse kayansa ya kama hanyar waje bappa zaidu yana gama wanke hannu ya jawo abincin hannu abaka yay bisimillah yay wata makahuwar loma wa dambun ya kai bakinsa wanda tuni yaji wani nitsuwa dan baisan wani dunia dadin girkin yakai sa ba,.. ahankli lumshe idonsa ahnkli yana furta kai masha Allah, but fatima can cook oo, da ynxu ninace tamin irin haka bazata taɓayi ba saraunyar kunya... kusan kasar wuyarsa ya furta hakan amma xurum kalaman nan suka fada acikin kunnen matarsa ammi babba da zuwanta kenan ko sallama batay masa ba tun ganin maheer da tay awaje da ledan abinci tasan za'a rina, ranta a dagule ta shigo tana kan huci ta bi ta tsaya masa akai a mugun tsime tace "yaa zaidu kenan ma aka samu haka aketa hanɗama kamar baka tabacin abinci aryuwarka ba" ..romo dumu dumu abakinsa ya dago kai ya kalleta yace" yaran nan ne suka dawo dashi daga can gidan shine nima suka sammin". wani irin runste ido tay cikin daga murya tanamai cewa "aa malam dakata min, karka raina min hankali mana kawai ka fito fili kace dai kaine ka aikesu wajen tsohuwar farkanka da Allah baiyi zaka aurota ka tozartani akanta ba, sunje sun karbo maka abincinta kazonan kana ci ham ham sai kace bantaba maka girki agidan nan ba yaa zaidu gaskiya cin fuskr da kake min agidan nan fa ya fara isata.. cikin katseta da dakakken muryansa me razanarwa yace keeee, da Allah ya isheki haka baki gani inacin abincine kifita kawai kiban waje inci abinci na cikin kwancyar hankali dan duk wnn kananan maganan dakikey duk ke kika san su can miki. wani kukan kura tay zata kwace kwanon ya wapce abunsa gefe suna hade ido yace raihanatu am warning you.. kinsan dai idon yaran nan biyu basuy bacci ba banason inci mutuncin ki anan wjn agabansu kiga lefina so just get out...inna gama ci kya dawo kiyi baccinki... tsabar bacin rai kirjinta har na dokuwa take harararsa a zafafe tafara daga murya tana cewa ohh hakama zakace min? toh wallh wallah ba a isa ba ganin bakulata zaiyi ba kuma bai fasa cin abincin ba yasa ta fashe da kukan takaici ta fice waje a mugun zafafe.. dakin maheer din ta nufa kai tsaye tahau bubbuga kofaraa kamar an korota lokcin har sun kunna tashar ball sun fara kallon kwallo shida ibaad, it was hell of a ryd tsakanin chelsea da PSG... buga kofar datay da karfi yasa suka razana maheer ya mike tsaye cikin sauri ya fito, da mugun sauri ibaad shima ya taso yana biye dashi abaya baya ..suna bude kofa suka gan ammi babba atsaye sai huci take kamar kububuwa hawaye taf fuskarta kan maheer a daure yace mumy lafya kuwa? muryanta har na sarkfewa tace "Ina tsinannen abincin da ka kawo gidan nan zai magana sai wani tasssss yaji diran yatsunta akan kuncinsa shikansa baisan sanda tasakar masa wata makuhar mari me kara ba.. ranta a mugun bace cikin dakamai tsawa tace Baqin munafuki kawai... Allah wadai naka ya lalace,.maheer wato ma dakai ake haɗamin baki anayin barbade ana asirce ubanka ta hanyar abinci ana kawo masa gidan nan haryana walakntani akai dan kawai a fitar dani agidan mijina wata shegiyar karuwa ta shigo toh wallh wallh bari kaji inma baka sani ba ranar da kasaka fatima ta shigo gidan ubanka ƴayanta ne kawai zata cigaba da cusawa a zuciyar baban na ka kai da kanwarkan kuma saidai ku kare abin titi kamr marayu, ince dai nice kawai baka so agidan nan? wawa, banza kawai shashasha wanda baisan abunda yakeyi ba...munafuki kawai. wani irin shirrruuu dukansu sukay sunata kallon ta har hawaye yafara zubowa idanun maheer musmn data juyo kan ibaad ta fara zaginsa ta uwa ta uba tana kiran uwarsa karuwa, mushrika shikuma ya daure sosai sai haquri kawai yake bata sabida yana mugun ganin girmanta kusan a zuciye maheer yasake kofarsan da karfi jin abin yafara ishenshi kusan tureta yay ya wuce ya fice can can waje da mugun sauri yana wani irin hawaye me zafi, tana tsaye har ibaad ya sauko shima yabi bayansa hanklin sa atashe saida suka kai kusa da gate snn yaci nasarar riko sa suka ja gefe dukan su da hawaye kwance akan fuskarsu... ganin yanayin maheer yasaka ibaad ya share hawayensa cikin dauriya dan maheer yakai minti goma yana hawaye ji kawai yake ibaad din na danne nashi yanata bashi haquri amma bai iya dena kuka ba.. sai can ibaad yace 'okay fine tunda baza kace min komi ba gara naje sama ynxu na same bappa na gaya masa ni zan koma gidanmu kawai, i can't deal with this shit...kusan a sanyaye ibaad ya sakeshi ya juya zai bar wajen sai ji yay maheer din ya damko hannunsa da karfi tun kafin ya gama juyowa ahnkli yaji ya fado mai ajiki suka dan rungume juna araunane... tantame ibaad din yay yana hawaye muryansa na rawa rawa yana cewa ibaad dan Allah kayi hakuri karka gayama baba ko Ammi wann maganan izuwa ynzu kusan kowa ya san halin mumy amma nasan da ciwo ana alakanta mahaifyarka da wann kalmomin datake furtawa, i am begging u pls dont take it to heart wallah baaba yana kaunarmu tsakani da Allah nasan duk abunda take fada maka borin kishi ne kawai pls dont take it to heart....shikansa inyaji wann maganan zai iya mata hukunci me tsauri musmn ma ynxu inkaje kace mai zakabar gidan nan sabida ita.. cikin katsesa ahnkli ibaad yace "i am not leaving maheer..'i am apologising to u sabida nine nake jawo muku matsalar ita kuma ai mahaifyrkace, maheer dan Allah kadena kukan nan ya isa haka wnn misundertanding ne tsakaninsu mukanmu bazamu taba iya ganewa ba kawai mubar komi wa Allah ..dakyar maheer ya shanye emotions dinsa ya dago ya share hawayensa ya kalle ibaad cikin ido yace "promise me bazaka bar gidan nan sabida halin mummy ba.. ..ibaad zai budi baki ya kara katsesa sounding desprate yace please ibaad..for his sake..nd for my sake..i know ure going tru alot amma kasani i wll neva let u carry all this burden alone ..i will alwys be der for u as my friend nd brother, nasan abubuwa suna maka yawa nd i am sorry, i also overheard abunda kawu babba suka maka agidansa u dont have to worry abt all these things. ...cikin lumshe ido da budewa ibaad yace ohh please, lets not talk abt that..' maheer yace "we will, dan nina gaya ma baaba iya abunda nasani, duk abunda suka maka wanda naji nagaya masa. cikin kwalo ido da mamaki ibaad yace kumawai a ina kaji? ..maheer yace just forget it, nide nafiso koma me zamuyi lets not do anything da zai kara raba kan familyn nan u need to just hold on abit.. yace what? "maheer, did you think i am not holding on? inba dan ina danne zuciyata ba wallah da bazantaba zuwa gidan ba har abada dan yarinyar ne kawai gabaki daya bata min ba, yes, she is fine princess, with her insanely rich parent, but she is this batterly spoilt, damn arrogant, mannerless nd so so much more.... classeless... halayenta da i cant even stand them..duk da ban taba mafarkin yin soyayya ba, but i know in my hrt dat i wont eva be able to like Zainab arifah..she is not my type and she is not going to be. kafadunsa maheer ya dafa ahankli yace 'But Ibaad, somtimes u cant beat a river into submission if not it will drown you, mafi maka alheri shine try and submit to the waves ahakane kawai zaka iya kwatar kanka, i think she is just obessed with u..in ita yarinya ne ai kai ka girmeta. nd by the time tazo fa mallake hanklin kanta she will grow tired of ur attitudes and plus i am sure kawu babba ma zaizo ace mawani mashurin mai kudin zai aurar da ita...just chill with her for now kay hakuri kawai ka biye musu..wani fadar ba acinsa da yaqi. ibaad baice komi ba kawai ya dan lumshe idonsa for a while kafin can ya bude idon cikin kyabe baki yace ure probably ryt, i may need to just let it be, cos i bet bfr she reaches 18yrs ma hala ta tsaneni dan ba lokacin ta zanyi ba ..dariya mai sanyi maheer yay baice komi ba ya girgiza kai snn suka samu waje suka zauna awajen subiyun su suka dan kara tattaunawa akan wasu abubuwa dake gudana acikin gidansu harma da batun dawowar hajy mai tuwo gida, after a while arnd 12.30pm na dare suka koma cikin gidan suka samu waje yay shiruu tvns maheer ne kawai a kunne harma angama ball din daga sai kawai kowa ya wuce room dinsa ya kwanta.... washe gari sa safe tun bayan fitarsu sallahn fajr da suka dawo suka fara fahimtar kmar tsakanin bappa zaidu da ammi babba ba ai kwanan lafya ba,dan kwata kwata wani gigin rashin mutunci ne a idanunta, yaran nata na cikinta ma kaf tadena amsa gaisuwarsu tace duk munafukaine suna goya ma babansu baya yana soyayyarsa a boye da ammi karama, haka kuma batay breakfast a gidan ba, hasalima wakokin zube na hausa masu cike da tsagwaron habaice habaicen banza da wofi ta kunna asashentan jiddidin wala hairan tanatajinsu shikuma bappan zaidu ko ajikinsa dan tun jiyan dq sukayi fada akan marin maheer datay sai ko kala bai sake ce mata agidan ba,abincinsa dana iya wanda yaransa zasuci kawai yakeyin oder daga restaurant akawo musu suci snn kowa ya wuce makaranta, mugun shareta data ga kowa yay sai yayi mata ciwo aranta bana kadan ba musmn ma maheer daya fara nuna mata danyen kai da fallin balaga waidan ta maresa shima sai yadau zafi da ita sosai tsakaninsu daga gaisuwa baiyace mata komi haka zai hade ransa yawuce schl, kai ko irin hakurin nan na lallashin uwa baizo ya mata ba, haka tay ta fushi tana cin magani tsanar datake ma ibaad kuma sai ninkuwa yakeyi aranta, gashi ansama ma sultana private lesson teacher ba wuni takeyi a gidan ba har yamma tana schll haka zata wuni ita daya agidan tana famar sake sake saida aka ci kusan kwana hudu tana wann haukar borin kafin ita dakanta tayi yaji tabar musu gidan can da dare kuma wani babban yayanta wanda baiya daukar nonesense yadawo da ita gidan yamata masifa snn yayita bawa bappa zaidu hakuri akadan yi musu nasiha snn ta dawo daidai. a satin gabaki daya gidan ya kasance sam babu wani armashi, Maheer yanata kkrin fara exams ne dake law yakeyi ayayinda ibaad din shima yake fafutar nasa karatun a fannin medicine wanda acikin satin ne kuma prof da yarsa zainab arifah suka fara kafamai ƙahon xuka, duk yamma ko dare sai ya kirasa awaya snn yabi ya hadashi da zainab Arifah hirar dole, surutun banza da wofi dana tarukucen yaranta duk zatayi ta masa akunne kuma agaban babantan sam batajin kunyar kowa, hakama tun daga daga schl prof zai aika driver ace ma ibaad maza ya samesa a office dinsa yana zuwa kuwa zai bashi key yace masa yajeshi makarantar su zainab Arifah din yadauko masa ita a schl yakaita gida, ko yace masa bata da lafiya tanata kuka taki tabi driver wai sai shi, ko yakawo masa wani silly uzuri nadaban dan kawai suna kasancewa tare. kwana biyun nan prof bakaramin zagewa yakeyi yanata kkrin cusa yarsa acikin rayuwar ibaad ba, gashi kai tsaye yake nuna iko da gadara dashi sam sam baiya masa uzuri, badon komi ba saidan kawai yarsa tasamu tagama cire ciwon damuwar soyayyr nan nasa aranta tanitsu har tay karatu dan bakaramin bright future ya shirya mata agaba ba. tun bappa zaidu yana dakatar masa har abun yaso ya dawo musu babban rigima ganin sosai da sosai suka fara takurawa rayuwar ibaad din. dan haka kawai in ya kira Ibaad zai sakashi yin wani silly abu wa zainab din daga yace bappa zaidu yace a'a prof ne dakansa yke kira ya zage zage yayta bori yanamai cewa wai anaso ne anuna masa warayya akan ibaad in har bai isa yay iko da ɗan yayanshi ba. tun bappa zaidu yana fito na fito dashi har ya hakura ya dawo bawa ibaad din hakuri, ita kuma zainab arifah rayuwa ta dawo mata sabuwa mai cike da nishadi da jin dadi, dan tsabar ta samu daurin gindi da dama kusan duk snda taji aranta tanason ganin ibaad haka zata narkewa babanta har sai an nemo matashi.. satin nan kusan shine masa lokaci mafi wahala da takurawa, ga fitinan ammi babba agida ga kuma prof da yarsa zainab arifa ga karatunsa... bayan kamar sati guda wani tunani bappa zaidu yay yau sassafe ibaad ya fito daga sallah zai wuce daki kenan ya kirasa agefe yace masa ya shirya kawai daga ya dawo daga schl yau zai bashi mota yajeshi anguwan tudu domin ya duba musu meyake faruwa da case dn sata da akeyiwa hajy mairo mai tuwo acan, snn in abun bazaiyu ba kawai ya lallaba musu ita tabar kauyen ta dawo nan gida. ibaad baiwani son yin tafiya on short notice musmn ma da bada maheer ko dayan kaninsu mujaheed zasu je ba, but, the joy of geting a break daga fitinar zainab arifah da mahaifinta yasaka yay murnan wann tafiyar aransa sosai..... idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata 👇🏻 *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [30/10, 20:10] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* ⏯️1️⃣1️⃣ the same day 6.30am thursday garin majiya Azaune kusa da inda inayah ta idar da sallahnta na fajr data dawo yinsa a zaune wani bacci me mugun nauyi da minshari yawuce da ayaanah, duk dama sanyin safiyane amma su biyune kacal acikin dakin maman nasu daga inda inayan tay sallan tazuba farqren raunattacun ruwan idanuwanta masu cike da rauni da tsumayi akan kyakkwar fuskar kanwarta ayaanah wanda hasken kwan fitila mai gauraye da ketowar hasken alfjr ne kadai yake dada illuminating dakin wanda ya dada kawata nitsattsen kyaun ayaanah mai tsananin sanyi da kawata ruwan idanun duk wani mai kallo, daga gani baccin kawai takeyi amma da alaman cewa batasan yaushe baccin ya dauketa ba dan tun da addanta tafara ciwon nan itama ta kasance sam bata samun wani nitsuwa... wani irin shiru dakin yay tamkar babu kowa aciki dan akai akai inayahn take sauke ajiyan zuciya me nauyi da kuma tsananin rauni ayayinda ruwan idanunta suke akafe akan kyakkwar fuskar yar uwata ayaanah datake matukar kauna can sai taji tsillin hawaye me tsananin zafi yana sauko mata akan kuncin ta, hannu takai zata goge su sai kuma taji gabaki daya hawayen nata yana kara tulowa da masifar yawa da tsananin zafi mai tsaga kahon zuciya.. wani irin lumshe ido tay dan aranta ji kawai take kamar yaune ranar ta na karshe da zataga fuskar yar uwanta a rayuwarta, dan ciwukan datakeji ajikinta haryau bata isa ta faɗi irin azaban da suke dandana mata agangan jikinta ba, itade aranta bata kawo batun mutuwa, ko rabuwa ba, amma tabbas tanaji kmar kallon karshe kawai takey ma ayaanah yanxu batasan kuma meyasa takejin ahakn aranta ba. tun wajajen biyar da rabi tawuure ta saci jiki taje jejin daketa bayan gidansu neman wa inayan saiwowi na magani dan yau kusan sati guda kenan suna fama da jikinta, yau yay sauki gobe yay muni, gashi maganin datake yawan batan kafff ya kare da kyar da wahala juma ya sauko daga fushinsa harma ya janye kalamansa na cewa koda kofar gidansa ta taka toh abakin auren ta, anguwar tudu kuwa haryau yana kan bakansa nacewa inhar ta taka kafafunta taje tudu batare da izininsa ba ta dauka kawai tamkar ya saketa saki uku kenan har abada, ahakan ma wai saida yaga zahiri jikin inayar yana dada ragwabewa kullum da matsancin ciwon ciki me tsanani ne kafin ya basu wnn dama ciwon cikin inya tashi mata har kamar kyarman mutuwa takey, hakan daya lura yagani ne yasaka ya kyale taawure tafara fita cikin jeji tana neman saiwowi wanda duk dq ta jika su tana bata amma duk baima inayan komi. yauma da asubahin fari ta sake komawa jejin dan ta zanzo wasu saiwowi, dan izuwa yanxu ita kanta duk ta galabaice zuciyarta da jikinta sun fara sanyi da yanayin ragwabewr jikin yarta inaya, inaya bata iya cin abinci ta rame sosai, duk tasa abu abaki saita amar dashi, ga rashin samun bacci, ga ciwon ciki me tsanani mai kumburi da uban zafin ciki duk inayahn ta rame ta kanjame kamar ba ita ba kusan kominta ynxu a zaune takeyinsa daga bayi, wanka har sallah sam bata iya mikewa da jikinta a tsaye kamar normal mutane. tun asuba taawure ta fita amma kafin ta samu wasu saiwowin saida ta kure tafiya can can cikin jejinsu dakyar ta debo ganye da saiwowin binida zugu, lemon grass na jeji, da goruba,goga masu da ganyen kuka dana rai dore da wasu saiwowi na jejin fulani duk takamo hanyar gidanta dasu cikin sauri dan already har karfe bakwai ya kifta sosai, saida ta zo daf zata fice acikin jejin snn taci karo da wani mutum acikin ciyawa yana tattaran itace akan kekensa, kallo daya ta masa tagane Dandanko ne, da wurwuri ta dauke kanta bata ko masa magana ba, cos just as his name implies, dankando mutum ne daya kwarance wajen iya yaɗa gulma da ƙarya dan kawai ya tada zanne tsaye. tun hangota dayayi ya gama saka mata ido yakarance duk ganyen magani da saiwar dake hannunta, dama kuma yaji kishin kishin anacewa acikin yaran juma akwai wacce take kwance tana ciwon ciki aransa kawai ya riga ya kudura hala cikin shege ne tunda ya jima yana kawo suka da tsegumi ma juma akan barin taawure dayayi tana zuwa tudu tay watanni acan tana kasuwanci da yaransa mata, acewarsa ai tudu kamar bariki ne kuma yayansa duk balagaggu ne zasuje ne su koya halayayyar banza mazan bariki zasuna kwana dasu acan, ya jima yana cusa wann maganan a kunnen mutane bai samu nasara ba, dake juman bawani zama yake a gari sosai ba idan yaje can boda yin kasuwanci dayaga ya dawo kiwo ko noma kawai yakeyi gulma bai fiye riskansa ba.... tun dayaga taawure da saiwowi haka ya dinga binta yana mata tambaya akan wasu ganyykin maganin data debo duk dama taki sam ta kulashi amma be fasa ba adai dai kan gaba suka rabu, tay sauri ta shigo cikin gidanta bata ko leƙa yaran ba ta wuce madafi ta samu har ayaanah ta farka ta fito ta kunna wuta ta dora ruwan kunu ta kuma shirya dumamen tuwo cikin tukunyarsu na kasa amma bata dora ba. Albarka tasaka ma ayaanahn a zuciyarta dan tunda inayah tafara ciwo ayaana ce ke kkrin yin aikin gidan sosai. nan ta aje mayafinta kafin ruwan kunun ya tafasa ta jawo wano baho ta zuba maganin aciki tana wanke kasa da dattin dake jiki, sai can data mike tsaye zata lekasu ta windo snn tafara tsinkayo sautin karatun qur'ani da ayaana take rerawa addanta dake fita ahankli dan kar juma yaji, ganin suna nan yadda ta barsu yasa ta koma madafin ta dama kunun tay marmaza takaima juma nashi har cikin turarkarsa ta same sa haryanxu yana sharar bacci da alama ko sallan safiya baiyi ba gashi har ana neman karfe takwas ynxu,. koda tay mai magana acikin baccin ya dura mata ashar ya kara juyi abunsa, fitowarta waje kenan ta sharo kwana bangarensu taji wani irin kuka mai kara muryan inayah na fitowa a raunace tana cewa" wayyo Allah na, innalillah wa inna ilaihi rajiun, umma, umma mutuwa zanyi, wayyo ayaanah huramin cikina cikina hasbinallah wa neemal wakeel sanda jikin taawure ya fara rawa ma bata sani ba kusan a guje tayo dakin ta samu ayanah ta riƙo inaya dake murmukukusu akasa da wani irin matsanancin ciwon ciki wanda tsabar zafinsa har wani tsinkakken yawu ne yafara zuba mata abaki kamar ruwa. taawure tana zuwa ta amsheta ahannun ayaana ta rungumeta ajikinta already tafara zubar da hawaye sosaiii subnallah innari?? meya faru, chikiin ne? kiyi hakuri innari am na samo miki magani ajeji ynxu zan sarrafa mikichi kisha kiji sauki sai nishii me zafi kawai inayah take y tana furta innalillah wa inna ilaihi rajiun dukkansu saida suka raunatu yayinda ayaanah ma ta kara fashewa da kuka me sanyi tana cewa 'sannu adda Allahu yashfiki.. ganin ciwon yaki saketa taawure tay tamaza ta kwantar da ita ajikin gado snn tace ma ayaanh tazo ta daukar ma inayan kunu halama ulcer ne yake motsa ma inaya jiki,kusan da gudu suka fito ayanah ta dauko kofin kunun da abun sassaitawa ita kuma tawure ta sauke dumamen tay sauri tadora wasu ruwan maganin a wuta danta sarrafashi agurguje, wanda kuma bana tafasawa bane tahau sarrafa su...ayaanah tana kuka tana fifita kunun a ludaye tana kaiwa bakin addanta, wanda a loma na biyu ta fetto kunun waje, jin gefen cikin inda ya kumbura sosai ya kara tokarinta da wani irin matsancin zafi ga wani dan uban kakarin amai me gigita yanayi dayake kkrin tason mata marmaza ayaanah ta rikota suka fito bakin kofa tafara aman wanda yawu ne mafi akasari yake fita sai dan ludayi daya na kunu data kurba shima kamr zata fidda ranta yake fita jin tana aman tana wayyo wayyo cikina innalillah umma zan mutu yasa taawure tay saurin tahowa da kwaryan maganin datake hadawan a hannunta, tun ma bai tafasa sosai ba, cikin sauri ta rike kan inayah tana mata addua tana kuma sassaitawa zata kai mata baki kenan sai ga dandanko ya doka sallama daga waje yana lekowa taciki.. tun basu ma gane shi ba yafara daga wargajin muryansa daga kofar xaurensu yana cewa ba'a amsa sallama ne agidan nan? kai malam juma kai buzu juma salama aleku... waye yake amai haka.. taawure ta daga kai zata amsa sai ga juma ya fito fuskar sa a mugun dore yana kkrin kafa hularsa akansa ko kallonsu baiyi ba yasakai zai fita.. tunda taawure ta bawa inaya ruwan maganin sai aman kawai takey jikinta na wani irin kyarma kr kar kar ayanah ta riketa sosai tana hawayen itama daga kofar zaure juma ko amsa gaisuwar dandanko baiyi ba yahaushi da masifar katsemai baccin da yayi da sallamrsa shikuwa nan ya fafuko makirci ya soma gaya ma juma ai ya gamo da tawure ne ajeji ta debo magani shine yazo ya dubasu ko lafya suna cikin wanga tattunawa suka kara jiyo sabuwan ihun inaya tana cewa wayyo Allah cikinta cikin matsancin yanayi mai rikitarwa ga ruwan maganin na fitowa ta baki ta hanci, da wani irin mugun tsinkakken gulma da tsegumi dandanko ya kusa ture juma ya shigo ciki har suna rige rigen karasowa tsakar gida jikin juma har na rawa yahau cewa kai kai kai lafiya kuwa innari meye haka kukam kun shigga uku da wanga kazanta wani irin ragoncin ne haka? cikin katseshi taawure tace me gida ciwon cikintan ne ya tashi.. wani caraf dandanko yace ciwon ciki ne har shine take amai? kai taawure ki rika fadin gaskiya kode taciyo wani abu awani waje awajen maza? banza tay dashi ta kyalesa da juma dayake tuhumarsa akan manufar maganansa, ita kam zage karfi tay ta dauke inayan cak takaita kan tabarma ta dan wanke mata jiki snnn ta shimfidata tana mata fifita ayanah kuma tuni ta dau tsintsiya da abun kwashe datti tafara kwashe aman tana gyarawa.. musu ya kaure tsakanin juma da dandanko dan har waje ya rakasa yana tuhumwr sa akan abunda yke nufi da yarsa dake dandankon mugun annamimi ne sai bai fito fili ya gaya masa cikin shege yake harsasshe wa inaya ba, baqaqen magana da misalai na yan matan kauyen da suka taba gumtso cikin shege kawai ya dinga kafa masa misalin ciwon inayan dashi yanamai ce masa saishima yay hankali, dan yanzu haka sarakunan garin sunsaka doka muddin yarka ta mutu d cikin shege bazasu mata sallan gawa ba shureta kawai zasuyi a rami kamar dabba snn su binneta a walaknce dan karta lalata musu kasa da kazantan zina. duk dama juma mutum ne mai kaifin tunani yakuma san halin dandanko da gulma da son yaɗa karya dan ya tada zanne tsaye saidai sosai maganganun suka fara taɓa mai zuciya dan yawancin zarginsa akan yaransa yana tsayawa ne akan su mazinata ne kuma abun kunya kawai zasu jawo masa da wnn tunanin aransa yaƙi ma dawowa gidan kawai ya miƙa sawun kafarsa ya shiga gari neman abincin karyawa da zimman kafin ya dawo hala innarin ta dawo cikin hayyacinta zai hadasu duka yaci ubansu har sai sun amayo masa gaskiya game da ciwontan nan...#surayyahms idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [01/11, 15:51] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: Susum writer: _ABUNDA KE ƁOYE...._ _Love And scandal💕_ *_Arewabooks@surayyahms_* 1️⃣2️⃣ tafiya me dan nisa juma yay kafin ya samu ya shigo cikin asalin kauyensu ta majiya, lokcin daf ana neman wajejen karfe goma na safiya kai tsaye gidan da ake saida yar tsame da dan wake ya wuce batare da ɓata lkci ba yabiya aka masa hadin dafa duka na wake da danwake ga kuma yar tsamensa da zazzafar kokonsa agefe yana turiri.. saidai tunda ya zauna akan teburin gabaki daya saiyaji ya kasa taɓa abincin, lura da dabi'un kananan yan matan dake taya aikin saida abincin kawai yaketayi musmn yadda yagansu yara kanana suna magana da maza anyhow babu alamar kunya da kamun kai atattare dasu da kuma yadda suke muamala da duk wanda yazo siyan abinci. har cikin ransa kallon marasa tarbiya dama yake musu, suna giftwa agabansa gaba daya sai yaji hanklinsa na tashi , zantukan dandanko ne suka soma dawowa masa kai batun rayuwar yaransa ayanah da inayah, dan shide yasan acan tudu baisaka musu wani mutum yanamai bincike akan rayuwar taawure da yaransan acan ba sabida gani yay agidan hajy mairo me tuwo suke kuma hajiya ai matsayin goggonta ne sai baikawo wani zargi ko matsala da zai afku da tarbiyansu acan ba, saidai tunda yaji har dandanko ya fara kawo tsegumin ko hala wnn irin rayuwar banzan sukeyi acan saiyafara ji aransa kmr fa biri ne yay kama da mutum da irin ciwon ciki da amai da inayah take dayaki warkewa sam. gidan hajy mairo gidan jama'a ne kuma yasan dolene hala yaransa suma suna hulɗa da mutane acan sosai, kasa hadiye kunun da ya kurba yay ya zauna shiru cikin tunani, cikin ransa yace toh wayasan ko dagaske ne innari takwaso masa abun kunyane suke raina masa hankali duk atake saiyaji yarasa meke masa dadi. cin abincin yake tmkr na dole yana Allah Allah ya fita kawai ya fara bincike, can sai ya tuna cewa da akwai wasu fulaninsu nan nan majiya masu saida dabbobinsu acan tudu toh hala zasu iya gaya masa wani abu game da rayuwar yaransa. bayan kamr minti 20 ya gama cin abincin tare da gudanar da duk wata lissafinsa,ya taso kenan zai fita sai ya lura kame yanayin garin ya fara sauyawa kamar ma haddari ne keson tasowa, hakan yasa bai wani bata lkci ba ya biya masu abinci kudinsu cifff snn ya nufi cikin anguwa agaggauce domin neman masu basa shaidoji ata fannin taawure kuwa matsanancin damuwa da tausayin yarta inayah sosai ya fara hanata sukuni, dan banda kuka, addua, da wayyo wayyo cikina babu abunda inayahn take kanyi gwanin ban tausayi, ganin halin da inaya take ciki wanda tamkar magungunan data bata gabaki daya basuy aiki ba yasaka taawure tay shahada aranta tayanke wani babban hukunci na zaɓar ran yarta akan aurenta da juma.. wann ba tunanin me sauki bane, bakomi hukunci me dadi bane har a idon Allah amma tasan in har batakai inaya tudu inda akwai likita sun same taimako ba hala yarta inayah zata mutu anan da ciwo kuma awahale, at same time cikin zuciyarta tasani inhar ta fice agidan taje tudu toh saki uku tabbas ya shiga tsakaninta da juma kenan rabuwa ta har abada.. duk sai ta rasa abunda ke mata dadi but the more ta kalli yanayin inayah sai taji rauni me tsanani ya kara rufeta cikin wnn zullumin she waited for a while cikin da nisan tunani, can dai dataga garin ya fara hada hadari jikinta amatukar sanyaye ta miƙe tsaye tabi ta shiga dakinta, kallo daya tay ma dakin ta tuna ranar da aka kawota ciki tun aurensu na danye tana amarya, lokcin mijinta juma na sonta sosai, kai bazaka taɓa tsammanin cewa wani abu na tsana da cin mutunci zai shigo cikin rayuwar aurensu ba. wasu abubuwan inta tuna takejin gwiwarta yay sanyi, cikin rauni ta tsuguna adan wata kusurwa hawaye na zubo mata da tsananin karsashin zafin rusa aurenta da zatay ynxu aranta tayi kuka tay kuka sosai tagode ma Allahnta dakyar ta iya bushar da zuciyarta tamiƙe tahau tattara duk wani savings inta na kudi da few kayanta na sawa ta sakasu a yar jaka saura ta daure su da tsumma,. tana gamawa ta fito da kominta a jakan snn ta daga ayaanah tadora mata jakan akai tace mata taje maza ta sako takalminta a daki ynxun nan snn ta fito su tafi, ayaanah bata fahimci komi ba ta shiga dakin sun da kayan akanta tanamai lura da yanayin rauni da taurin rai dake kwance akan fuskar mahaifiynta wanda sosai ya bata tsoro da kuma fargaba. ta shiga ciki bada jimawa tazo ta samu tawuree har ta lallaba ta saɓa inayah abayanta ta daureta da zani kamr ba yar 12yrs ba, nishi me tsanani kawai inayahn takeyi batama hayyacinta banda ma dauriya irinna yaran buzaye da fulanin jeji da bazakace a age intan nan har zata iya daurema azaban zafin ciwon ciki datakeji ajikinta ba. kafin kace wani abu taawure ta umarce ayaanah akan ta wuce gaba. kai tsaye suka fice agidan suka dau hanyar tudu, dan tsabar wahalan dataji inayahn takesha sai taji ko nauyinta bataji tafiya kawai take da sauri sauri kuma ƙarfin zuciya dukansu ukun suna ambaton Allah yanayinsu cikin rauni har suka isa garin tudu acikin kankanin lokci sai gasu kofar gidan hajy mairo mei tuwo.. lokacin kusan daf ake da karfe sha biyun rana amma dake hadari ya dan rufa sai wajen yay duhu da sanyi, suna isa taawure tay maza ta sauke inayah akan dakalin tsakar gidan dan izuwa ynxu inayahn tama dena yin motsi sai shure shure fuskarta yay fayau yay fari sosai, dan tsaban azaban datakeji acikinta wani dan uban nishi kawai takeyi idanunta sunyi farare soll sun jujjuya tay lagwas kmr lokcin mutuwarta take jira ayanah tana aje kaya dake kanta tun taawure bata furta mata komi ba tay marmaza ta falfala da gudu ta fice kasuwa domin kira musu hajiya mairo me tuwo, daga nan kuma ko minti biyar da zama a dakalin basuyi ba inaya tafara jin wani irin sanyi sai kawai tafara ririike jikin taawuren tana shigewa jikinta sosai kamar wata mai ciwon nakuda tana nishi ahnkli kuma me nauyin gaske inda yake ciwo acikinta sosai yay tozo agefen dama ya kumbura acikin matsanancin rauni baƙinta dake bari yahau cewa umma am, umma...ina ganin kamar mutuwa xanyi umma atake idon taawure ya cika da hawaye tana juyowa idonsu ya sarkafe cikin na juna, ahnkli cikin nishi inayah me sauka tare da wani irin makodan hawaye tace "umma dan girman Allah kiy hkri ki yafemin musmn ma da aurenki da baba ya mutu yau a sanadiyata..umma dan Allah ki yafemin.. umma ki yafe min dan Allah karna mutu da wann shaidar akaina,.. kusan maganartan dakyar yake fita cikin nishi amma kuka take yi sosai taawure dake hawaye bata iya cewa komi ba ta rungumota ajikinta sai a sann ta itama fashe da kuka mai rauni itama inayahn sai ta kara fashewa da kuka sosai, ahnkl cikin lallami taawure tahau shafa mata baya tanacewa" yi ishiru abunki innari, ni bakimin lefin komi ba, ai danabarki ki mutu acan majiya gara auren nawa kawai ya kare..kinga shi mutuwar aure qaddara ne zanyi hakuri dashi, amma idan na barki kika mutu banyi komi akai ba hakan zai zama mini babban ciwo a rayuwata da zuciyata har na mutu baza yafema kaina ba. kara kankameta inayah tay tanata bata haquri dukansu suka taru sunata kuka sosai... sunjima ahaka sai can kafin taawure ta share hawayenta tafara ma inayahn nasiha masu ratsa jiki akan tay hqri da ciwon nan jarabawa ce kawai da Allah ya aiko musu. ayayinda ayaanah taje har kasuwa tana haqi, koda ta shiga shagon hajiya taci neman duniyan nan ma hajy mairon a shagonta amma bata sameta ba, hanklinta ya dada tashi, gata yar yarinya badon ma tanada rare beauty ba da babu wanda zai kula metake cewa, da kyar dai ta samu wata yarinya yar karama kusan age mate din addanta inayah anace mata Ruthy, kallo daya zaka mata kasan chirista ce sabida yanayin shigarta da kuma gashin doki dake kanta, she is like 12yrs old amma tana da girman jiki, ankawo ta shagon ne a matsayin sabuwar mai aikinsu wanda hjy mai tuwo ne taje ta daukota cikin satin nan agidan wata magajiyar karuwai dan kusan sau biyu kenan ana case nakkrin abusing in ruth sexually at dis very young age of 12yrs, sabida angane batada iyaye tsintar ta akayi a kwali anjefarta a kwalbeti, irin yaran nan da karuwai keyin cikinsu su haifa su zubar dasu a kwali.. hajy mairo tunda taji labarin ruth hakanan tay ruwa tay tsaki har saida ta kwato wann yarinyar daga shiga ukubar karuwanci a danyen shekaru a gidan magajiyan ta bata aikin shara da aika a shagonta dan kar acigaba da lalata mata rayuwa. ruth din ne tazo tafara kula ayaanah sukayi magana harta gaya mata cewa ai hjy nacan police station suna case da mai anguwa yauma wata sabuwar case ne tsakaninta da wasu kidnappers aka bude ,..abunka da yarinta damuwar aayana kawai naga jikin addarta ne, haka ta sako ruth din agaba da magiya har sanda ta mata jagora takaita police station da kyar ma aka barsu suka shiga snn taga hjy mairo wanda suna hade ido rauni ya rufeta tafara panicking tana hawaye tana gaggaya mata cewa har sunzo da ita da mamanta da addanta jikin addanta yaki yay sauki. ba agama rufe case da su mai anguwan tudu ba hajy tay maza maza taje ciki ta rokesu aka bata daman zuwa da dawowa aka bata 2hrs sabida case din nata da yan kidnappers kusnn babba ne so kawai ake a cimma wata matsaya yau basai ankai gobe ba. ana basu 2hrs din nan hajya mairo tariko hannun ruth da ayanah wujiga wujiga suka kamo hanyar gida a abun hawa, tun daga zaure ta doka sallama suka samesu a manne da juna taawure ta tungume inayan ajikinta inayah tay lumui ta lumshe idanunta sosai , hjy nazuwa tadora idanunta akan yanayin inayah ganin yadda ta dawo wani iri kmr me kanjamau yasa ta fashe da kuka cikin kankanin lkci tafara raki tana salati tana sallamewa tana tambayar taawure meya faru cikin tashin hankli, tun ba amata bayani ba tasaka marmaza aka tada kura aka dauki inayahn abaya kamar yar tsana suka fito wqje wujiga wujiga aka sata abun hawa dukansu su hudun suka wuce da ita dan karamin Primary health care facility dake cikin tudun agaggauce. suna isa cikin asibitin kuwa ruwa ya fara sauƙa kmr da bakin kwarya, da Allah ma yaso su yau akwai likitan dayazo daga cikin kano, duk dama sauri yake shima zai karkare aikinsa zuwa gobe juma'a zai koma cikin garin kano yanayin jikin inaya dayagani yasaka ya tsaya dan ya taimekesu gurgura inayan akay a gado mai taya aka kaita har wani daki aka fara saka mata ruwa snn aka ja jininta aka fara mata yan gwaje gwaje ayayinda taawure da hjya mairo da ayaana da ruth suke tsaye likita yana musu tambayoyi, ayaana ce tafi bada amsarsu sabida kusn komi na alaman ciwon addantan a idanunta ya fara.. bayan likita ya dau duk wani rahotonsu ya tafi dashi ciki nan hajya mairo tafara mita da masifa wa taawure kamar Allah ne ya aikota, akan meyasa tuntuni taawure bata dawo tudu sun nemi waraka ma inayah ba, saidai koda taji taawure tahau furta mata labarin danbanzan duka da kuma tsauraran kalmomin da juma ya furta akanta tare da jarumtar datay yau na kashe aurenta danta ceto rayuwar inaya sai gabaki daya jikin hajya mairon yay mugun sanyi, atake kuma sao ta koma lallashinta tana bata hakuri. lokcin ruwa akeyi amma ba sosai ba tunda sukaga likita yanata aiki baice musu komi sai suka dan samu sukuni aransu, har hjy mairo take basu labarin case inta da wasu mutane da aka samu rahoton cewa yan kidnappers ne kuma sunce zasu saceta, shine fa aketa case da ita har da mai anguwa akan zasu kafa vigilante group a kusa da kofar shagonta snn za'a basu daman rike bindiga sabida tsaro.. jin abun babba ne yasaka tawuree tace mata tunda jikin inayan ma da alaman sauki kawai takoma station agama case din in yaso in tagama ta dawo, da kyar dai hajy mairo ta amince da haka, koda zata tafi ita dayanta taje har ta dakin da aka kwantar da inayahn ta sameta wanda suna hade ido hawaye ya cika idonta tazo tadan rungumeta tayita mata adduoin samun sauki masu yawa tasaka mata albarka sosai. itadai inaya sai cewa take ayafeta takuma gode tagode da irin kulawar da suka bata sai kuma tay murmushi me cike da hawaye me rauni. ahaka dai da wann kalman har suka rabu da hajy maituwo dukansu suna zubar da hawaye ma juna at same time suna murmushi ma juna. hjy tana ficewa a asibitin tabi ta aje ruth a shago snn ta koma station agurguje da gunjin tausayin inayahn a zuciyarta bayan tafiyar hajy maituwo ba da jimawa taawure tay zamanta a reception daga ita sai ayanah, sallahn azhar ne kadai ya dagasu lokcin kuma already ruwan saman yadan lafa sosai saidai wani sabuwar haddarin ne yake kan sake tasowa gashi har yanxu likita baice musu komi ba. Dagata dayan bangaren at around 3:40pm na yamma ibaad ya bar school of medicine ya dawo gida agaggauce dan kansa har wani irin ciwo yake masa tsabar practical activities da yay a club dinsun yau. tun 11am na safe ya gama normal school lectures, frm 12-3.30pm dinnan duk acikin club practical lab dinsu ya kareshi sun dukufa sunata practical kala kala akan major field dinsa na cardiology at an introductory level. yana isa gida kai tsaye yahaura sama dama kuma dakinsa is always neat, wankansa kawai yay sharply yasan dake maheer bai dawo ba so baida wanda zai iya bata mai lkci, within few minute ya fito ya kintsa kansa anitse yasaka kananan kaya ajikin sa farin rigan raymond T shirt original cotton me dogon hannu da bakin wando suade da wata sleek sneakers yabi ya saka wata original black baseball face cap data masa mugun mahaukacin kyau kagansa kamar balabe except that he had this glowing yellowish body tone. shigarsa simple yet classy nd smart, bakaramin kyau yayi ba musmn da ya toshe idanunsa da fararen rayban spec da shirin zuwa anguwar tudu agaggauce dan yana so ya samu yajeshi ayau din nan dan komin dare yay makansa alkwari yaudin zai dawo gida dan yanada abubuwan yi a lab dinsun gobe sosai. bayan ya gama shirinsa tsaf ya fetsa turarensa original dior souvage me sanyi snn ya fito ya dau jakar bayansa da wayansa yana tafiya anitse har ya same ammi babba a falo tana kallon indian wani series.. qamshin turarensa me aji ya saka ta tafara daga ido ta kalleshi itade duk ta kallesa kyaun fuskar uwarsa take gani dan haka takejin ta tsanesa kamar mutuwarta. kallon tsana take masa har ya karaso ciki ya dan rusuna ya gaisheta ta amsashi ciki, snn ya sanar da ita inda zaije nanma tay kamar batajishi ba, after few scnds of silence dan kansa yagaji da attitude inta yamiƙe shiru ya fice agidan yanaji tana binshi da tsaki tare da cewa Allah yasaka mutuwarka ce ta kiraka a tudun mayen yaro kawai Allah yasa gawanka ne zai dawo bakaiba. ..koda ya dauki mota ya fice haka maganan nan nata yarinka masa yawo akai cikin wata karamar toyota jeep da bappa zaidu ya bar masa zaiy tafiyar dashi, yana tukin ahnkli ya kira bappan zaidun awaya suka fara magana ya sanar da shi cewa ynxu zai wuce tudu wajen hajy mai tuwo, hira sukeyi har ya isa cikin anguwar rijiyar zaki inda family house dinsu yake dan ya amsho wasu sakonin da za'a kaiwa hjy mai tuwo daga wajen mahaifiyarsa ammi karama, kusan kaf gidan babu karya ammi karaman tafi samun karbuwa awajen uwar mijinta, dake ita tasan wani abu waishi nitsuwa, dattako, gata da biyayya da sanyin hali, tunda taji uncle moh yasanar da cewa ibaad kawai zasu tura wajen hajiya ayau din taje kasuwa tasiyo dukkan wasu abubuwan masu kyau datasan hajy mairon tana mugun so snn ta dafa mata abinci me rai da lafiya tay packaging insa a close basket dan yawuce mata dashi. ganin hakan datakey na kyautatawa yasaka sumtimes har anty safeeran ma take gani tana daukar darasi, dan anty safeera is a calm young nd wise lady, a shekaru dai bazata wuce 35-36yrs ba duk dama babanta yana da kudi itama tana gama secndry din ta aure uncle mohd har suka samu first son insu mujaheed dayake sa'a da zainab arifah, sai yar autarta kulthum bayan nan ne ta koma karatu, she is curently studying msc micro biology amma a private university., duk duniya babu abunda take mutuwar kauna kamar mijinta uncle moh, shi mutum ne meison jin dadin rayuwa, he is all about this flashy rich guy life, kominsa is loud, tun daga way of life insa me aji, har sutura, kominsa me tsada kawai yake sawa, he is the finest nd the youngest engineer of the almansur's elders, ryt in his early 40s, shi farine sosai dogo mijin novel, mai cute red lips da kwantaccen saje, gashi da saurin fara'a, mutane suna yawan cewa dansa mujaheed yagado farin fatarsa ne sosai. anty safeera can do anything to please him, wani irin soyayya na amana take masa, ganin ibaad agidan yasa sai itama tajeta sashenta tadan tarkato turaruka masu kyau da tsada ta bashi danta burge mijinta, agabansa tace asaka ma hjyn kayan nata tsarabar aciki. lafiya lafiya ibaad yay musu sallama, uncle moh ya rakosa har gaban motar jeep in yanamai dada jadadda masa cewa in har ruwan sama ya tsaresa a tudu karyace zai dawo sabida akwai fatake masu kidnaping da barayi kawai yayi haquri ya kwana agidan hajy mairo inyaso gobe da sassafe sai ya dawo sude babban burinsu shine ibaad ya samu yaje tudun ya gano musu asalin menene ke faruwa da mahaifyar sun acan, snn ya lallaba musu ita taji aranta cewa zata iya barin wajen ta dawo cikin kano ta zauna tare da su a gida. gabaki daya tabi tahana yayan cikinta binta can tudu sukuma anan cikin kano hanklinsu sam baya kwanciya, sai tace sam za'a sace matasu in sukazo, saidai kawai ayi waya tsakanin ta da bappa zaidu da uncle moh akai akai, dake suna yawan tura mata kudi kowani wata ko cikin sati, prof zayyanu kam dama tun tuni ya dena nemanta kuma bata wani damu da baqin halin sa ba dan abune data saba dashi tun bai kai ma haka ba, ko surukanyenta da jikokinta ma knsu bata fiye kiransu ba sabida tsaro. at around past 5 ibaad ya kammala duk wata maganansa da uncle mohd snn ya shiga jeep din yakama hanyar anguwar tudu dake wata bangare ne me nisan gaske acikin kano wajen tafiyar awa uku ne da rabi sabida hanyar shiga garin babu kyau ko kadan tun kafin ibaad ya dauko hanya, ata can bangaren juma kamr dai kullum, zuwansa wajen fulani jin labarin rayuwar da taawure takey a tudu bai kare masa ta dadi ba. dan kuwa daga isarsa majalisan dattijai ya tarar da su kaca kaca anata raha, toh yay dasu aje gefe suyi magana amma sukaki suka bige da tsokanansa kamar yadda suka saba kullum. dakyar da wahala suka dan sauraresa suka koma gefen kai tsaye ya fara musu tambyar dake tafe dashi, dayan bafulatanin ana cemai sajo shi yafara ce masa ai wnn tsohon zance ne, yaran sa kam dama cikakkun yan barikine dan sun mugun shahara a anguwar tudu msmn ma inayah itace ma ake cewa gwarzuwar tudu. hanklin juma sosai ya tashi da jin wann furuci, saida suka ganema cewa bada saninsa yaran suke karatu ba aikuwa su suka hau fede mai biri har wutsiya na batun karatun da su inayah da ayaana sukey, komi da komi saida aka gayama juma abaibai wanda tun bai bar wajen ba mazan dake wajen aka fara yaɗa labari nacewa juma cikakken lusari ne baida gindin haifan yaya maza gashinan ashema matarsa taawure tafi krfinsa akan harkan gidansa da yaransa taje tudu ta saka yaransa a makarantar kafuraye batare da izininsa. ranar kamar kan juma zai fashe da feshin wuta haka ya kamo hanyar gidansa da gudu idanunsa sunyi jajizir ruwan saman nan da aka fara sabo kaf akansa ya kare... yana dawowa gidan ya shiga turakarsa ya dau wata igiya ya cusa a wandonsa snn ya dau wata addansa mai kaifi akan yau xaima tawure dukan mutuwa snn ya sare kafafunta dashi.. hakanan yaci nemansu agidan har wajajen daya saura na rana bai samesu ba kuma kwata kwata bai kawo aransa cewa har taawure zatay tsaurin idon kashe aurensu akan ciwon inayah ba, adan dolensa yaje jejo ya nemo kasurkurmin magulmacin nan dandanko, sabida yasan duk tsiya abakinsa kawai zaiji labarin inda taawure takai masa yayansa, haka ya bazama jejin kmr mahaukaci da kyar ya sameshi, dandanko dayaga juma wujiga wujiga sai yaki sam ya gayamai komi saida ya sha cikinsa yaji labarin asalin meke faruwa tukuna. bayan yagama jin komi sann yahau kara masa wuta yana cewa aidazu ance masa anga matarsa taawure ta goyi innari sun wuce tudu da kayansu, snn yabi yace ma juma toh tabbas cikin shege ne inayah take dashi sukaje zubarwa a tudu awajen likitocin kafuraye, inba hakama ba, wani irin ciwo ne haka inayah takeyinsa da amai da rashin cin abinci da kuma ciwon ciki me tsanani..snn kuma ace duk saiwoin kauyensun nan ya kasa magancewa... yace ma juma kawai dai cikin shege innari taje ta kwaso taawure take kokarin boyewa kawai yaje ya dau mataki sabida kar martabansa da kimansa ya kara zubewa a garin majiya. hakanan ya kara pumpa zuciyar juma da zugi da kuma zargi harsaida yasaka ta karayin baqi qirin da mummunan fushi da kuma bacin rai, daga nan babu wani jira juma ya saɓi sandan sa da addarsa ya wuce garin tudu acikin yayyafi, ya iso around 2pm dede na rana lokcin jikin inayan yafara rikicewa likita ya fito yana kkrin ceto ranta da taimako da ake bayarwa na emergncy sabida sun riga sun gano cewa chronic appendix ne yake damunta gashi bayan ya girma harma yafara ruɓewa acikintan dolene kawai amata tiyata aciresa agaggauce. tun bayan sallahn azahr suke cikin wann tashin hankli anata kkrin stablizing din inayah kafin ace zaa nemo motar da zai kaisu cikin birnin kano dan amata tiyatar nan agagguce gashi lkcin ana wani irin kwaxa ruwan sama me yawa da kuma tsawa duk da zafin ciwo wasiyar hakuri da neman yafiya kawai inayah take nema awajen taawure da ayanah dan ciwon ciki takeji mei tsananin ciwo da bazata iya fasalta azabansa ba, anata rububin nan ashema kudin tiyatan nasu bai cika ba, gashi taawure bata da waya haka tafita tabar ayana ajikin inayah ruwa na dukanta duk abun hawa sundauke da kafa ta dinga tafiya cikin sauri tay hanyar police station neman hajy mairo dan tabata aron sauran kudin tiyatan agaggauce.. ficewarta a asibitin bada jimawa ba Allah yay ma mijinta juma isowa har cikin asibitn da taimakon wasu matasa dake yawan zama daf da kofar gidan hajya mai tuwo dake zaman saka ido dama suke sune suka dada tabbatar masa cewa tabbas taawure da yayanta suxo amma sunbi hjy mairo sunje asibiti tun da jimawa ransa a matukar dagule ya farabibiyar kwatancen asibitin tun abakin matasan dayake tambaya yaji kusab kowa ana cewa inayah gwarzuwan tudu, shi duk ya dauka gwarzancintan nan a karuwanci ne da tsabar iya bin maza baisan gwarzuwan karatun qur'ani suke nufi ba. zcyarsa baki kirin ya diro cikin asibiti, daf lokci ciwon cikin nata ya tsananta sai nasiha take ma ayaanah akan karda tay rauni koda ta mutu bata duniyan nan ta tabbata ta tashi tsaye tazama wata jajirtcciyar mace snn ta mata alkwarin zata cika ma mahaifyarssu taawure bban burinta naganin sunyi ilimi sun zama mutanen kwarai. tsabar kukan da sukeyi rikeda hannun junansu in an intense emotional state basuma san sanda juma ya shigo kansu ba. ji kawai sukayi ana huci daga bayan su ankuma zaro katon sanda kmr za'a je yaqi a mugun zuciye yana huci yadaga sandan sama zai bugashi akan nurses din dake tsaye duk suka saka ihu suka bar dakin aguje ganin sa gabjeje babu wacce tay gigin taresa. dayaga haka sai girman kansa ya kara hautsina yafara dirin masifa ta inda yake shiga bata nan yake fita ba yabi ya haukata asibitin da zage zage ayanah ta mugun tsorota, yadda kasan zucyarta zai fice daga kirjinta ya fice, amma haka ta cije ta ki sam tatashi ajikin inayahn tabi ta rungumeta tana kuka mai mugub karsashi wanda hakanne kawai yasaka bai kai musu dukan atare ba. muryansa kamr zai tada asbitin yake kiran taawure kamr wani tabbabe yanamai zaginsu yanamai cewa inayahn karuwa tsinanniya kawai, yar bariki irin uwarta, yace wallh kinyi asara innari Ashe dama cikin shege kikayi kuke boyemin keda uwarki?? da yaren buzanci da fulatanci duk ya hada yana tsine mata dashi. itade inayah kuka takey tana furta innalillah wa inna ilaihi rajiun....idonta a lumshe taki tace masa komi taki ta masa bayani bare ta bashi haquri.. ..duk wani xafin xagi me tafe da amon muryansa dayake saukewa aknsu ji take kmr ranta yake zarewa dan zafi. ayanah da tsabar tsoronsa ma bata iya masa magana ido da ido amma yau babu irin tsaurin ido da yaren da bata masa rantsuwa da bayani dashi ba. tabi ta rungume inayah sosai tana kareta dagashi cikin kuka mai rauni, tanacewa baba ciwon appendix ne yake damun adda inayah ba cikin shege ba hargagi yake ko ajikin sa kamar baijinta tanakan maganan ma ya ficokota ya tureta ya faffala mata maruka masu karfi, yaki sam yaji komi, shide yanaso ne ma yaga kawai ya gwada ma inayahn sandansa ya kashe ta, dakyar likitan da wasu maza suka shigo suka samu suka rirrikesa snn aka kwace sandan daga hannunsa, ahakama sai zagin yaransan yakeyi kamar bashi ya haifesu, anfi minti ashirin ana wann hayaniyar da juma... ayaanah ce ta fara jin daukewar numfashin inayah, ta mike da sauri jikinta na bari tayo kanta tun bata bude baki ba ahankli tajiyo kalmar shahadarta daya kufce mata abaki very faintly., akace wai duk inda malaikar mutuwa yazo sai iskan wajen yayi daban wani irin dimmm taji wajen ya dauke mata cakkkk, dan tunda tajiyo wnn numfashin ta na karshen taji kirjinta da jijiyon zuciyatta duka sun tsinke jikinta na wani irin rawa atake ta juyo sai kuma tazube aragwabe ajikin inayah tafara wani irin kuka mekara tana jijjigata tana kiran sunanta kamar tabbabiya.. da gudu likitan ya sake juma ya karaso wajen aka dudduba aka samu rai yay halinsa kowa yana furta innalillah aayana ta zube kasa tana kuka kamar ranta zai fita amma juma ko gizau baiji ba dan ya mugun tsanar asbiti da duk mutanen dake cikinta, anata batun yarsa ta rasu amma masifa yakeyi yana cewa sam cikin shege akazo zube mata tay mutuwar kafirci. ran kowa saida ya baci a asibitin ko ajikinsa, shi mutuwar inayahn ma dadi ya masa gani yake data haifi shege agidan sa gara ta mutu, hakanan ya fizgo aayana waje, lkcin ana yayyafi sosai ya tsare adedeta ko ciniki baiyi ba ya cusata ciki yaciro igiyansa daga aljihunsa ya daure mata hannunta biyu da igiyan ajikin karfe ta cikin keke, snn ya koma ciki yanamai kara saukar musu da jakar balai yabi har kan gadon ya dauki gawan inayan akafadarsa, itama ya saka acikin keken, duka dashi da yaransa ya debosu agabansa suka kama hanyar garin majiya aganinsa sai ynxune ya cika namiji, snn zai nuna ma kowa tsananin jarumtarsa for once dai zaiyi abunda ya dace akan yaransa bisa tsarin al'adarsu ta kaka da kakanni dan martaban sa da kimarsa ya dawo. lokacin ruwa aka farayi sabo kamar da bakin kwarya wanda shine yasaka har taawure bata samu abun hawan dawowa da cikaton kudin tiyatar data amso wajen haj mai tuwo akan lokaci ba ko cikakken minti biyar juma baiyi da dauke yaransa ba ta iso asbitin wujiga wuijga kusab agigice jikinta yay jagwab da ruwa tazo musu da cikaton kudin tiyatar cass har tana haqi, tsabar tausayin data basu da kyar aka samu wata dattijuwar health worker data gaya mata cewa Allah yay ma inayahnta rasuwa snn gadai jahilci da haukar da ubansu yazo yay asibitin kuma ya tafi da duka yaransa gida ynxu tunda aka fara mayar da maganan kusan kangare taawure ta suma daga tsaye har saida sukaga bata motsi snn aka bambamreta daga sudden shock din data shiga ciki aka samu itama bata ko motsi dan mummunn bugawa zuciyarta yay atake kuma ta suma aka bata gado ana kkrin reviving inta dan karta samu sudden heart attack due to shock. tundaga hanya ayaanah take rabza kuka mai kara da karsashi, keken yana sauke su juma ya taso keyanta da haryanzu take rabza kuka kamar ranta zai fita wanda duk yawan ruwan nan da akeyi duk jejin saida ya dauka da karar kukanta, tanajin matsanancin tsoron abunda ke faruwa ga tsananin baqin cikin mutuwar addanta na dada gigita mata kwakwala tare da tsinka mata jijiyoyin zuciya.. sun iso gidansu babu takalmi akafara bare dankwali, haka juma ya turata akasa yabi ya kulleta adaki tareda gawan inayan snn ya fito waje ya wuce gari yakirawo mutane dan a masa shaidan binne yarsa da zaiyi bisa hukuncin al'adansu na kauyen, gashinan ruwa fa akeyi sama sama dake la'asr ya riga ya shigo ana neman kusan 4;45pm on dot amma hakannan magulmata da yan son ganin kwaf kwaf suka bazama yana bude kofar ya samu aayana tayita kuka harta sume tay karau ajikin gawar inayah dake dauke da fuskar murmushi. wani irin shure aayanan yay gefe ta fadi akasa snn ya iyo ma maza biyu suka shigo, cikin masu fidda gawan inayahn dum mamaki ya rufesu ganin ynyin fuskarta da murmushi har suna tsammanin cewa ko ba mutuwa tay ba sabida wnnn hasken da fuskarta yay sosai kamar ba ita ba. al'adace ya zamo basu yin jana iza wa wacce tay cikin shege agarin, dan haka juma ya sanar ya kuma nuna ma shaidunsa cewa yana Allah wadai da abunda ya faru da yarsa snn a shirye yake amata binnewar al'ada tunda cikin shege taje zubarwa., dakyar aka samu mata wanda suka mata wanka aka suturtata, ko kabari ba akaita ba kawai aka haƙa rami a bayan gidansan ta cikin jeji normally bisa koyarwan addini ladubba ake bi ma saka gawa a rami ahnkli snn ta hannun dama amma koda sukazo saka inayah anata kabarin gungurata kawai sukayi sai suka shushhure mata kasa akanta har saida kabarin nata ya rufe...... (muna rokon Allah ya kare musulmi daga sharrin jahilcin wasunmu musulaman a duk inda suke, true life story, wata sabuwar makwafcyrmu christace baikai ko wata biyu haka ba data tataɓa furta min cewa ita babu abunda zai sakata taso musulunci ko tayishi harta mutu sabida musulmai mugaye ne, dalilinta nafarko shine babban yarta tabar christanci 2yrs back ta musulunta ta aure wani musulmi amma tunda ta shiga hannsa bakaramin tozarci da walaknci me tsanani takesha ba ga duka ga horon yunwa ga zagin cin mutunci, na biyu kuma awani kauyensu a jos tace mana da idonta tagan anyi ma wani mutum bawan Allah irin wannan walakntaccn binnewan da akay ma inayah, wai lefinsa shine shi tubabbe ne ba a musulnci aka haifesa ba, tace sanadiyar wann incident din mutane dayawa sunbar addinin. it was a sad reality in that remote villlage, it took alot of convincing kafin matar nan tazo ta fahimce mu harma tagane cewa ba haka musuluncin fa yake ba, snn zatama iya kaiwa kara kotun sharia dan akarbawa yarta yanci..kalubale garemu ne musulmai, addinimu bawai sai a fuska ko a baki bane. yakamata ace kyawawan halinka ko halinki shine zai fara bayyana kyawun addininki a duk inda ake, lets all make sure we set a good example of our religion no matter whom we are dealing with...bissalam) *a saurare sabon Update ranar monday in sha Allah* idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [03/11, 21:06] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE BOYE..1️⃣3️⃣ ruwa akeyi sosai amma bashine yahana jama'ar kauyen majiya tahowa gidan juma kwansu da kwarkwartansu dan sugane ma idanunsu abunda ke faruwa da yayan juma ba. hatta wazirin sarkin buzaye saida aka dagosa da lemansa dan yazo yagani yakai rahoto gaban sarki... agaban kabarin inayah inda suka gama shushhure mata kasa aka tayar da wani sabuwar hayaniya tsakanin fulani da buzaye, kowanne kabila tana kirga a wanne bangare ne akafi samun abun kunya, inda atake wazirin sarkin buzu cikin izza yake nunawa jama'a cewa dolene kawai juma ya amshi lefinsa snn ya tashi tsaye ya cigaba da daukar tsatsauran matakai akan iyalansa domin kare martaban al'adarsu da mutuncinsu na buzayen majiya, saƙo na farko da sarkin buzaye ya aiko shine marmaza akawo masa juma da yarsa ayanah a fadansa agurfanar da ita, snn a aurar da ita ma almajirin gonan sarki ayau dinnan sabida gujewa afkuwar wani sabon abun kunyar, ko kuma juman ya tattara inashi inashi da yarsa yanzun nan subar garin majiya batare da ya dauki komi daga arzikinsa ba wanda bakaramin tashi hanklin juma yay dajin wann babban maganan ba.. duk dama cikin yayansan duk yafi tsanar ayaanah aransa, amma gani yake kamar daya aurar da ita wa almajirin gonan sarkin buzaye gara kawai ya tsine mata tabi duniya ko ya bada ita kyauta ma kafurai,bisa a'ladan kauyen babu wani tozarci da kaskanci dayafi ace maka yarka tana auren almajirin gonan sarki, lamari ne babba me shaqe da rayuwar kaskanci, dan muddin almajirin gona ya aure mace no matter how minor she is koda yar kasa da 10yrs ne,toh uban gidansa ne zai soma saduwa da ita kafin nan mijin shima ya sadu da ita, haka zasuyi ta passing passing da ita har iya karshen rayuwarta,iyaka hatsin gona ne zasuna bada ubanta kowani wata amma ko sadaki bazasu biya na auren ba. bisaga al'adansu haka abun yake tun tun kaka da kakanni shiyasa kowa a kauyen baison ace wani qaddara ya fadawa yarsa ta aure almajirin gona dan kmr babban purnishment ne da ake bawa mace dan a kaskantar da rayuwarta na har abada bisa wani leifi data aikata ko iyayenta suka aikata. tunda aka sanar wa juma abunda sarkin buzaye yace akan yarsa ayaanah aka fara tada hayaniya da shi agaban kabarin dayan yarsa inayah. tsawa da kuma hayaniyar mutanen da suka binne gawar inayah ata bayan gidansun shiya soma farkan da ayanaah daga doguwar suman datayi, A mugun razane ta farka rike da kirjinta dayaketa bugu kamar zaifita bakinta dake ɓari na dauke da kalmar innalillahi wa inna ilaihi rajiun ciwon zuciyarta sosai yake son ya tashi da karfinsa saidai wnn mental shock da surpressed survival mode din datake ciki ahalin ynxu shi ya hanashi nunawa, mikewa tsaye tay arikice dabataga gawar inayan akusa da ita ba cikin tsananin razana ta kara fashewa da kuka cikin mugun rauni ta rike kanta dake mata juyayi Wani irin runtse idanunta tayi tana kukan me cike da zafin mutuwar yar uwarta wanda yana tahowa ne da radadi tana ji kamar bazata taɓa iya rayuwa babu addanta inayah a duniyan nan ba,cikin yanayin tsumayi take kukan, koinanta na rawa rawa da alaman cewa tana cikin yanayin tsananin fushi, rauni, da tashin hankli. acikin ranta addua takeyi na neman teimakon Allah musmn daga alkaryar wannan mummunan qaddara dayake shirin tunkarosu, duk saukar numfashinta acike yake da uban nishi mai mugun tada hankali da kada ruwan ciki dayake biyo baya.. tanacikin kukan tafara tsunkayo hayaniyarsu wanda sai a sann ta dawo cikin hayyacinta jikinta na rawa rawa ta iso har bakin windonsu inda hayaniyar yafi tashi din ta kasa kunnunwanta taji inda aka kai gawar addanta inayah dan itama taje.. mannuwa tayi abakin windon ta jingine babu abunda yake tashi face razanannen sautin muryan wazirin sarki yana tada jijiyar wuya yana zagin babanta agaban mutane tare da jadadda masa cewa bazasu bashi wani uzuri ba laifukan da ahalinsa suka aikata yay yawa, na farko yaransa sunje suna karatun kafirci (boko) aboye, na biyu matarsa taawure ta raina maganinsu ta al'ada takai yarsu inayah asibiti wanda tsabar tsanar asbiti da sukay shine suke kiran sa da "kangon kafuraye". na uku kuma yarsa ta mutu musu da cikin shege agari. dan haka, sukace.. baza ai masa wani uzuri ba, ko yabayar da yarsa ayaanah su aurar da ita yau, ko kuma a koresa agarin majiya batare da ya dauke kominsa ba kuma korace na har abada babu dawowa. tamkar feshin wuta haka ayaanah ta dingajin saukar maganganunsun acikin kunnuwanta, jin duniyar na juya mata, gata da ciwon raunin zuciya wani irin jiri ne ya kwasheta abazata dan batama san sanda tasake windon ta sulale kasa amugun takure tana kkrin cusa kanta a tsakankanun cinyiyonta ba maganan auren kawai ke dawo nata kai tsabar yadda zuciyarta yake bugawa da azaban tsoro yasaka ta cije takara ƙarfafa speed in fitar numfashinta dan kada ciwon raunin zucyar nata ya tashi mata aynxu.. cikin azama ta miƙe tsaye adaddafe bugun balai kirjinta yake sai diffff difff difffff diff numfashinta yakey dakansa yana sauka kamar wanda zai dauke gaba daya.. kara leka windon tay jikinta yadau tsanannin zafi hawaye masu tsananin rauni na zubo mata musmmn data kara zuba ido tanata kallon kabarin addanta rauni me yawa ya rufeta tanaji kamr wuƙa aka soka mata akan kirji. tana kokarin dauke ido akansu kenan daga can nesa ta hango wani mutum dake kkri ya kalleta suna hade ido kuwa kafin yayi magana da wani damugun sauri ta tsuguna jikinta na rawa rawa atake taji kmr she need to act fast fast kawai de ji take kmr bazata tsaya akamata amata auren dole ayauba itakanta bata san daga ina wani irin karfi yazo mata ba da gudu tamike ta nufi can bakin kofa ganin da tayi kofar ya budu kadan ta leka waje tsakar gidan taga har yanzu babu wanda ya shigo ciki. tafi mintina uku cikin tsananin tsoro tana tsaye tana ta kallon tsakar gidan ganin kamar babu motsin kowa anan yasata tayi mustering courage da kyar tacire tsoro tafito ahankli a hankli tana tafiya ruwan saman da akeyi na wani irin zuba na dukanta kirjinta na bugawa da karfi karfi kafafunta har suna sarkafewa danji take kmr bazatakai bakin zaurensu ba. cikin tsananin rauni da tsoro har ta fito waje inda tanajin kanta asararin kofar gidansu bata tsaya ba ta saita hanyar jeji ta falfala da wani irin gudu kamar damisa ne ya korota.. gudu takey batare da ta juyo bayaba tana gudun tana rabza kuka tafadi kasa ta tashi, kai tsaye ta dauki hanyar anguwar tudu amma tacikin ciyawa dan tsabar tsoron karwani ya ganta daga nesa, haka tarinka bibiyar ciyawan jikinta na tsnnin rawa ciyawan yana mata rumfa tana zagaye cikin tsananin tsoro da fargaban kar akamata, gashi ko yar takalmi babu akafarta sai dankwali daya gama jikewa da ruwa daga doguwar rigarta har doguwar yololon sumanta me shegen tsayi da tsantsi sun balain manne mata awuya da jiki, inda wani dan uban silky smooth natural beautynta yake haskawa bana kadan ba. cikin wnn yanayin ta rarrafa zatafito acikin ciyawar tasaiti hanya da zai sadata da hanyar tudu kenan tana qusa kai kuwa wani dan aikan sarki dake tahowa da lema yay caraf yaji motsinta arazane ya koma baya da tunanin ko maziji ne aikuwa suna hade ido cikin daka mata tsawa yace keeee ayaanah fito nan dan bura ubanki shegiya ni zaki tsorata? amugun tsoroce mai tattare danyen taurin kai wanda bata taɓa sanin tanada irinsa ba ta shareshi batacemai uffan ba takoma cikin ciyawar da sauri sauri tafara rarrafawa aciki tana komawa baya tanaji yana ihun sunanta amma batako amsashi ba harsaida ta sabule ta fita tawani hanyar da bata taɓa saninsa ba.. haka mutumin ya ci nemanta acikin ciyawar da bai ganta sai yadauki dankwalinta daya samu akasa wanda agarin rarrafen ne ya zame akanta ya fadi batama sani ba. girgiza kansa yay ya wucewarsa da dankwalin yana sauri sauri ya isa wajen su juma dasauran mutanen dan ya gaya musu saqo snn yace musu yaga yarsa ayaanah ahanyar tudu zata gudu. bangaren ayanah kuwa tunda ta fice aciyawar gudu take da iya karfinta, bata ko juyawa. kuma ahalin ynxu bata san ina ta dosa ba sabida canza hanya datayi gudu ta dingayi har saida tay nisa taga ashe babu wani hanyar billewa gaba jeji baya jeji cike da karayar zuciya ta nemi wani waje tafadi akasa tanata rabza kuka me kara ruwan saman nan kaf dinsa akanta yaketa zuba taji tarasa abunda yake mata dadi.. tafi minti goma ahaka akwance daga can can nesa sai ta fara jin motsin kafafu can kuma taji muryan samarukan majiya suna tahowa suna ihuuu yadda suke tahowa yuuuu da alama dai an biyota ne za'a kamata. arikice ta miƙe jiknta yana wani irin kar karwa sabida gabaki daya karfinta ya kare har tangal tangal take bata tsaya duban inane gaba ba kawai ta duru cikin jejin da sauri tadinga bin ciyawa tafadi ta tashi tanawani irin kukan tsoro, bata hankara ba wani irin mugun tsantsi me hatsari ya jawota phewwwww kamr iska sai jin kanta tsuuuuu tay tana tafiya akasa kamr ana janta amugun firgice ta tsala wani irin ihuuuuun razana sai ji tay tsantsin ya fettota kan hanya wani irin karan taka burki da wawan tsayuwar motar dataji a kunnunenta yasa atake tabi taja zuciyatta ta suma.. innalillahi wa inna ilaihi rajiun cikin lunshe ido da budewa ibaad ya furta hakan da karfi ayayin daya bude lumshahen idonsa da suka tsaya cakkk dan bazai iya bayanin yadda yaga fettowar yarinyar waje daga jeji kmr an jehota acikin kiftawar ido ba. cak ya tsaya yanakan salati baikuma motsa ba, dan shi ba mutum bane me saurin rudewa iyakan hannunsa dake rawa rawa akan stiring yasake da tunanin ko ya bugetane ko kuma karar gudun motarsan ne ya razanata, after like 3 scnds yabude motar yafito cikin tafyarsa mai kama da sauri sauri dan ruwa ake sosai, cike da jan aji gami da lura jin kirjinsa na matuƙar bugu ya karaso wajen ganin ashe motarsan baima taɓata ba yasa yaji sanyi aransa kasar wuyar sa ya furta hamdala snn ya mayar da hanklinsa kanta da sauri wanda tun bekai ga tsugunawa ba yahau kare mata kallo duk ya dauka ma tafi haka girma saiyaga ashe yarinyace karama jikinta tay futu futu da turbaya tabita dukunkune akasa asume da alaman kamr anjefota dan fuskrta kasa yake kallo tadan kwanta aringine acikin ruwan datti dake kasan hanyar duk turbayan data debo ya rufe mata kafafunta, yy tsammnin ko tafito wasar banza ne kawai na yara but something feel soo odd abt her, da niyyar masifa ya karaso kanta, ya tsuguna yanakai hannu yana taɓata kuwa tamugun firgita ta farfado a suman cikin dawo hayyacinta. kallonsa take a mugun tsorace kamar taga aljani dama can gata da mugun jin tsoron maza. tsananin survival instinct post-traumatic stress da take fama dashi aynxu yasa tazama very scared nd alert, kota suma kana taɓata sai ta firgita ta farka a mugun tsorace, a cikin rauni da kasala take kallon kwayar idanunsa ayayinda idanun nata sukayi luiiiiii kmr zasu rufu baisan sanda yay sauri ya tallabota jikinsa ba gani dayay tana numfashi daddaya ga panic attack and palpitations nishi sama sama kmr zata mutu masa ynxun nan. she was subconsiuosly a bit relieve dataga a hannun stranger ta farfado ba ahannun samarukan kauyensu ba, ibaad yana jira yaji tay magana amma sai shiru sai nishi, like she is figthing to breath...a daddafe ya tallabo fuskarta suna hade ido cikin wani iriyar baqon shauƙi ta damke masa hannunsa da karfin tsiya da sigar neman taimako tana kakalo iska daga kirjinta amugun wahale jin karfin ruwan dayake sauka akansu na karuwa harta saman kirjinta yana raunata mata gangan jikinta sosai. shide tunda ya rikota jikinsa gabansa yaringa faduwa da wani irin balain ƙarfin bugu wanda bai san namene ba. the girl is too fragile nd beautiful to be termed a human being, gata yar karama kiris ya rage ya kawo aransa ko aljanace but she looks too real to be unreal, dan tsugunawar scnd biyu yy akanta ganin takasa dena kallonsa arude da alaman distorted confusion kmr batama sanda isowarsa ba wnd hakan ya kara ruda mai tunani she looked so scared and in dire need of his help, tamkar yadda ruwan ke zuba akansu haka nan ruwan hawayenta yake zubowa ahannunsa datay ma mugun damkar karfi. voiice dinshi adan ƙasaitance game da sake wata shakuarryar gyaran murya Yay tapping face inta ahnkli kuma cikin sauri yace "keeee...keee...ina iyayenki? daga ina kika fito, meya kawoki nan acikin ruwan nan? jin yay magana sai ta kara razana dashi, duk abubuwan da suka faru na mutuwar addanta suka fara dawo mata kai a mugun firgice ta sakeshi zata mike tsaye ta arce da gudu jiri me karfi ya karo wainota jikinsa caraf kuma taji ya riketa, suka kara haɗe idanunsu waje guda jin wani irin electric shocking mai tsananin qarfi daya sarkafe su waje guda tanajin sassan jikinta yana kara ragwabewa da mummunan tsoro. kirjinta na tsananta bugu tanajinshi fat fat zucyarta yana racing yana daka tsalle tamkar wnda zai ballo waje.. wani azababben kuka ne ya kwace mata, tana kkrin kwace kanta ahannunsa danta gudu taga sam yaki ya saketa, cos he is trying to observe her, waiko kurma ce dan yaga numfashi kawai take iyayi dakyar bata magana shima numfashin datakejan dakyar take janshi waje... ya dada rikota yace "nace ina iyayenki suke ko ke kurma ce? daga ina kika fito?? kina ji kuwa... tun be gama rufe bakinsa ba yaga ta kalleshi, snn ta juya ta kalli jejin ta fashe da wani irin tsoraccen kuka daskarewa yayi a tsaye shima yana kallon jejin ransa yace kode kidnappers ne suka saceta ta gudu babu abunda baisaƙa aransa akanta ba. gabaki daya saiyaji ya kasa samun karfin gwiwar barinta, she is soo young, gata da kyakkwar halittarta da kwayar idanunshi bai taba ganin irin sa ba, he was lost for a moment cikin rasa nayi da ita, first time in his life dayaji gabansa nq mugun fadi akan stranger gata karama sosai ta bashi tausayi, hasken fatar jikinta dayake nan kamar an wankeshi da ruwan madara yay wani irin kyau wanda ya mugun tafiya da imaninshi yanajin dukkan tsigar jikinshi suna mimmiƙewa duk dama karamace but she sure loook absolutly sexy nd breathtaking barin ma da jikakken sumar kanta ya mammanu agefen wuyarta da kyakkwan fuskarta da wani jarababben diso dison ruwa daya salkafe kan labban dan ƙaramin pinkish lips dinta atake koinanshi ya dauka da wani irin rikitaccen yanayi mai tafe da wata muguwar azabar kokonton ko dagsken ita ba mutum bace. ,..itama dukkan kallonta zage ta ƙare masa ta rasa yadda zatayi dakanta sai uban rawa rawa da jikinta yakeyi tana kuka tabita tattara wuyar rigarta da sauri ta makureshi har wuyarta cikin jarumta, dan takwaco kanta da ga hannunsa tayi, tana shirin barin wajen da wani irin snyin kasaitacyar murya mai daskarar wa taji yace mata "suwaye suke binki? please tell me, ni zan taimaka miki kinji ko?? wani cak kukan ya dauke mata ta juyo tana kallonshi da sigar rashin yadda, dan shiru tayi tana shirin kufcewa taji ya kara damko hannunta wani irin lumshe idanunta tayi cikin sauƙe karyayr numfashi dan har tsagar kanta taji wani irin tsoro me tsanani na tsaga mata zuciya. yana kkrin juyata ta wani irin kufce hannunta daga nshi da sauri wani irin juyi tayi tare da yarfa masa shauran burbudin jikakken sumanta acikin kwayar idanunshi, da sauri ya sake ta yana kkrin goge ruwan dasuka feppetu masa acikin idanun kan ya gama ya bude idanun sa yaganta can gaba ta arce da gudu, ya tsaya cak baiyi motsi ba ya yanata kallon yadda take falfala gudun tana zuba kukan tashin hankali da tsoro da bai taɓajin irinsa ba, step daya biyu zuwa na uku tay agabansa sai ragwaf jiri ya kwasheta tafadi kasa wann karon da mugun karfi ciwon raunin zucyarta ya tashi.... he stood der for a while da tunanin ko kawai yashiga motarsa ya shareta ya wuce inda zashi ne koko ya karasa ya dagota inta sake farfadowa sai ya kyaleta ta karata atacan tunda bazatace mai komi ba wani abu acikin ransa kuma ya kasa idda lissafi, cos he knows when a person is soo scared kamr haka and is experiencing sudden symptoms of heart failure they may exhibit a range of behaviors and physical symptoms irin natan nan, ryt from her Behaviors yaga tulin Anxiety, with panic attacks she is Restles nd agitatated, kmr she is Confused, disoriented, duk dama yay zaton kurma ce amma yasan Difficulty speaking or responding coherently maybe a clear sign of sumting serious musmn ma dayaga afari ta suma kuma ta farfado a firgice so weak nd scared, acikin duka alamomin ciwon raunin zuciya abu dayane tall yarage bai gani ba wanda shine loss of consciousness sai kuma gashinan yaga ta sake sumewa yanzu... yana gama wann lissafin yakarasa kulle motarsa ya jefa key din a aljihunsa ya juyo, lkcin ruwan saman ahnkli yafara raguwa, motsi motsi ya soma ji daga nesa cikin jejin amma bai kula ba cikin sauri ya karaso kanta yaga bata ko dandanin motsi duk dama ya taɓata. acikin sauri yafara duban physical symptoms na hrt failure ajikinta yana kuwa dora kansa asaman kirjinta yaji faint parpalpitations with strong Shortness of breath ma'ana ba suma tay bama kawai numfashinta ne yakage ataciki yana mata wahalar fita waje, she started to look so pale nd more weaker, yasan badon ana ruwa ba da zufa tuni ya rufeta thank god for his elite private club practicals da duk bazai san wayannan abun ynxu ba, dagota yay hannunsa yakaita motarsa seat din baya danya bata up front emergency help dan karta mutu masa ya shiga ukku, niyyarsa saita farfado kafin ya wuce da ita can wajen haj mairo inyaso daga can anemi iyayenta dagatacan kai tsaye yafara Loosening zip din doguwar rigarta then he sat her down comfortably ajikinsa ya fara Monitoring vital signs inta kafin can ya fara supplying mata extra oxygen baki da baki cikin ikon Allah kuwa tafara responding... daga yadan hade bakinsu yahura mata iska yana shafa mata gadon baya ahnkli ahnkli sai kaga ta saki nishi me dan uban karfi wani hammmm sai tasake komawa lagwas ajikinsa amugun raunace, suna cikin wann yanayin bai hankara ba kawai yaga maza da sanduna suna ihuuuu suna fitowa wasu tagaba wasu ta bayansa duk sunga ayaanah kwance ajikinsa yadda yake fmr hura mata iska abaki yay kamar kiss sukeyi ga kuma hannunsa zagaye da ita ta baya nd he had no way to loosen her up face saida ya zarge zip din bayan rigarta.. kafin kace wani abu matasan fulani da buzayen nan kaf suka zageye masa mota suna kkrin zasu faffasa motar da sanda yay sauri ya kullesu aciki bai tsaya kintsa ta ba ya haura kan driver seat ya kunna motar ya taka motar da karfi ya dan razanasu har saida yaga sun ja baya baya. ihuuu da hayaniyane ya cikkke wajen shikansa ibaad yasan inhar ya fito toh tabbas zasu kashe shi da duka dan yaga ga dukkan alama jahilai ne sosai kuma sunfishi girma da karfi he was confused as to keep driving them off koya dau wayarsa ya kira gida akawo masa dauki, gashi aayanah ta kankame jikinta abayan seat, ko zip din rigarta bata mayar ba sai kuka kawai take mishi a motar kamr wanda yasota duk yarasa abunda ke masa dadi minti goma basuyi ba sai gasu juma da wasu dattajai sun faso.. nan akafara hayya hayya matasa sukace aisun ga me mota anan suna iskanci da ayaana shiyasa suke so su kashe su atare. dakyar wani dattijon da ake ganin girmansa ya dakatar da hayaniyar ya karaso wajen ibaad ya kwankwasa masa window ibaad ya bude dan kadan, dacan har mutumin ya fara masa magana cikin bude ido dayaga ibaad din bai nuna alaman tsorata ba ne yatsaya yaji ba'asin sa. ibaad ya gaya masa shima ana ya sameta, snn zai basu yarsu amma inkuma suka tabashi already ya riga da ya kira hukuma ya basu information na inda yke ynxu haka suna hanyar zuwa nan kawai ajirasu su iso shi bazai ma fito ba sai hukuma sunzo. dake yan kauye akwaisu da mugun tsoron hukuma sai kuma aka samu rarraben kai suka fara negotiating dashi, wai lallai saidai ya fito daga motar, ya basu yarsu hannu da hannu kawai ya wuce dama nemanta sukeyi in kuma be fito ynxu anyi magana ta nitsuwa dashi ba zasu kasheshi anan da duka inyaso duk wani abunda zai faru ya faru dakyar da wuya ibaad yadau risk ya bude motarsa yafito tare da ayaanahn datake kukan tsoro sosai da alama ma batamasan zip din rigarta yana bude ba. daga dattijon sai kuma juma sune akurkusa da motarsan sauran matasan dukkansu an umarce su da su tsaya agefe ...yawansu da makaman dake hannun su da ibaad yagani yasa kansa yafara juyawa kamr abun arxiki su juma suka fara magana da shi, da juma da dattijon ibaad ya musu bayani dalla dalla yadda ya same ayanah anan. fuska ba yabo ba fallasa juma yace mish sun gode dama shine mahaifinta.....neman ta sukeyi ɓace musu tay.. amma tunda ansameta shikenan. ibaad was kind of relieve dayaga sun fahimceshi, dan juyawa yay bayansa zai cewa ayaanahn ta karasa wajensu yana budan baki kamar kiftawa da bismillah yaji an buga masa wani abu akai da mugun karfi for good 30 minutes baisan inda yake ba sai kamr bayan mintina talatin masu kyau ya bude idonsa yaga hannunsa adaure gashi nan awani fadar kauye agurfane agaban wasu sarakuna su biyu, taron mata da matasa da dattajai sun zagaye su... yana daga kai abunda yafara ji a kunnensa shine "ni juma maharazou naba da auren yata ayanah, inyaso yaje canshi bariki ya karasa abunda ya farayi da ita, danko mun kashe shi bamusan dan waye bane kuma yariga ya kira hukuma gara abashi yarinyar tunda yafara lalata yaje can da ita nayafeta ma duniya su je duk inda zasuje suyi iskanci suyi muna fatan har abada karta sake dawowa mana wann gari.... ran sarkin buzu ya turmusa ya baci baice komi ba dan sosai yaso abashi yarinyar sabida yaga tana da kyau sosai, amma kuma tunda akace musu a motar kafiri aka sameta harkuma ya cire mata riga yana shafa mata jiki sai yazama na bazai iya fitowa fili yace abashi aurenta mashi da almajiransa bakuma. sarkin fulani ne yace shin kowa ya amince da wann auren?? kusan kowa ya amsa da ehhhh.. sarki ya mike tsaye ya kalle ibaaad cikin ido yace toh kowa ya shaida ayau Mun bayar da auren ayaanah yar gidan juma maharazou wa wnn mutumin mai mota.. agogon ibaad me tsada da suka cire a hannunsa sarkin fulani ya daga sama yace jama'a ashaida wann shine sadakinsa... amugun rude ibaad ya daga kansa cikin daka ma sarkin burkitaccen tsawa yace 'a'a dakata min malam...wallah ban amince ba. SURAYYAHMS 08060712446 [04/11, 21:22] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️1️⃣4️⃣ wani irin shiru wajen ya dauƙa ayayinda ibaad yagama daka ma sarkin fulanin nasu tsawa da wata iriyar kakkausar murya me razanarwa "ban amince da wann auren ba, wllh yadda kuka kullashi ann haka xaku warwareshi..what in the world is wrong with u people haaaa daga taimako?... cikin datsar numfashinsa tare da kai ma bakinsa duka dogaren sarkin yace "kaiiiiiii yaro ka iya bakinka!!kasan cewa agaban sarakuna biyu kake magana zamu iya kashe kafiri, mubinne mushen gawansa ann abanza, dan haka kama mutane shiruuuu ka rusuna kasa kayi ma sarakunanmu godiya da irin dumbin adalcin da sukamaka suka baka mata snn maza maza ka dauki matarka ka kara da gaba... adaddafe ibaad ya miƙe tsaye jini ya taro a bakin sa still hannun sa biyu duka a daure cikin tsananin tashin hankli da bacin rai yace"wallh baku isa ba ku kukasan wani aure ni bansan shi ba, kuma baku isa ku lakamin wani auren karya ba, tunda har kunsamu yarku, ku kwance ni kawai na kara da gaba, inba tsaban hauka da jahilci ba kun sanni ne da zakumin aure???? kunsan daga ina na fito? waye ubana? haka kawai daga taimakawa yarinya akan hanya sai kucemim wai na aureta a ina aka taba daura aure haka... Da wani irin zafi zafi dogare ya baaje rigar sa zai zaro dorina ya zanesa cikin tsananin izza da mulki sarkin buzu ya daga masa hannu snn ya kalle ibaad din cikin ido yace "kaiiii yaro kalleni nan..babu tsoro ibaaad ya daga kai ya kallesa duk mamakin yaron sai ya rufe jama'ar majiya da sukay shiru suna kallo sarki yace duk tashen rashin kunyarka akwai wanda sukafika anan dan haka mu muka daura auran snn babu wanda ya isa yazo ya kwance shi.. akwai wasu sharuda da dole ne zamu gindaya maka akan auren nan inka gama rashin kunya da surutun banzan kan saika sanar damu ka shirya. acikin kyabe baki sarkin fulani yace "kyaleshi, yana nufin daya lalata mana yarinya zaisha abanza ne bai aureta ba? tomu anan garin majiya duk wanda ya lalata mana yarinya yay iskanci da ita koda bamu daura masa aure ba aure tsakaninsu ya dauro..dan haka tun kafin raina ya baci na saka matasa su maka shegen duka anan gara ka fadi gaskiya snn kay niyyar tattara kafarka da matarka kubar mana gari.. atake jikin ibaad yafara rawa rawa cikin rasa abunda ke masa dadii tsaban bacin rai he was just in a total confused state kmr zai zauce... cikin tattaro makansa nitsuwa dakyar ya dubi sarakunan yace banfa gane me kuke nufi da na lalata muku yarku nay iskanci da ita ba? ni a ina nasanta da zan lalata, wann karaman yarinyar har me zan dauka ajikinta... cikin katse shi da hatsala juma yace" kaiii kafiri, karya kakeyi wallahi, karka sake ka raina mana wayo duk cikin mu babu wanda baigane ma idonsa abunda yafaru atsakanin ku ba... da bacin rai "ibaad yace meyafaru wanda ban maku bayani akai ba?? me kuka gani, innalillahi wa inna ilaiji rajiun ..yallabai dakai fa awajen komi yafaru ni banyi ma yarku komi ba kuma kasani juma baice masa komi ba ya jawo aayana a wani irin walakntcyrr ya finccikota gabansu a walakance kamar yar baiwa snn ya jefota har cikin fili tare da juyata yanamai nuna masa bayan zip dinta dake nan haryanzu a bude yace "inba iskanci kukeyi ba uban mezai saka har kacire mata riga snn ka kulleta a motarka kana tsotsan bakinta? tunda ka riga ka lalata min yata toh fa dolene ka tafi can barikin da ita kaje ka karasa iskancin da ita acan wallah bazamu amsheku anan ba. muryan ibaad na rawa rawa cikin tsananin tashin hankli da rudewa mai gauraye da bacin rai ya lumshe idonsa ahnkli yace "To hell with you malam!! ni ba dan iska lallatacce bane, kuma babu abunda ya hadani da yarka face mutuwar da ta tashi yi na ceto ran ta waiku wasu irin mutane ne haka abunnan ya faru a idonku ne snn kazo ynxu kana kawo wani xancen...just let me go out of this damn place nan take juma ya hatsala yace au zagina zakayi da yaren ku na kafirai?dan iska kawai makaryaci, baqin kafiri, lallataccen banza dan wuta,..karya kake wallhi ibaad ya rasa mema zaice dan ransa ya mugun baci, nan take ya bushe idonsa yafara amsa juma azafafe suka fara musu sosai yana cewa shi be lalata musu yarsu ba kuma shi bazai aureta ba infact babu inda zaije musu da ita. wajen ya cikke da hayaniyar musu tsakanin uban amarya da ango da kuma dukan dattijan fada suka nunamai karara cewa basu aminta da shi ba..cewa ma sukay guduwar da ayanahn tay dama wajensa tadosa.. case upon case ya tashi. ga matasa birjik sun fito da wukake sanduna da adduna suna jirane kawai sarakuna su bada oda ahau kan ibaad da duka da sara.. basuy tsammanin har zai iya tsaurin idon tambatsa taurin kai da muna zafin kai meyawa agaban sarakunan su ba espclly knowing dat shidayane kuma bai da makami.... sosai lamarin ibaad ya daure musu kai basu taɓa tsammanin akwai tsegeru irinsa ba, suna fada yana fada, ko sarki ne yay magana kuwa sai ya amsashi. Wani irin runtse idanu aayanah tayi tanata kuka mai zafi atsakiyan wann hayaniyar cikin yanayin tsumayi jikinta na rawa rawa da alaman tana cikin yanayin tsananin neman temakon gaggawa daga alkaryar wannan mummunan qaddara dayake shirin tunkarota yanxu.. batasan waye ibaad ba amma haka kawai aranta sai tanajin kamar ta gwammci ya tafi da ita kawai danta bar garin ta denama ganin babanta da sauran mutanen da alama dataga kmr kowane ya tsaneta.. tambayar duniyan nan ibaad yay mata akan cewa ta fadi abunda ya faru tsakanishi da ita da bakinta koda su juma zasu yarda amma haka tayi masa shiru tanata kallonsa banda kuka batace komi ba, duk sai akaga kamar eh dagaske ne hala shine kawai baida gaskiyaaa tabbas iskancin sukayi a motarsa shiyasa ma yake budewa aayanah ido agaban mutane har takasa budan baki ta fadi gaskiyan abunda ya afku. kan ibaad har juyayi yake tsabar baqin ciki da bacin rai the worst was when aayanah taki sam tay magana dan ta wankeshi daga zargin zina, infact emotional kukan datake tanakan kallon kwayar idonsa da wani siga tana dan girgiza masa kai sai yadada sawa aka dada maidashi makaryaci taɓabbe. gabaki daya ransa ya hautsina ya mugun baci yadda ya ki sam ya karbi auren yasaka ran juma ma ya matukar baci dashi, yafara cewa abashi sanda kawao wann yaron bai daku bane shiyasa yake da bakin yin musu dasu... ibaad na tsaye in total shock anger nd intense disbelieve har aka kawo mukeken sandan juma yakarba azafafe yay wuf ya daga sama zai warɓa masa akafarsa niyyarsa ya masa jina jina da duka koda zai dawo hayyacinsa ya amshi auren... yana daga sandan sama zai rafta kusn ajarumce ibaad yay wufff ya riƙe tamm da daurareen hannunsan jajayen idanunsu suka sarkafu acikin na juna shikansa juma yasha mugun mamakin irin karfi da taurin ran da yaron yake dashi matasa masu ruke da adda nan suka fara shirin shigowa fili ganin haka ayaanah tay sauri tazube gwiwarta a kasa jikinta nawani irin rawa ta kama kafafun juma da wani irin kyarma me tattare dakarfin tsumayi kanta acan kasa kamr baiwa muryanta bai fita sosai tsabar kuka take cewa Baba, baba, baba, miɗo waɗi hakuri...dan Allah ka tsaya. duka suka tsaya kallonta cikin lumshe ido takara fashewa da kuka mai karfin tsumayi tace "hoto maa ɗakku mo, baba karka dakeshi, kayi hakuri karka dakeshi _ko fii Allah_ . Mi waɗi woni waɗde mo,..da mugun karayar zuciya takuma cewa "min njahi jooni kay hakuri...wallh zan bishi mutafi yanxu.. wani irin shiru wajen ya dauƙa dukansu rike da sandan jikin kowa na ɓari da tsananin bacin rai, ibaad ne yay saurin sakewa ahnkli dan duk da mugun haushin da ayanah tabashi, sosai yanayinta ya ragwabar mai da jiki yanajin kmr hawayen ta nasakamai raunin da bai taɓajin irinsa a aduniya ba jin ibaad yasake sandan yasaka juma ya hankadeta tareda fettataa da kafarsa data kama tafado kasa cikin masifa da hatsala yace "haa lewru, wawiya kawai..ki tafi,karda kisake barin wnn walakantaccen hannun kin ya kara tabani.."Hoto ɗuum wakkitmo am, da wani irin tsawa yace "Yah!.... Miɗo yi'i maa heɓɓude, tsinanniya kawai, tunda har ni zaku tozarta, ita tay cikin shege, ke za kibi mijinki kafiri mazina ci.., ya kalle idon ibaad da hatsale yace"marar kunya ma irinsa kwarto lalatacce..kuje can gaku ai ga duniyar. wansu irin zafafan hawaye masu daci ibaad yaji sunciko masa a idanunsa our of no where yaji kansa na juyawa kawai ya tsaya yanata kallon ikon Allah ...daga ganinsa kasa he is very very angry and emotionally dis-armed,yaji mugun haushin ayaana, amma ko kadan bayajin dadi ganin cin zarafi da zagi da akemata at this little fragile young age gata da serious ciwo ajikinta abun sosai yadaga mai hankalinsa bana kadan ba aayanah tana kuka jikinta na rawa rawa ahnkli ta motsa kanta dake kallon kasa da niyyar zata dan miƙe daga tsungunen datake ta tashi tsaye, tana yin motsi wani jiri me karfi ya debeta tayoo luioo zata fado jikin juma memakon ya riƙeta sai yy saurin yaja jikinsa gefe wani rigib tay tangal tangal kamar zata sulale kasa daf da kafarsa agarin gyara tsayuwa by mistake saita wantsolo mai ruwan datti ajiki dake wajen a jikke yake sosai. wani irin ihu yay ya kalleta suna hade ido a mugun tsorace ta mike tsaye dakyau ta fara bashi hakuri, dama kmr babban burinsa ne ya ga ya daketa cos all his life ita tafi bashi haushi yana huci ya daga sanda sama zai warba mata ajiki da wani irin tsorata ta fasa ihu from no where taji ibaad ya ture juman gefe da karfi ya sha gabansa tareda kareta inda sandan direct ya sauka masa atagefen goshinsa duk da haka suga baiko motsa ba yana tsaye yana kareta ita kuma ta boye fuskarta ata bayansa tabi ta tantame rigarsa ta baya amatukar tsorace ....cikin ido suke kallon junansu da juma kowa idanunsa yay matukar jajur, tunkan juma yay magana cikin runtse ido da budewa ibaad yace "ya isa haka!! ka kwance min hannu na kawai ai nace zan tafi da ita.... wani irin mugun sanyi ayanah taji daya furta hakan, batasani ba shi niyyarsa shine in ya dauketa sukayi nisa zai jefar musu da yarsu awani waje ajejin ya kama gabansa inyaso ita tasan nayi dan shide yasan bazai iya kaita gidansu yace komi akanta ba.... Rai abace juma ya ciro wata wuka snn ya saka wukan akan igiyan hannun ibaaad yana gurzawa har a garin kwanceshi saida ya ji masa ciwo sosai a hannnu snn aka kawo su tsakiya aka gurfanan dashi agaban sarakuna aka kira wata muguwar bokanya tasha jan yadi da bakin mayafi wanda daga ganinta kasan da mugayen aljanu datake aiki dan kuwa baqar buzuwace. nan akafara sakamai dokoki tsaurara, akace tunda har ya amince zai tafi musu da yarsu zasu na tracking insa ta hanyar tsafi, sharadin shine idan har yaje yar musu da yarsu toh duk inda yake a duniyar nan zasu kashe shi, tunda har shi ya lalata dolen sa ne kawai ya zauna da ita,.. cewar sarkin buzaye ahakan ma gata sukamata, sbida hannun su bazai rube su yanke su zubarba ..duk dama yayan juma sun jawo musu tozarci me tsanani yazamana dolene dodon tsafin su na garin yakaresu snn atabbata sundawwama acikin ynyin tozarcin da suka zabar makansu snn duk wnda ya lalata musu yarsu dolensa ne kawai sai ya aura. ibaad yaki cewa komi har suka gama maganan su shide yana rike da hannunsa da juma yaji mai ciwo da wuƙa dan har jini ke diga awajen sosai, babu kalar tsoratar dashi da bokan batay ba, har dakinsa saida ta nunamai acikin kokon tsafinta, snn ta gayamai tarihin gidansu, da komi da komi, tace mai uwarsa dayafison zasu fara kashewa muddin yabar Aayana ta bata ahannunsa, idan kuma shine yaje ya yarmusu da ita toh shi din zasu kashe... shide yasan basu isa sumai komi wanda Allah bai masa ba amma abun sun ya mugun daga masa hankli sosai. bayan komi ya lafa hakanan aka sakaso agaba dashi da ayaana dandazon matasa da sanduna da adda da wukake suka sako su agaba sukarakasu har gaban motarsa ajeji lokacin sosai magriba ya rufa ga garin yayi wani irin mugun sanyi a seat din baya ayanah ta zauna ta hade kanta da gwiwarta tanata zubda hawaye cikin rasa mema takeji akanta ynxu... wucewarsu bada jimawa ba aka naɗawa juma lambar yabo sabida jarumtar da ya nuna wajen hukunta yayansa dukansu biyu bisa tsarin al'ada akan washe gari duk zaa hadu za'a tattauna tsakanin sarakuna asan wani matsayi za a bashi agarin sabida jarumtar da ya nuna wajen kare mutuncin garin majiya da kuma al'adarsu. bangaren ibaad kuwa tuki kawai yakeyi yana tsaga jejin da gudu amma gabaki daya hanklinsa baiya jikinsa tunda suka kama hanya zuwa tudu basuce ma junansu komi ba sai kuka ayaana takeyi tun yana jinta haryazo ya dena jinta gabaki daya within 20 minutes drive suna danno kwana gidan hajya mairo jinin dake famar diga agefen kansa da hannunsa gabaki daya suka bata mai farin rigansa baja baja ransa a mugun bace kowani sake kula yatake baiyi ba yana tsayawa akofar gidan hajya mairo ya sauka a motar ganin kofar gidan akulle da kwado kai tsaye ya wuce ya samu wasu dattijan maza su biyu akofar gidan ya musu sallama sunata kallon jnin daya batamai jiki dai suka amshi adar dar, bayabo ba fallasa ya tambayesu ko hajy mairo tana ina yaga kofar gidanta akulle dayan dattijon ne yay jarumta yahau gaya masa ai hajiya kam bakanta yau babu kanta tana can asibiti ance jikarta inayah ta rasu snn yar rikontan ma taawuren ta bace a asibitin badq jimawa ba kuma asan ina taje ba anacan dai ana nemanta....ibaad ya rasa meke masa dadi, gashi mutanen suna ta kallonsa wani iri da rashin yarda mussmn ganin jini ajikinsa baja baja. "yaso ya tambaye su kwatancen asibitin amma bai samu fuska ba. kawai sai ya musu godiya ya koma ya shiga motarsa, gabaki daya yanajin wayarsa tanata ringing amma ko kadam baida nitsuwar amsawa yawo yay kadan agarin yana tambayar asibiti toh dama karamin PHC ne guda daya bawani wahalar samu yake dashi ba. wani matashi ne daya bashi dubu biyu ya amince ta shiga motar yakaisa har asibitin wanda tunkan ya gama parking ya hango hajy mairo curko curko da polisawa ta birkta wajen ta tada buhun barkwanon bala'i tana cewa kawai a fito mata da yarta taawure snn dolene su mata bayanim dalilin dayasa aka bar juma yazo har nan ya tafi da gawar inayah, inba haka ba kuma zatakaisu kara babban kotu acikin gari.. tsabar masifa har rirrike hajya mairo akeyi tana kumfar baki polisawa biyu aka tura da matasa kusan su uku cikin jeji domin neman taawure wanda hajiya aranta tanada kyakkwan tabbacin cewa bacewar taawure a asibiti bana lafiya bane, kode zata je ta dau mummunan fansa akan mijinta juma ne ko kuma zataje ta dauko gawar yarta inayah a hannunsa tazo dashi. cikin sauri ibaad ya sallame yaron da kudi snn ya taho wajen da ake hayaniyar da sauri hajya mairo batama gansa ba saida ya fixgo ta jikinsa tay baya suna hade ido dashi ta rushe masa da wani dan uban kuka tace "Rayyan??? rayyanu wayooo rayyanu bawan Allah wai kaine nake gani ko mafarki nakeyi?? tunbe amsq ba cikin mugun kukan raki tace ohhh Allah nagode maka da ka aiko min rayyanu daga sama aigara dakazo kagani da idonka, dan banda cin mutunci da zalunta na babu abunda akeyi agarin nan....sabida da Allah gawar jika ta da yata sukutum fa aka sace asibitin nan, kawai ka gaya musu su fito min da ita yanxun nan ko mu hadu mu tada tarzoma... ibaad yay rolling idanun sa amugun gajiye baice mata komi ba ya kama hannunta da wni irin mugun karfi ya jawota can gefe yace "hajiya dan Allah kimin shiru duk naji abunda ya faru wanda ya kawo nin yaban labari cewa uban yarinya ne yazo ya dauke gawar yarsa snn ai ance miki ficewa yarki tay dakanta ba sace ta akai ba kuma ba anje neman yarkin ajeji ba?? cikin yanke kukan rakin cak ta daga ido hawaye zuru zuru a idonta ta budi baki tana kallonsa "ohhh ohhh Allah wani dan uban magulmacin ne ya gaya maka haka kai kuma sarkin jin gulma ?? kai ammaaaaa akwai yan maganadisu kanen malaika jibirilu iyayen baza rahoto agarin nan ibaad ya rasa meke masa dadi yace hjy ki tsaya dan Allah ki saurareni...kallonsa take tsaf taaf adan sashence tace ai ina jinka..ya budi baki zai magana kenan cikin raxana tace menake gani ajikinka haka rayyanu? yoooo kai kuma wani sabon gayen ne haka da jini kaca kaca ajikin riga, fisabillahi rayyan meye haka nake gani kaida nasanka da mugun son tsafta, tattabashi tafarayi tanajansa cikin haske sosai tana haskawa ta doka salati tareda cewa innalillah wa inna ilaihi rajiuna jini ne fa duk ajikinka?meya faru...ibaaad karde agarin zuwa kaje ka fadi a mota...wayooo Allahna na shiga uku ai saida nacewa ma zaidu yadena baku motarnan shikenan daga cewa ubanka ya mutu kaima aketa so kallai sai ankashe min kai.. tun be amsa ba tay wufff da sauri tabarshi zata koma cikin aabitin da uban gudu tana ihun sunan nurse tana cewa ..ke nass kee nasss..nasss..nasss, nurse tana fitowa ta jawota har gaban ibaad din tana cewa kiga jini ne kaca kaca ajikin jikana dan Allah kushiga ciki kiduba min shi kinji yar albarkata,.shine kadai mini gata na..na tabbata ji yaya ana so akasheni agarin nan shine yazo zai taimaka min gashi shima ansakosa min shi agaba da maita nashiga uku na tana fadin haka ta kara rushewa da kuka... nurse din tana kkrin tabashi yadan haɗe rai yace "kibari kawai, nagode.. please i have someone that may need urgent attention in my car.. nurse tace toh.. da sauri ya juya tunkan hajy mairo tacakumo rigarsa danyasan zata iya masa hakan suna kaiwa motarsa da nurse yay maza yabude gidan bayan agaggauce snn yajawo ayaanah da already bata motsi ya dauko cak ahannunsa... hajiya mairo duk ta rikice tana bibiyrsu tana share hawaye tanata lallekawa tana binsa abaya tanacewa waye wann kuma rayyanu?? waye wann kamar ayaanah, laaaahhhh ayanahn ce, duk ta kasa nitsuwa sai binsa take tana cewa...kai kuma rayyanu a ina ka samu ayaanahn toh, ganin bai kulata ba ta dada rushe masa da kuka tana cewa innalillahi wa inna ilaihi rajiun kardai yar nan mutuwa itama tayi... hade ransa yay bai ko kulata ba sabida uban attention din jama'a data jawo kansu da koke kokenta a cikin sauri yabi nurse din da ayaanan ahannunsa kai tsaye yakaita ciki aka bata gado snn ya dawo wajen biyan kudi ya ciro wallet dinsa ya kirga kudin ya biya kai tsaye.. yana juyowa suka hade ido da hajiya mairo tsabar ta damu taji bayani jikinta har rawa yakeyo dakansa da muryan kuka tace rayyanu dan Allah ka amsani kawai ina ka samo ayaanah?? a nitse yace kinsantane? da sauri tace ehh mana, itama ai jikata ce anan garin, itace fa aka musu rasuwar gashi nan uwarta ma ta gudu. rayyanu inma kaine ka buge musu yarsu ta mutu ahannunka gara kawai ka fara gaya min gaskiyarka anan duka tsakaninka da Allah, ai shi Allahu gafhurahimi ne, saimu rufawa kanmu asiri mu roke taawure muyi biyan diyyya...dan wallah asarar yaya biyu arana daya bakaramin abu bane... dan shiru yay yanata kallonta tareda jin wani irin intense relieve asaman kirjinsa sanin cewa hajy tasan yrinyar ma, shiru yay har saida tagama rakinta snn yace hajiya pls..nifa ba bugeta nayi ba she is just weak snn mahaifinta ne ya bani ita...in akayi stabilizing inta anan zan gaya miki komi akan haka pls kizauna anan kijira ni zanje ne nay sallah waje na dawo, dan share hawayenta tay tace toh, toh muje sai in rakaka mana kayi sallahn.. kai tsaye ya juyo fuskarsa a mugun daure ya kalleta kmr wani boss yace "a'a kizauna nace miki hajya waike mesa kike min hakane kam duk kinsa anata min kallo kawai barawo ..cikin kyabe baki tace yooh to kaiwaye da ba za'a kalleka ba, cemaka akay dan adam abun yarda ne? yoh gadinka mana zanyi karkaje ka gudu binni abarni da gawan ayaanah ni bansan me zance ma taawure ba. cikin lumshe ido da budewa yace "saiki basu kanki akashe ki amadadi na baki bude tace.."ehhhj yooo dama ai nasan ka tsaneni rayyanu, duk baqin cikin ganina araye da kakeji dan kar naga aurenka bqzai tqba yuwa ba inanan daram, toh ynxu de kaje ka dawo din kamin cikkn bayani dan wallah juma buzu ne kuma yafi ka rashin mutunci. karamin tsaki yay baice komi ba ya kama hanya ya fice abunsa, acikin motarsa yabude kai tsaye ya jawo jakarsa yaciro wata plqin riga me tsafta snn ya nemi bayi a asibitin yay tsarki ya wanke jikinsa sosai snn yay alwala abune me wuya kaga yahada sallah biyu yaukam a dan dolensa ya haɗa magriba da ishaiii snn ya tura text ma bappa zaidu da mum dinsa... yana idarwa still baibi takan wayarsan ba ya dawo cikin asibitin baiko kula kakar tasa ba yajeciki ya duba jikin ayaanahn, she is still unconsious amma bana suma ba, bacci kawai takeyi sabida alluran da aka mata na sedatives, yasan it will keep her alive till tmwr morning yasan duk ƙinsa da karban yarinyar kusan dole ne kawai yayi tunanin yadda zaiyi akaita babban asibiti gobe gobe dan amata proper treatment. SURAYYAHM/08060712446 [06/11, 14:55] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: 1️⃣5️⃣ cikin sauke wata nannauyar ajiyar zuciya mai tsanananin sanyi ibaad yadauke kasalallen kwayar idanunsa akan kyakkwan fuskar ayaanah dake kwance akan gadon asibitin tana bacci har yanzu bata bude idanunta ba jikakken sumar kanta ya mammanu agefen wuyarta da fuskarta da wani jarababben diso dison ruwan hawaye daya salkafe tun daga long curly eye lashes inta har zuwa kan dan ƙaramin lips dinta dat is blush pink in colour, perfectly lined da baƙin zanen baki kamar an zana matashi da gazal, kallon ta yakeyi cikin yanayin da baisan ma mayake ji akanta ba, haushi ne, tausyayi ne, shide duk rasa wanne yafi ji aransa.. ..abubuwan da suka farun ne kawai suka shiga dawomasa kai gabaki daya yarasa tainama zai nitsu ya fara warwaresu. shide yasan duk tsiya bazai taba iya komawa gidansu da ayaanah snn ya sanar dasu cewa anbashi matar aure kwasam awani gari ba, matar ma yar karamar yarinya kmr wann, he just cant imagine the scandalous chaos this situation will bring upon his life, kusan dolene kawai ya samu kakarsa hajiy mairo a warware maganan nan auren nan anan tun wuri. yana cikin wann tunanin yaji karar bude kofa ya juyo ahankli wata nurse ce ta shigo a natse da sallama abakinta, jikinta sanye da All white uniform na nurses riga da wando da white hijabi me dan girma sabida yadda ta manyanta sosai, haukar da juma yazo yay musu dazun yasaka aka kira musu local gorvenment chairman na yankin yay maza-maza ya sa aka turo da security da kuma older nurses nd midwives for immidiete duty shift replcment wanda dai akasan zasu iya tunkarar kowani irin jahilin mutum musnmn ma irinsu juma masu shigowa gatsau cikin kananan asibitin gwamnati da maqami suna masu yin barazana. Ibaad ya zauna a kujerar gefen gadon Hannuwansa a dunkule, idanunsa suna kan ayaanah harsuka gama gaisawa da nurse in ayayinda tafara duban jikin ayanahn sosai. tana gama dubata ta juyo tace "Alhamdullahi, she is resting, sedatives in nan yataimaka mata sosai, “zaku iya tafiya sai Ku dawo da safe. Idan ta tashi lafiya,an tabbatar komai daidai yake, sai ku tafi da ita gida.” atakaice ibaad yace mata toh mungode... yan rubuce rubucenta tay ta miƙa masa papern snn ta wuce tabarshi anan, baiko karanta papern ba ya cusa a aljihun wandonsa kallo daya yay ma ayaanah da hazel eyes insa dat are piercing nd emontionless da bazaka taɓa iya banbance ko kallon tausayi yake mata ko na mugun jin haushi ba... for abt 3 mints yana kallonta can snn yasaki karamin ajiyan zuciya ya fice ya samu hajy mairo tanata surutu a waya da matasa wanda suka fice jeji neman taawure da polisawa, duk ance mata ba aga taawuren ba dan har garin majiya anje amma ba aganta ba. police dinne ya kwantar mata da hankli yace sun baza idanun su snn bazasu bar jejin majiya ba har sai sun samu labarin inda taawure take snn hanklinta ya kwanta. kallonta ibaad yake harta gama ta sauƙe wayar a kunnenta cikin rauni hawaye ya sauka acikin kwayar idanunta ahankli tabi ta share hawayen da bakin gyalenta araunace snn ta kalleshi tace ya jikin ayaanahn? kureta yay da kallo for a while snn yace "sunce muje gida sai gobe zamu iya tafiya da ita. kara rushewa tay da kuka tana girgiza kai tana cewa 'aa wallah ba'a isa ba. babu inda zamuje hakanan daga zuwa caji offis ko wani kwakwaran sallama banyi da inayah ba akazo akacemin wai ta rasu kuma juma yazo ya dauki gawarta, wallah wallah bazan je koina ba bare hakan ya kara faruwa akan ayaanah,inaa karya akeyi, ni anyama ba haɗa baki da nass din asibitin nan juma yay ba kuwa??... cikin katseta ibaad yace toh me kikeso muyi ynxu bayan ga security ko a tsayawa kikeso muyi anan har gobe nifa agajiye nake . tana share hawayenta tace ni bance maka ka kwana a tsaye ba, ai akwai masallacin asibiti inda kaje kayi sallah muje can babu kowa aciki kagama hutunka sai ka kwana anan ni zan kwana agefen ayaanah gyada mata kai kawai yay suka kama hanya suka fice harabar asibitin wani irin dan uban sanyi ne yasauka agarin tsabar ruwan sama da suka sha sai ɓari hajy mairo take ta riko hannun ibaad kam kam direct masallacin ya wuce da ita suka samu kuwa babu kowa aciki sai hasken fitilan solar tana zama ya fice yaje motarsa ya dauko jakarsa da basket din abinci da sauran aikan ya taho mata dashi. samunta yay tanata kuka ahnkli tana maganganu, shide baice komi ya zauna gefenta yay shiru yana jinta har saida ta gama duk mitarta da masifarta akan juma da kuma mutuwar inayah da babu tantama kaidaga yanayinta kasan mutuwar tan yay mata zafi bana kadan ba can tay shiru dan tariga dasanin cewa ibaad ba rarrashinta zaiyi ba, kusan sa'a ma taci dayake kulata yau sosai, yo dama ace jikanta mujaheed ne tasan shikam da har kukan sai yatayata yi shikuma maheer tasan sosai zai lallasheta, da haushin hakan ta harareshi yay kwafa yana kallonta girarsa na sama adage ahankli yace "Inkin gama kukan ga abinci nan ammi tace inkawo miki. tsinin baki tay kamar bazata amshi ba ganin ya kara dauke kai akanta yana daddana wayarsa yasa tay wuf ta jawo basket din gabanta tana budewa tana masifa "Allah wadarar naka ya lalace mutum sai kace dutsi kaga tsohuwa tana rabza kuka amma sannu common bazaka iya gaya mata ba, rayyanu wallh ka zanca hali dan babu wanda zai baka matar aure da wnn baqin halin naka ahto... baice mata komi ba tana bude abincin wani dan uban qamshin kaza ya budeta cikin lumshe ido da budewa tace "masha Allahu.. wann koda bansani ba fatima ne tay min wnn bandashen, a raunace ta dan cijja labbanta sai kuma ta rushe da kuka "ohhh fatima, Allah ya miki Albarka fatima, yar albarka haihuwar ki ne kawai banyi ba wallh duk kinfimin su zaidu da muhammadu kedai Allah yakai haske kabarinki...ibaad ya mata wani irin mugun kallo a mugun dakile yace "au addua kike ma uwata ta mutu kome? adan hatsale ta kallesa "yo mexan fada ka kulani inba haka ba? rayyanu rasuwa fa akamin amma kocemin ya hakuri bakayi ba wann wani irin rayuwa ne kakeyi haka da dakkken zuciya fisballahi abu babu tsari babu tausayi aciki. hade rai yay yace bazan baki hakuri ba kawai kici abincinki in mun gaisa zan miki duk wani abunda kikeso haba mutum yacemiki yagama gajiya kinzo kin zauna kinata cikamai kunne da koke koken banza ...baki bude take kallonshi tay kifi kifi da idanu zata amsa cikin katseta yace" kinga tsohuwa babu wani abunda zance miki face saikin nitsu kinci abincin nan...hawaye na zuba mata yarrrr a idonta ta karkada kai cikin kyabe baki tace "Allah ya fika rayyanu, wallah Allah ya fika tunda harni kake min fada kamar ban haife ubanka ba dadinta dai kaima kasan zafin mutuwa. batare da ya kulata ba ya karbe abincin ya bude very swifly cikin nitsuwa da tsafta yaje ya wanke spoon da plate ya dawo ya zuba mata isasshe, yasa mata ruwa da fresh juice din da aka hado mata dashi ya aje mata agabanta snn ya kalleta yace bismillah" ..hawayenta ta share ta dau abincin tay bismillh tana kaiwa loma daya bakinta jin dadin abincin yasa takara rushewa da kuka..ganin ibaad ya hatsala yaja tsaki yatashi zai bar wajen tay wuf ta cakumo gefen rigarsa kamar barawo, cikin lumshe ido da budewa yace haba hajiya waime hakane kinga ainace miki nagaji kawai inbazakici abincin nan ba ne kigayamin in rufeshi what is wrong with u tanakan tauna naman tace"toh shikenan mutum bazaiy kukan dadi ba uban waye yake ji dani a duniyan nan inba fatima ba badan ita ba ina ce saide in kwana da yunwa yau yace toh saiki ce inkiramiki ita kimata kukan nide wallah kika sake baremin baki zan fita waje i am so tired.. cikin yatsina tace toh naji naji Allah ya huci zuciyarka magajin babansa. cikin shareta ya dan kwace rigarsa ya dawo ya zauna kusa da ita daga nan sai bata kara cemai komi ba tanitsu taci abincin tanaci tana karkada kai ita dayanta tanakan tunawa da surkuwanta fatima...in sha Allahu zaidu saiya auri fatima haka kawai gidanmu bai koshi ba bazan kai fatima dawa ba. .ita kadanta taketa raya hakan aranta har saida tay nakk da abincin ta koshi sosai, ibaad ya tattara plate din yaje waje bakin borehole ya dauraye tasstass yazo da tsintsiya mai kyau daga waje yakara share wajen yay fesss yay kyan gani, tay tagumi sai kallonsa take tana kyabe baki itade duk ta rasa wani irin aljanun son tsafta Allah ya zuba masa., bayan ya gamane ya tura mata sakon anty safeeran agabanta tanata kallo tana yabawa sosai shikuma ya zuba makansa sauran abincin dan kadan yy bismillh ya fara ci anatsa, baiy kamr loma biyar ba ta matso kusa dashi tafara bashi labarin duk ydda ake ciki da lamarin juma da taawure from A-Z tana tashan mamakin ganin ibaad baiko girgiza da jin labarin ba ita kuwa dake bada labarin har tana kuka tana tara majina.. shiru yay har saida ta gama snn ya juyo ya kalleta cikin nitsuwa yace mata kukan ya isa haka kartaje tay ciwo. dakyar tay shiru saida ta nitsu snn shima yake gaya mata labarin abunda ya faru dashi, sosai tasha mamakinsa, tabi ta rushe masa da kuka kamar an bugeta tahau rufeshi da masifa najin irin taurin kan dayaje yy agaban sarkin fulani da na buzaye" kai rayyanu na lura asirina kake so ka tonamin inba haka ba meye wann fisbillah, meye zaikai ka yin sa'insa da matsafa, jahilai, bokaye, baqaqn mugaye, azzaluman mutanen nan??? yo shikansa juman ai ba sallan yakeyi ba inba auren qaddara ba mema taawure zatay da jahili irinsa gashi gabaki daya ya lalata mata rayuwarta dana yayanta shine zai baka auren aayanah sadaka, lallai bansan juma ya tsane yarinyar nan har haka ba...toh ynxu inda ace bakaibane fa da saidai mu nema ayaanah a duniyar nan mu rasa ta har abada wayyo Allah, Allah ya isa, Allah ya isa tsakanina da juma Allah saiya saka ma taawure baiwar Allah babu abunda takwasa a auren nan sai baqin ciki da damuwa kajjje kacewa surkin naka Allah yafishi. mugu kawai azzalumi boka ma dashi, uban waye zaiy surki dashi inba irinka ba.. yadda duk ta rude tana masifar shirme tana rabza kuka tana bori yasaka ibaad yay shiru baice komi ba, sai can daya lura kmr abun dagaskene ya girgizata yamata ciwo snn ya dan jawota jikinsa ta lafe ya rungumeta ya lallasheta sosai har saida ta nitsu tay shiru. can sai ta dago kai ta kallesa tace "toy yanzu ya ake ciki? ka amshi auren kenan ko ya? kai tsaye ahnkli yace "a'a ban karba ba. akan me zan karba?? kijiki da wata maganan banza tace "a'a ni karka haura min rayyanu lokacin da kukayi abunku ina nan ne? amma ai ynxun nan kace sun dauke agogonka sunyi sadaki dashi kenan kuma sun baka yarinya ka karba aayanan ta zama matarka kenan ai... yace awani addinin ne ta zama mata ta..wann fa ba aure bane hajiya dan wallah bai dauru ba inkuma baki amince da hakan ba gobe sassafe ki kiramana malami yazo nan yamiki bayani kiji, ni badon walakanta yarinyar da ciwo danaga anayi ba da saidai su kasheni awajen amma babu abunda zai saka in kawota nan dan babu abunda ya hadani da ita.. wani irin harararsa tay kmr ruwan idonta zai duba kasa tace "tokai yanxu saima a dauke ayaanan abaka kyauta kuma ka karba? yarinya wankakkeiya kyakkawa, me ilimi, da asali wacce harka mutu bazaka same kamarta ba,karka ga juma yay maka bozonta ka dauka ko shi yana dakai ne, toh wallh wallahi barikaji kakanta da kakan kanta hanshakan malaman addinin musulunci ne shikansa uban taawure hamshakin manomi ne me arzikin gaske ciwo da yaki ne ya cinyeshi mutuwa kuma ya raba taawure da gatanta har qaddarar aure yafado mata akan juma. toh ka iye bakinka akan yar jikata ahtooh ayaanah tafi karfinka.. tunda tafara maganan wani irin kallo kawai yake binta dashi tana rufe baki yace "wann duk ke ta shafa nidai bana sonta. kuma bazan karbi wani aure ba. kawai kisan nayi akashe maganar nan tun anan. snn kisani ina da duk wani labarin abunda ke faruwa dake anan garin tun daga kan satar da ake miki har da yan ta'adda da kike case dasu kina kaiwa maganan auren nan gida wallah saina tona miki asiri dake da sana'ar taki duk za'a kwasheku akaiku gida inga ta tsiyar.. baki bude ta dinga kallonsa cikin tafa hannu ohhh ni mairo ashe har cctv aka saka min kenan toh uban waye ya gaggaya maka wann uban karya haka rayyanu har kuma ka yadda?wani case? ni har ina nagamu da yan kidnaping.. fuskarsa a dore yace "zaki sani...kinsan ni bana wann wasan. har police station zanje a dauko min file din cases dinki da yan daban garin nan harda wanda kike boye masu bappa rushewa da kuka tay tafara maganganu masu tsananin ban dariya ko ajikinshi haka ya hade rai ya dinga razanata..da kyar dai suka gama case dinnan sukayi bacci. washe gari kusan da asubah ta farka taga yadda ya cire rigarsa me qamshi ya rufeta dashi dan kartasha sanyi da uban sauro shikuma ahakan ya hakura ya kwana atakure duk data farka ta kallesa atakure sai taji mugun tausayinsa ya kamata sosai, tashi tay ta rufesa da rigar snn ta koma cikin asibiti taje dan tay sallah snn ta duba jikin ayaanah samu tay ayanah harta farka but she is very weak dakyar ma take magana..ga yunwa ga gajiya ganin kanta kwance akan gadon da yar uwarta ta rasu shiya kara dawowa mata da radadin zafin mutuwarta sabowa. dakyar hajya mairo ta sakata sukayi sallah snn tanemi ruwan zafi ta bata tasha tazauna ta dinga lallashinta tana tambayarta duk abunda ya faru dan gabaki daya so take tasake jin sauran labarin yiyuwar auren nasu da jikarta ibaad, Allah Allah take taji inhar ibaad amince toh bazata sake a raba auren nan ba kodan ta samu kwakkwan dalilu nawucewa da ita birni na har abada... dagata dayan bangaren kuwa daga cikin zauren wani gida dake can can jeji taawure ta fito, wata yar tsohuwace agidan wacce koyaushe taawure ta haihu ita take zuwa tay mata wankan gida har tamata jinya sosai sabida tuntuni juma ya hana hajya mairo taka gidansa. anan wajen tsohuwar taawure taji dukkan labarin yadda aka binne yarta inayah awalakance da irin zargin zina da juma ya laƙaka akan yarsun snn ta bata labarin komi daya wakana akan auren ayaanah tace mata ai wani kyakkwn yaro jarumi me mota shine ya tafi da ayaana. taawure kamar zata zauce haka tay kukan rasa yayanta acikin wnn daren musmn ji datay an aurar da ayanah wa wani wanda batasan sa baa abubuwa sai suka taru suka mata yawa sosai zuciyarta ya cika da neman fansa bata damu ko zata mutu ayau ko zatay rai ba saitaji ta gwammaci ma gara ace abata duniyar data zauna cikin baqin cikin sanin cewa inayah ta mutu snn ayaanah ta aure wani wnda basu sanshi ba batama san ta ina zata fara nemota ba. ranar yadda taga rana hakanan taga dare, kuka kam batasan kalar wanda batay shi aranar ba, can da asubah da sukayi sallahn fajr tsohuwar tana dan runtsawa kadan taawure ta bar kan sallahya ta fice ta zaga ta dauko katon sandan bugun shinkafa, igiya, wuka, da roban kananzir da ashana idonta a bushe tabi hasken almuru babu shakka ko tsoro ayanayinta ta saita hanya sai gidansa. as usual dake sune ata karshe karshen gari babu wanda yasan da zuwanta wajen da aka binne yarta ta wuce direct yadda taga kmr kasa aka shuhhure akan kabarin yasa ta sulale kasa ta fashe da wani irin kuka me balain tsuma ayayin da koinanta ya shiga karkarwa mai tsanani koinanta ya nuna alaman firgita da baqin ciki me tsanani, bude bakinta tayi da niyyar yima inayar addua atake sai kuma taji wani irin nakason zuci ya mamayeta. daci da baqin cikine ya rinka bin jinin jikintta har izuwa sassan gabobinta sai tayi lagwas jikinta babu kwari sosai tamkar wata nakasashiya haka ta dawo, cikin yanayin rasa me zatayi da rayuwarta ta sulale kan kabarin rigib ta kifu a kan gwuwarta, sai a sann adduar yazo mata tanayi tana wani irin razanannen kuka mai tsananin tsuma zuciya da shiga jiki wanda bata shirya masa ba kuka tay har saida baqin cikin abun ya ragu mata aranta snn ta miƙe jikinta na rawa rawa idanunta ya mugun rufuwa da baqin ciki da batun daukar fansa tana ganin kamr inta kyale juma tay makanta da y'ay'anta butulci,yadda ya mata asarar yaranta yau takejin ko ta kashe shi, ko tay masa asarar duk wani abunda yakeji dashi masu muhimmanci a duniyansa agabaki day. an eye for an eye ji take...inhar bata lahanta juma ba gani take kamar bazata kai gobe ba itama.. da makaman yaqinta ta shiga gidan, aurensu shekara 12 kenan babu abunda bata sani gameda arziki da kuma rayuwar juma ba, gogan dama ba tashi yakeyi yay salla akan lokaci ba wata rana ma bayayi bare ma yau da akace za'a tattauna abashi a matsayi afadan majiya ya tabbata babban burinsa na zama namiji me daraja agarin majiya zai yau zai cika... turakarsa ta shiga kai tsaye batay wata wata ba ta farmasa da dabara yana cikin baccin ta dauresa tam da jikin gadon tun daga kafa har hannaye da jiki irin daurin goron nan tay masa, tana gama kullawa kuwa ya farka a firkice zai magana ta watsa masa makahon mari snn tabi tasamai ihu tafara tsine masa da yarensu tana kuma zaginsa ayanayin da ya mugun bashi tsoro... tace mai bazai taba yin farinciki arayuwarsa ba, yadda ya binne mata yarta awalaknce shima haka yayansa agaba zasu zo su binneshi a walaknce, kuma inde tana raye bazai taba yin arziki ba har abada... haka ta bugeshi da sanda tay masa jina jina, snn ta fice da kalanzir din tabibiye dakin ajiya da kan rumbunan abincinsa daya tara dumbin kayan abinci buhunai hatsi sunkai dari uku banda kananan shanya na su barkwano da gyada, waken suya da baqin cikin jin ya rabata da duka yaranta idonta a rufe ta bunka ma duk wani abunda ya tarana arxiki da wahalansa wuta ta kuma tabbata yakama sosai yana ci bal bal snn ta zubar da makamanta ta arce da mugun gudu tay hanyar tudu godiyan Allah da polisawa basu ganta ba harta isa gidan hajiya mairo agalabaice tana haki... daga bangaren hajy mairon kuwa duk bataji dadi da ayaana ta gaya mata cewa ibaad bai amshi auren ba, hasalima cewa kawai yay zai tafi da ita amma bai furta da bakinsa cewa ya amshi aurenta ba wanda tun anan jikin hajy yqy sany ta san cewa dagasken babu aure. duk dama batay tsammanin hakan zai bata haushi sosai ba sai kuma taji kmr abun bai mata dadi aranta ba sam. kyale ayaanan tay akan ta huta bayan an idar da sallahn fajr awaje salun alun tafita taje tanemo musu malami, ibaad yana kofar masjid din yana zaune suna waya da bappa zaidu sai ga kirar mujaheed ma ya shigo, sun fara magana kenan basuy nisa ba wata nurse tazo har wajen ta kirashi akan anemansa acan ciki dakin ayaanah sallama yay da mujaheed din snn yabita suka wuce ciki kusan atare. da sassanyar muryan sa yay musu sallama ayaana tanajin muryansa tay sauri ta lunshe idonta da alaman bata son ma ta kara kallonsa ita har yanzu mummunan tsoronsa takeji ganin yadda jiya ya tunkare babanta da kuma yan kauyensu da mugun taurin kai da jarumta har kuma ya kareta duk dama bata wankeshi da zargin zina da aka masa agaban kowa ba. babu ko shakka tafi kowa farinciki data ji cewa shima jikar hajy mairo ne sai kuma ta bari akan cewa Allah ne kawai yake kareta daya turosa wajen shiya sa tafado ahannun na gida da ynxu batasan ma ya zatay da rayuwarta ba dama kuma addanta tay mata alkwari akan cewa kota mutu bazata bari wani abu ya cutar da ita ba.. cikin wann yanayin hawaye masu sanyi suka dinga sauka maga daga cikin lunshashun idanunta, tanaji ibaad ya rusuna ya gaida hajiya mairo a mutunce kamr ba itace abokiyar fadarsa ta kullum ba, snn ya gaida malamin nann suka fara magana akan auren agaban kowa su hudun anaji ibaad ya sake maimaita ma malamin yadda auren ya faru. acikin kankanin lokaci malamin ya warware musu bayani... daga hajiya mairo, zuwa kan ibaad har ayaanan duk sunajin bayaninsa yace shi siffan daura auren a musulnci yana bukatar Ijāb da Qabūl wato bayarwa da amsa, nd it has to be a mutual offer & acceptance which must be done willingly. muddin ibaad baice “ya karɓa” with his own free choice ba, then auren bai dauru ba, musmn ba da akayi auren while he is still very much uncounsious, bada cikkaken saninsa ba, bada izininsa kona iyayensa ba, given by this alone auren bazaiyu ba ko shariance ne there is no real nikah. yace koda kuwa duk duniya ne aka taru aka shaida, a musulinci irin wnn aure still remain (invalid) bayan haka Islam does NOT accept a forced marriage for either man or woman musmn while unconsious. tsadadden agogonsa sa da aka nuna a matsayin sadaki shima malamin yqce ya haramta tunda bada izininsa ya miƙa musu ba daukawa sukayi bada saninsa ba,shima kuma za'a iya alaƙanta musushi da lefin masa sata. malamin yace tunda auren bai dauru ba babu saki tsakaninsu sai dai "Faskh" wato annulment Ma'ana auren ya haramta legally not bounded a shariance, snn a addininace dede yake da auren da ba'ayishi ba.. ##idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [07/11, 18:44] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️1️⃣6️⃣Abunda ke ɓoye! malamin yana kammala musu bayani cikin lumshe ido da budewa ibaad yafurta alhmdullh acan kasar wuyarsa yanajin wani sanyi na ratsashi taciki ayayinda ayaana kam batasan ma me takeji aranta ba, tagumi hajy mairo tay da alaman bata wani ji dadin bayanan malamin ba, shide ya gama bayani bisa haqqin sharia da kuma nassin musulunci, agabansu akay ma ayaanar wasu yan tambayoyi game da auren wanda dakyar ta iya budan baki ta amsasu, dama ajine ko ibaad ya amshi auren agaban iyayenta da bakin sa, toh da sukaji bai amsa ba, nan aka warware duk wani kananan confusion dake tsakaninsu a shariance batare da wani dogon ɓata lokaci ba. acikin nitsuwa da girmawa ibaad din ya tashi ya raka malamin waje, suna ficewa hajy mairo tahade rai ta juyo da bambami tanata kallon ayaana da kmr bazatace komi ba can cikin girgiza kai da rage murya kasa kasa tace "hmmm, ke kuma yannan ai dabaki nuna musu bakison auren nan ba, wann aure ai kariya ne agareko ayaanah, duk taurin kan rayyanu yana girmama nagaba dashi hala ynzu da malamin nan yasaka mana baki ya roqesa ya amsheki a matsayin matarsa kodan kisamu kibishi binni da cikakken lasisinki, inba haka ba dayuwar mahaifinki juma zai zonan yakafa wani kwakkran dalilin da zai karbeki ahannun taawure kuma dai kinsan duk wani kalubale da zaki sha ahannun jikana rayyanu bazai kai rabin dumbin wahala da kuncin rayuwa da zaki kwasa a garin majiya a hannun ubanki juma ba. dan shiru aayanah tay kmr bada ita hajyn ke magana ba, a mind intq gani take harma yaushe ta isa amata aure bare har ta zaɓi ta zauna da ibaad da tuntuni banda kushe lamarinta babu abunda taji yanayi. hawayen ta na zuba ahankli cikin tunani taki cewa komi, iyaka yawan surutu da lissafe lissafe da hajy mairon takeyi akan hakan saiyasa tadinga jin rauni da mugun tsoro maihade da fargaban yuwar komawarta hannun juma yanamai kare lullumeta, ahnkli wasu sabbin raunattacun hawaye suka dinga fitowa daga cikin idonta cikin rasa abunda zatace mata ta dadayin shiru tana sauke ajiyan zuciya ahankli.... karar bude kofar yasa hajy juyowa katse maganan da sauri, caraf kuwa suka hade idanu da ibaad, wani irin kallo tamasa da shirin masa masifar akan kin auren dayay saidai ganin yanayin daure fuskan daya tunkarota dashi yasaka ta sauko kasa da tempernta suka fara magana cikin hankli ayanah tana hawaye tanajinsu, yadda haj mairon take raki tana kara fahimtar dashi kalar hatsarin da rayuwar ayaanah zai shiga in suka bari hakan ya jawo ta koma kauyen majiya, da irin sharrin tsafi da mugunta dake cikin kauyen, ce masa take duk runtsi duk wuya ayaana saidai inzata zauna ahannunsa dan bazata taɓa bari aji labarin cewa baya tare da ayanah amatsayin ma'aurata ba inba haka ba juma da mukarabansa akauyen majiya zasu tsafeshi tass koma su kasheshi. tace inma bazai riketa wajensa ba dole ne kawai ya tafi da ita birni inyaso zata gaya ma danta zaidu, ko muhammadu ko kuma surkuwanta fatima su rike mata ayanahn acan. da wani abu aran ibaad ya kalleta bayabo ba fallasa yace "hajiya duk hakan dakike fada fa bazaiyu ba, yarinya da ubanta da uwarta a raye sai ke kice akaita wani waje tay rayuwa, nidai bazan sace musu yarsu in kaita koina ba...ita kanta hjyn fada yay mata yace koda take matsayin kakarsu yakamata ta dinga tuna cewa ba alaqar jini ne ya hadata da taawure ba, taawure yar rikontace, wacce ta sameta sanadiyar aurenta na biyu, dan haka bata da wani hurumin yanke musu wann babban hukuncin akan yarsu.. kusan musu suka dingayi da kakar tashi akan wnn magann duk saikaji ka rasa waye me asalin gaskiya acikinsu... sunq cikin musun har tawuree tasamu isowa asibitin dake taje gidan hajiya bata sameta ba, tun daga kofar dakin ta tsaya cak tanajin bayaninsu sai jikinta yayi sanyi sosai musmn data gane kmr ansamo yarta ayanah, Allah Allah take ta shigo saidai yadda taji ibaad din yake tsagewa hajy mairo gaskiya akan alakarsu matsayinta na matar kanin uba ga taawure yasa ta dan dakata kadan yace "sam shi bazai tafi da wata ayaanah birni ba, inma kareta sukeso suyi toh ta zauna mana agaban mahaifyarta anan, hjy mairo taci kuka, tamasa zagin duniyan nan amma ko ajikinsa, duk ta dauka tsabar baqin hali ne da ra'ayin banza yasa yake ture maganan tafiya kano da ayanahn gefe yana nuna bayaso, batason harga Allah tun jiya ya riga ya shirya yin haka aransa ba. babbn burinsa shine yajawo wata babban yarjejeniya a tsakaninsu dan ya zamana tay saurin jin maganansa akan batun dawowarta gida, in return shikuma saiyace mata zai wuce da ayanah binni. kawai de so yake yaga yadaureta da jijiyar wuyarta, dan ta amshi dukkan bukatansa, hajiya mairo tsohuwa ce mai son rikici yasan saiyay da gaske kafin ya iya rabata da kauyen nan na har abada. suna tsaka da wann musun ahnkli taawure tabude kofar tare da musu sallama sabida bata da wani dogon lokacin batawa ya zame mata dolene taje wani waje me nisa ta ɓoye kanta nadan wani lokaci sabida aika aikan da ta rattabawa arzikin juma.. tanayin sallama kusan kallo daya ibaad yay mata jikinsa ya bashi ko ita wacece, caraf kuwa hjy mairo ta juyo baki na rawa ta ambace sunanta tana hamdala a raunace suka dan rungume juna cikin fashewa da sabon kuka tana tuhumarta ina taje jin muryan taawure yasaka ayaanah tay firgit ta bude idanunta da suka gama jiƙkewa da ruwan hawaye dan yadda taji ibaad yanata rejecting inta yadada sawa jikinta yay sanyi bana kadan ba, sai ta dada aminta dacewa duk duniya ne aka tsaneta, ba zallan babanta da yan kauyensu ba, ita de da alama kowa ne baya son riketa. muryan taawure dataji yasa ta kara fashewa da kukan itama ta firgita tana cewa umma umma jikinta na rawa har zata diro kasa daga gadon ibaad yay sauri ya rikota ajikinsa da karfi duk da firgicin fushi data farayi masa bai saketa ba har kafin nan taawuren ta sake hajy ta karaso wajensu ta amshe a hannunsa ta rungume yartan tsamm da wano mugun karfin shauqi ta lullumeta kamar za'a kwace mata ita dan ko kadan batay tsammanin zata zo nan ta tarar da ayanahnta ba... sosai nauyin datakeji a zucyarta ya dan ragu data rungume ayaanah..koba komi tay riba tunda ta samu yarta Alhamdullh dake taji duk abunda suke fada tun a kofa bata kula bayanin aayana ba har saida ta fara gode ma ibaad tanamai sakamai albarka da ya dawo mata da yarta wajen hajy mairo kalamanta masu sanyi sosai suka ratsashi, idanunsa suka ciko da ruwan hawaye, tausayin taawuren ya hanashi furta mata komi kai kawai yake gyada mata cikin sanyin jiki har snn yay excusing dinsu ya fice waje agaggauce ya nufi motarsa ya shiga yazauna aciki tare da kifa kansa akan stiring dan yay catching breath insa... hajy mairo batay kasa a giwa ba ibaad yana ficewa kusan tass ta kwashe labarin yadda akayi da batun auren ibaad da ayaanah tagaya ma taawure, itama taawuren bata tsaya ba tagaya mata iya abunda taje tayi ma juma acan kauyen majiya amatsayin daukar fansa wanda hakan ya razana hajy mairo sosai dan ta jima da sanin cewa taawure mace ce mai kunya da dumbin haquri. sai kallon bakinta take tana salati.."la ha ila ha illahu, anya taawure kina da hanklin kuwa da kikaje majiya kika aikata musu irin wann tijara da dumbin asara? toh da yanzu sun kamaki sun suka kashe ki fa ma ubam waye zakiwa asara inba yarki ba. kusan a zuciye cikin fushi taawure tace "hajiya koda naje majiya a shirye nake, akasheni mana,dama..meye zan samu na farinciki a duniyan nan bayan juma yay wa ƴata sharrin zina ya tozartata snnn ya walaknta gawarta, yanzu inba don ahannun jikanki ayanaah ta fado inace da har na mutu bazan san inda yata take ba? hajiya, gaskya bazan iya yafe masa ba, inda ace ma nabiye wa zafin zuciyata da har lahira saina kaishi wallah, yayi kadan ya kasa..amma kinga ai bankasheshi ba, dukiyarsa da lafyarsa na rabashi dashi kuma banajin dandanasani yin haka, dan ko yanzu akace na sake masa haka wallah wallah zan iya sakewa, kaf majiya ba'a isa a walakanta ni snn a walankanta rayuwar yayana ba. .. tana maganan ne tana kuka sosai rungume da ayaanah ganin irin birkicewa da fushi da taawure tay yasa hajy mairo kasa cewa komi kawai ta karkada kai tana hawayen itama can dai tafara bata hakuri tana lallashinta kana ganin taawuew kasan ba acikin hayyacinta take ba dan sosai mutuwar inayah ya ruguza mata duk wani kofar tunani ya kuma saka mata baqin ciki me tsanani. tun hajya na lallashinta har ta hakura ta kyalesu da ayaanahn dan suyi jimamin rasa inaya da sukayi atare.. jikinta a sanyaye ta basu waje tana rufe musu kofa ahnkli ta tsaya agefe tanamai share hawayenta, can kafin tafito har waje ta isa gaban motar taje ta samu ibaad ya jingine kansa da stiring motarsa idanunsa a lumshe yay shiru kamar wanda yay nitso acikin tunani kwankwasa mai kofar motar tay ya daga kai suna hade ido ya bude motar ya sauko kasa, wani iri hajy tay da fuska kmar wacce zata masa kuka, tuni ya bi ya hade ransa, tun kafin ta fara kukan cikin katseta yakawo mata offer cewa kafin ya amince yawuce mata da ayanah can gida sai inhar zata amince tazubar da makaman neman gaskiyarta ta tattara inata inata tabar garin tudu, if not shi bazai kai ayanah ko ina ba, snn zaije kano yagaya ma su bappa zaidu da uncle moh cewa tazonan ta sato yar mutane tariketa bada cikakken izinin iyayen yarinya ba. sabuwar musu suka dingayi, kusan ince ma wayo ya mata sosai, ya nuna mata kawai bata da mafita, ai tunda aurensun ma is invalid uban kowa ma yasan labarin shi baidamu ba, inkuwa har bata amince zata bar tudu ta koma kano ba saidai abari har juman yazo tudu ya dauki yarsa kawai inyaso yaje can ya kasheta. still suna cikin wnn musun sai ga nan taawure ta fito da sauri saurinta tana share hawayenta da suka ki tsayawa, anan ta samesu agaban motar ibaad, tana isowa ibaad ya rusuna har can kasa cikin nuna tausayi da ladabi ya gaisheta, ya mata proper gaisuwa, snn yamata ta'aziyar mutuwar yarta inayah yadan babbata hakuri shima haka tadinga bashi hakuri akan abunda ya faru dashi akan taimakon ayaanah dayi.. cikin kwantar mai da hankali tace masa babu komi itama tafahimce shi, tasan kuma gidan su babban gidane, bazata so wani abu na rashin mutunci yazo ya faru tsakaninsu da juma ba, inde bazai wuce birni da ayanan ba babu damuwa zata san yadda zatayi a rike mata ita har sai ta dawo. hajy mairo da ba akasa da ita ba, nan ta tuma ta cafe zancen tace sam sam bata aminta da wann hukucin ba, inde har zata kwashe inata inata tabar tudu r yadda yakeso, saidan inshi ibaad din zai amince ya zama guardian in ayanaah, snn ya wuce da ita cikin kano ayau ta zauna agaban fatima kafin itama tagama parking din tadawo ta samesu acan. ibaad yay shiru yaki cewa komi ba, duk rakin da hajy mairo tayi, taawure tace musu ita zata wuce wani kauye acan jigawa dan batason matasan garin majiya susan me tay bare azo a dauketa anan tudu aje kasheta a majiya. dan haka zataje can yankin jigawan dama tana da yan uwan mahaifyarta awajen, su irin fulanin tashin nn ne suna yawan zuwa kiwo zata nemesu tazauna awajensu kafin komi ya lafa... haka sukasha kukan rabuwarsu agabansa da hajya mairo har gwanin ban tausayi...duk kudin ajiya dana jinya dake wajenta hajy mairo tace mata ta rikesu kawai halak malak taje tanemi tsira. jikin taawure amatukar raunane ta juya, da shirin komawa cikin asibitin dan tay sallama da aayanah, ibaad yana gama shanye hawayensa daya kusa zubo masa ya bi bayanta anatse ya tsareta, saida suka koma can gefe inda babu idon mutane akansu ya tabbata she feel safe with him, snn ya mata bayanin duka duka manufarsa akan hajiya da kuma ayaanah, sosai ya zage ya nuna mata cewa ya fahinceta ya gane halin datake ciki kuma karta damu, yay mata alkwari zai tsaya mata akan yarta har tasamu tay karatun, he will be her quide, snn ya ciro wallet dinsa duk ya rasa inda zaisamu paper, sai ya rubuta mata number wayarsa kawai ajikin sabon dubu daya, snn ya kara fitowa da sabbi sabbin 1k notes din masu yawa baima kirgasu ba ya damka mata su duka ahannunta batare da ya sake hannuntan ba yace mata "Dan Allah kartace masa a'a, tay amfani da kudin duka tay kudin mota dashi, taje duk inda zataje tanemi tsira daga juma snn duk abunda takeso kawai ta kirasa he promised her dat yarta will be in safe hands with him in sha Allahu.. yana maganan nan kawai kuka taawure take masa kamar zata cire ranta, dan bata taɓa samun wani wanda ya iya karantar duka turirin damuwa da baqin cikin dake yawo aranta ba kamar shi..yaro ne, amma gashinan da hankali da tausayi da halin manya atattare dashi. cikin nuna mata tausayi da girmamawa ya tausasata da kalamai masu sanyi ya kuma lallabeta har saida ta amshi kudin, fadin irin albarka da godiyan data masa ranar bazai kiyascu ba, ganin lokaci na tafiya yasa tay marmaza ta karasa ciki dan tay sallama da ayaanah babu wani bata lokaci tadagota suka rungume juna ta masa nasiha masu ratsa jiki tare da jadadda mata cewa mutuwar inayah ba shine karshen rayuwarsu ba, su hada hannu sucika manyan burikan su, tay mata hakan, dan tasan inayah zatafi jindadi in rayuwarsu tay kyau ba muni ba, ..,snn umarni tabata akan da tay ma ibaad biyayya, ta kallesa a a matsayin dan uwanta kuma yayanta karta saɓa masa..tare damata alkwarin wata rana inkomai ya lafa zatazo har kanon ta nemesu... gabaki daya ayaanah ta raunana sai tanajii kamr magangnun sun mata tsauri da mugun nauyi dan bama ganewa take ba dan bakaramin kukan rabuwa da mamantan taci ba, haka kuwa tana kallo taawure tabar asibitin taje waje tasamu ko magana ibaad basuyi da hajy mairo ba. sai fushi take dashi wai yaki karban ayaanah, taawuren tana zuwa ibaad ya mata sallama sukayi bankwana sai yawuce ciki yabarta da hajiya. anan ne ta sanar da hajiya duk yadda sukayi dashi tabi ta nuna mata kudin daya bata, duk mamaki saiya rufe hjya, suna hawaye ta rakota har waje ta tsare mata abun hawa har saida taga tay nisa snn ta dawo. dawowarta kenan tazo ta samu har ibaad ya gama biyan kudin jinya da duk wani abu da ake binsu ita sai tawuce ta dauko ayanahn suka fito, tun da suka kama hanya, basuyi wani magana ba har saida suka isa gidanta nan ma sharesu yayi ya hada ruwan zafi a heater yayi wanka yazo ya samu hajya ta sa anhado masa break fast mai nauyi yazauna yana ci itakuma ayaana aka kaita wajen wanka hawaye duk yaki tsayawa a idonta dan duk inda ta zaga a gidan saitaga kamar zataga addanta da mamanta, she was seriously ill, nd grieving. gabaki daya memories dinsu yanata dawowa mata kai... dakyar ta shirya adayan dakin hajy mairo ta sakata dan dole taci abinci snn aka kawo mata riga da zani brown colour na coté d' ivoiré kayan yama mata oversized ma amma haka ta saka tana gama cin abincin bacci me nauyi ya dauketa awajen.. tsakanin ibaad da hajiya mairo dakyar suka sauko sukafara magana musmmn data fara tsokanoshi da batun alherin da yay ma taawure, ya hade ransa tamau, yace mata aidqma can ta daukesa mugu ne shiyasa bata yadda dashi ba, dan haka karta damesa kawai tunda zai wuce kano da yarinya ta gaya masa exct ranar da zata gama tattarawa ta dawo gida itama. badon son ranta ba hakanan suka warware maganan, aka sa ranar, 14days lissafin ranar da zata gama parking da kudin sallamar wasu wokers intan, da wanda zata basu incharge dan su cigaba da mata sana'ar abincin anan tudu dan akwai katon gidan almajirai datake ciyar dasu atunaninta inhar tabar tudu gabaki daya wazaina ciyar da yaran nan. duk suka gama lisasafi, taso ya bata tsawon wata guda amma ibaad yace sam sati biyun kawai ya isheta tunda tana case da yan ta'adda. shi zai gaya ma bappa zaidu da uncle moh ranar tahowarta inyaso za'a kawo mota kawai azo a dauketa da tarkacenta gabaki daya. ganin babu yadda ta iya dashi yasata kyaleshi, ibaad ne kawai yake iya mata haka tayi shiru saboda sosai take kaunar sa aranta duk dama koyaushe acikin fada zaka same su, jim kadan bayan sun yi hirar karatun sa yace mata shi zaiwuce kano yanxu sabida zai kai ayanahn asibiti adubata acan wajajen karfe 10:30am saura nasafiya aayanah ta farka duk baccin bai wani isheta ba, haka haj. mairo ta sakata agaba tay mata nasiha mai shiga jiki, duk kusan irin abunda taawure ta gaya mata ne dazu akan tay ma ibaad din biyayya sann ta sani cewa mutuwar inaya ba shine karshen rayuwarta ba, nn ta hadata da ibaad din ta musu atare akan suy hakuri su zauna lafiya tunda qaddara ne ya hadasu. shide baice komiba harta gama surutun ta within few minutes ya fita yabarsu, yagoge motarsa tsaf, yana shigowa yadau jakarsa yace mata kawai su tashi shizai tafi yana da practicals karfe 2 na rana.. daga ayanahn har hjy mairo kuka sukeyi rungume da juna tazo tasakata a mota harda sakamata seatbelt yana sallamar kakansa ko kallo daya bai kara ma ayanah yasa kai ya kunna motar suka kama hanyar kano. tafiyar kurame sukayi banda kukan da ayanah takeyi babu abunda kakeji, baison yace mata tay mai shiru ba dan yariga yasan abunda takeji is alot to carry, ga zafin mutuwa gana abunda yake faruwa da su, iyaka da abun ya ishehi ya kunna karatun qur'ani ya dan kure musu volume tun tana cigaba da kukan har zuciyanta yay sanyi tafarabin sautin karatun da zuciyarta tana tuna addanta inayah, her fav thing in this world was qur'an ..sai kuka mai zafi take tana tuna irin murnan da sukayi ranar da inayahn tay sauka har bacci me nauyi ya kara daukarta. ABUNDA KE ƁOYE SURAYYAHMS 08060712446 idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [07/11, 20:04] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️1️⃣7️⃣Abunda ke ɓoye bayan tafiyarsu hjy mairo na shiga gidanta ko aje mayafinta batay ba matasan majiya suka diro kofar gidantan yuuuu wai sunzo neman taawure haka hajiya mairo tabirkice da ihu tahau sauke musu bambalastar ruwan bala'i ta tara musu taron jama'a tabi tajuya maganan kaf akansu tace sune suka sace mata yar rikonta taawure dan haka kawai ace musu su fito mata da yarta ko kuma hukuma ne zata rabasu, haka akayi ta hatsaniya tsakanin matasan majiya da hajiya mairo, can dai da sukaga ta fisu bori tanace musu akan su susuka sace taawure tabita laka musu harda sharrin da ko shaidan bai isa ta ciresu aciki ba ahaka ahaka abanza aka bar maganan suka koma garin majiya batare da sun cimma komi ba, ga dumbin zargin su na tunanin taawuren tazo nan duk ya gushe, basusan kuma ina zataje bayan nan din ba, yau dayakamata ace ranar farinciki da samun daukaka ne awajen juma sai ya zamo masa tamkar wata baqar rana dan bakaramin muguwar asarar dukiya taawure ta masa ba, shikansa dakyar ya tsira da ransa, sanadiyar wasu fatake masu fitowar jeji da sassafe da sukaga wuta na tashi a rumbun abincinsa suka kawomai dauki yau kaf garin majiya sai da aka tashi da labarin abunda ya faru da juma masu tausayinsa suna yi mahassadansa masu masa dariya suna kai, yau tsabar baqin cikin ganin konewar dukiyarsan kurmus koda aka kwanceshi ya fito sarari suma kawai ya dingayi ana yayyafa masa ruwa... yarasa meke masa dadi, gashi yafi kowa sanin cewa da akwai kakkarfan aikin tsarin jiki na usalin fulanin daji ajikin taawure da yayanta, yasan koda zai dau fansa ta hanyar musu sihiri ko sammon da zaisaka rayuwarsu ya lalace bazai iya ba saidaima abun yadawo kansa.. iya ka dabbobinsa ne kawai tabar masa su araye ahakanma waidan bataso ne tay ma abu me rai azaba da wuta yasa bata konasu da ransu ba. ranar gabaki daya duniyar juya masa ta dingayi yanata suma ana dagashi yana komawa musmn ma da aka dawo gida akacemai ba aga inda taawuren ta nufa ba duk anje har tudu suma can tudun nemanta akeyi har ansaka hukuma ajeji suna nemanta. yau ya kasance ma juma ranar tsananon bakin ciki da jimami wanda bazai taɓa iya mancewa arayuwarsa ba. bayan komi ya lafa wajajen karfe daya da rabi saura ibaad ya shigo garin kano kai tsaye baije gidansu ba yawuce Al-eeman private hospital inda babban kawar mamansa take aiki a matsayin babban nurse snn ya damka mata ayanahn a hannu shikuma ya wuce private club dinsu domin halartar practical da sukeyi agefe nasu na yayan masu shi, few minute drive just few minutes away from his main school of medicine na buk, ya gaji sosai ga uban stress din hanya a jikinsa amma baidamu ba hakanan ya shiga aji ya fada aiki. yau ana kkrin koya musu sabuwar darasi ne game da introductory practical anatomy amma gabaki daya sqi yanaji kamar yarasa nitsuwrsa dan harga Allah baisan ma tayadda zaiyi ya cika dumbin alkwarun daya dauka ma tawure nacewa zai kula mata da rayuwar yarta ba...aiki sukayi sosai don komi practical ake nuna musu, har zuwa 3:30pm snn yaje yay sallahn asr aka koma lab still saiga wani visiting doctor yazo musu daga kasar india shima, shi yafara fayyace musu basics introdction naduka duka courses din da zasuyi a main cadre nasu da medicine gabaki daya, kai daga ganin yadda yake koya musun ma zaka san babu me iya karawa dasu a ajinsu yanzu, bcos they are far far advance, sun kamo hanyar wuce mates dinsu na aji sosai, kusan dukkan wasu abubuwan da ba a musu tukuna a ainin lectures dinsu ba shi ake ta kkrin koya musu anan just like private lesson. can da magrib aka sakesu sukabar wajen kusan kowa yagama gajiya. hanklinsa dam kwance dake yariga yagaya ma amminsa dasu bappa zaidu awaya cewa ya dawo kanon already amma bazai wuce gida ynxu ba. yana shiga motarsa asibitin inda yabar ayanahn ya wuce ya samu waje ya zauna yay shoru yanamai cigaba da zaman jiran jin me likitocin zasuce, anan yay sallan isha, ya fita yaje yaci abinci, kawar maman nasa har ta gama duty ta wuce gida, bashi da samun kan doc ba sai wajajen goma na dare, mace ce, nd she is a well know cardio doctor ana ce mata Haj sakeena shehu dakyar ake samun hanklinta sabida yawa da mutane suke mata. at arnd that time of 10pm na dare tay ushering ibaad cikin office inta ,yana zama suka gaisa a natse snn tafara mai cikakken bayani akan ciwon ayaanah tacemai bincikensu ya nuna cewa yarinyar originally was born with a strange congenital heart weakness wanda baya nunawa kwata kwata sai inta shiga mummunan hali na tsorata, bacin rai me tsanani ,kakkarfan rauni, jimami me yawa, ko wani nau ikan intense fear ko emotional overwhemlness. daga zarar hakan ya sameta zuciyarta zai fara kokari wajen ganin yay coping da pain in amma akokarin hakanne yake kawo mata symptoms kala kala na raunin zuciya, kmr zafi da ciwon kirji,wahalar fitar numfashi da su panic attacks da zufa me dan banzan yawa har izuwa loss of counsiounes. hoto nan scan da suka dauka ta nunna masa snm takara da cewa Abu mafi muhimmanci ynxu shine a tabbatar mata da samun natsuwa. Kada a tada mata hankalinta. Kada a matsa mata tayi magana ko tana tuna wasu abubuwan da suka wuce mata abaya. snn Idan ta fara jinsu ko suka dawo mata kawai a zauna kusa da ita cikin shiru da bata kulawa cikin tausayawa,yarinyar yar karamace, so zata fi bukatar kulawa da kwantar da hankali fiye da duk wani maganin da zaa bayat yanxu..."jin yau shiru yasa ta kara kallomsa ahnkli tace 'are u her elder brother?babu yabo babu fallasa ya gyada kai, Dr tace okay, toh ga wannan. wano paper ta miƙamai ya karba tace" zaku iya komawa gida, there are the list of her drugs, snn zakuje nan pharmacynmu ku saya alluran sedatives amata su ynxu. idan jikinta bai sarara ba after 3 days adawo mana da ita. gyada kansa still yay cikin nitsuwa yace mata ya gode snn ya rike takardan ya fita dashi a hannu.. baije ya duba ayaanahn ba kai tsaye yajeshi pharmacy ya basu papern snn biya kudi akazo har dakin da ayaanah take kwance aka mata allurai har guda biyu... hawaye ta dingayi sabida ta tsani allura har cikin kokon zuciyarta, but the more tana kallon fuskar ibaad a bakin kofa sai tanaji kamar ma tafi jin tsoronsa fiye da komi ynxu. jiri me dan banzan yawa takeji amma yadda ta tsaya kyam cikin shanye zafin alluran kamr wata soja yasaka nurse din data mata allurar tace masa "yallabai zaku iya tafiya.. ibaad ya gyara zaman jakar laptop dinsa kallo daya yay ma aayanahn tay maza ta gyara zaman zaninta da dan kwalinta cikin saibin jiki ta saka takalmi, har saida yawuce gaba snn tafara takawa ahnkli tana bin bayansa yanayin fuskarsa da tazarar dake tsakanin su zai iya sakawa kai tsaye kace basusan junansu ba... tafiya take kirjinta na tsananin bugawa, with each step sai taji kamar akan rolling coster ball take yawo, kanta nawani irin juyawa kmr tana sararin sama cikin gajimare, kafin kace wani abu tafara ganin mutane bibbiyu, hatta dakin ya dawo yana mata duhu duhu hanklinta gabaki daya na neman gushewa suna isowa daf da bakin kofar asibitin batare da ta shirya ba jikinta ya sake tayanki jiki ta fadi wani securityne yay sauri yazo kanta da tunanin "she is all alone dacan har zai dagata sai kuma ibaad ya juyo, suna hade ido yace ma securityn its okay sir, i am with her. security ya masa wani irin kallo, "yace amma shine ka kabarta haka but you are suppose to hold her ko za'a ko koma ciki a kira muku nurse ne..ibaad yace masa "a'a Allura aka mata bai saketa ba but she will be fine ...suna cikin maganan ayaana ta fara bude idonta cikin layiii tafara fulatanci tana cewa zata kwanta, ita tagaji zata kwanta, bazata iya takawa ba.." yarensa ne shima yanaji sarai amma yay kamar be gane me take fada ba, wani cak taji ya dagata tay firgit kmr ta tsorata suna hade ido sai kuma ta lafe akan kirjinsa tare da tantame masa riga, qamshin turarensa atake ya bugar da ita saii luuuu ta koma bacci daga nan bata sake sanin me yafaru da ita ba. yana fitowa waje ya ajeta seat din gaban motar ya saka mata seat belt ganin tana zufa ya kunna musu A C a low snn yafara driving dinsu calmy yana tukin very calm bazaka taba iya fayyace abunda yake rayawa aransa ba. frm time to time yakan juyo ya kalle fuskar ayanahn cos u cant ignore the fact that she is girl with a rare beauty, kyau me dauke ido da sanyi irin wanda bai taba gani ba..ita abar tausayi ne, she is calm, and peacefull. any man in his good will senses may want to love nd spoil her bcos of her calm aura nd fragility, saidai shi aransa ba wann kadai yakeji ba, da akwai wani awkward feeling da yakeji akansa kmr wasu dabiaun ta yana mugun bashi haushi, he just can't seem to forget dat agabanta aka taru ana masa sharrin zina duk dama ya tambayeta gaskiyar abainar jama'a amma tay shiru takasa budan baki ta wankesa. yasan he is not even supose to be angry bcos of that amma wnn shegen rauni, da mugun tsoron dayake kallo acikin ayanayinta abune wanda bazai taba iya tolerating ba, inhar dagaske ne zaicika alkawarin daya daukarma taawure kusan dolene mishi ya kasance atskaninsu akwai kakkarfan ginin tarbiya, gyaran hali, da kuma ladabtarwa. wajajen karfe sha daya saura na dare suka iso GRA cikin gidan bappa zaidu, tsabar gajiya har ji yake kamar bazai isa dakinsa ya kwanta ba, yana kammala parking kuwa ya juyo ya kalleta yaga har yanzu tana kan baccin ta peacefully. kallon scnds biyu yay mata kafin ya dauki jakarsa da kominsa ya rataya snn ya zago ta inda take ya buɗe motar ahlkli yadda ya jawota jikinsa da karfi ya ratayata akafadansa nan da nan kuntacen dan kwalinta ya sulale kasa abunsa. haka wnn doguwar curly nd wavy hair dinta dat is so soft and shiny ya barbazu masa a fuska da kafada, ahnkli ya dinga takawa da ita har suka kai bed room dinsa snn yay saurin ajiyeta akan gadonsa tare da sauke ajiyan zuciya mai nauyi yana tsaye amma idonsa gabaki daya nakanta dan bai taɓa ganin natural buzu hair irin nata ba duk dama dukan kannen sa suna da kyau da dogon suma. na ayanah nada wani irin cika ga yawa ga uban yauqi da tsayi , tagaban is so wavy nd damp, kasan lenght din kuma is curly nd very dark. yadda ya ajeta a ringine haka suman ya zubo yarrr ya rufe mata fuskarta kirif it was hard for him to stop staring sai da yay minti uku atsaye cikin tunanin me zaiyi kafin ya dauke idonsa ya saukar da jakansa daga kafadarsa ya zauna akan chair ya ciro duka kayan ciki da suke da datti, snn yacire takalminsa da komi na jakan yay empting ya aje komi awajen zamnsa neatly dan coridor dake tsakanin bathrom ya shiga da kayan ya jefasu cikin engine wanki, ya wanke 2 blood stained shirt din har da kayan dake jikinsan duka machiine din ya matse su, yay masa drying sama sama snn yay pressing dinsu so neatly kafin ya kaisu hanger ya rataye su. blue shower trobe mai kauri ya nannade ajikinsa bayan ya kimtsa dakin kadan ya shiga wanka, he spends like 20 minutes just washing his hair and face kadai with this luxurious swiss brand na la praire, brand inda is excellent for lifting, firming nd anti aging saikaga kullum fatarka rass da karfinsa baiya yamushewa kamar dai bazaka tsufa ba. BHA made face scrub da enzyme exfoliant dinsu yay using kafin nan ya shiga shower, wato idan kaga tulin kayan gyaran jikinsa ryt frm hydrants, retinols, SpF, sheet mask, da cleansers, shaves set ,dss. zakasan kowata ƴa macen ma bata isa tanuna ma gayen nan son gyaran jikinsa ba. he is a very neat guy dat priotise his looks nd skin health. bayan kamar minti talatin ya fito a warm shower sulbabben fatar jikinshi yana qamshin sabulai da shampoos din la praire din cos all his men luxury items are of the same brand baya hada tarukuce, brush yay agaban sink yay rinsing bakinsa da ruwan kanunfari snn yay kamilallen alwala ya fito da wani sabon bathrobe din ajikinsa. kallo daya yay ma kan gadonsan yaga kmr yadda ya aje ayaanahn haka ya dawo yasameta batako motsa ba banda sautin numfashinta dake fita ahankli ahankl. cikin kyabe baki ya dauke kansa walking gently kamr wanda baison ya tasheta yaje gaban mirrorn ya tsaya, after dabbing his skin with a clean white towel yafara jawo set na skin care items insa musmn na amfanin dare, kusan yadda komi na wanka, wanke kai da gyaran jikinsa ya kasance brand daya hakama komi na shafawa a jikinsa ya zama brand daya, he use only "la mer" for his body, hair nd face. a very luxurious american brand na mutanen da suke son zallan jikinsu yana glowing bana haske ko bleaching ba. with good skin barrier repair, rich hydration and luxury feel. anan ganinka ansan jiki duk madara duk A.C.. abu uku kawai ya shafa dake yasan dare ne is merely time for his serum, vitamin nd retinol kafin nan ya mulke jikinsa da soft soothing moisturizers, ya shafa turare ya gyara kansa tsaf ya jawo doguwar wando dark blue colour marar nauyi na CK da rigarsa me kamr t shirt yasa. yay lisafin duniyan nan a brain insa amma yarasa ta ina zai aje ayaana ta kwanta, gashi baison takuri shiyasa bai iya kwana akan kujera ba. tsaftaccen cotton comfortersa ya jawo ya shimfida akan soft couch dinsa ya dawo zai dauketa wani cakk ta firgita acikin baccin ta kara cakuikuye masa riga kmr wacce za'a saceta, gently yariko hannun nata anashi, sann ajeta akan couch din tukun ya samu ya kwace rigarsa ahannunta ya dauko katon rigar sanyinsa da yake sawa in sunje holiday a united state me dauke da fur ya lallubeta da shi kirif. kara gudun Ac yay jin kmr duka gabobin jikinsa na masa ciwo yasha kwayar magnessium glycinate for deep relaxation nd quality sleep, after like 5 minutes ya iddar da adduar bacci saiya kashe wutansa gabaki daya ya kwanta hankli akwance baijima ba wani bacci me nauyi ya daukesa... wajajen 2pm nayi cikin nisan bacci ayaanah tay firo da rigar sanyin daya rufeta dashi da alama allurar sedatives da aka mata ya fara raguwa, wani dan uban zafi da zufa tasoma ji ajikinta. tunda tay firo da bargon ta cigaba da sheƙa bacci me nisa ba ita da farkawa ba sai can ana daf za'a kira sallan farko da sanyin asuba ya hadu dana ac ya bugota, kallon dakin ta dingayi acikin duhu tana jin kanta wani iri kamar ba ta cikin duniyar, tsoro me matsanancin yawa sai ya riƙe mata kirji dan bata san yaushe sukazo nan ba, itade tasan sunbar asibiti gabaki daya sai taji ta rude sosai, fitsarin daya tasheta a baccin takejinsa kamar zai fasa mata mararta ya tsulalo waje duk sai ta rasa me zatayi. lkcin is just few mins ya rage ma ibaad ya farka daga bacci amma dake yariga yasha wnn magani yasaka yau ko motsi bataga yanayi ba. dake yaran taawure akwai jarumta inuwar sa kawai tagani acikin duhun tagane cewa shine yake kwance akan gadon, da kyar da karfin hali irin na mutumin kauye ta tashi ta dada lekensa kafin nan hanklinta yay sanyi ta miƙe tsaye jikin ta na rawa rawa dan kwata kwata batasan ina zata dosa acikin duhun ba ga fitsari ya mugun cika mata mara sosai lalume ta dingay har saida ta isa gaban inuwarsan ta durkusa, hannunta dake rawa rawa ta miƙa kansa amma ta kasa taɓashi, tay hakan yakai sau biyar mugun tsoron sa datakeji ya hanata iya taba masa jiki. nishi take fitarwa ahnkli tana dan mammatse kafafunta jin fitsarin yafara jika mata pants,cikin dauriya ta dan taɓa jikin gadon da karamin muryan ta mai tsananin sanyi tace" umm umm dan Allah me mee..mme...mai..mota zan ..zanyi fitsari..ina jin fitsari sosai...maganan nata sai ya fara fitowa tare da maqudan hawaye masu zafi itakanta batasan mesa take yawan jin matsanancin kuka intaga ibaad ba. a mugun shagwabe cikin fashewa da kukan tace ..mai mota..nifa zanyi ajikina dan Allah ka tashi ka nuna min wajen fitsari ...mai motaaaaa.... can cikin duniyar baccinsa yaji kmr ana jajjan masa bedsheet yay tsam sai yafara ji harda sautin sheshhekar kuka da sauri ya bude idonsa ganin ayaanah agabansa ta durkusa tanata mammatse kafa tabi tazuba masa ido tana rabza uban kuka sosai.. gam ta rike bedsheet dinsa tana jajjansa tana cewa wayyo Allah na zanyi ajikina faaa a firgit ya kunna bedside lamp haske yadan karede dakin fusknsa mugun daure yace "ke kuma meye haka..meye zakiy ajikin ki..uban wa ya bugeki kike kuka da tsakar daren nan..are u a child? maƙe kafadunta tay a shagwabe tana hawaye tace "nifa fitsari nakeji.. cikin galla mata harara yace "bakisan hanyar bayi bane...sai kuma ya tuna batasanin ba cikin dafe kansa yace shittt.. "tashi.. dakyar ta miƙe tsayen tana rawa rawa tana mammatse kafarta.. kai tsaye ya kunna asalin switch na wutan dakin wajen yay haske sosai kamr rana ya kalleta snn ya kalle kofar bathrum dinsa yace kizo kishiga kiyi fitsarin anan da wani iri sauri ta gyada mai kai zata daga kafarta kenan sai zurrrrr fitsarin ya sace ya fara zuba mata ajiki.. ahnkli ta runtse ido tay tsamm jin fitsarin na bibiyar kafarta taki sam ta kara bude ido ga kalle ibaad daya zaro manyan idonsa waje yanamai shirin daka mata wani irin hatsalallen tsawa. #SURAYYAHMS/08060712446 ENJOY THE WEEKDNS SAI MONDAY...IN SHA ALLAH!! [10/11, 18:48] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: 1️⃣8️⃣⏯️AKB💫 zararren idonshin take kallo jin matsanancin tsoro ya tiƙeta tunma kafin yay magana tabi tarushe masa da wata iriyar uncontrllable kuka mai kara, ƙwafa yay bai fasa bakuwa, a mugun tsawacen yace"..what d hell did u think ure doing? fitsari fa kikeyi ajikinki kuma atsakar dakina dan baki da hankali ke wata irin kazama ce ? runtse idonta tay tam cikin datsar numfashinsa da muryan tsoraccen kukan tace "toh kayi hakuri mana mai motaaa fitsarin ne ya dan matseni ai bansan zai zubo ynxu ba.." wani dan uban harara ya watsa mata yace fitsari ya matse ki ko tsabar iskanci, da girmanki ne zakimin fitsari kuma tsaye toh badani zakiyi wann kazantar ba, karaso nan ko nazo na wajen na wanka miki mari.. dake bada tsawa ya fadi hakan ba, kukan ta tsagaita jikinta na rawa rawa tafara tahowa tana takawa ahankli ahankli tkmr bazata taho ba kukan nata na fita ahankli... wani irin fixgota yay ta firgita zata fadi ya rikota jin tana jan wani irin numfashi me karfi, kasar wuyarsa yace.."ke da Allah kimin shiru kinbi kincika min kunne da kukan banza dama uban waya aike ki kiyi fitsarin toh..mtss. shiru tay tana hawaye ganin ya mugun hade ransa sai batace mai komi ba har saida ya dora hannunsa akan kyakkwar fuskarta ya tattaba wuyarta zuwa goshinta just to make sure she is fine, snn yakuma tabbata cewa ba zazzabin bane yasakata fitsarin dan ya mugun tsanar kazanta.. yana kan observing dinta yana mita akan fitsarin sai hawaye take zubarwa kmr ruwa batare da ta kallesa ba ahankli cikin runtse ido tace kayi hakuri aifa ya matseni ne. shiru yay kmr badashi take ba har ya gama snn yakamo hannunta tareda tura keyanta cikin bathrum dinsan ya rufe kofar ahnkli daga wajen yace "ki karasa fitsarin awajen ina zuwa" tun bata amsa shi ba da sauri ya wuce corridor ya dauko clean self absorbed mopper da ruwa me tsafta ya zuba awajen ya goge tasss kafin ya koma ya dauko dettol yasaka awajen yakara gogewa snn ya fitar da mopper waje.. ..dakin maheer ya wuce yasamu ko farkawa a bacci baiy ba, kai tsaye ya wuce bathrum dinsa yay sarki yay kamilallen alwala snn yazo ya tashesa, maheer yana bude ido ya dinga shan mamakn ganin sa yana tambayarsa yaushe ya dawo ganin ba kulashi zaiyi ba kawai shima ya miƙe dakyar yay alwalan suka nufi masallaci atare. sosai masallacin ya cika sabida yau monday kusan kowa ya farka da wuri dan shirin zuwa aiki, ibaad ya ja su sallah within few mins duk maza aka watse shida maheer ne kadai suka tsaya sukayi karatun qur'ani atare can around 6:20am suka kamo hanyar gida suna tafiya ibaad ya sanar dashi kalar rikicin da yake faruwa da hajiy mairo acan tudu batare da ya gaya masa komi akan rayuwar taawure bare zuwan sa gidan da ayaanah ba.... suna shigowa cikin gidan kai tsaye suka wuce part din bappa zaidu,Zaune yake a babban falon sashensa dayagaji da haduwa jikinsa sanye da wata original dubai jallabiya black colour mai ratsin fararen duwatsu... wani irin qamshin hadin lime basil nd lemon grass tea with pinch of cinnamon mai dadi ke tashi a falon,hannun sa dake rike da white tea cup maikyau yakara mikawa gefe ya hau tuntuda wnn hadadden herbal tea dinsa dan yana matukar son shan wann herbal tea da safe musamman dayagane amfaninsu wajen digestion nd detox, kara lapyar garkuwar jiki da rage kumburi nd the best part yadda tea din yake mugun calming anxiety da boosting na clear mind. kusan rabi ya zuba tea din a cup sannan yakai bakinsa idanunsa a lumshe ya dan shaqa qamshin ta ramin hancinsa sann ya bude idon tare da furta bismilla ,a nitse yakai kan labbansa sann yadan kurba harya masa kyakywaan kurbi biyu, bayan nan ya mayar da cup din ya ajeshi agefe acikin tray dinsa tare da wasu hadaddun royal tea set da babban flask na zallan ruwan zafi Tsohon jarida yagani agaban sa zai dauka Sautin takunsu daya jiyo tun daga bakin kofar ya dakatar dashi, kansa ya dago yanamai gyara zamansa mai cike da kamiya ido ya kafawa kofar yana jiran ganin mai shigowa aranshi ya bari kawai ibaad ne dan tunda yadawo jiyan basu wani samu kyakkwan zama dashi ba, sometime he wonders if he will eva had a break time in his life dan tunda yafara karatunsa na medicine ya zama he is always busy and ocupied da wasu abubuwan. Haka kawai kuma sai yaji hanklinsa na yawan tashi kwananan, musmmn akan lamarin strange obsession din zainab arifah akansa, barin ma inyatuno da abubuwan da prof zayyanu yake yawan cewa da yadda yake bude musu ido da tada jijiyar wuya wajen nuna musu shima yana da cikakken iko dashi, shide yasan koma menene bukatarsu akan ibaad da yarsu zainab arifa bazai wuce na kaskanci da son zuciya ba kuma abun dai bazai taɓa ma ibaad sauki aynxu ba musmn ma da aka hado sa da sabuwar responsibityn ayaanah. Duba da yanayin ibaad din wani bin har sai an mance dashi agidan sabida baida fitina sam sam yamafi saka karatunsa agabansa fiye da komi, No one in his right senses zaice yaron yanada lokacin kulawa da kansa bare wasu.. shida maheer da mujaheed kusan sune musu manyan ƴaya maza agidan, in tun ayanzu ba su samuwa cikakken nitsuwa sun zamo wani jigo da jagora wa yan uwansu da familynsun ba gani yake kmr nan gaba insuka barsu a duniyar da wuyane rayuwa tay musu sauki da armashi. har ransa Yana mugun alfahari da jajircewa da kuma gwazon ibaad, amma harga Allah cikin zuciyarshi zaiso ace rayuwarsa ba hakan take ba, he thinks there is more to life than taking too much responsbilty musmn daya zamo shine kawai silar farinciki da gatar mahaifyarsa ynxu. Kwafa yay jikin tunanin maganan da yay da hajy mairo jiya akan zuwan ayaanah yadda ta jadadda masa cewa dolene saida saka hannun ibaad arayuwar yarinyar nan sabida uwarta taawure tafi nuna amincewarta da shi, cikin ransa yace Shknan rayuwar yaron nan babu hutu? dada leka bakin kofarsan ya dadayi yana Allah Allah ace shidin ne yake shigowa saboda akwai tarin maganganun da zaiso yaji amsar su daga bakinsa direct.. "Assalamu Alaikum" kusan atare suka furta hakan shida maheer cikin nitsuwa suka bude slide door da akayi da glass suka karaso.. bappa zaidu yay gyaran murya snn yace wa'alaikum sallam warahmatullahi wabarkatuh. Kai tsaye dukansu suka bayyana acikin main falon takalmansu suka cireta tundaga bakin kofa fuskn ibaad yay makutar kyau da haske duk dama a hargitse ya tashi yau wani dan uban gamshin oud ne yake binshi kamar ba sallan fajr suka fito ba. straight suka nufo inda bappa zaidun yake, ibaad yana tafiya kansa na kallon kasa, maheer ya zauna bisa lallausar turkish carpet ata gefen dama, shikuma ibaad a kasa kusa da kafafun bappan yanemawa kansa wajen zama cikin yanayin nade kafafunshi dayake bayyana tsananin ladabinshi da boyayyiyar sanyin halinsa.. bappa zaidu ya kasa daga ruwan idanunsa akansa dan Allah ne kadai yasan yadda yakeji aransa game da ibaad haka kawai yakan ji tausayi da kuma farinciki inya tuna cewa shine ya riƙesa har yakai wann lokci, ata wanni fannin kuma yakanji kamar yatakurashi ne daya dauke shi gabaki daya agaban mahaifyarsa ya zauna agidan san, ko hala yarage mai freedom din sa nayin rayuwa irinta yam hutu kmr age mates dinsa duba da bashine asali ya haifesa ba amma he wants nothing but the best for him cos deeply in his heart yanajin kamr he is more than just a uncle to him, arayuwar sa yakanji kamr yafiye ma ibaad din kallon dan cikinsa daya haifa fiyeda alakar kanin uba dayake tsakaninsu kamr yadda ya lura shima ibaad din kmr amatsayin uba kawai ya ajeshi. maheer ne ya soma gaishesa cikin nitsuwa da ladabi, ya tattaro hanklinsa duka cikin bashi kulawa ya amsa shi cikin nitsuwar shima.. ajiyan zuciya me sanyi ibaad ya sauke cikin gyaran murya Yace" bappa..katashi lpya?. ya amsa da lpya kalau ibaad masha Allah ya hanya kuma? Yace alhamdullhi.. nan ya hau tambayar sa akan abubuwan da suka asalin faru a anguwar tudu dan hajiya mairo sama sama kawai tadan tsakura mishi awaya kuma tafi zakewa ma akan batun zuwan ayaanah cos she deeply want them to create a safe space for ayaanah's new life with them. cikin nitsuwa ibaad ya fara fayyace masa komi yadda ya faru bai boye musu komi ba face wajen auren daya sakaya bai fito fili ya gaya musu cewa batun aurene yafara hadasa da ayaana ba, since d weding is void and invalid a musulunce sai baiga ma amfanin kawoshi cikin zancen ba. shide kawai ya musu bayanin cewa ahanyar zuwansa tudune ya fara samunta akasa tasuma cikin ruwa, snn bata da lafya kafin nan kuma sai yan kauyen suka kama shi suka tafi dashi acan akauyn suka bashi yarinyar ya taho da ita wajen hajya mairo. maheer yanata kallon ibaad da mamaki dan ko kadan bai tsakura masa wayannan maganganun ba, he told them how he met ayaanahs mother da duk yadda sukayi da ita akan batun rayuwar ayaanah bai boye musu komi anan ba. duk jikinsu sai yay matukar sanyi tare da jin matsanncin tausayin labarin taawure da duka yaranta.. nasiha bappa zaidu yay musu sosai, snn yace zai kira lawyersa inya je office zasu tattauna dan ayi wani abu legally akan zamansu da ayanah dan tazamo tana da full legal custody na zamanta awajensu sabida nan gaba kar mahaifinta juma yazo yace yana da cikakken ikon karbanta a hannunsu ko tafiya da ita. tun anan suka yanke hukuncin cewa ahannun mahaifyar ibaad wato ammi karama zata zauna na din din amma sai bayan ta gama jinyarta anan gidansan ta warke sosai. maheer bai wani so hukuncin da aka yanken har ransa ba amma sanin baqin hali irinna mum dinsa da ganin yadda haryau take cin mutuncin ibaad kawai yasaka ya haqura duk da bai san ayanah ba tukuna yaso ace ayaanan agidansun zatay rayuwarta har tagirma ko dan kanwarsa sultana ta samu soul sister itama. dan sultana ita daya take rayuwarta anan, bata da wata abokiyr hira saina schl sabida duk su ba sa'ointa bane gashi tana mugun jin shakkar ibaad intagansa yawnci tsorata takeyi jikinta sai yahau rawa rawa, shiyasa most time batason saukowa kasa ta sake jiki sai lokcin cin abinci ko in sunfita schll basu nan, acan gidan kuma akwai kulthum da kuma safiya they had each oda all the time, nd mujaheed being the eldest is kinda cool guy asalinsa baida wani matsala da duka kannensa. Hira suka taba kadan bappa zaidu yanayi yana hada musu da nasiha sosai, shi sam baiya iya zama da mutum walau nashi ne walau bana shi ba, face ya tsinci kansa cikin tunatar dashi kalmar Allah da manzonsa tare da zurfafa musu tunani akan muhimncn zumunci a tsakaninsu. karfe bakwai yana cikawa suka bar wajen sa, ibaad ya sanar da maheer akan yaje ya kawo masa aron kayan sultana da zai bada ayaanah ta saka just for today inyaso insun dawo daga asibiti zasu dawo musu dashi, maheer baice komi ba yaje dakin sultana ya sameta tana zaune da farin glasses a idonta tana kan solving algebra akan reading table dinta, cikin ladabi ta rusuna ta gaishesa ya amsa batare da ya mata bayanin komi ba ya umarceta akan ta bashi complte spare cloths aro zai dawo mata dashi. mamaki ya cikata amma dayake tasan basu fiye wasa da ita ba yasa ta tashi da sauri ta bude wardrobe tq dauko masa sabon spare pants da bomb shot sabbi kall daga ledarsu da wata loose abaya mai kyau peach colour mai igiya, baima tsaya duba yanayin tsayin kayan dakyau ba ya amsa yafice duk sai taji she is confused, koma waye za'a bada aron kayanta oho dai ta cigaba da karatunta bata kara kulawa ba... yana isowa sashensu ya samu ibaad a bakin kofa yana jiransa suna hade ido baice masa komi ba ya miƙa masa kayan cikin sauke ajiyan zuciya yace "can i see the girl? fuska ba yabo ba fallasa ibaad ya bashi short "no..as answr. dan shiru maheer yay snn yace "i just want to see what she looks likes . ibaad yay kwafa yana kallonsa ahanlkli yace "she is sick nd scared maheer, dan Allah kabari sai na fito da ita zaka ganta, gyada kai maheer yay ashashance yace fine toh bari naje na shirya i think i have 9:30am lectures amma zan fita da wuri inada wani business da abdll gaffar ..cikin gyara tsayuwa ibaad yace wai harkun bude shop din naku ne, see i pity u ranar da bappa zai san kana wann abubuwan abayan idonsa. kyabe baki maheer yay ahnkli yace "isit a bad thing? sana'a fa na budewa kaina witout asking for his help he shud be proud of me, ibaad yay murmushi me sanyi cikin gyada kai yace "yeah he shud.,i am proud of you too,kayi kokari sosai...but he shud also scold u abit for squandering millions of naira over a secret investmnt witout his knowledge. dariya me sanyi maheer yay yace inda a america muke fa da yanxu bama gidansa.. suka dan fashe da dariya"yace toh ibaad da kudi fa ake neman mugayen kudi, i want to be rich as early as possbile dan wallah aure zanyi da wuri...kuma in sha Allah befr i graduate my law schll in few yrs to come i will be a multi millionaire u just wait nd see...ibaad yay murmushi yace i trust you on that..u're a go getter! dariya yay yace "so yaushe kai zaka fara setting naka business din ko likitoci basa kasuwanci ne? yafadi hakan yana zura maa ibaad ido batare da ko kiftawa ba.. ibaad ya kallesa da kyababben baki yace "seriously? ohh pls, not now mana.. saina settling a karatuna kadan kafin na fara tunanin me zanyi da rayuwata nan gaba. cikin rolling idanu maheer yace "ok fine, but the earlier the better. see yhu at d table. gyada kai ibaad yay har saida maheer din ya wuce part dinsa snn shima ya bude kofar dakinsa ya shiga ahnkli kuma cikin nitsuwa hoping to see ayaanah tagama wanke jikinta ta fito waje tana zaune akan kujera caraf saiyaga wayam snn dakin ya dauka da wani irinn shiruuuu kamar babu kowa aciki kusan ma yadda yabar dakin haka yazo ya sameshi.. kirjinshi har yana bugawa ya aje duka kayan akan gado da bala'in sauri sauri yay kofar bathrum din ya bubbuga da tunanin koma suma tay awajen yana can waje yanata bayani baisani ba... kusan sau uku zuwa hudu ya buga dabaiji ta amsa ko tay motsi ba hannunsa harna rawa rawa wajen sauri da karfin tsiya ya bude kofar yashigo ciki adan gaggauce wanda karar budewa da shigowarsan ne yasaka ayaanah bude lumsashun idanunta data rufesu tamm tabi ta takure kanta akasa awani lungu tay shiru idonta nakan zubowa da hawaye. yana hangota akasa arakube kusa da sink yaji ransa ya mugun baci, kai tsaye ya haɗe ransa kmr bai taɓa murmushi ba cos despite his bathrum floor is sparkling clean nd dry sam sai baiga dalilin da wani zaiso yazauna akasa acikin wajen ba... tsawa yay niyyar daka mata sai kuma yaji ya kasa yin haka ya dan tsaya cak sabida rauni da tsoro dayake hangowa ajikinta sosai....kallo daya kamata zakasan cewa she is u can still grieving the loss of her sister inayah. tunda ya shigo kallonsa takey a mugun kasale cikin jin tsananin tsoronsa ta kankame jikinta tareda jin matsanancin fargaba tana nishi nishi kmar wacce take shirin sumewa. akanta yatsaya tareda zuba mata manyan hazel eyes dinsa that are sharp nd piercing, baice mata komi ba for a minutes sai can cikin tattaro makansa nitsuwa ayayinda fuskarsa take a mugun dore ya daga kirarsa sama yace "keee, menace miki kiyi? kanta ta sauke kasa ahnkli bakinta na rawa rawa tace "kace nayi fitsari'yace dakikay fitsarin sai kuma nace miki kizauna anan akasa wai ke wata irin kazamiyace iyeee daga kiyi fitsari ajiki saiki zauna a toilet? shiru ta masa hawayenta na diddiga gwanin ban tausayi, cikin sauke sihirtaccyar ajiyan zuciya yace toh "tashi" a daddafe ta miƙe tsaye kanta na kallon tiles din, baice mata komi ba ya juyo wajen towels dinsa yasa hannu ya dau blue colour me kyau ya miƙa mata ta karba, ya dauki spare brush dinsa yasa tooth paste ya aje mata akan sink snn yay setting showersa zuwa warm yajawota gabansa kamar yar tsana giving her sound stern warning cikin zare mata ido yace "ki cire kayan jikinki, ki aje acan, snn ki daura wann towel din dana baki ajikinki, kishiga shower can kiyi wanka snn kidawo nan ki yi brush..kina gamawa ki fito..do not allow me to come back here for you for the scnd time. shi baisan ma kotana jin turanci ba amma ganin yadda take gyada mai kai da sauri sauri cikin jin mugun tsoronsa yasaka ya kyaleta ya fita waje. bayan ya rufe mata kofa kai tsaye ya fara kimtsa dakinsa kamr yadda ya saba, ayaanah stood for a while tana bin inda yabin da kallo, can kafin nan ta share hawayenta ahankli ta aje towel din ta kunce zaninta ta cire kayan jikinta duka ta ajesu agefe kamar yadda yace mata tayi wani irin sanyi ta dingaji sabida akwai A.c har a toilet din dakyr ta shiga shower sabida bata taba wanka aciki ba komi tanayine da tsoro tsoro har saida ruwan dumi yafara malala ajikinta sann taji kamr hanklinta yafara dawowa jikinta sosai. she saw all his expensive gels nd soaps collection dake ta iya karatun turanci sosai kuma tana da ilimin ganewa amma dake batasan ya ake amfani dasu ba sai batay gigin taba masa abunsa ba. acikin shower tay tsarki ta tsuguna ta wanke koinanta sosai da ruwa tafita tass, ta murda wani abu taga ruwan ya dauke sai tazo gaban sink din tay brush ta wanke bakinta, tay alwala tabi ta dauki dankwalinta ta rufe sumanta daya jike shataf jikinta na ɓari sosai ta bude kofar ta fito... samunsa tay a zaune akan reading chair yana duba wani katon text book na anatomy and physiology sama sama sabida duk sun wuce basics din a private club dinsu... irin kallon daya ma fatar jikintan ryt from head to toe yasaka ta sunkuyar da kanta can can kasa jin yay shiru ahankli muryanta na rawa rawa tace "uhmm mai mota...cikin katseta da mugun kallo yace "kee??? arazane ta kallesa yace uban waye mai motar ki? wani irin kankame dankwalinta tay zata fashe da kuka yaja tsaki yace"kar in sake jin kin kirani da wannn sunan now go on nd tell me meye matsalarki bakinta na bari tace "na gama wankan ne.. yana miƙewa tsaye da sauri ta ja baya ta mannu da kofar a mugun tsorace tana hawaye baiko kalle ta ya wuce ya shiga bathrum din kallo daya yamata ta karaso ciki, a miskilance yace "go back in der. ya kara nuna mata shower. snn yace kijje ki kara wankan and dis time use soap on ur body kingane me nake fada? da sauri ta gyada masa kai tunma bai fice ba tay sauri ta koma cikin shower ta tsaya, she read all the product on scrolls, har saida tagane wanne zata dauka aciki, koda ta rarumi katon shower gel dinsa tafi mintin biyu tana kokawar budewa, dakyar tazo tagane inda abun yake da yadda ake amfani dashi tana matsawa da karfi kuwa ya fantsama mata a fuska sauran yabi ya zube all over the floor, wanda ya zube ajikinta ta karasa mulkawa sann ta saka ruwa ajikinta wani dan uban kumfa da qamshi da tsantsi atake ya rufeta tana gama dauraye jikinta ta jawo towel din ta dora batare da ta lura ba tana saka kafa waje kuwa wani uban tsantsin gel din data zubar ya jawota waje suuiiiiii ya fetta ta akasa wani dan uban ihun razana ta zuba shikansa baisan sanda ya turo kofar agaggauce ya shigo ciki ba.. ganinta akasa yasa bai yi wata wata ba ya karaso wajenta yace meye faru? kuka take rabzawa dakyar ta nuna masa kasar floor din yaga duk gel dinsa ne akasa ya karkada kansa ya dauketa cak ya fito da ita ya ajeta akan chair snn yadan tsuguna agabnta ya kama kafarta ya dudduba koina yana mammtsa shi tsabar dadin dataji ita dakantan ta dena kukan tay shiru... dabai ga komi ba ya miƙe tsaye yay wani lungu after few mins ya dawo da white bathrobe dinsa ya lullube mata ajiki dashi snn ya umarceta data tashi ta karasa sawa sai ta bashi wet towel din, cikin saibi tamike ta aiwatar da hakan tana bashi towel din yace mata ta zauna, tana zama ya tattara jikakken suman ta duka acikin towel din ya daure mata shi tam tam snn ya kunna room heater acikin dakin for about 5 min, ya je ya dauke men hair dryersa ya kwance mata daurin kan ya fara bushar mata da gashinta yadau lokaci sabida yawa da tsayin sumanta har saida ya gama busharwa tsaf,lokacin ayanah kallon kasa kawai takeyi dan ko motsi batay iyayi bare tari. tunda ya gama bushar mata dakai taji dumi ya dan gaurayeta daganan sai bai sake kulata ba, kyaleta yay anan for a while yaje ya wanke cikin bathrum dinsa ya tattaro kayantan data jika da fitsari yazo yasaka a engine ya wanke ya matse kafin nan ya dauke body oil insa ya bude yazo yana zuba mata kadan kadan a hannu tana shafawa a hannu fuska da kafarta, daga inda suken ya mata nuni da kayan sawanta akan gado yace yabata 3 mint ta saka kayan ajikinta ta jirashi yana zuwa, tun kafin ta amsa taga har ya fice abunshi, he went out of the room for a while, at exctly 3nd half minutes saigashi nan yadawo yazo ya sameta har tasaka sabon pant din da short ataciki da doguwar rigar da ya dan mata yawa kadan amma baiwani damu ba suna hade ido tadan sunkuyar dakanta can kasa, ahnkli tace "umm.. zanyi sallah"yq kalleta da mamaki kafincan ya gyada kai kasar wuyarsa yace good for you. wucewa gaba yay barta a tsaye ya dau sallayarsa ya shimfida mata yana tsaye yana kallonta har ta cusa gashinta ciki ta dauresa gamgam sosai sabida yanada tsantsi snn ta gyara zaman mayafin gown in akanta tafara sallanta a nitse, da gefen idonsa yake kura da ita she really looks pale nd light weigh, kamar jiri jiri yana janta har dai ta idar, tay adduarta hawaye ya cika mata ido ta juyo da sanyin murya tace mishi ina kwana?? sosai ya sha mamakin unxepected halin nitsuwarta daya soma gani sai kawai ya amsata da kai...adan dakile yace mata"are u done? tace uhm. yace "tashi ki biyoni.. babu musu ta miƙe yay gaba tafara binsa abaya tafara takawa ahnkli ahnkli kamr wacce kwai ya fashe mata ciki dan bakaramin rashin karfi da matsancin rauni takeji a zuciyarta da jikinta ba. kan steps suka bi direct sashen bappa zaidu yakaita kusan kowani takawa sai taji kirjinta ya buga hardai suka iso wani mayen falon da bata taɓa ganin irinsa a kyau da girma ba suna shiga bappa zaidu ya bude kofar masters bedroom na gidan already ya gama shirinsa yay kyau cikin wata dakakkiyar coffe brown shadda ya dora matching colour borno cap mai kyau da kyalli wanda ko ba agaya maka ba kasan naira yay kuka ga designer cover shoes dinsa sai shinning take qamshin turarensa na original hugo boss tuni ya cikke falon da dadin qamshi.. ayaanah na baya baya har ibaad ya karaso da ladabi yace bappa ga yarinyar nan, i tot i shud bring her since she is ready. kan ayaanah na kallon kasa bappa zaidu yadan lekota ganin ta kyakkwan gaske yasa yay murmushi yace masha Allah.. shigo ciki mana yan mata.. tana karasowa gabansa ta sulale kasa ta durkusa bisa ladabi da sanyin muryanta dake rawa rawa tace "i..ina kwana...?da fara'a sosai bappa zaidu yace lafya yannan tashi. tashi ki zauna akan kujera mana ai nan kamr gida ne...tana zama da tausayi a muryansa yace "ya jikin naki..kamar zatay kuka tace..lafiya..da sauki.. daga nan yafara mata gaisuwar ya hakuri snn ya tambyeta wasu abubuwa game da mahaifyrtan kadan kadan take amsashi a raunace ibaad yay excusing dinsu ya koma dakinsa feeling relieved tunda ya damƙata ma bappa ita kuwa ganin ibaad ya tafi baiko kalleta ba tuni sai taji tsoro da raunataccen kuka yazo mata tafara ma bappa zaidu hawaye sosai. ibaad kuwa yana shiga dakinsa baiy wata wata ba ya faɗa wanka baikara sanin me suke ciki anan ba. daga falon kuwa babu irin nasiha da hakurin da bappa zaidu bai bata ba dakyar tay shiru ta dena kukan, after assuring her to calm down, kuma shima kmr ubane agareta snn ta dauka nan kamar gida tazo suduka zasu riketa har saita cimma duka burikan rayuwarta.. dakyar nasihansa ya shiga kunnen ayaanah har taji dan dama dama aranta ta sake jikinta kadan dashi, ganin ta samu nitsuwa ta kuma fahimce shi sai ya miƙe tsaye da niyyar shiga cikin dakinsa domin dauko babban wayarsa, yabarta ita daya a falon tana zaune da hot cup of herbal tea daya bata tana shansa ahankli ahankli. yana shiga daki ko minti biyu baiyi ba ayaanah taji motsin mutum abayarta wani irin faduwa gabanta yayi dake ba'ayi sallama ba duk saita dauka ko ibaad ne yadawo da sauri ta aje cup din shayin tana juyowa caraf suka hade ido da ammi babba. wani tsayuwar cak ammi babban tay tareda furta "innahu man suleimanu wa innahu...a mugin rude tace".... minal shaidanarrajeem. tsayawa cak tay ayayinda kirjinta ya buga da wani irin karfi da tunanin ko gizo ne take gani na aljana a zaune ganin ayanaahn ta tsura mata manyan idonta a tsorace yasa ta kara dafe kirjinta tanamai kallonta a matsayin aljanar dagaske cos the girl has this rare calm beauty gatadai ba fara bace soll amma ko kadan bazaka kasata a chokolate ko baqar fata ba, kamar wacce zata cire hanjin cikinta take kallonta musmm dataga kayan yarta sultana ne ma a jikinta kallon da ammi babba take mata yasa ta miƙe tsaye da tsoro da kuma ɓarin jiki sai batace mata komi ba... haka ma ammi babban ta dauke kai cikin dauriya ta wuceta da kokon to aranta. dakin mijinta ta shiga da sauri sauri kmr ankorota tana cewa Baban maheer, baban maheer..kazo kaga wani abu wani halitta fa nake gani a falonka kmar aljana amma kuma kayan sultana ne ajikinta ni dan Allah kazo katayani gani, katse wayar dayake yay ya daga kai ya kalli matar tasa yace "calm down raihanatu Bakuwa ce" cikin sauke tumin ajiyan zuciya ta d'an yatsina fuska tace "Bakuwa kuma? Daga ina? Kuma ina za'a kai ta?.... Yace "Eh bakuwa.... Daga Tudu. kuma nan gidan zata xauna for a while in sha Allahu rabbi.... Da mugun mamaki tace "toh? kuma Yar wacece ita din? Yace "itama jikar hajiya ce acan tudu..." A mugun kufule tace "jikqr hajiya? Plss duk jikokin hajiya basu wuce maheer, sultana, mujaheed, kulthum, zainab arifah, safiya da ibaad ba... kawai ka fito fili kagaya min ina ka samo wann yarinyar? yace "Gashi nan na gaya maki, what else did you want to know, me kuma kike son sani... kamar jiran tambayar take ta mayar masa da amsa da sauri tace "Manufar kawota gidan nan, sannan mun hada wani dangantaka ne da ita da zakace zata zauna anan for a while??" Ya gyara zama yace "raihanatu yarinyar nan zata zauna damu ne na wani d'an lkci tay jinya kafin hajiya ta gama parking ta dawo kano, dangantakar mu kuma shine kasancewar ta yar uwarmu musulma kuma yarinya karama datake bukatar taimako da kulawa. kallonsa ta dinga yi looking amazed, confused, and mad at the same time.... tay rau da ido bluntly tace sannu philantropher, the great humanatarian indeed,ohh dama itace wacce ibaad din ya je kauye ya dauko? ni ban gane abinda kke nufi ba, dama kiransa tudu akayi dan ya dauko mana wata karin responsibitliy while we already have enuf ko kuwa a ina kasamo wannan yarinyar nifa bangane komi ba" jin ransa ya fara baci da tmnbayoyintan sai Ya mike tsaye yace raihanatu ki saurareni, wann umarnin hajiya ne, nd all that aside, she is sick, jinyarta zamuyi anan ynzu..." azafafe tace toh fine...anji umarnin hajya ne..amma baga kaninka muhammad ba? safeera ce karama ya kamata sai bata ajiya ko akai ma waccan makirar matar..meyasa zaa kawota gidanan nan inba tsabar anraina min wayo ba, ko gidan miji na ya dawo babban opharnage ne bansani ba da za'ana kawo tarukuce ana laka min dan kawai anga bana aikin gwamnati. batare daya kalleta ba yace " "sanin kanki ne safeera tana zuwa school, snn tana aiki ta same time, fatima kuma kinsan bata zama ynzu sabida aikin bude foundation innan ya riga ya gabato da zafi zafi, ga kuma yarinyar bata da lafya, kinga kuwa dolene anan gidan zata zauna mu hadu muyi jinyarta har sai hajiyn ta dawo sai akaita can...tunda nace mimi yarinyar nan ba zaman har bada zatay agidan nan ba you have no reason to be over reactive. Yana fadin haka ya fita daga dakin ya barta a tsaye .... da wani irin kallon mamaki ta bisa lkci daya cikin girgiza kai da tsananin kishi tace tabdi jamm...kajimin wani irin rainin hankali wato safeera yar masu shi baza'a takurata da rainon ko jinya ba, fatima kuma ai dama farkarka ne kowa ya sani baka kaunar abunda zai taba maka ita. to wallah wallah ba a isa raina min wayo ba. wani za'a gayawa foundation? foundation din banza foundation din wufi ai munsan kaine kabude matashi da kudinka amunafurce shiyasa kake neman nika kawomin wata siyasar banza, wato ma nice yar iskanku da zaku dauko wata miskiniyar aljanar kauye alaka min jinyarta to wallah bazaiyu ba....daga ku har yarinyar sainaci uban kowa agidan nan... ayaanah dai na zaune sai kallon direction din da masifar ke tashi take yi har bappa zaidu ya fito da sauri baice ma ayaana komi ba banda murmushi me sanyi dayamata ya fice da sauri yay waje domin duba wani bakonsa akofar gidan daya kawo mai wata aika gaba daya a tsorace ayaanah take lkci guda taji sabbin hawaye ya kawo cikin manyan idanuwanta tana Allah Allah ibaad yashigo.... Bayan kamr minti biyar Ammi babba ta fito daga dakin tana wani cika tana batsewa kmr wata boss take kallon ayaanan tana huci, tana kawo dede kanta ta tsaya, cikin sanyin jiki ayanah ta sulale kasa ta rusuna zata gaisheta atake taji an daka mata tsawa me karfi "Ke maza tashi ki fita ki ban waje kar in illata ki, munafikaaa kawai..." amugun rude ayaanah ta miƙe da sauri tareda fashewa da kuka tana laluben hanyar ficewa muryar ibaad ta ji atacan sama da alaman yana waya sai ta tsaya cak tana kuka sai kuma bata gansa ba jim kadan wani kyakyawan mutum ya bayyana agabanta yana saukowa kasa yasha expensive tailored black suit insa irin na typical law student.. #Surayyahms idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [11/11, 21:38] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️1️⃣9️⃣ suna hade ido da maheer wani irin shirun bazata tayi tabita tsura masa raunatattun idanunta dake famar zubowa da ruwan hawaye masu yawa kamr ruwa a mugun tsorace ta tsaya cak kmr yadda taga shima ya tsaya yakuma tsura mata nashi sexy eyes din in complte awww of her rare calm beauty danko motsi baiyayi at the sight of her dayay freezing dinshi ya tsaya cak kmr an dasa shi da kankara... sunfi minti biyu suna kallon juna sai can ta sunkyar dakanta ahnkli cikin tattaro makanta wata nitsuwar karfin hali tay shiru idonta na kallon kasa kamr wacce take neman wani abu aka tiles din ajiyar zcyar bazata ce ta kwacewa maheer yay murmushi me sanyi danko ba agayamai ba yasan wannan ne yarinyar da ibaad yazo da ita, karasowa yay tare da dawowa cikin hayyacin sa ya kalli sunkuyayyen kan ayaanah yana murmushi me sanyi yace "Hi preety one.. shiru tay taki sam ta daga kanta...dada karasowa yay zai dafa kafadarta yana kawo hannunsa tay wuff ta firgita zata arce aguje ya riƙeta, wani dan uban kuka ta fashe masa dashi yace hey hey calm down..ina zakije? tay masa shiru a tsorace take waige waigen baya, bayan shima ya kalla snn yace toh "waya koroki" kara sautin kukan tay yace ya salam toh..ina shi ibaad din? ko wajensa zakije ne,...da mugun sauri cikin kukan ta gyada masa kai har sau biyu..cikin muryan lallami yace" okay, toh zan kaiki, kidena kuka kinji?big preety girl like u ai basa kuka..share hawayenki. dan gyada masa kai tay shisai ya saka hannunsa dake zuba qamshin tonka notes yafara share mata tears dinta dashi yanamai dada kare ma halittar ta kallo, like the girl is so soo perfect nd flawleess, yadda take famar sauƙe ajiyan zucya me nauyi kuma a tsorace yasa bakara min tausayi ta bashi ba... yana cikin share mata tears din ne sukaji motsin mutum abayansu yana daga kai yaga mahaifyarsa ammi babba ce ta fito ranta a mugun harde baice mata komi ba ya dan kalleta snn ya kalle ayaanahn sai atake ya fahimce abunda ya faru jira take taga ya gaisheta sai taga ya wani irin haɗe rai ya kara dauke kansa ya mayar kan ayaanahn yanakan lallashinta ahnkli harsaida ta nitsu snn yace "preety. muje inkaiki wajensa ko.. har ayaanah ta daga kafa cikin daka tsawa ammi babba tace "..maheer!!! yana juyowa tace "babu inda zaka kaita..ka saketa anan inyaso ta tafi duk inda zataje.. kara juyowa yay azafafe zai amsa cikin tsananin bacin rai tare da katse shi da zafi zafi tace "enuf. yau bana bukatar jin lectures dinka see me in my room ryt this minute, maheer wallah bana wasa dakai..kanaji na ko?? sake hannun ayaanah yay da sauri ransa a mugun bace ya haura saman stairs sabida shi mutum me saurin bacin rai kuma daga zarar ransan ya baci dakyar yake controlling kansa yana wucewa sama tabi ayaanah data sunkuyar dakanta kasa da wani irin muguwar kallo, cikin taɓe baki ahnkli tazo dede wajen kunnenta ta kama da karfi snn tace"..wallah wallh zamanki agidan nan saiya miki daci, munafuka kawai me kama da aljanu.. tana fadin hakan ta dungureta snn taja wata iriyar kakkauran tsaki tawuce, ayaanah taji wani irin kuka me cike da tsoro da tashin hankali na shirin barke mata saidai tun kafin kukan ya subuce taji motsin mutum yana tahowa, qamshin turaren sa dataji yasa ta hadiye kukan tsaf, for a while her heart skip a beat tay shiruuuu kanta na kallon kasa tanamai lumshe ido tana shakar qamshin turarensan tana sakin silent hawaye har ya sauko.. kallo daya yayi mata ya wuce gaba abunsa bai tsaya ba har saida yay kmr 2 steps snn yajuyo muryansa na fita ahkli kuma adan miskilance kasa kasa yace" ke wai komi sai angaya miki ne? toh sai kicigaba da tsayuwa awajen harta dawo ta sameki taci gabada cimiki mutunci." lumsashun idanunta ta bude tanadaga kai caraf suka hade ido dashi wani yarrr taji ajikinta silent hawayen nata ya tsaya cakkkk tabi ta kuresa da wani irin rudadden kallo kmr ma wacce bata taɓa ganinsa a rayuwarta ba sai gaba daya taga kmr yacanza mata, sosai yay matukar kyau daya saka wata gogaggen all black designer half jumpa na wata simple yadi marar nauyi wann fresh healthy yellowish skin tone dinsan kuwa bakaramin hasakaka bakin kayan yayi ba, kayan har wani kyalli yake tsabar tasha guga he is damn handsome nd smart babu karya, ita kanta batasan sanda takage takasa motsi ayayinda take kan kallonsa ba acikin moment din kallon datake masa yaji kansa ya daure sosai sai ya kara juyowa yace" ke lafiyarki kuwa? cikin sauri ta girgiza kai at same time sai kuma ta gyada mai kai.. sabbin hawaye suka kara sauko mata zirrrr ya hade rai yana shirin dawowa gabanta sai ga nan bappa zaidu ya zagayo ta wajen cikin sauri, ganin su atsaye awajen yasa ya isa ga ayaanahn da muryan tausayi yace yan mata ya da kuka kuma ko bakijin dadin jikinki ne? da sanyin jiki tagyada masa snn tace mishi eh kaina me yakemin ciwo.. hannunta ya rike cikin nashi yace subhannllah cikin tsantsan nuna kulawa ya shafa kanta ahnkli yanacewa i am sorry my dear tomeda me yake miki ciwo bayan nan?..kafin ta amsa ya juya atake ya kalle ibaad dake tsaye yana kallonsu a nitse yace"ibaad nace meyene asali yake damunta ne a yanzu take ta kuka? or have u noticed anything since dis morning koma zaku wuce asibitine kawai in yaso maheer saiya biyoku da breakfast dinku acan".. babu yabo ba fallasa ibaad yace "bappa dama ai it will take time kafin jikintan ya sake harma ya warware, likitan danace maka mungani jiya tace zuwa nan da kwana uku inbata samu sauki bane sai mukoma for now allura kawai za'a mata...cike da qamsuwa da hakan bappa zaidu yace toh its okay..but i dont like it when she cries..wont it affect her progress? ibaad yay shiru baice komi ba..saiga nan maheer yana saukowa kasa da sauri sauri ransa a mugun bace daga can bayansa muryan ammi babba ne yake tashi cikin masifa tana cewa "Ko kaki ko kaso ni din daka tsana nina haifeka kuma yau innna tsine maka albrka wallah sai ya bika maheer marar kunya kawai... jin wann kalman yasa bappa zaidu sakin hannun ayanah yadda suka hade ido da maheer yaga idanun sa sunyi jaaa da bacin rai yaji hanklinsa shima ya mugun tashi witout saying a word to him ya wuceshi ya haura sama zuwa sashen nata da sauri.. ibaad ya kasa cewa komi yanata kallonsa ganin ya tsaya cak awajen ayaanah looking at her cute innocent face trying to calm himself down abit... cikin shanye fushinsan ya kalli ayaanan da sanyin murya yace"preety one kinga ibaad din yanzu ko? bata amsa ta kallesa ahankli, yace to muje can kasa kiyi breakfast dinki nasan dai kinajin yunwa. kafin ta amsashi taji harya riko hannunta yafara janta ahnkali kanta na kallon kasa batace mai komi ba har sukazo suka wuce ibaad akan stairs din daga bisani shima ya biyosu abaya... sultana ta gama shirin school dinta kenan ta fito cikin clean white nd grey suit uniform dinsu na jss 1 tay wani irin parking suman ta dayaji gyara cikin grey beret tsaf tayi kyau gwanin ban sha'awa, tana takun tame aji ta rataya jakarta iri daya da light grey sneakers inta na gucci me mugun tsada, sashen babanta tafara nufa danta gaishesa da bata gansa ba tawuce gefen mum dinta wanda tun bata iso bedroom dinta ba taji wani irin hayaniya na tashi tsakanin iyayen nata sosai, tsam tay ajikin bango dan bata gane meke faruwa ba musmn data ji sunan yaaa maheer na tashi acikin masifar sosai rai a matukar bace taji ammi babban tana cewa"Ehh ehhh nafada din zan tsine masa albarka din, ina dai nina haifeshi? toh akan me zai maidani sa'ar sa agidan nan, daga yay fushi dani sai bazai gaisheni ba snn inzo ina bashi umarni yanacemin bazaiyi ba kai tsaye, toh wallah wallah muddin bazai min biyayya ba kuma yasa haraman cigaba da rainani agidan nan saina masa abunda har ya mutu bazai manta dani ba da tsawa bappa zaidu yace mata "da Allah kirufa ma mutane baki raihanatu ina duk akan dan yana gaya miki gaskiya akan mugayen halinki dakikeyi ne kike so kisako shi agaba, toh wallah kisani,.. kika sake furta irin wannan mummunan kalman akan maheer abakin aurenki.. amugun razane tace whaaat? abakin aure na akan maheer dinn??sai kuma ta rushe masa da kuka tanata kallonsa da dumbin mamaki ayanayinta wato baban maheer mani kake gayawa wann maganan ko? hade rai yay yace ehh angaya miki tun da ke bakida hankli bakisan darajar mutane ba baki san zafin danki ba, toh tunda nima na haifesa nasan zafin ɗana kuma baki isa ki lalata masa rayuwarsa da mugun bakinki ba dan Allah ma bazai karbi tsinuwarki akansa ba yaron nan babu abunda yamiki face gaya miki gaskiya da dama bason ji kike ba. idonsa a rufe yace now u hve to move out there, and get us our breakfast ryt now cos we are runing late..shashasha kawai ..fitinanniya! wani irin kuka ta kara rushewa dashi tanata bin sa da wani irin kallo, dede nan sultana tay sikinini ta bar sashen da mugun sauri ta sauko kasa abunta har bappa zaidu yasako kai shima ya fice ya bar ammi babba anan bata dena kuka tana zage zage cikin kukan ba... "munafiki kawai macuci Allah ya isa min zalunta dakakeyi agidannan, ina ce dan dankan yana goya maka bayane kana neman mata yasa kukeso kuyi min taron dangi ku kashe min aurena toh wallah baku isa ba..ina nan zama daram agidan nan wata me suna fatima bata isa ta shigo gidan nan ba sai bayan raina.. ita dayanta ta dinga maganganu tana kuka jin babu motsin kowa anan kusa yasa ta miƙe tsaye da gunjin kukan cikin rasa abunda ke mata dadi ta dau wayarta gaggauce ta kira babban aminyarta hajiya ramatu, wayar nayin ringin sau uku aka dauka tana cewa helloo dagata dayan bangaren aka amsata da cewa raihanatu lfya kuwa yana ji muryanki haka? ...cikin kara rushewa da kuka tace ina kuwa kikaga lafiya ramatu na shiga uku, na haifo maqiyi na duniya ɗana maheer ya tsane ni fatima ta tsafe min miji na ya dawo karenta yanxu kuma ta dawo kan ɗana na shiga uku na lalace... daga ta dayan bangaren matar ta rusa wani dan uban ashar "kutumar babban buran ubann fatimar... ke kuma saiki tsaya kina mata kuka kai kai kai amma raihanatu kinfara bani haushi wann sakacun har ina zaki tsaya wata bazaurar mace awaje tana wargaza miki gidan mijinki gaskiya kina so ki bata min raina akanme zaki tsaya ana miki cin kashi aka..wai uban meye tamiki kuma yanxu. neman waje ammi babba tay ta zauna bisa kan gadonta snn tahau gaggaya mata karya dagaskiya tana fadi tana kuka... "Dan tsabar an rainani za'a shine harda kawo min raino? wallh wallah ramatu bana cire tsammanin acikin abinci fatimq take saka musu magani ni gabaki daya nakasa gane kan mijina bare kuma dana maheer, juya kansu takeyi ynxu kamr masa kinga haka ta nanika ma miji na rainon danta ibaad haryau munakan zama dashi gashi wai anje kauye an sake kawo min wata yar iskan aljanan yarinya ankara kawomin itq gidana dagayin magana shine duk suka taru akaina sunacimin mutunci ramatu baki ga irin rashin kunyar da maheer yayimin dazu ba wai harda cemin wai inda sultana ne zanso acemin tanq fuskantar hakan danakeyi ahnnun wata waifa cemin yay bani da imani... hajiya ramatu tace "kutuman uba can shine baki wanka masa mari ba? yaushe aka haife maheer din da har zai gaya miki wann baqar maganan. tace nima ganemin hanya ramatu, fada kawai na masa nace ya fita ahanyar yariinya shknan shine yafita yaje ya turomin ubansa yazo yacimin mutunci har da cewa inna kara taba masa dansa abakin aure na. "innalillah wa inna ilaihi ke kuwa rainhanatu abun ashe har yakai haka ne?to wallah zama bata kama ki ba gara ki tashi tsaye kiyi dagaske ki tabbata yarinyar nan da aka kawo ba agidanki zata zauna har abada ba..dan wallh wann salob rainin wayo ne kawai fatima take miki..tana janye mijin ki a makirce tanacan tana bashi kulawa abayan idonki, shiyasaka duk wani abunda tagaya masa yakeyinsa babu jayayya kamar wani itace uwarsa.. cikin cizza labba ammi babba tace tabbbb ai wann makirar nakega tafi masa uwarsa ma tunda just last week tay maganan cewa zata kara bude wani babban foundation caraf this week sai gashi wai har ta bude, kuma wallah wallah bana kaffara mijina ne ya bata kudin budewa inba haka ba a ina taga uban kudin nan a lokaci daya..naga ai gadon dq tsohon mijinta yabarii duka na yayansa ne, akan da ya bani 50 million na kara karfafa sana'ata shine yaga gwamma yaje yabawa karuwarsa ta bude musu gidan marayu..cikin kara rushewa da kuka tace na shiga uku ramatu yay zanyi da raina?.... cikin kyabe baki da baqin ciki a muryanta ramatun tace ikon Allah toh raihanatu wallah kibar wann kukan kawai ki shirya ynxu ki fito mqza muje wajen malamin nan enuf is enuf, haba...kina zaune da namiji amma an mayar dake bakomi a idonsa ba cikin kuka ammi babba tace a'a ramatu, mubi ta wani hanyar kawai dan malamin nan naki banda kudina babu abunda yake ci kuma tsakani da Allah dan iska ne kuma kinsani dan bansan uban meyasa kullum sai ya nemo yataɓa nonon mutum kafin yake bashi maganiba kiga dai azaban danasha lokacin da ake son amin kishiya.... cikin katseta ramatun tace "kai raihanatu amma baki da godiyar Allah..nikuma sai ince me da har kwanan gida ina zuwa masa? ke ma dai kinki ki saki ranki ne kisha romon dadi wallh malamin nan yasan kan yadda ake juya mace agado gashi Allah ya zuba ma gabansa albarka kamar aljanu ne suka bashi karfi burarsa fa inya tashi baiya sauka da wuri haka zai sosa miki har sai ke kinji kingaji da dadi kinbarsa, hanklina kwance, mijina sai abunda nace yake min..ga biyan bukata ga kuma lagwadar dadi.. toh meye? cikin share hawaye ammi babba tace toh nide baza'ayi wann rayuwar dani ba. kece kawai yake zagewa yamiki aiki ni inbanda hana yuyar auren mijina da fatima dayay banga amfnin komi da maganinsa yamin ba tunda haryau miji na is crazily in love with that evil woman ga kuma babban dana yajona su yana goya ma ubansa gindi yana walakanta ni akan wata banziyar mata yar iska tababbiya cikin jan tsaki hajiya ramatu tace toh ai shikenan saikizo muje wajen zinariyar mace ai tana da kayan mata da zakiy amfani dasu ya dawo miki dashi kan saiti cikin kankanin lokaci, amma zafa ki kawo mata duk abunda tace miki .koba komi kafinn mijinkin ya dawo hayyacinsa kin karbi wani kudin kema ahannunsa amma kin zauna sakaci wata yar iska awaje tana cin kudinsa abanza toh wallah kece kikayi banza, ni anya ma bazakiy bincike akansu ba...kode kode yana zagawa ne tana bashi gindi yanaci. runtse ido ammi babba tay jinwani irin tsananin kishi da mugun jin haushin maganan ya sarkafe mata wuya rai abace tace ohhh my god ramatu pls stop dis,kefa kinjima kina zarginsu da zina..toh nide mijina ba haka yake ba aikuwa duk baudewarsa akan soyayya bazai taba aikata zina agidansu ba. akace miki ko wane irin mijinki? hmmm dama kuwa inata nemanki dan naji ance mijinkin dakika mallake shi harya kunce ya nema wa wata yar university gida, so why dont we start looking at that issure wani uban shewa hajy ramatun tabuga tace ayyyuriiii raihanaty kenan wann ai tsohon zance ne, tuni labari ya shiga kunne na ,wata yar iskan yarinya ce fa daga can maiduguri kanuriya ce last week bokana yaci min ubanta yanzu haka nasaka yasa aljanunsa sunyi zina da ita a mafarki suntura ma arniya cutar HIV/AIDs in sha Allah kwanan nan zata mutu dashi kinga intaje lahira sai tama Allah bayanin cewa makaranta iyayenta suka turota tazo kano tana budewa mijina gindinta yana ci. see i am fully ready for this university girls nd d likes of them, babu sassauci tsakanina dasu dan basu san kalar sadaukarwa da uban wahalar danasha da mijina har ya zama abun da ya zama ba dan haka duk wacce ta shiga gona na kasheta murus zanyi wallahi..no time... cikin jan nannauyar ajiyan zuciya ammi babba tace uhmm"good for her..Allah sa kartay koda sati biyu a duniya ta mutu a walaknce yan bura uban yara kawai karuwai... hjya ramatu ta sake buga wata arniyar shewa iiiiheee heee cassssss, snn tace ameen fa kawata yanzu dai kije kar aga kin jima muna waya sai naganki anjima kawai ammi babba tace toh zuwa da yamma ina nan tafe...tana katse wayar saiga sultana ta shigo itama batay sallama ba kawai shigowa tay a mugun tsorace ammi babban ta juyo suna hade ido "ke kuma dan ubanki baki sallama ne sazaki shigomin daki kamar wata arniya wato dama laɓewa kikayi kinajin wayan danakeyi zakikai ma ubanki gulmana kema ko? wani irin daure fuska sultanan tay tana kukkuni a mugun borance tace mumny nifa banma san kina amsa waya ba ni yunwa nakeji kuma ai baba ne yace ince mimi kifito kibamu abincin karyawa wai kina bata mana lokaci mummy munfayi lattin school.... cikin zare mata ido tace "kijje kice ma uban naki nace bazanzo ba ai yana da hannu in hannunsa ya karya yasan wacce zai kira ta masa girki shida yayansa ai...kema kifita min anan kona wanka miki mari stupid. sultana ta yatsina fuska batace komi ba ta fice takoma falon kusan komi dayake faruwa yau mamaki kawai take baga musmn ma ganin wata kyakkwar yarinyar datay a falo da yaa maheer dazu, and she asked him wacece ita baice mata komi ba. tana da yaqinin hala akan zuwan yarinyar mummynta take fushi da kowa dan tasan mum dinta ta tsane baƙo yazo musu gidan su including all her schl friends, kusan kowa yazo gidan sai ta zage sa, ganin aayanah yau agidan yasa sultana haka kawai tadingaji wani irin dadi da tunanin inde agidan sun ayaanah zatazuna ai zata samu new girl company kenan... tazo falon ta samu dukkansu yayun nata sun matsa akan zasu fita sabida lokacin lectures dinsu duka ya karato kusa, gashi dama ibaad yana so har saiya kai ayaana asibiti yabada ita ajiya wajen ƙawar mum dinsa anty hauwa kafin nan ya wuce makrnta he talked deeply on phone da mum dinsa akan zuwan ayaanah dazu ayayinda yakekan shiryawa, kuma duk ta nuna ta fahimce shi ta kara bashi hakuri dan kusan dolene kawai yasa yay ma bappa zaidu karyar cewa Allura kawai zaikai ayaana wanda bisa zahirin gaskiya kawai baiso ne ya barta ita daya agidan da ammi babba sabida yasan baqin halin matar sam bata da imani halama kafinsu dawo gidan zata kore yarinyar waje. sultana tana zuwa palon taje jikin babanta ta tsuguna ahnkli tahau gaya masa abunda ammi babban tace batare da kowa yajisu ba, adan dolensa ya bada yara mazan izini kawai dan su wuce schll batare da kowa ya karya agidan ba. atare maheer da ibaad tareda ayaanah suka fice a cikin mota daya kai tsaye maheer din ya wuce dasu al-eeman private hospital ayaanah tayi shiru tanajinsu suna hira sama sama batama gane me suke cewa ba sabida a seat din baya ta lafe a zaune itakadai daga gidn kuwa bappa zaidu baibi takan matarsa ba ya karasa shirinsa calmy ya fito yau shida kansa yakai yar autarsa sultana school a hadadden motarsa kirar jaguar jeep snn yabi yabata isasshen kudin dantayi breakfast daga nan ya wuce office itama ta shiga makaranta tanata murmushi zucyarta fari tassss tanata jin murna dataga an kawo mata sabuwar yar uwa. wajajen 8:45 wani abu maheer ya danna horn abakin gate din hadaden asibitin mai gadi ya bude musu suka shigo direct parking space ya kaisu yana kkrin kashe motar dan yabisu ciki ibaad yay saurin tsaresa da cewa ders no need bari kawai naje sharply na fito ajiyeta wajen anty hauwa kawai zanyi na inyaso after few hrs zan dawo na dubata... maheer yace toh what about her breakfast???kasan bamuci komi ba ko itama anhanata cin abincinne...ibaad yana kkrin sauka yace"i will sort that out..juyowa maheer yay ta kalli ayaana yana murmushi yace pretty one sannu ko..me kikeson kici in zamu zo daukarki zauna siyo miki... ahankli ta girgiza kai ganin idon ibaad kanta sa sanyin murya tace "mishi babu komi... yace are u sure? bqki son kici sweet brown chokolates, biscuit ice creams ko naman kaza??? sa sauri ta kara girgiza kai" ibaad ya mata ido akan ta sauko babu shiri ta sauke kafarta kasa ahnkli.. maheer ya mata bye..sann ta kama bin ibaad din abaya har suka shiga cikin asibitin agaggauce.. suna lumewa cikin asibitib ya cire kudi dubu goma a aljihunsa ya nannade ya bawa ayaanahn a hannu baice mata komi ba. suna kaiwa ta wajen nurse station taga ya tsaya agefe nan ya ciro wayarsa yayi dialing number anty hauwa within few minute ta fito sanye da white uniform dinta har kasa ya rusuna yagaisheta ta amsa da fara' ta saka masa albarka, ayaana tay shiru abayansa tabi ta sunkuyar dakanta kasa tana jinsa ...da ladabi yace mummy ga "yarinyar na kawo miki cikin sauke murya kasa yace "dan Allah kiyi hakuri for all the inconveniences insha Allah daga yauma shiknan.. tace haba haba ibaad aiyi ma kaine besides mamanka ta riga tamin bayani koni nasan raihanatu kam ba rike yarinyar nan zatay ba kaima kasan da badon babu kowa acan gidan kun ba da mamanka ma bazata bari ayita yawo da yarinya marar lafya haka agari ba gashi kuwa duk tabi ta damu all these meeting are important to her harkan foundation fa dolene sai da saka hannun manya aciki inde rike yarinya ne nan karku damu wallahi murmushi me sanyi yay yace "toh shikenan mumy na gode...nabar maheer awaje zamu wuce school dake bata karya ba akwai kudin break inta ahnnunta cikin gyada mai kai tace babu damuwa Allah ya baki sa'a ...yace ameen hannu anty hauwa tamika wa ayaana ita kuwa ganin ibaad zai tafi ya barta awajen yasa ta fara kuka ahnkli anty hauwa na dariya tace aa doter haka kuma zamuyi dake ko kin mantani ne jiya fa awajena aka ajeki shiru ayaanah tay tacigaba da kukanta daga irin kallon da ibaad yake mata tasan ransa ya baci, ya kalli anty hauwan yace mumy pls excuse me' tanacewa sure, ya jawo ayanaan gefe cikin zare mata ido yace" uban me yasa kike min kuka ynxu waini sa'anki ne? ko in maida ki gidane ki zauna da wajen waccan matar ta rika zunguri?da sauri sauri ta girgiza mai kai tana zubar hawaye sosai.. yace toh meye damuwarki...muryan ta asakrfe da kuka tace"..karka tafi..nifa tsoro nakeji, yi yay kamr zai wanka mata mari dan wani bin har mamakin kansa yakeji ganin yadda comon hawayenta yake sawa zucyarsa da tempernsa yakeyin mugun sanyi har yana saurin daga mata kafa har haka batare da ya masifeta ba. ...ahnkli yace "Dake dodonni kika gani anan ba mutune bako ke nifa banason iskanci da shegen son kukan banza..."ga anty hauwa nan zata kula dake duk abunda kikeji kigaya mata, inkika sake kiky fitsari ajikinki duka zan miki kinji ko!. tace toh yace good girl..bazan jima ba zanzo na daukeki anjima .da muryan kukan takuma ce mishi "toh" jawo hannunta yay direct ya kara maidata wajen anty hauwa yace "toh mummy gata nan she is good nizan tafi.. da fara'a ta amshi daya hannun ayaanahn snn ta wuce da ita ciki, yana tsaye har saida suka bace ma ganinsa snn yafito ta samu maheer baya wajen da motar.. yaciro wayarsa again dialing numbersa yafaray bai dauka ba sai can after like 12 minute saigashi nan ya dawo da ledojin chops har guda biyi he bot all kinds of expensicve fancy chokolates da hot fried chips da egg sauce da katon cinyar kaza akai, yace sam sam saidai subada ayaanah kafin su tafi bada son ran ibaad suka koma ciki da abincin ba, haka yajira maheer ya kara lallabta akan taci dan ta samu sauki snn suka wuce suka nufi makaranta har cikin building din medicine yakai ibaad dake yau normal lectures yake dashi yana sauka shima ya wuce nashi business din.. ata fannnin aayana kuwa duk wani abunda maheer ya siyo daga zarar ta saka acikinta aman shi kawai takeyi duk saitabi takara jigatuwa tabi takara galabaicewa jikinta ya niqu yay laushi sosai har saida anty hauwa ta dauki dubu goman da ibaad ya bayar ta aiika security awaje akaje aka sissiya mata oranges banana da apples kafin nan tasha su sai taji dama dama har wani nitssatsen bacci yazo ya dauketa abazata. 2pm Crescent International School (CIS) Kano Kararrawar tashine yq cika harabar makarantar Crescent International School ayayinda tuni Gate ɗin schl din ya cika da mahaukatan motoci wasu masu tinted ga direbobi na shigowa bisa layi kamar suna jiran yayan gwamnoni da sarakuna su fito. Zainab Arifah ce tafara fitowa daga cikin ajinsu dan ita bata tsayawa har sai malami ya sallamesu ya fita, ana buga bell din tashi kawai zata dauki bag pack inta tay waje batare da ta dau permission awajen kowa ba last subject da sukayi was literature in english luckily she loved that subject, a yangace tafito kofar ajinsu tana tafiya ciki wata mayyar big girl catwalk ko ina ta ratsa sai an juya an kalleta dakyau dan hatta Uniform ɗinta ta zaɓar mata yadi me tsada na musnm akayi da international tailor nata daban bakaramin amasar dirin jikinta yay ba dan tana dan girman jiki, customised iPhone ne a hannunta ta rike tana fliging dashi iska tana isowa gaban science class manyan kawayenta Nala da Rukky suka fito batare da sunce ma juna komi ba sukahau binta abaya kamar fadawa suna wani irin takawa a kasaitance kamr bazasu taka kasa ba suna masu exchanging din murmushi mainuni da cikakken biyayyyar su ga duk wani umarnin sarauniyarsu zainab arifah mansur suna daf da isa tsakiyar quad-angle nala ta ji wasu ɗalibai biyu suna faɗin hmm kiga Waccan sabuwar student ɗin bura uba kun ga jakar hannunta kuwa? super expensive luxury Designer ne fa irin na zainab Arifah.” wani cak Zainab arifah ta tsaya ciki juya idanu ta juyo a hankali kamar wacce takeson gano wanda yakuskura yay wannan maganan... Kafin ka ce me, nala har ta hango musu wata sabuwar yarinyar acan bakin assembly block tana tsaye hannunta rike da Jacquemus bag pack, same colour same model exactly irin na Zainab’ arifah. rai amugun bace rukky tace what....kunga min wani kuturin bala'i? murmushi mai haɗari zainab arifah tay ta kalli yarinyar cikin tabe baki tace girls just look at this audacity. suka kalli juna cikin yatsina fuska suka karasa walking slowly kusan all eyes on them jawo hijabin yarinyar da karfi rukky tay tace “kee Ki zo nan.” batare da bata lokaci ba Sbuwar yarinyar tajuyo garesu a hankali tace yess? wani dan uban walaknccen kallo Nala ta mata kafin tace kin san jakar da kika riƙen nan nawa ce? yarinyar ta daga jakar cikin rasa na cewa..ta zuba musu ido tanata kallonsu a dan tsorace Rukky tayi dariya ta kwace jakar lallatsa snn tace “hmmm Yar kasuwa! Copy copy!” da sauri yarinyar tace look, i dont knw what u guys are talking abt nide Daddy na ya siya minshi daga Dubai.. cikin katse ta da murmushin rainin wayo zainab arifahn Ta ɗauki jakar da yatsa daya ta juyashi awalaknce sann ta sake shi akasa ta hau kai da shoes inta ta tsaya tana takawa kamar ba komai ba cikin yatsina fuska tace “Fake ne, ko da ya zo daga Dubai, ai musan cewa akwai Dubai na talakawa.” Wani muguwar dariya su nala suka fashe dashi dedekun studenr dake kallonsu suma suka jonasu suna dariyar. ganin sun jawo enuff attention na mutane akansu yasaka zainab Arifah ta cire nata jakar wadda take limited edition ne, sam ba a samun irinsa face sai anyi ordering insa through elites personal shopper. atake ta miƙa mata mata jakar tace gashi Ki rike wannan, koda walakntattun hannun ki zasu taba original, snn Ki san cewa ban cika zama da abunda da ake yin kwafinsa ba. hawaye ne ya cika idon yarinyar ta tsaya cak da jakar hannunta kmr zombie ayayinda sauran yaran suketa mata dariya ana nuna ta in the most embrassing way kowa yana mata dariya nan Sai ga wata makirar black colour V8 Land Cruiser ya tsaya agabansu, Direba ne ya sauko agaggauce ya buɗewa zainab arifah kofar baya.. Nala tace yesss the Queen’s chariot has arrived.” fuska a dore Zainab ta juya ta shiga car din ba tare da ta kalli kowa ba har saida ta zauna a owners coner snn ta sauke glass kasa Fuskarta a matukar daure ta kalli yarinyar snn tace let dis be a warning, i set the standard, not you..sabida haka karna kara ganinki da irin kayana a makarntar nan. tana gama furta hakan ta rufe glass din motarta tare da odering driver to drive her away atake ya kunna motar ya wuce da ita gida.. suna isa gidan tun be gama bude mata motar ba ta turesa gefw ta sauko fuskarta dauke da matsanancin fushi kai tsaye ta wuce cikin main mansion dinsu ayayinda kusan duka masu aikin gida da kuma personal maids dinta suka hau gaisheta tay banza dasu.. tun daga falon ta fara cire kayan jikinta tana zubarwa akasa maid dinta elizabeth tanabi tana tattarawa... harsaida ya rage daga ita sai pant da bra snn ta shige room dinta a wani irin yanayin fusata ta banging kofar saida ya shiga security lock dakansa.. haka masu aikin kulawa da ita suka taru a kofar kowa yana mata magiya ana ta lallabata ana bata haquri duk dama basu san meya bata mata ranta haka ba. can da suka isheta rai bace ta ta bude kofar tare da watsa musu rowan gora a fuska da jikinsu cikin tsawa tace musu "go awaaaay..kudena damuna, bana son ganin kowa anan wajen...just get ouutttttt... gabaki daya gidan saida ya dauka da karfin muryanta sikinini masu aikin sukabar wajen kowa da abunda yake ransa dan bayau aka fara ba... zainab Arifah yarinyace sa ak mugun sakalta ta couple with a bastard level of ego and ill manners... elizabeth ta sauka da gudu kamar ankorota wanda tsabar girman gidan it took her almost 10 min kafin nan ta iso sashen hajiya hamida dan ta sanar da ita abunda yake faruwa tana shigowa kofar falon sashen saida tay sallamar kamr minti biyar kafin nan hajy hamida data ci wani dan ubansu kwalliya tasaka wata arniyar gown na tsadadden original bazin shadda tana cin apples tana kallon wakokin mali cikin shakawata ta bata izinin shigowa ciki.. zubewa elizabeth tay agabanta cikin girmawa tace ranki shi dade hajiy zainab arifah ta dawo amma kamr tana cikin tsananin fushi duk ta kore mu taki bude kofar bare na hada mata ruwan wanka ta sauko taci abinci. cikin yatsina fuska hajy hamida tace "and so?..cikin daka tsawa tace "ke tashi kawai kibarmin nan cos i cant deal with her anger issures ryt now, kujje kujira in babanta ya dawo saiku samesa kugaya masa halin da yarsa takeciki.. just get lost haba mana duk tsamin jikinki ya cikamin ciki wann uban warin da kikeyi elizabeth ai zai iya sani inyi amai.. jiki a sanyaye elizabth tace i am sorry ma..i take my leave..... komawa tay sashen ta nemi waje ta zauna ata kofan zainab arifah tana Allah Allah prof ya dawo da wuri kafin wani abu ta faru da yarsu su walakantata. #surayyahms/2025 idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [13/11, 08:20] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: 2️⃣0️⃣⏯️ABUNDA KE ƁOYE/surayyams💫 maid elizabeth tafi awa biyu tana zaune cikin yanayin lura da kowani irin motsi da zai fito daga kofar zainab arifa, with few oda kitchen maids wanda time to time suna lekowa cikin sintiri a sashen kowa na fargaba tareda jiran zainab arifah din tasauko daga fushin datakeyi wanda sukansu basusan musabbabinsa ba, babban damuwarsu kawai ta buɗe musu kofane domin kowa yay aikinsa tunkafin prof ya dawo aci taransu na rashin kulawa masa da ƴa, shiru shiru bata fito ba kuwa har suka gaji da sintiri suka hakura musmmn jin ta kunna loud music, wakar ozeba by rema na wani oron tashi a dakin tamaida gidan kamr gidan party wanda hakan yasa kowa ta hqra takoma maids station for a while... Dagata daya bangaren kuwa wajajen 4pm na yamma ibaad ya fito daga school masjid bayan sun kammala normal lectures dinsu, dake yau din kwata kwata basuda wani private club activities kusn yau ranar hutuce ga duk wani student beginner a boyayyen club din nasu, iyaka yan assigemnt na Bio1201 da chem1241 da aka basu daga two lectures din da sukayi yau ya fito dashi wanda tun a ajin ya solving kayansa sabida he is far ahead of this basic level1 topics, already duk an kokkoya musu shi a matsayin basic introduction to medicine a club dinsu just recently inda ma ake hada musu da practical aspect na abubuwan sosai. kasancewarsa smart guy kuma kyayyakwa dan gidan masu shi yasaka mutane dayawa daga classmates dinsa suke son suyimasa magana saidai kwarjininsa da yanayin emotionless fusknsa da kame kansa dayakeyi yasaka gabaki daya a ajinsu baida wani aboki dan ko a seat ne shidayansa yake yawan zama batare da wani seat mate ba. yana barin school masjid arnd 4:20pm yay gaban wata garden ya samu inuwa me sanyi ya zauna agindin wani decorative tree yana latsa wayarsa sleek champaing golden colour latest samsung galaxy me flip cover dake shi duk brand din samsung din kawai yake riƙewa bai fiye biyewa abun yayi ba. kusan sau uku yana kirar layin maheer dan yaxo ya daukesa a mota suwuce asibiti saidai yana bugawa saiyanajin user busy da alama yabar wayarsanne a DND mode harynxu, after sitting for like 3 more mins ya tashi ya nufi gate yana tafiya anitse har Allah yasa ya kawo main gate batare da bata lokaci ba ya tsare abun hawa direct yace awuce dashi al-eeman private hospital dan ya dauko ayaanah su wuce gida. ana saukesa a gate jikinsa a gajiye ya shiga ciki,not minding duk wani ido dake sauka akansa kai tsaye yy hanyar nurse station yadan leka ta glass windownsu daga can nesa sai baigan kowa anan ba, he stood der for a while yana daddana waya yana kiran layin anty hauwa amma duk ya kira sai yaji ba a dauka ba, can kawai sai yadawo baya wajen har reception ya samu wata nurse a tsaye yay tambaya anan aka sanar dashi cewa anty hauwan tana emergency ne saiya jirata na akalla five min yanzun nan zata fito..cikin gamsuwa da hakan yanema waje ya zauna shiru jin yunwa ta fara damunsa ga wani dan banzan tunanin yadda zaije ya tarar da fitinan ammi babba agida, duk saiyaji kmr kansa na juyawa cikin kkrin kauda wann tunanin aransa yafara kakalo tunanin gym routine dinsa da kwana biyu ya dena zuwa he was thinking of going back to gym training koda ma stress din dake jikinsa zai warware. yana cikin wnn nazarin jim kadan wayarsa tafara kara yana dagawa kuwa yaga anty hawwan ke kiransa, cikin nitsuwa ya kai wayar kunnensa yay sallama yace mata yazo yana reception, atake anty hauwan tace masa ya karaso ciki ynxu. ..room3 ya nufa kamr yadda ta gaya masa, wajen was quiet babu motsi, ya tura kofar ahnkli da karamin sallama abakinsa jin muryanta kmr ita daya ne acikin room yakara bashi gwarin gwiwar karasowa ciki ahnkli ya turo kansa ciki yana shigowa kuwa idonsa suka sauka akan ayaana dake kwance akan gado mashak har ansaka mata ruwa kallonta ya dingayi da mamki har ya karaso jikin gadon yagama bacci ashe takey nan suka fara gaisuwa da anty hauwa, out of curiosity yace mummy jiikintan ya tashi ne? da yanayin tausayi ta kalli fuskar ayaanahn dake kan bacci tace "mishi, ehh toh, she was just dehydrated nd weak, kaga can abincin da kuka bata da safe koda tasa abaki amansa kawai tay shine na aika aka siyo mata fruits ta samu tasha..then she dozed off for a while, tana tashi na haɗa mata ORS amma still aman bai dena ba shine kawai nasaka mata ruwa,"...kansa na kallon kasa ahnkli yace "thank you soo much mummy, kiy hakuri fa mun daura miki wahala.., tana murmushi tace "haba bakomi ibaad, amma gaskiya inaga yarinyar zata bukaci nitsuwa da kulawa, i think she needs a quiet nd peaceful environment to settle dan kamar she is grieving ne fa, ko kai bakaga hakan ba? yadan sosa kansa kadan yace "mumy we are still working towards dat, kawai dan ammi bata zauna bane amma in sha Allah komi zai wuce awann fannin, tace amma meya farune, why does she always cry? ko raihanatu ta mata wani abu ne a nitse yace a'a..dama yar uwartace ta rasu few days ago kuma inaga abunda yake damunta kenan, but i assure u she will get over it, cikin yanayin tausayawa anty hauwa tace ayyah,..Allah sarki wallah tana ban tausayi sosai, duk wanda baisan zafin mutuwa ba bai faru dashi bane Allah ya jikan yar uwanta, ahnkli yace Ameen mummy...kallon bed stand din tay tace "opps gashi ruwan ma ya kare toh bari nacire mata canula sai in tasheta a bacci saiku wuce ko dan nasan hala ka gaji...karamin murmushi yay yace" a'a mumy basaima an tasheta ba is best inta samu bacci. batace komi ba ta gyada masa kai ahnkli tafara cire mata ruwan harta manna mata plaster a hannu ayaana duk bata san anyi hakan ba. after giving him few words of advices akan jikin ayaanah da irin mugun zamansu da ammi babba cikin saukar da kai yamata godiya, daga nan ya gyara zaman laptop bag dinsa snn ya dauke ayaanahn cakk ya dan rungumeta akan kafadarsa suka fito har kofar asibitin anty hauwa ta rakosu har bakin titi ya nemi abun hawa suka dawo gida. iskan hanya yaso ya tasheta amma jin qamshin turarensa yasaka ta kara lafewa akan kirjinsa tareda nitsewa cikin baccin sosai, lokacin already karfe biyar na yamma yayi, mai adedeta ya ajesu a gate din gidansu dede gaban masallaci, he was hoping in sun shigo gidan zaizo su samu an aje musu abinci kmr yadda aka saba aje musu kullum dan ya gaji sosai baison yakara ficewa ayaanah tana hannunsa ya shigo har main palor, wanda tun anan yaga koina yay shiru kmr babu rai aciki, very gently ya sauketa akan 3 seatter cikin kulawa ya jawo soft throw pillow ya dora kanta akai snn ya miƙe tsaye yana shirin rarumo wayarsa daga aljihunsa zaiyi kira kenan saiganan sultana ta fito, jikinta all covered dq dogon hijabi har kasa da katon math textbook a hannunta zataje lesson.. suna hade ido tabi ta rakuɓu da jikin bango tazura masa ido muryanta kasa kasa tace sannu da dawowa yaa ibaad.. kallo daya yay mata ya dauke kansa kasr wuyarsa yace mata "sannu,..shiru tay sai after few min of silence snn yace "ina mutanen gidan kuma sai yanxu ne kikaga daman zuwa lesson din? cikin saukar da kanta kasa tace "a'a yaa..yunwa fa nakeji shine yasaka ban fito da wuri ba kuma ai mummy ma ta fita batay mana abinci ba, shine naje na dafa dakaina itama saddiqa mai aikinmun batazo ba... yace "ohh sannu newscaster! "bakowa agidan kenan sai ke, to wani shirmen kuma kika dafa? tay shiru can kuma saitace "indomie..cikin kyabe baki yace "toh good for u. daga haka sai bai kara kulata ba yabarta da ayaanah a falorn atsaye ya haura sama dakinsa abunsa, yana shiga ya aje yar jakarsa yq tuɓe gabaki daya daga nan wajen wanka kawai ya fada kai tsaye... sultana tabi ta mance lesson zataje ta karaso inda ayaanahn take kwance tazauna daf da ita tanata kallon kyakkwan fuskar ayaanahn tana mamakin irin sanyin kyan da Allah ya zuba mata, for almost like 30 min tana zaune tana abu daya jin karar saukowarsa yasa tacire takalminta ahnkli cikin sanda ta ruga waje da gudu ta nufi spot din math lesson inta dake bayan gidan . ..cikin nitsatsiyar takunsa me daukar hankli ya karasa saukowa wanda tun dagakan stairs kwarjininsa ke haskawa, yasaka cool marron raymond shirt paired with grizly sand colour trouser da silver agogo. wnn hadadden qamshin turarensan atake ya fara aiko sauƙo ayayin da sassnyar qamshinsa yacanza iskan gidan gabaki daya ya rikagasa isowa, kan ayaana ya tsaya direct yana dan taɓa fukarta da cold hands dinsa tay wuf ta firgita ta farka adan tsorace ayayinda raunatun kwayar idanunta suka fada acikin hazel eyes nashi ahnkli ta lunshe ido ta bude tun kafinta budi baki tamasa magana cikin sauke ajiyan zuciya datazo mai bazata yace "ke tashi kije sama kiyi wanka, zaki ga kayanki na jiya na aje mikisu akan gadona inkinyi wankan sai ki dauka ki saka ajikin ynxun nan kafin na dawo...gyada mai kai tay tana layi layi kamr wacce baccin bai gama saketa ba..har saida yaga ta sauke kafafun ta kasa ta miƙe tsaye lafya lau snn shima yasaka kai ya fice agidan da key din mota a hannunsa.. baiy wata wata ba ya wuce cikin gari gaban wata babban fast food joint mai hade da wata katowar groceries mall ya tsaya yay parking dan shima sosai yunwan ke damunsa dan haka babu bata lokaci ya shiga ciki ya dauki basket ya siya babban goran fresh milk,da fruits salad packs,da fried rice nd chicken with cream nd salads in 4 parts dan yasan duk tsiya a agajiye maheer zai dawo anjima shima. yana gama siyayyarsa ya dawo gida still ya samu gidan shiru nd its almost 6pm amma babu wanda ya kara shigowa banda sultana dake can baya wajen garden dinsu da lesson teacher inta, dakinsa ya nufa yasamu ayaanah har tay duka abubuwan da yace mata tay neatly, he was impressed abit da kokarinta, dan yadda yaga bata yi masa wani shirme adakin ba she seem to be a fast learner.. tasaka wankakken atamfarta na jiya ajikinta tsaf tahau kan sallayansa tanakan biyan sallolin dake kanta ahankli cikin nitsuwa. cikin sauke sihirtaccen ajiyan zuciy ya dauke ido akanta snn ya karasa kan table dinsa yabude ledojin ya hau rarraba musu abinci ya ware mata nata daban snn ya dauke nashi dana maheer yabar mata zallan natan awajen tanakan sallah tajishi daf da ita yana cewa inkin idar kizauna anan kici abincinki sabida ki samu kisha magani.. daga fadin haka ya fita da nasu abincin direct dakin maheer ya nufa ya bude kofar ya zauna akan couch jin yadda gajiya gabaki daya yarufesa, cikin bude ido da lunshewa yay bisimmilah snn ya bude zallan fruit salad din yafara ci ahnkli bai wani jima da faraci ba kirar maheer ya shigo wayarsa, ya aje salad din akan table snn ya dauki kirar ya sanar dashi cewa harma sun dawo gida, abakin maheer din yakejin labarin cewa wai fushi ma ammi babba takeyi dasu shiyasa tabar gidan batare da tay komi na abinci ba kuma yau ta hana mei aikin su zuwa, shide ibaad baice komi ba iyaka daya sanar dashi cewa ya riga ya saya musu abinci. within some min maheer ya dawo gidan lkcin daf ana kkrin kiran sallan magrib ya samu ibaad a dakinsa azaune, iyaka fruit salad din kawai ya iyaci daga nan bai kara taba komi ba, shima sama sama ya zauna yaci rice nd chicken din suna dan hirarsu akan mujaheed da already ya sanar dasu cewa jiya ya tafi as fan club nawani football club dinsu acan south africa sai nextweek zai dawo. maheer yacinye kazan duka yaci rice din kadan snn ya aje spoon ya miƙe aggauce ya shiga bathrum da niyyar watsa ruwa ajikinsa kafin nan su wuce masallaci.. yana wucewa bathrum ibaad shima ya tashi ya fita ya wuce dakinsa,yana turo kofar ya samu aayanah a tsaye duk ta rasa nayi jikinta na rawa rawa ganin aman data masa a tsakar daki gabaki daya tabata masa gogaggen floor dinsa sosai da amai. kallonta yay tun daga bakin kofa sann ya kalle aman fusknsa a mugun harde ya karaso kmar mai aljanu "yace "Kee...waimeye kikayi min anan kenan kike nufi? kafin ta bude baki cikin daka mata tsawa yace" kimin shiru da Allah, akan baki san hanyar bayi bane da zaki min amai anan?are u insane... hawaye tuni ya fara sauko mata a fuskarta zirrr kamar ruwa, acikin yanayin masifa ya fixgota tadawo gefensa ya kara kashe mata sound warning, tanata kuka batace mai komi ba har ya gama masifeta snn ya koreta tashiga bathrum din taje ta kunna sink ta fara wanke bakinta tanata kuka ahnkli. tana fitowa tazo ta samu har ya goge wajen tass har yasaka qamshi me dadi, baice mata komi ba ransa adan bace ya wuceta yaje yay alwalansa still ya fito baiko kulata ba ya fita, jim kadan da shida maheer suka nufi masallaci, ahanyane maher yake tambyar ya jikinta wani shiru yamasa yay kamr baijishi ba dan sosai yawan kukan ayaana yafara kular dashi. bayan sun idar da magrib ana jiran isha'i saiga nan bappa zaidu yadawo, daga haraban masallacin kofar gidansun duk suka rusuna suka gaishesa, bayan sun tattauna jikin ayaanah kadan saiya umarce maheer akan dayakai ayaanahn dakin sultana sudinga kwana acan atare. bayan nan dukan su ukun suka koma masjid domin gabatar da sallahn ishai immidietly suna fitowa daga isha'i bappa zaidu yadauki motarsa yakara ficewa da alama can family house dinsu na rijiyar zaki zaije... ibaad kuma har ynxu yana cikin masallaci yana amsa wayar mum dinsa, duk ta daga hankli tana so ta bar duk abunda takeyi tazo kawai fa amshi ayaanah, toh already bappa zaidu yaki mata sam yace harsai ayaanahn ta warke tass agabansa snn akai musu ita she knows yana hakane dan kar ya bada wata dama da matarsa raihanatu zatajji aranta kamr ta kai, ko ta isa ta yanke masa wani danyen hukunci agdansa bisa akan abunda taga dama. yaki sam ya bar kowa yazo inda ayaana take, duk yace musu subari sai tawarke kafin za'a kai musu ita can gida but for now dolene kawai agidan san zatay jinya, anty safeera dama bawani son rike dan wani takey har ranta ba shiyasa lamarin zuwan ayaanan bai wani darata ba iyaka ammi karama ne kawai ta damu da lamarin ayanahn sosai. maheer ne kadai ya shiga gidan after isha, direct ya nufi dakin ibaad yana tura kofar ya samu ayaana tana kan sallah jikin ta na rawa rawa at same time tana hawaye sosai.. zama yay abakin gadon yana jiranta har ta idar tay sallama da mugun fargaban tunanin ko ibaad ne ya dawo ta juyo sai taga ashe maheer ne,suna hade ido dashi tabi ta sunkuyar dakanta can kasa tana kara tulowa da hawaye akwayar idonta.. tahowa maheer yay har inda take da sanyin murya yace "hi pretty one..kina lafya..?ya miƙa mata hannunsa yace taso muje..kin miƙa masa hanun tay tamasa shiru, yay murmushi ya zauna agabanta da muryan lallashi yace"kiyi haquri kinji??fadin hakan dayay yasa takara fashewa da kuka. dagota akasan yay cak suka koma kan kujera ya dinga lallashinta yana cewa "komi zai wuce pretty, kuma zakiji dadin zamanki anan duk abunda kikeso in sha Allah bazaki rasa ba kinji? duk yay magana bata amsashi.. tambayar duniyan nan yayi mata akan abunda ke damunta da abubuwan datake ya saya mata amma komi yace amsarta a'a ne, dakyar yazo gq rudeta da kalaman haquri har tay shiru, snn ya fito da ita har main falo ya zaunar da ita. yana ajefan ya kara haurawa sama dauko abincin da suka ragen musu can saiga sultana tana saukowa, ganin ayaanah a zaune a falonsu ita daya yasa tay saurin isowa gareta, kallonta ta dingayi harta zauna a daf da ita, tay shiru cos she was confuse on what to say,musmn yadda ayaana ta sauke kanta can can kasa witout flinching tay tsamamnin hala ma bataji motsin shigowrta ba, can cikin tattaro makanta ntsuwa tay gyaran murya, aikuwa a dan firgit taga ayaanah ta daga kai da sauri ta kalle direction inta, suna hade ido for the first time hawaye me matukar sanyi ya sauka a idon ayaana dan tun da safe data kalli yanayin sultana saitaji hanklinta yaki kwanciya dan fuskarta da yanayintan sosai yake mata kama dana addanta inayah... ganin ta zuba mata ido tana hawaye mai ban tausayi yasa sultana tay saurin tasowa ta matso kusa da ita da muryan tausayawa tace "hey, meyasa kike kuka kuma...ta dafa kafadunta kadan tace "indan mummynmu ne kike jin tsoro dan Allah kiyi hakuri kinji?suna na sultana al-mansur..kefa?? ayaanah tay kamr batasan me zatace ba tana jan jan zuciya ahnkli cikin muryan kuka tace "ayaanah". da murmushi me sanyi sultana tace "ayaanah? oh wow nice name..toh ki dena kuka mana kinji?you nd i can be friends, i can even be ur sister...cewan hakan da sultana tay yasa taji raunattacen kuka mai yawa yazo mata itakanta bata san sqnda takara fashewa dq kukan sosai cikin tunowa da addanta inayah ba,... gabaki daya sai sultana taji ta rude tana shirin budan baki zatay mata magana caraf sai ga ibaad yashigo ya tsaya cak daga kofa yana kallon su da wani irin murdadden murya yace "whats going on here? da bala'in sauri sultana ta miƙe tsaye muryanta harna rawa rawa tace "nothing yaya...kawai fa magana nake mata shine naga tanata kuka..ni wlh banmata komi ba, bansan meya faru da ita ba.. fuskansa kamar na wanda bai taɓa dariya ba yace ma ayaanah "ke zo nan..da mugun sanyin jiki ta tashi tanata kkrin controling tears dinta kafin ta iso yay wuf ya jawota gabansa yace"kewai so kike na wanka miki mari ko? a mugun tsorace ta girgiza kanta da sauri tana hawaye yace toh uban meyasa kike son yin kuka, are u trying to sabortage ur treatment or what? kinga ina binki ahankli shine iskancinki yake dada karuwa ko? budan baki tay cikin kukan zata bashi hqri cikin zare mata ido yace da Allah kirufa min baki, bana son ji, snn ki goge wann shegen hawayen naki kafin in fasa miki bakinki ynxun nan.. da sauri tafara goge hawayen sultana tay shiru jikinta na rawa rawa saiga nan maheer yana saukowa da robobin abinci.. kallonsu duka yayi yanamai karasowa yace meyeke faruwa anan?..pretty one are i okay..juyowa tay helplesly ta dan kallesa yace gama share hawayenki ki zoki kuci abinci da sultana saikuje daki tare kuyi bacci.. kai tsaye cikin iko ibaad yace "she is not eating!! bacci kawai zataje tay yanxun nan...ya kalle sultana a dakile snn yace" take the food for yourself, nd take her with you. inta sake bare baki kizo ki gayamin, saina mata shegen duka.. very stupid girl, uban waya yace miki anason jin kukanki... yana fadin hakan ya haura sama yana jan tsaki.. wani hawayen taji ya kara sauko mata maheer baice komi ba ya mikawa sultana abincin snn ya bi bayan ibaad din da mugun sauri, ibaad na shiga dakinsa ko zama baiy ba saiga maheer din ya shigo fuskarsa adan dore yace"kaikuma meye haka zakana ma yarinya karama tsawa kana tsoratata"..and why wud u say she is not eating ahakan ne zata warke maka kafin sati biyu??? da bacin rai ibaad ya kallesa yace "you dont get it do you??maheer wallah am tired, nagaji, tun jiya yarinyar nan take bani ciwon kai while i was busy tolerating her amma batagani, daga tamin fitsari a atsakr daki sai takicin abinci, in kuma aka tursasata taci haka zata yi amai ta ɓata koina da kazanta, wai ciwon hauka ne? nifa kaga banason iskanci da sakalcin banza, yanxu fisabillah me ake mata datake yawan yima mutane koke koke cikin lumshe ido da budewa maheer yace "dude she is just a child, just take it easy on her ko kaine akace sistrnka ta mutu snn qaddara ya raba ka da mum dinka rana tsaka wallahi bazakaji dadi ba bare wnn yar yarinya karama... a mugun dakile ya kalle maheer din cikin jan tsaki yace "okay naji, ynxu sai a tsaya knn ana kallonta tana duk abunda taga dama?see...guy inkai zaka iya hakan fine, nide i won't tolerate that. i know is hard for her and she is sick, amma wnn dabiun datakeyi na koke koken nan bafa zai taimaka mata wajen warkewa a both side of her health nd grieve ba, dolene fa sai anbude mata ido if not babu abunda zai canza a condition na ciwonta saidai ma ta dada lalacewa..kaga ni, am soo tired wallah, bacci nakeji cos i have 2 more classes tmorw...kaje kawai kayi abunda ya dameka. yana fadin hakan ya nemi waje ya zauna akan gadonsa yay shiru yanajiran maheer din ya fita ya bashi waje, for good five mins maheer baice komi ba, he was just trying to understand his point of view, cikin kyabe baki ahnkli yace"wann zafin zuciyar naka ai da soja kaje ba medicine ba,anyhow sha..i will see you tmrw. kan ibaad na kallon gefe yace "naji, gudnite,..maheer ya gyada masa kai snn ya fita. falon ya dawo, ya samu wajen shiru har sultana ta lallaba ayaanahn sun haura can sama izuwa dakinta atare. ya kama hanya zai je duba su kenan sai ga ammi babba ta shigo riki riki da wani leda datake kaffa kaffa dashi a hannu., kasar wuyansa ya amsa sallamarta yana kallon agogo almost 8.30 na dare ta dawo.. fuskansa ba asake ba cikin dauriya yace ina wuni mummy... tsaki me kara taja mtcheww cikin watsa masa harara me zafi tace"aikin banza,.. daban wuni lafiya ba ai da bazaka ganni ba..and where is sultana metaci yau?...ko ubankun bai kira farkansa ta ciyar masa daku bane wato ana jirana nazo nay muku girki ga boyi boyinku ko?.. shiru yay mata wani tsakin ta kara jaaa zata haura sama dayan sashen domin taje taduba sultanan maheer yay saurin tsareta da cewa "mummy she is not upstairs..ibaad yanakan mata assignmt acan sashen baba. tana juyowa tace "karya kakeyi munafiki...wani sashen baban naka?? toh yanxun nan mukay waya da safeera tace min ga babanka cann yaje can gidan sunakan tattaunawa a falonta da dan uwansa muhammad, maheer ya dan sosa kai yace" ai dama bance yana nan ba, i just told u abt sultana dan karki bata lokcnki kije sama, dats all i know..maybe kafin ya tafine ya barsu acan cikin katsesa da masifa tace "yabarsu acan? see..dont u stand here..go over der now, kadena barin min yata da katon namiji sukadai da sunan yana koya mata karatu...inku kun aminta da ibaad din naku nifa ban aminta da shi ba karyaje ya danne min yata ya cuce ni ehee just go up der nowww ka duba min lafyar yata.. da sauri yace yess maa. hawa yay yadan buya awani waje yana ganinta tafasa zuwa dakin sultanan, tana wucewa sama sashenta ya sauke wani makudan ajiyan zuciya tareda jin reliev aransa dan yasan muddin tasan cewa ayaanah zata kwana a dakin sultana wani sabuwar rikici zaa balo da daddaren nan... Ata fannin zainab arifah kuwa ranar gabaki daya bata sauko kasa ba kuwa har saida mahaifinta prof zayyanu ya dawo gidan da yamma.. yana zuwa kuwa kamr yaji jikinsa cewa babu lafiya sam yaki zama yahau bori yace ma maids marmaza suje akira masa yarsa ta sauko yana son ganin kyakkwan fuskarta.. koda maids sukaje duk taki ta kulasu, har saida mum dinta hajya hamida taje dakanta ta dinga buga mata kofar tana lallaminta jin ance babanta ne yake son ganinta yasa ta sauko sanye da pink dior riga da wando daya matseta kanta babu dan kwali tabaza sumanta har wuyanta ta taho kasan cikin daure fuska da kukkuni.. suna haɗa ido da babanta da gudu taje ta fada ajikinsa tanamai sake masa kuka mao cikke da shagwaba da sakalci wani irin yagalgalata ya dingayi yana tambayarta abunda yake damunta ,dakyar ta dena kukan tafara gaya masa ai wata ce tazo da irin jakarta makranta ita gaskiya ko acanza mata wani jakan wanda babu wanda zai iya sayan irinsa ko acire ta kawai a school din amaida wani... cikin tsantsan nuna mataso da gata prof zayyanu yace matsalarki kenan princess tace mishi ehh..yace toh shikenan..let me do sumting abt it ryt now..ciro wayarsa yay ya daddana ya bude dollar acct dinsa atake yay mata transfer $80k dollars..yace princess ga kudi ki saya duk jakar makarnta daya miki..ita kuma yarinyar i will asked for her to be removed banason ana bata miki ranki kinji ko?? wani irin rungumarsa tay da karfi tana murna kamar ba itace ta dinga masa kuka yanxu ba..thank u soi much daddy..i love you i love you soo much...ure the besssssttt wani irin fari zuciyarsa tay ganin ta tana murna sai yaji dadi aransa sosai, yay kissing inta a forehead so lovingly da murna tace "let me go nd oder it...and dad gobe zan rakaka 5 days conference dinka a paris..i wanna be by ur side.. cikin tsabar murna yace "as u wish my princess.. kissing dinsa tay agefen kuncinsa tace i love u daddy ..nn ta wuce sama tana wani irin murna sosai haka ya dinga kallonta yana murmushi harta bace ma ganinsa.. hajiya hamida taja wata kalar tsaki"haba alhaji yanxu akan jaka shine tay wann abun kuma ko scolding inta bazakayi ba ka sake daukan maqudan kudi ka bata tasaya wani? wann fa almubazaranci kake koya mata yace keee? dagata min haba da Allah, kinfara kananan magana nan naki kenan ko. yata kenan mini fa in duk duniya tace tanaso wallahi saina bata bare kuma wani jakar banza hajy hamida tace nifa ban hanaka bata abunda take so amma 80k$ alhaj yay yawa mana..stop making her a careless spender..ohon maka ai yarka ce.. yace "yeah yeah nd u stay out of it..zainab arifah is so sooo fascinating, jinina ne ajikinta, ke bakiga ma yadda taketa kkrin shiga harkan business dina tun yanxu ba?she is confident nd smart, she have potential to be a good ceo in d future nd i will make sure she is better than me . cikin kyabe baki hajy hamida tace" kaidai akwai son zuga yarka..but, anyway she loves to impress you more than anything in her life..hala shiyasa tke kkrin koyan abubuwan dakake yi na business tun yanxu.. yana murmushi yace "i am soo proud of her.. tay murmushi tare da rage murya kasa kasa tace "is good ma da zata bika paris din dan dazu mukay waya da safeera tace min wann shegen mayen yaron data kwallafa shi arantan ya dawo... atake mood din prof ya canza yace "really? to kema kiy shoru kartaji tafasa tafiyar nan cos i dont want her near him for now Allah ma yasani wallah na tsane shi...banda darajar ubansa danake gani da ko mutuwa zaiy wallah bazai zo kusa da yata ba hajy hamida tace hmmmm lets just keep quiet kasan zainab arifah da laɓe karma tanajin mu, ka tashi muje kayi wanka na hada maka special ruwan wanka..murmushi yay tare da ko waist dinta suna dariya ahaka suka haura sama atare. fannin zainab arifah kuwa tana zuwa dakinta dama she already have this long purchase history with the LVs, dan haka atake ta kira private client consierge insu na can paris tay odering black colour rarest limited taiga leather special oder edition na LV bag pack, costing abt $79k (114million in naira) za'a kawo mata jakan in 5 days time can a hotel din da zasu sauka sa babanta in sunje. hqr saida tay hakan sann taji hankalinta ya kwanta sosai ta dau waya ta kira elizabeth ta hada mata ruwan wanka, tay wanka masu mata massage suka mata snn ta sauko kasa taci abinci ta koma dakinta taje ta zauna tanata karatu har saida tay bacci...she rarely pray sabida batama fara islamiya ba tukuna just few ayoyin sallah kawai ta sani guda uku falak da nasi da qul huwa as she was tougth by her father.. dagata dayan bangaren kuwa ammi babba tana zuwa dakinta tay sauri ta kulle kofarta kirif harda saka masa key snn ta aje babban ledar data shigo dashi din akan gado, jikinta harna rawa rawa kmr wata marar gaskiya ta bude ledan tasaka hannu aciki, one after the oda tahau fitowa da shu'uman magangunan mata da akeyisun da laƙanin shirka da sihiri da suka karbo wajen zinariyar mace. she was sooo convinced cewa karshen matsalar ta da mijinta yazo kenan, wani shu'uman ruwane aciki ta fito dashi daga kwalba tana kakkafa kaffa dashi dan kuwa ruwan dake cikin kwalban shine jagoran aiki, zinariya ta riga ta gaya mata in har babu ruwan nan toh duka sauran concotion din data bata bazasuyi aiki ba, garin magani ne kala kala har guda uku da wani busashen jini anyi shi yawani kangare kamar konannen kilishi zinariyar mace tace "har saita zuba ruwan kwalban nan a regular herbal tea dinda bappa zaidu yake yawan sha da safe while ruwan yana tafasa, snn ta tabbata yasha sosai kafiin nan sai tafara masa barbaden garin maganin akowani abinci da zata bashi har sai ya kare, shikuma busashen jinin a miya kawai zatana yankawa tana sawa har sai ya narke sann taje tabashi yaci. zinariya tace mata muddin tay wnn abun daga ranar bappa zaidu zai mance fatima snn zaina jin magananta sosai kamarma itata haifesa haka zai dawo yana mata biyayya har akan gado, haka kuma still zai bude mata bakin aljihunsa, sai abunda taga daman deba daga kudinsa, ta tabbatar mata da cewa ko duka ribar busneses dinsa da salarynsa tace ya dauka ya bata duka haka zaidinga batasu batare da yacire ko asi aciki ba.. tsabar zinariya ta ci alwashi da wann hadin yauko sisinsu bata karba akan wann maganin ba,cewa tay suje sai sun gwada in aikin yaci snn sukawo mata kudinta 10million naira ne in cash. inkuma suka lalata aikin da kansu still zasu biya ta dan bata daukar asara. ammi babba was very careful wasu abubuwn ma awayarta ta rubuta dan karta manta, abu daya ne ya rage mata dan tariga tasaba in sun samu matsala da mijinta irin haka batakai masa abun karyawa da safe, yadda tay masa borin hauka yau gani take kmr intakai mai shayin gobe da kanta bazaisha ba.. shiyasa tun ahanya ta gama lailaya hakan aranta kusan ma abunda yasa take neman sultana kenan, tattara duka magunguna tay ta aje su a very safe place acikin drawerta ta kulle da key, iyaka kwalba me dauke da muhimmin ruwan ne ta bari akan table, daga nan cire kayan jikinta tay tasss tafada wanka tafito ta kalkale jikinta da gyara snn ta saka wata shegiyr doguwar silk nity green colour irinna manyan mata... lokacin already karfe goma saura ya karato zama tay agaban madubinta tana karewa kanta kallo tana baza wata irin shu'uumar murmushi da tunanin yadda zata baza baqar mulkinta akan bappa zaidu inhar maganin nan yaci. daga kan ibaad, har ayaanah duk ta sakasu a list din wayanda zata saka bappa zaidu ya walaknta su yaci musu mutunci kafiin ya musu korar kare a gida. atake tafarajin wani farin ciki aranta tanajin cewa zuwa next week by now gidan nan daga ita sai y'ayanta babu wasu bare. tajima tana zaune acikin wann tunanin har saida ta jira12pm yay yadda tasan duk tsiya mijinta ya dawo gida kuma kowa yaje dakinsa by now ya kwanta... atafannin su sultana kuwa tunda takai ayaanah dakinta bisa umarnin ibaad gabaki daya ta kasa gane kan yarinyar, dan daga ta zauna sai kagata takure kanta agefe daya tayita kuka ahnkli har tana jan sheshheka me zafi, like sumtin is really eating her up nd paining her duk saika rasa meke asalin yawo akwalwalr ayanaah. magiya da rarrashin duniya sultana tay mata amma takiyin shiru, kuma ko ta mata magana batacewa komi sai dai kuka, abun dik ya dame sultana har saida tafara cemata zataje ta kira yaa ibaad yazo kafin wani abun ya ragu har suka kwanta. ahakama taki tasaka nity da sultana ta bata da kayan jikinta ta rakube agefen gadon tay lumui cikin takura jikinta waje daya... bayan ta nitsu dakin was dead silent for a bit haka sultana tabar mata wutar bedside lamp din gefenta a kunne dan kar taji tsoro daganan hartay bacci ayaanah bata saka ranar runtse ido ba 12pm na dare na cikawa ammi babba ta fito cikin sanda gashi gidan yay wani irin shiru banda karar aircones babu abunda kakeji koina ya dau qamshi da sanyi sosai... babban kitchen ta nufa tabude spicess scrolls, ta debo zallan herbal spices na hada tea din da mijin nata yafiso tahau shirya komi in d ryt quentity ta zubasu duka a empty tea maker snn tarufe shi witout adding any water da zimman da safe sultana inta tashi zatay masa tea din, sai ita takai masa tasan inde yarsace takai masa tea da safen dolene yasha. wucewa tay dakin sultanan danta tasheta a bacci snn ta jadadda mata hakan, snn tace mata idan zatafara tafasawa ta kirata ita tazo ta sama mata ruwan, wai ahakan wayo tay dan tasan lokcin ne perfect time da zata iya zuba maganinta acikin sauki batare da ciwon kai ba kai tsaye ta kulle kitchen ta fara tafiya har takai dakin sultanan tabude ahnkli ta shigo da mamaki taga bedside lamp daya a kunne, itakuwa ayanah tanajin motsin shigowar mutum tay maza ta rufe idonta tay kamar bacci takeyi cikin sauri ammi babba ta kunna general wuta tana ganin mutum biyu ne akan gadon yartan babu jira ta isa wajen da zafin nama tawani irin janye bargon kasa, tana ganin ayaanah kusa da yarta akan gadon sai taji ranta ya harzuka yay baqi qirin....da har ta miqa hannu zata jawota kasa tay wurgi da ita sai ta tuna cewa she dont have time for creating a scene dat may cause her attention tafiso ne kawai tay focusing akan maganin nan. tsaki me kauri taja ta dauke idonta akan ayaanah snn ta koma gefen sultanan ta zauna daf da ita gently frailing her soft hair da fingers dinta tana shafa mata fuska harsaida ta farkan da ita... suna hade ido acikin gigin bacci sultana tace "mummy? ammi babba tay murmushin yake tace "yes my baby.. na tasheki ko?? sultana tanakan mutsuka ido tace "yess amma yaushe kika dawo gidan mumy shine kika tafi ko abinci baki ajiye min ba., jawota jikinta tay tana peting inta tace "toh sorry..keee ni ba wann maganan nazo miki da shi bama. kinaji na? sultana tace eh" jawota jikinta ta dada yi snn tace" autana inaso ne gobe da sassafe kije kitchen zakiga na hada miki komi a tea maker saikiyi ma dadynki tea dinsa ki kaimasa har sashensa ki aje. toh zakiga bansaka ruwa ba, daga kinfito just come nd call me first, zanzo nasaka miki ruwan ke saiki dafa ki zuba a flask dinsq kikai masa snn karfa kice masa nina taimaka miki kikay tea din kinji? da mamaki a idon sultana tace "toh..toh mummy amma inyace meyasa nakawo masa faa..yafa san ban iya tea din ba. cikin zare mata ido tace "kedallah bazai fadi haka ba kefa yar autarsa ce. bakiga wai fushi dani yakeyi bane. i just want to be good to him, shiyasa nakeso ke kikai masa tea dinsa na safen yasha kinsan dai inbe sha ba bayajin dadin jikinsa ko wai so kike kiga yana yawan ciwo da tari??? da yaranta ayanayin sultana ta girgiza kai tace "aa..dan shafa kanta ammi babba tay tace toh yawwa autana na..sai naganki goben ko?akasale tace tohh mummy gudnite... tana miƙewa ta kashe musu wutan dakin yay wani irin duhu snn ta fita ta laɓe kofar after like 10min data tabbata sultana tay bacci sai ta dawo cikin dakin da sanda tanufi wajen ayaanah direct tawani irin jawota akan gadon ta direta akasa with strong hatred nd hostility mummunan bugawa zuciyar ayaana yay da tsoro ta bude baki arazane zatay kuka acikin duhun ammi babba tace"sai inci ubanki kika bude min baki har ke waye da zaki kwanta akan gadon yata shegiya kawai jahila walakantacciya... maza kwanta anan akasa dan ubanki..anan zaki kwana babu wani bargon rufuwa da zaki samu tunda ba ubanki bane ya siya mata... hawaye masu zafi na sauka a idon ayanaah jikinta na matsanancin rawa ta sulale kasa akan cold floor din ta kwanta a mugun rakube tana hawaye sosai.. tsaye ammi baba tay akanta harsaida taji tay shiru ta kwanta akasan snn ta kama hanya tay waje. the house was quite for a while kowa na bacci a dakinsa, washe gari kiran sallan farko alarm na sallan fajrr yay buzzling amma sultana bata farka ba, sanyin asubuh yasa ayaanah was soo soo cold gabaki daya sai taji fitsari na damunta miƙewa tay akasan ta shiga bayin da lalube jin bayin da dumi yasaka bata fito da wuri ba, datay fitsarin kawai ta nemi waje ta zauna a rakube tanata jira akira sallahn fajr din saitay alwalanta mai gaba daya saita fito.. tsabar zumudi yasa ammi babba farkawa ana daf zaa shiga masallaci, dake she is damn sure ibaad shine maijansu sallah a anguwar tasan duk da wuri mazajen gidan nata suke fita masallaci it was the perfect time for her to strike,saida ta bari duk mazan sun fice masjid, snn ta sauko marmaza ta bude drawer ta dauko kwalban maganin datake kafa kafa dashi kamr kwai, not forgeting dat ance inhar tay wasa da wann ruwan dake cikin kwalbar tokomi da aka bata ya lalace kenan. with immense care ta rikosa a hannunta tayo hanyar dakin sultana dan ta tasheta a bacci tun kafin kowa ya dawo. tana bude kofar dake dakin da duhu lokacin kuma ayaanah tay alwala cikin lalume ta fito acikin duhun batama ganin gabanta sai dada zulmuwa cikin duhun takeyi tana lalaume tanamai neman inda zata kunna switch wani gamuwar kicibis sukayi da ammi babba jin sun riko hannun juna cikin mugun tsorata ammi babba tadaka wani ihu cikin tsilla wata uban tsallen bazata a mugun mugun tsorace ta sake kwalban maganin kasa sai faasssss faassss ya fashe ruwan maganin ya zuba yana malala agaban aayanah .... DAN ALLAH ATAYANI SHARE.. COMENT HEAVILY SO THAT WE CAN POST AT NIGHT idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [13/11, 20:49] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️2️⃣1️⃣ Abunda ke Ɓoye💫#surayyahms Dawani irin karfin razana ammi babba ta furta nashiga uku na lalace arikice tay sauri sauri takunna main wutar dakin wajen ya kaure da haske, jikinta har na rawa rawa idonta atake yay jazurr akasa ganin yadda kwalban ruwan asirintan datake kafa kafa dashi ya fadi ya tarwaste akan tiles din yay raga raga ga ruwan maganin ya zube kafff kodis bai raguba har yana wani malala ata kafar aayanah. in total disbelieve nd shock tarusa ma ayaanah wani irin gafalalliyar ihu me girgizarwa wanda yasa saida yarta sultana tafarka abacci a mugun gigice tabi tafado kasa dagakan gadonta timm wanda tsabar buguwar datay saida takasa miƙewa tsaye. jikin ammi babba na rawa har kamar zatay fiffika ta rike kirjinta datakeji kamar zai kama da wuta tace "kutuman uban can, me zan gani haka..wayyo na shiga uku na..wayyo Allahna na shiga uku na lalace... hannunta ta dora aka hartana rawa rawa kamar meijin fitsari tanaji brain inta na ringing mata million goma, million goma ya zube akasa... tadada kallon fasasshen kwalban glass din amugun raunace tace no no nooo noo nooo this cnt be happening to me, ahaukace tace...toh wallah yau za'ayi mutuwa agidan nan...dan bazan dauki asaran nan ba!!!! da wani irin gingimmen hasala tadaga jajayen idanunta da suke nan kamar zasuyi aman wuta tsabar bacin rai takalli aayanah da already tamugun tsorata ta kangare atsaye tana hawaye sosai... cikin daka mata wani irin hargitsatsen ihu mai tafe da zazzafar huci tace.."keeeee, Dan bura ubanki kika fasa min abuna??kinma san me kika fasa kuwa yar bura ubaa shegiya jahila walakntacciya mai kama da aljanu..¿ arazane sosai ayaana tafara komawa da baya baya sabida mugun birkicewan dataga ammi babba tay da fushi ayayinda sultana taketa kkrin miƙewa tsaye a mugun tsorace.... kagewa muryan ammi babba yay tsaban zafi da tuqiqin baqin cikin datakeji aranta musmn inta tuna cewa bayan asarar magani ga kuma biyan million goma cass da ya kamata jitayi kmr ranta aka fasa... numfashinta na sama tana wani irin kyarma kafin kace wani abu sai zirrr hawayen baqin ciki ya fara sauko mata a idonta,... cikin zazzafar huci da kukan baqin ciki daya faso mata abazata tahau dakawa ayaanah tsawa tanacewa wallah wallah sai na hallaka ki, in yau kikaga baki ganki a lahira ba toh babu shakka mutuwa nayi sai na kasheki na kashe banza wakantcciya kawai kafin ayaanah ta kwaco kanta daga shock in mugun razana data shiga ammi babba ta wani irin wuff ta fixgota irin fizgowan mahaukatan nan razanannen ihu ayaanah tafasa jin da karfin tsiya ammi babba takai mata mari, ta sake kai mata mari, sai data kifar da ita akasa. sultana tay sauri cikin tsoraccen kuka tay gudu tazo ta rusuna kusa da ayaanah zata dagata wani irin jifa da ita gefe ammi babba tay tanayin wurgi da sultanan gefe tazage karfinta ta kai ma cikin ayanaah naushi mai karfin tsiya saida ta hadata da jikin bango... ayaanah tana ihuuuuu sultana ma na ihuuu cikin tsananin firgici take cewa "ayaanah ki gudu ki kigudu tafara jan jan rigar mamantan a rikice mummy mummy kibarta mana mummy kidena dukanta wallah zan hadaki da babaaa mummmy meyasa kike dukanta haka metamiki dan Allah ko jinta ammi babba batay ba dukan ayana ta dingayi da hannunta tana jajjan dogowar gashinta tana hadata da bango duk tabi ta hanata motsi atake jini yafara fita abakin ayaana sai ihu take tana kokrin kufcewa still bata hakura ba ta cakumo wuyarta ta danneta ajikin wadrobe tabi ta shakureta kamar wata saa'rta tana dura mata wasu jiga jigan ashariya tareda jin mugun zafin million gomanta da ta sata tay asararsa abanza ynxu.. ayaahna na kukan fitar rai tana kkrin fighting dan ta gudu itakuma ammi babba ta damke ta gam gam tana huci hawayenta na zuba tanata zage zage da bala'in karfi.. wanda ihun datake ma kadai ya isa ya gigita su, sai cewa take wallah wallah wallah saina kasheki dan baki isa kimin wann uban asarar na kyaleki ba, ke waye? waya aiko ki kixo kiga bayana? toh kijje kice musu wallah kunyi kadan kun kasa dake dasu duk baku isa kuga bayana ba. .. a mugun tsorace sultana take rawan ɗari dari musmmn dataga muryan ayaana ya dena fita tsabar shakure mata wuya da ammi babba tay idonta saida ya juya yay fari solll tana neman numfashi dakyar.. sultana ta zube kasa ba acikin hayyacinta ba tadinga neman abunda zata gwada ma mum dintan amma batasamu ba, bakaramin razana sultanan tay ba tanata rabza firgitaccen kuka tanayi tana ihu ma mummyn nata amma inaaa, data ga kmr haikan zata kashe ayaana a 360 ta tashi fice da gudu kamr mai aljanu tabar dakin tanata kuka maikara duk gidan saida ya dauka da muryanta... tsabar ta razana batama san sanda ta isa sashen ibaad ba duka daya tay ma kofarsa ya budu tafado cikin dakin arazane tana kuka tana haqi tana kiran sunansa da karfi yaaa ibaaad... yaa ibaaad.. yaaa ibaad ganin babu kowa a dakin yasa tasharo kwana ayanayin datake dawani irin speed ta sauko kasa daga nan tay kofar waje babu takalmi tana wani irin ihun razana tanamai kwala sunan ibaad da karfi kaman zatay fitsari a jiki. atake security da sukaji ihun ta suka fiffito lkcin an fito daga sallahn fajr knn bappa zaidu na baya, maheer da ibaad na gaba sultana ta wuce securities pheewww da mugun gudu daf zata bude main gate ta fita can waje kenan taci karo dasu duka ukun abakin kofar, she was shaking, crying nd panicking at same time... in total shock suka tsaya kallonta idonta a rufe cikin numfashi take nuna hanya tana cewa "yaaa ibaad, yaaa ibaad..baba.. baba...yaa ibaadd.."maheer yay saurin rikota jikinsa da karfi yana cewa sultana sultana meyafaru? da tashin hankli bappa zaidu ya kwacota jikinsa yace "calm down sultana kigaya mana meyafaru???wayo koroki haka... cikin kara fashewa da matsanancin kuka tace "baba mummy ne..... ..mummy ne kawai tazo dakinmu ta dinga dukan ayaanah tanata duknta kuma tace wai ai zata kasheta kuma ta matse mata wuya ta shakure mata wuya da karfiiiin tsiya sai dukanta take kanyi acikinta ..kusan a rude maheer yace what???? wani irin jan zuciya sultana tay sai luiii ta fado jikin bappa zaidu ya riketa jikinshi harna rawa rawa kusan atare sukacewa innalillahi wa inna ilaih rajiun. ibaad bai kara scnds daya awajen ba jin kirjinsa na bugawa da mugn karfi kamar zai faso waje da saurin dayay kama da gudu ya shiga gidan idonsa kusan a rufe nan ma maheer yafara binsa a baya direct suka wuce sashen sultanan har suna rige rigen isa... lokcin she was just bullying the girl tabi ta shakureta babu imani tana gaya mata irin yadda ta tsaneta da kuma dumbin asarar data mata ynxu wanda tace wallh sai ta kashe akai babu makawa... kusan atare suka fado dakin kamar anjefosu, da gudu maheer yazo ya damketa ibaad kuma ya fara kokarin raba hannunta da wuyar ayaana wani irin birkicewa tay taturje musu tana ihu tana zage zage tana cewa "kubarni na kasheta, ..wallah saina kashe ta...ku kunsan asarar datamin ne.. wallah babu wanda ya isa yahana ni kasheki anan gidan shegiya kawai mayya walakantacciya Dawani irin zuciya ibaad ya mata damka daya tareda finceke hannunta a wuyan ayaanah agarin zai riko ayaanah jikinsa yabi ya tureta akasa timmm ta fado taci da baki akan fasashen kwalban maganin tafadi ta buga bakinta da kanta wanda atake suka fara jini, maheer yay sauri yabi ya danneta akai yana kokarin janta baya suna kokawa a rikice, haka fasashen gwalaben nan yabi ya yayyanka mata jiki da hannunta sosai sai ya zamo kamar yayanka da reza akai.. da ihu take cewa zanci ubanka maheer inba ka sakeni ba, maheer ka sakeni, maheer kasake ni nace maka wai ina wasa dakai ne...??? ka tashi min ajikina, idan ka sake na tashi sai na maka dan bura uban duka maheerrrrrr ure hurting meee... Da tsawa yace "mummy bazan sake ki ba, kina haukane..suka fara kokawa kamar ba uwarsa ba dakyar ta turesa ya buga kansa da jikin gado...ta miƙe da sauri ganin yadda ayaanah ta kankame ibaad tanata numfashi sama sama tana rabza kuka yasa tay kukan kura itama zata fincikota ajikinsa ba acikin hayyacinsa ba ya kara tureta tana miƙewa kuwa ta wanka masa wani gawurtaccen mari a fuskansa saida iskan wajen ya dauke cakkk baice mata komi ba ya kara boye ayaanah datake sheka kuka sosai ata bayansa ta rike rigarsa gam gam tabi ta mannu dashi cikin matsanancin kuka da tsorata jin yabi ya tantameta da hannunsa kamar wacce zai mayar da ita cikinsa... rada rada hannunta ya fito a fuskansa, sai ihu take tana cewa wallah sai anbiyata kudinta snn ta zata kyale yarinyr nan tana yi tana kai ma ibaad duka yana kaucewa... ayanah gabaki daya ta rude dan kamar ita aka mara haka taji zafin marin da ammi tamaa ibaad din a fuskansa ta kara tantamesa tanata kuka.. ganin ciwonta yana neman ya tashi ibaad yafara yunkurin fitar da ita adakin, ammi babba tay babakere tace sam bazai fita da ayaana a dakin ba har sai anbiyata kudinta da aka mata asara idan ba haka ba sai ta kasheta atake maheer ya shiga tsakaninsu, cacar baki ya kaure tsakaninsa da mamansan tana fada yana fada kamar zasu daga dakin da surutu, kowa yay zuciya.. suna cikin haka caraf sai ga bappa zaidu ya shigo rike da hannun sultana da itama din dakyar ta farfado, she had a mild nervous breakdown sabida tsabar tarazana saida yay da gaske snn ta dawo hayyacinta snn suka samu suka iso... yana shigowa cuwon ayaaanah ya tashi with full speed tafara zufa tana numfashi sama sama ibaad ya rirrketa yana kkrin kareta daga ammi babba at the same time yana hura mata iska abaki.. kuka takey ahankli tana rirrikeshi, badon tsabar wahalan da ammi babba ta bata ba saidan marin dataga anmasa akanta wanda sosai yadaga mata hankli batare da tasan dalilin hakan ba.. haka ya tsuguna kasa da ita yana kkrin bata emergency help acikin hayaniyan nan in oder to make her stay counsious abit kafin su wuce asibiti agaggauce bala'i ne ya kaure tsakanin maheer da babansa da mamansa.. itace da lefi dumu dumu amma ta fisu daga jijiyar wuya duk da tasha maruka hudu ahannun bappa zaidu ammma haka takiyin shirun tana kuka tama zage zage... duk ta kasa gaya musu asalin meyene ayaanah ta fasa mata take wann dan uban borin, ran bappa zaidu ya mugun baci, haka nan tasa zuciya ya debesa ya fatattakota har waje daga ita sai doguwar gown in nitynta kafarta babu ko takalmi "yace ta fice masa agidansa taje gidan ubanta har saiya nemeta...ko takalmi bai kyaleta ta dauka ba dama kuma ashe tun tale tale bata zo gidansan da komi ba. kuka ta dingay security dingidan suka zagayeta da bindiga tanata bori tana cewa wai ita aka cuta,wallah wallah bazata yafe musu ba, fuskanta gabaki daya ya kumbura daga marin datasha ahannun mijin ta, kaga jikinta zaka dauka tay fada da damisane duk maheer ya kwarzana mata jiki da fashashen kwalba tafin hannuntu har yana tsitda jini. ganin ayaanah ta dan fara farfadowa kadan yasaka maheer ya karaso kansu hanklinsa amugun tashe yakai hannu zai tabata ta firgita ta danna masa cizo ahannunsa ba acikin hayyacinta ba takoma jikin ibaaad ta bi ga kankamesa amugun razane tana kuka sosai daukarta ibaad din yay cak idanunsa yay jaa sosai yace ma maheer ya rakasa suje asibitin he will try to keep her breathing harsu isa babu bata lokaci maheer ya share hawayensa suka fito da sauri sauri ibaad yana rike da ita daf lokacin anata tuka tuwon rigima da bala'i da ammi babba da security a tsakar compound bappa zaidu kam tuni ya kyaleta da securities din yashige ciki da sultana abunsa ransa yau bakaramin baci yay ba...he was soo tempted to write a full blown divorce for her har ya dauki paper da pen a desk dinsa amma daya tuna cewa babu kyau yanke hukunci irin wannan acikin fushi sai bai rubuta sakin ba suna shiga motar ibaad ya zauna da ayaanah agidan baya maheer ya shiga driver seat. wani dan uban waina motar yay da mugun karfi yazo da gudu kamar zai kaɗe ammi babba ta ruga a guje tay waje tana ihu security sukay maza maza suka tsareta acan.. dura ma maheer din ashar ta dingayi harsaida sukayi nisa snn ta hakura ta kama hanyar gida... 6.54 am sharp suka isa harabar al-eeman privte hospital maheer ne ya tsaya a reception yay cike cike, tru transfer ya biya kudi while ibaad ya wuce emergency da ita direct aka fara bata taimakon gaggawa. ciwon sosai ya tashi mata har aka fara tunanin akaita ICU ranar sosai ibaad yaga tashin hankalin da bai y tsammanin zai gani ba, duk suka tsaya a kofar emergency gwanin tausayi hawaye na zuba a idon maheer yanabi yana sharewa cos he dosnt even knw what he is feeling abt his own mother ryt now, dan sam bai san wata irin mahaukciyar mata bace ta kawosa duniya.. daga bangaren bappa zaidu ya dau lokaci yana tambayar sultana abunda ya asalin faru, toh dake itama ba duka tasan manufar mamantan ba iyakan abunda tasanin kawai ta gaggaya masa, word to word abunda ta dinga ce ma ayanah, har da zuwanta dakinsun jiya datay da daddre ta mata maganan tea,da komi daya faru saida ta fada ma babanta dalla dalla.. lallabarta yay yamata nasiha har saida ta dawo hayyacinta snn yace mata taje tay sallah tay shirin schll yau shizai kaita dakansa ba driver ba.. tana ficewa ya kira su ibaad a asibiti bayan sun gama wayar atake ya kira waliyyin ammi babba, dake ransa har yanxu a bace yake babu wani boye boye ya kai kararta tareda cewa gaskiya shi zai saketa dan yagaji da tijara da abun kunyar da take masa agida..bata barshi ba, bata bar yayansa, bata bar danginsa ba, bare baki, ransa a mugun bace yace gaskiya azauna ayi magana idan ba haka ba saki uku zai mata ya kawo wacce zata rike masa yayansa dakyau cos raihanatu is no more setting any good motherly exmple to his children .. jikin waliyyin nata bakaramin sanyin yay ba dan bappa zaidu bai taɓa kiransa ya gaggaya masa magana masu tsauri da nauyi haka ba...tun awayan ya babbashi hakuri amma yay shiru bai amsa ba har ya katse wayarsa yanajan tsaki.. shikuwa waliyyintan baiy ƙasa a giwa ba ya kira mahafinta ta inda yake shiga bata nan yake fita ba, wasu maganganun ma awajen matarsa yakeji na yadda ake gulman yadda raihanatu take zuba rashin mutunci agidan mijintan tunba yau ba .. yace ma babanta gaskiya suyi zama da yarsu adau mataki akanta dan yaga da Alama wnn karon kamar dagaske bappa zaidu yakeyi zai saketa kuma baya tsanmanin saki daya ko biyu zai mata tunda ya kawo batun karo aure. wayarna kunnensa tun baisauke ba yaji sallamarta da sassafen ta shigo gidansu da kuka mahaifiyrta dake daure mata gindi ita tafara fitowa da uban carbi a ahnnunta suna haɗe ido tay salati tafara tambayarta ko lpya taganta haka ahujajam babu mayafi bare takalmi? wani dan uban kuka ammi babba ta kara fashewa da shi mamantan ta riketa da tashin hankli dede ta budi zata fara magana kenan sai ga babanta ya fito fuuu kmar iska daga falonsa dawani makaken wayar wuta irin cable dinnan bai wani tsayajin me zatace ba amugun harzuke ya cakumota ya hau chauda mata cable din ajikinta yana cewa tunda ke kin nuna ma duniya ke karamar yarinyace zakisan cewa kuwa baki karfin duka agidan nan ba.. wani dan uban ihu takey tafadi kasa agigice tana murkusus tana cewa wayyo Allah na baba dan Allah kay hakuri wallah ni aka cuta..baba nice me gaskiya gashi dogon nity ne ajikinta mai tsantsi kamr satin innan ya dan kame dirin jikinta sai feywww fewww taji duka na shiga jikinta kota ina tsabar zafin datakeji kamar zata suma haka take birgima ya hadata har da uwartan ya masifesu yace mata tay waje tunda ta iyayin rashin mutunci da hauka wa mijinta toh badai ta zauna masa agidnsa ba saidai tafita taje pyschtri wajen yan uwanta mahaukata tacigaba da rayuwa. duk surutu da borin da mamanta tay bai kulasu ba...haka kuwa ya mata rashin mutunci ya koreta agidan yasa aka kulle masa gate dinsa.. karshe gidan kawunta wanda shine waliyyinta dayake da mugun zafin ta wuce wanda kafin ta isama zazzabi me mugun zafi ya rufeta, badon da taimakon saka bakin matarsa ba nan ma da korarta zaiyi dan wncn karon ma datay yaji shine yaje har gida ya bawa bappa zaidun haquri aka maidata... abun duniya ya taru ya mata yawa, saida aka kira nurse tazo gidan tasaka mata ruwa, duk iyayenta maza suka dau zafi sosai...matan ne suke zaune tare da ita... wanda yake matsayin shine mahaifinta yace muddin ta bari mijinta ya saketa saiya tsineta mata dan haka tafa san yadda zatay tashawo kansa tun basu kai ruwa rana ba. kawuntan kuma yace abarta agidansa har sai ya garata kafin asan me zai faru agaba. tunda ta kwanta a dakin kuka kawai takey tana dan danasanin faruwar komi gashi tabar wayoyinta duka a gida batasan taya zata kira aminiyarta ta gaya mata kalar iftila in daya fado mata ayau ba. ita ba magani ba, ga asarar million goma ga mijinta da yayansa sun dau zafi akanta sosai.. bangeren su ibaad kuwa har angama shirya ayaana za aikata ICU a dorata da ggawa akan oxygen sai kuma condition in nata yay subsiding miracously numfashinta ya dawo daidai.. dede lokcin bappa zaidu ya aje sultana a school, kafin nan yazo asibitin ya samesu nan aka sanar da shi duk abunda yake faruwa, after much talk with the doctor ya biya kudi for exra heart specialist consultancy da za'a iya samu agaggauce.. bayan bappa zaidu ya gama abunda zaiyi anty hauwa ce ta rakosa har waje snn ya wuce office abunsa dan gaba daya jiyake kamar he is not in mood for everthyn yau. anan asibiti su ibaad suka zauna harsaida akai yan kwaje kwaje aka tabbar da komi lafya snn aka bata private room akan asibiti zasu riƙeta anan for some days for further observations. sai wajajen 10:30 kafin komi ya lafa, maheer ya fita yaje ya siyo musu breakfast wanda kwata kwata ma dan kadan sukaci suka kyautar da saura, can sai ibaad ya tashi yafice da wayarsa a hannu ya kyale maheer din yana zaune akan kujera kusa da ayaanah datake kan bacci baiko gama karasawa reception ba suka ci karo da mahaifiyarsa... #SURAYYAHMS idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [15/11, 17:52] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: https://chat.whatsapp.com/L0CT3df9pSP05pzRWvDHam?mode=wwt Your go-to for beautiful, budget-friendly modest wear! Discover a curated collection of thrifted abayas, gowns, and dresses. Each piece is Grade A quality, ready to elevate your wardrobe. ⏯️2️⃣2️⃣ Abunda ke ɓoye💫#surayyahms Da mamaki ibaad ya tsaya yanata kallon mum dinsa agaban hospital reception harta gama magana da wata mata snn takaraso ta wajensa fuskanta ba sake sosai ba,. ahnkli cikin yanayin mamakin ganintan yace.."ammi ure here..ciki ciki tace yes surprise to see me huhn? ya dada kureta da ido yace "meya faru? hope ure okay maa ba dazun nan kikace min zakije aiki sabida kina da important meeting ba? cikin katsesa da muryan fushi me hade da damuwa tace "eh, inakan hanyan ai aka kirani shine na dawo..kwayar idonsa daya dan fada ciki yay farau takalla cikin sauke ajiyan zuciya tace"so how is she? any major injuries??ko kun tsaya kuna kallo har an kasheta? bai amsata ba saida ya jawo hannunta gently suka bar kan hanyan suka tsaya daga gefe snn ya girgiza kai yace ko daya' wani irin shiru tay masa ta dan dauke kanta ganin batace mai komi ba sai yahau gaisheta, still taki ta amsashi..sai can kafin nan ta juyo muryanta wani iri iri tace"rayyan, wato mummunan abu irin haka na faruwa a gidan ku shine ni mahaifyrka bazaka dauki wayarka ka kirani ba ko?? ....zai magana cikin masifa daya taho mata ido arufe tafara masa fada tana cewa "fisabillah what is the meaning of this rayyan?wai meyasa kaida bappanka kukemin haka ne?what are u ppl protecting me from.. nifa bance muku ina tsoron matarsa ba..,dont mistake me keeping my distance frm her as fear, sabida na lura da cewa kmr raihanatu batasan meke mata ciwo ba har ynxu. nd you guys have no ryt to keep this away frm me, that young gal is also my sole responsiblity, she cant beat nd bully her like dat kuma yatafi abanza kuna kallo, gaskiya nide ko kadan baku kyauta min ba ynxu da ankasheta da dukan fa kunyi ma uwarta adalci kenan? snn me zamuzo mucewa hajiy mairo after she trusted us with her.. zai magana ta kara daga mai hannu fuskarta a dore while her words are still calm cikin nuna bacin rantan a fili tace"please be quiet it is too late for your explanations young man. bana son jin wani uzurinku..muje ciki kawai in duba me jiki. ...gaba tay walking calmly and confidently like a queen jikinta sanye da wata hadadden all black designer dubai abayanta dayaji stones, her golden heels nd bag marar hayaniya to match da irin stones din dake jiki, ibaad yafara binta abaya baya while tana dan sauri sauri tana jan ajiyan zuciya mai nauyi, wanda kallo daya kamata zakasan ko kadan bataji dadin labarin dataji game da abunda yafaru da ayaanahn yau ba... she have a very important meeting on call saidai tunda anty hauwa ta kirata ta tsegunta mata abunda ke faruwa atake take tay cancelling komi tafasa zuwa meeting in tajuyo da mota tazo asibitin batare da ta kira bappa zaidun ba. suna kaiwa dakin ibaad yay sauri yabude mata kofa bakinta dauke da sallama mesanyi tashigo hadadden qamshin jikinta me ajii maheer ya shaƙo sai ya daga kansa da sauri suna haɗe ido da maheer din kuwa taji ta razana da yanayinsa ta tsaya cak wanda tun ma kafin tagama kallonsa taga ya taso a mugun raunace yanazuwa ya rungumeta da karfin tsiya tareda aje kansa akan kafadarta very emotionally..da karyayyen muryansa dake fita ahnkli yace "ammi??i am so happy ure here. rungumesa tay cikin lallashi jikinta a sanyaye tace maheer are u okay?? ahankli ya girgiza kai...sai kuma yafara mata hawaye sosai harda yar karamr sheshheka... idanunta atake ya kawo ruwan itama ta kara tantamesa ajikin ta ahnkli tana patting bayansa in a calming way tana famr kirar sunansa in a cool soothing whisper muryanta harna rawa rawa takecewa "haba maheer ..maheer..son....will you pls calm down?bdan Allah kayi hakuri mana kadena kuka kaji?? like a child maheer ya dada riketa sosai sabida duk duniya lamarin mamansa ne kadai yake kuntata masa hargaka yana kuka dan bakaramin cimasa rai yakeyi ba, raunattcen kuka dan kadan ne yakufce masa, amugun raunacen yace 'ammi im so tired..i am tired of her..wallah nagaji! batace mai komi ba ta dada rungumesa.. jin yana tambayarta ko anya ammi babban ce ta haifesa kuwa? dede nan ibaad ya sunkuyar dakansa can kasa yanata kallonsu kamar shima zaiy masa hawayen saidai idonsa a bushe take haryanxu saidai kaga idon yay jaa sosai amma shi da wuyane kaga yana maka kuka shashar.. dakyar tabita bambare maheer din ajikinta tare da tallabo fuskarsa da hannunta ahnkli cikin lallashi tace "hey son, look at me..maheer.. jikinsa a mugun raunace ya kalleta hawaye nakan zuba a idonsa itama take sai taji nata hawayen na zubowa sosai, ahnkli ta fara sharemai hawayen nashi like she is feeling his pain tana cewa its okay.. i am here for you pls..relax, you can tell me everything darling... yadda take mishi magana da tausayi da kulawa yasa yasamu nitsuwa dan kadan, he was calm for abit can snn ta kamo hannunsa like a child ta zaunar da shi kusa da ita lokacin ayaanah is still on sedative batama san meke faruwa a dakin ba... suna zama ammi ta kalle sunkuyayyen kan maheer din da taushin muryan lallashi tace" "haba babban mutum, wai meye haka da min kuka kuma komi fa dakaga yana faruwa a duniyan nan mai karewa ne, kuma kaine babbansu duka ashe kaine da cewa ka gaji da komi, hba karka ban kunya mana maheer... dago kansa yay muryansa harna rawa rawa yace ammi wallhi dan bakisan abunda ya faru bane, like it was so so immature nd unbearably unbelivable, fisabilillah kikalli yar wann yarinyar yanxu har yadace ace mumynmu tasakata a wannan mummunan condition din not even after she heard what tragedy had happen to her??wallh abuntan ya fara bani tsoro,kowani rana fa sai tay wani abu me muni agidan..but if she can do this to a child akan abun da baitaka kara ya karya ba toh bana tsammanin har zan samu wani future mekyau har ince zan auro yar mutane in kawota gidan cos all she does is to hates nd bully everyone nd everything for no absolute reason ammi, yarinyar nan yaushema tazo, batamata komi ba fa da sassafe taje dakinsu takama dukanta kamar wata sa'arta ammi anya zanma iyayin aure kuwa anan gaba??? maganan yakeyi da tsananon takaici hawaye na zuba a idonsa, ammi tadafa kafadunsa ahnkli tace "zakayi mana. in sha Allah ur future is bright maheer ...Allah bazai taɓa jarabtar rayuwarka akan lefin wani ko wata ba. hannunsa ta kama cikin nata snn ta kalle ibaad shima ta kalleshi at same time tace musu Abunda ya faru ya riga ya faru, nide abu daya zan gaya muku, gara kusani tun yanzu, "every family has his own war nd drama. nd u cant run away from it or shut it down..snn ku mazane kuma manyan yayu, toh ai yanxu ma kuka fara tarar da tarzoman cikin gida, pls teach urselves how to resolve issues and conflict batare da kun zamo selfish nd weak ba. ...ta kalle maheer da muryan tausayi sosai tace "hey my love ..i know ure doing ur best akan kowa har da mamanka..nd im always proud of you amma ina so ace kana yawan tuna cewa ure above everyone agidan nan da shekaru so all eyes is on u ne..duk rintsi kaine kannenka zasubi, so if u solve this family's problem by showing weakness, "violence, or disrespect haka dukkan kannenka zasu bika with the same method..but at the expense of what?an utterly bitter nd emotionally broken generations of the al-mansurs?pls ku saka nitsuwa da rahama a zuciyarku.. nasan abunda mamanka tay bata kyauta ba sam, but that doesnt mean she hate you guys, hali ne kawai ajikin mutum.. karika tina cewa raihanatu uwace snn bazata taɓa tsanar abunda ta haifa ba...in kuka hau dokin zuciya duka kuka barta acikin ɓata wallh goben ku ne dana kannenku zai lalace...i hope u guys are getting me??? kusan atare suka gyada kai anitse maheer din yace mata "mungode ammi in sha Allah zamu gyara...tace its okay babban mutum i trust you nd trust me i will be here for u karku damu dakomi. nn ta miƙe tsaye ta doshi jikin gadon ayaanan cikin zuba mata idanunta masu cike da tausayi tace.."and what did the doctors say??..dago kai ibaad yay yace sunce wai she is stable now amma bappa yariga yabiyasu kudi for special hrt consultancy sunce wani kwararren likitan zuciya zaizo daga babban asibitin kano yakara dubata" ..ahnkli tace okay ya kyauta, nn ta cigaba da kallon kyakkwan fuskr ayaanah daya gama dauke mata numfashi aranta tanata furta"Tubarkallah masha Allah such a rare beauty. hannu tasa ata bayanta ta dan gyara mata kwanciyarta dakyau acikin baccin ayaana ta sauke wani nannauyr ajiyan zuciya... batare da ta juyo ba tace"toh yan samari ya kamata kuje ko?koyau babu school ne... maheer yadan sosa kai suka kalle juna da ibaad snn yace ammi we are late kuma ina gama har ankusa fitowa daga first lectures.. juyowa tay ta kallesu duka tace but der is second lectures though..inbaku nitsu kunyi karatu ba suwayene zasu rikemu anan gaba..u can't take anymore chances, kuje gida ynxun nan ku shirya ku wuce school i will be here with dis little princess har saikun dawo nd i dont want to hear anything, is an oder! murmushi ne ya kufce musu sukace yess maa snn suka mata sallama suka juya daya na bin daya suka fice suka nufi gida, suna isa within 40 minutes suka shirya suka fito ibaad ya tuka su a mota zuwa school nan da nan kowa ya wuce departmnt dinsa... ata fannin Ammin kuwa kallon fuskar ayaanah ta dingayi with admiration of her calm beauty can ta zauna akusa da ita ta rike hannunta hartafara mata addua kenan taji an bude kofar ahnkli an shigo.. jin sautin sallaman anty hauwa yasa ta juyowa da murmushi suna hade ido anty hauwan tace "kai fatima nifa bawai nagaya miki maganan nan bane dan ki bar uzurinki ki juyo ba, kar yaa zaidu yazo yace "ya gayamin abu asirrince nikuma son gulma na yasa naje na gaya miki karamin dariya Ammi karama tay tace "Ai kin kyauta dakika fadamin dabansan wani irin baci raina zaiyi innaji magnn daga baya ba..ashe yarinya kam karamace sosai kmr ma sa'ar safiya ce.. waje anty hauwa ta nema ta zauna dake a private room dake kusan sukadai ne aciki tana zama cikin kyabe baki tace" uhummm abu fa baiyi dadin ji ba..yarinya kam karama ce, kuma karkiga yadda ran yaa zaidu ya mugun baci, you can visbly see anger in his eyes, kinsan ya fattaki sheigiyar ta wuce gidan ubanta da sasafen nan kuma wallah nide banga lefinsa ba, hala baison sakaki acikin matsalar gidansa ne yasa bai kiraki ba..sabida na lura raihanatu kmr so fa take ta kashesa da wani irin na'uin baqin ciki... cikin sakin ajiyan zuciya ammi tace"Amma me dame ya gaya miki haka hauwa? wai asali akan meye ne ta dake yarinyar haka kiga yar wnn yar kanma me za'a daka ajikinta inba tsabar baqin hali da mugunta ba anty hauwa tace toh shikansa yaa zaidun baisan me yarinya tamata ba, inaga fa ciwon haukarta ne ya tashi taje ta sauke fushinta akan yar baiwar Allah..ko tay wani kulle kullenta na mugunta taga baici ba shine wai anfasa mata abunta sai dai abiyata komeye abun oho kinga ai dake na munafurci ne bata fito fil tagaya musu uban yarinyar tafasa mata... ammi tace hmmm samun waje dai da tsabar mugunta..har me take dasho agidan da za'a fasa mata da zatakama dukan yarinya, kowa yasan dede da tsinke dake cikin gidan duk na yaa zaidu.. anyways ita taji wajen.. inaga zanje namasa magana kawai yaban yarinyar inyaso komi na aikina zan oua jinginewa dan bazaiyu akara maida yarinya gidan ba... anty hauwa tace akan me? tsoronta ma kikeji kenan..ai irin wnn mugayen matan dagangan suke abu, kota halin kaka sai sunga sun cimma burinsu..in kuwa nine yaa zaidu, da wallah bata isa tasa in fitar da yarinya ba zama daram...saidai in ita tayita yawon titi tana fita. inba haka ba shikenan kuma ya dawo mata sara..nan gaba wallah sai azo matsayin da bai isa ya kawo yan uwansa ma jini cikin gidansa ba, wai ita waye? banzar mace ma jaka wacce karatunta bai mata amfanin komi ba..ai ya burge ni daya yace min ya korata gidansu ammi tace ince dai ba saketa yayi ba.. a zafafw anty hauwa tace toh ke inya saketa ma ai dadinki ..hala inta bar gidan asirin data muku ta hanaku yin aure tuntuni saiya bita can yakasheta dan yaa zaidu fa yafara ban tausayi. ammi tace "hmmmm hauwa kenan..smtimes i just lack words to say musmmn innatuna abunda mai istiharan nan ya fada, idan ya aureni kinga zai zauna da baqin cikin jin cewa a sanadiyarsa na rasa rayuwata, sihiri kuma ance acikin rafi suka saka, inba addua ba toh saidai fa in anje har wajen da aljanun suka kulla an warwareshi, ni gashi baya gayamin komi kona kirashi awaya saidai yayita kauce kauce gabaki daya bansan meyasa in magana yazo takan matarsa baison furta min komi ba..tun da akakawo masa batun sihiri nan akace masa anyi dan akasheni ne akansa yake kafa kafa yana boyemin abubuwa bansan meyasa ba anty hauwa tana murmushi tace "fatima kenan, saiya tsaya wasa akashe masa ke? kema kinsan ayadda ya doraki aransa wallah bazai so ace yana jawoki cikin matsalarsa da raihanatu ba, cewa ake wai kullum zarginsa takey akanki, she is looking for more reasons to comw after you akan mijinta danma shima jan wuyan kansane da bansan me zata maidashi yanzu ba..nd u knw damn well cewa shegiyar matar can da kawayenta kaf dinsu manyan mushrikai ne talamba daya, kuma raihanatu haryau tanabibiyan malamai akanku ke dashi bata saduda ba, Allah ya so ma kunsan asirin datayin na hana yuwar aurenku ne bana kasheki direct ba ai da yanxu ta haukata ki ko ta kashe ki..aganina he is just trying to protect you frm her, duk dama ba shizai hana ke kina rage masa zafi ta wani wajen ba, in ta masa da zafi ke sai ki sauko kasa, pls karki je ki kumbura masa fuska ko ki tuhumesa da fushi akan wnn maganar jst try nd understand him, Allah sarki bawan Allah halama ko nitsuwa bai samu ajikinsa ba tunda yarinyar nan tazo.. shiru ammi tay for a while snn tace "toh Allah shi kyauta..And thank you so much for being here for us. dazu ai ina can reception har zansa akiramin ke ashe kuma night kikayi jiya shine har ynxu baki tafi gida ba anty hauwa tace"hmm kedai kibari kawai ai naga su maheer dinne kamar dukansu a dame suke sainaji tausayinsu ya kamani gashi babu wani babba akansu shine kawai na zauna nace in case they need me ..'ammi tace hakane kawata amma kin gayama mijinki kina nan tare da mu karmuje mu shiga haqqin bawan Allah.. dariya anty hauwa tay tace shikam ma ya fita kasuwa ai munyi waya dashi dazu harma na sanar dashi.. ahnkli ammi tace toh kawata ni bari naje gida sharply nay wani abu na kawo mana muci kinga har 11 yana neman wucewa kuma inason in dan duba yaa zaidun kafin yaran nan su tashi a school suzo kuma babu abunda zasuci... anty hauwa tana dariya tace 'oo ooo take ur time ai is a good idea kije kiga masoyinki tagaban goshin yaa zaidu.. wato bazama ki iya jiraaa ya taso a aikin yazonan ki lallashe shi ba.. hahah toh badamuwa inkinje saiki bashi abincin abaki yaci..yadda yake fushin nan he may need some pampering Ammi tay rau da ido tana dariya sosai tace kai hauwa bana son iskanci fa...i just want to go nd check on him, ko karnaje ne ma injirasa kawai din ya dawo?? da sauri anty hauwa tace no no haba fatima ke bakisan wasa ba, ai yanxu ne ma yafi bukatar ganinki yadda kikayi kyau dinan kmr wata barabiya i am sure ur cute face alone can brighten up his day..Ammi tay kwafa tace "hauwa kedai kyaji dashi nifa ba abunda zai kaini wajen sa ba kenan...dariya anty hauwan tay tace "toh naji sai an dawo, pls agaida ango me jiran gado..tell him nace in sha Allah daga gidan hajya sai dakinsa wata rana.. ..karamin Dariya ammi tay ta dauki jakarta tace 'na you sabi, i will see you in abit in wani abu ya taso kuma ki gayamin pls. tace bakomi..har waje ta tashi ta rakota tanata bata ideas na abunda zata dafo musun har sukay sallama ta dawo Direct ammi karama ta wuce gida ta samu babu kowa yau tuesday duk an watse, sashen ta ta nufa tana aje jakarta akan table ta rage kayan jikinta ta wuce kitchen cikin nitsuwa ta fara shirya kayan miya tahau sarrafa both break fast nd lunch alokci guda. saida ta shirya komi snn ta kunna kai uku na gas atare tana tafasa wnn tana soya wannan tana juyawa wnn, kafin kace wani abu ta dora wata mayyar coconut rice with tasty spicy turkey stew da boiled eggs manya manya aciki, tay shi da dan yawa sabida shine abincin ranan su,tana gamawa ta zuba a babban luxury warmenta me biyu na rice daban, na stew din ma na daban. snn ta soya plaintain, tay karamin coulslow witout eggs snn ta zuba garin zobo a ruwa ta tafasa tasaka duk wani kayan qamshi yana nuna ta tajee ta zuba kankara snn juyeshi a fancy bottles ta debi cutleries da plates ta shirya komi awani babban basket ta aje agefe. tana kuwa gamawa da wann ta dubi time taga ashe ma da sauran lokci tattaro nitsuwarta duka tay snn tafara shirya special dish na bappa zaidu inda tay simple yummy looking stir fry pasta with brown meat balls wanda kafin ya gama nuna taciro neat shawarma bread datay jiya ta sarrafashi into a hot chicken shawarma irin soft tortilla wrap with mashy chicken sauce dinnan. dake nashi abinci baida wani yawa within few minutes ta gama ta hada masa fresh pineapple nd ginger juice a goran glass me kyau me tsada komi tay arranging masa diffrent basket dinsa shima. tana gamawa da kitchen dakinta ta nufa sharply tadan gyara kanta tabi tay alwala snn ta zauna agaban madubi ta shafa powder dakyau tay mugun kyau, ta bude closet takara daukar wata sabuwar classy black abayan ta marar ado sosai ta saka ajikinta tashafa wata original musk me sanyin qamshi snn ta fito da komi ta jera a motarta.. at exctly 12:30 me gadi ya bude mata gate da sauri ta murza babban motarta takama hanya bata tsaya akoina ba sai babban offishin bappa zaidu dake cikin wani big branch din dayake aikinsa as an excutive chief Director of currency operations... karfe sha biyu ya wuce da kadan ammi karama ta iso reception da iya basket din data saka masa zallan nashi a abincin a hannunta... dake duk tazo office din kallon matarsa ake mata just 5min after isowarta aka zo akayi mata jagora izuwa cikin sashen office din manya dake can saman bene,lifter ne ya kaisu har inda sakatarensa ta ke zaune tana ganin Ammi karama ta mike da ladabi ta bude mata kofa snn ta barta anan tayi gaba. Ammi tana dada gyara zaman mayafin abayan ta at same time tana kare ma offishin kallo dan babu marabarsa da style irrinna na ofishin shugaban kasa. wanda Ko agogon dake manne a bango sune irin wanda ake cewa suna daukar hoto da magana, office ne amma rabin sa kamar sitting room ta barin da akwai tutar code of arm na nigeria small palour ne da ya sha kwalliyar black leather chairs hoton sane makake agaban table yayi kyau yana murmushi.. manyan kaya ne ajikin sa all white irin material din nan masu sharara da kyalli hular sa kalar baki baki sosai suka kara masa kwarjini, yay jim da kokonto aransa dan yasan duk office dinsa basu taba ganin raihanatu ba ammi karaman ce kawai tasha zuwa masa suna magana anan maybe itace kenan sukey wa kallon matarsa... yar sallamar tay snn ta shigo cikin office din fully kanta na kallon kasa cikin nitsuwa ..jin muryantan dagsken da yay yasa shi juyowa da mamakin ganin ita din ce yafaraa kallonta da wani irin cute smiles din daya kufce masa bazata.. a hnkli take takowa ta gabansa tana shako irin kallon kurel mai shiga jiki dayake mata wanda yasa tadan lumshe idanunta tana fesar da sihirtaccyar numfashi saboda wani Abu da taji ya tsarga mata tun daga cikin kwakwluwar kanta har zuwa kasanta yadinga yawo ako ina a sansar jikinta lkci guda. mikewa tsaye yayi yana me kan kare mata kallo dan uban qamshin turarenta da na abincin na dukan ramin hancinsa cikin wani irin yanayin karajin kaunarta aransa nazamowa masa tamkar sabuwa ya lumshe ido ahankli ya kara budewa ya dora akanta for the 10th time aransa yanaji kmr ace masa itadin halaliyarsa ce. shiru sukayi gabadaya batare da kowanensu yayi yunkurin furta wani Abu ba illa numfashi da ajiyar zuciyar da suka sauke kusan atare Jin tayi shiru taki magana yasa yayi karfin halin fixgo nasa maganan sounding surprise to see her yace "fatima???amsa shi tay da naam adan kunyace sosai tsaban wani sanyi da ya ratsashi musmmn daya ganta ji yay kirjinsa har yana racing, da zumudi a muryansa yace pls come in..ga nan waje zama ure welcome,..taho mana.. kara sunkuyar da fuskarta tayi kasa cikin jin kunyarsa tana kan tahowa a hankli, nan yay maza ya gyara zaman hular kansa yabar kan office seat dinsan da wuri yazago cikin small palorn ya mata jagora ciki har saida tazauna akan two seater snn shima ya zauna kusa da ita.. cikin sauke ajiyan zuciya metafe da sanyin murya tace "Gud afternoon yaa zaidu, pls forgive me for having to interupt you in office batare da izini ba. ya gyara zama yana kallon sunkuyayyan kanta yace" Afternoon maman yara na. nd i must confess i am bit surprise to see your pretty face, ina fatan dai lafya???..i tot kince min kina da wani meeting yau. kanta na kallon kasa ahkli tace ehh muna dashi, toh..ina kan hanyar zuwane sai naji labarin abunda ya faru da yarinya yau shine na dawo nazo na samesu a asibitin dan naga be kamata abar yarannn sukadai a asibiti ba ga school agabansu kaga dolene saida wani babba. cikin gamsuwa da kalaman nata yace hakane amma ai nasan abunda yasa nay shiru ban nemekin ba cos i think we can handle this ne basai kin bar meeting dinki kinzo ba, next week dai kinsan zamuje conference dinnan tare aiko, dan bazaiyu kije ke kadai ba.. jiya naga list din sunayenku maza duk sunfiku yawa awajen fatima.. dan dago kanta tay ta kallesa cikin narkanda shi da wann sssanyar kwalliyrtan, ahnkli tace "toh yaa zaid naji sai abumda kace.. but lamarin jinyar yarinya nan is kind of serious.gskiya bekamata ma ace an boyemin ba the girl is both our rspnsbilty inma yayane ai zan iya aje duk abunda nakeyi kawai na kula da ita inyaso daga baya zamuje conference din ko mu wakilta wasu kawai suje mana.. cikin katseta yace "nasani fatima..nasan duk zamu iyayin hakan but it will be selfish nd senseless ace nida gidana bani da iko dashi, ita raihanatu tana zaune agidan kenan bata aikin komi ke kuma dakike zuwa aiki ne zan baki jinya, so why wont she take the girl.. dan shiru tay kafin tace"...yanxu dai duk ba wanann ba..i brought some breakfast..ko har ka koshi in meda abuna??murmushi ne ya kufce masa yace"..office tea kawai zansha in koshin?dama ai kinsaba wareni akan abincinki so,what did we have here? ..tsugunawa tay agabansa calmly tana murmushi ta dan jawo basket din ta bude tafara ciro cutleries ta jerasu snn tafara ciro abincin wanda tana budeshi atake qamshin yakara karade koina da wata mayyar aroma me kama zuciya.. cikin kankanin lokci ta zuba masa spaghetti da meat balls din neatly a plate, duk yawon sa ya kawo sai kallonta yakeyi yana dan murmushi yadda yaga komi tay arranging agabansa tun daga kan chicken shawarma har fresh juice din saida ta jawo gabansa aladabce sann ta dago tace masa bismillah ranka shi dade..da matsanancin sonta a kwayar idanunsa yace nagode fatima, Allah ya miki albarka!! tana sakin sanyin murmushi tace masa Ameen. kafin ma ta gama komawa wajen zamnta taga har yay bismillh ya saka spoon ya kai abincin bakinsa tare da lumshe idonsa sosai yana taunawa ahankli cikin jan santi yace woww, tay dariya da sanyin murya tace did you like it? lumsashen idanunsan yabude yace" masha Allah.."its excellent..wai yaushe kika shirya zamuyi auren ne? ko shikenan yanxu dan ance an mana sihiri ya zama baki shirin aurena,..see, no evil will stop me frm making u my wife in sha Allah..kisa haka aranki!! abazata ta kallesa, ganin he is queit serious yasa ta sunkuyar kai tana gintse dariyarta ciki batace mai komi ba yace fatima ina tambayarki ko saina mutu miki da yunwa snn zaki fara kkrtawa ynxu haka agida ban rasa abinci ba amma kinga ai dake bake bane agidan ya zamana ba'a bani abinci yadda yakamta inaci. adan shagwabe tace yaa zaid but we have talked abt this... ...yanakan kai abincin bakinsa yana santi yace i know..nasan malamai dayawa sunce wai asiri me hatsarii akayi dan ahananike, amma kuma Ai Allah ne yake ikon bada izinin yuwar komi ko..so, what if we use the same method da akay asirin muka kwance mukay auren mu zuwa next week haka baki bude tace ahhh Aa infa zamuyi hakan saidai muje wajen malaman da suke amfani da baqaqen aljanu ko bokaye kuma ai kaga babban zunubi ne...banaso muyi aure da fushin Allah akanmu. cikin jan ajiyan zuciya yace "toh shikenan...i ques i am just tensed...karkiga lefina haquri na yafara karewa ne fatima, pls dont mind what i said..ko kadan hanklina baya kwanciya ne inba naga ina tare dake ba, badon ma ina tunanin halin da zansaka su maheer aciki ba da na sake raihanatu tun dazu kowa ya huta... ta juyo da sauri tace "no please..Kar kayi haka abban yara, mezai kawo saki? ai gara tana kusa..what if akazo karya asirin akace sai itace zata kunce..besides nasan bata kyauta maka ba amma amata afuwa banda saki pls.. yace "afuwa na nawa? yanxu ke kadai bazaki iya riqeni snn kiriqe min su maheer ba fatima?sai na zauna da wata mace.. tace zan iya..amma cikin katseta yace "you have no idea what i am going tru..do u???tunda kikaga har brain ina ya fara tunanin aikata shirka kisan cewa ina cikin matsala ..daxuma da zan taho me aikin gida na danasa ya tattara wasu devilish looking bottles da raihanatu ta fasa a dakin sultana which i think sumting is fishy abt it dan akan bootle dinnan ta dinga dukan yarinyan na kamar zata kasheta,ta raba ni dake, ynxu kuma tana so zata rabani da yarana ne, ko dama asali kashe yarinyar tay niyyar yi yau din ne bansani, kawai don tsabar taga tasamu waje shine takeso tamaida ni shashasha?? da mugun tausayinsa a muryanta tace "yaya na nide Kayi hakuri..Allah yahuce zuciyarka ranka shi dade abban yaranmu...cikin kara saukar masa da murya tace nima abun baimin dadi ba shiyasa nake son kabari dan Allah nabar aikin nan for now na kula da yarinyar nan awajena tunda kaga jininsu ma bai hadu ba.. yanakan cin shwarman yace"ita raihanatu ai jininta baya haduwa dana kowa inde ni zan kawoshi gidana..amma shikenan fatima tunda ke kince hakan i will think abt it..kema sai kijje kiyi tunani idan har akwai wata hanya na daban kawai kigayamin ni konawane zan kashe dan inason akarya asirin nan na aureki konine na mutu ai hanklina zai kwanta idan nasan yarana zasu karasa girma ne agabanki.. cikin sauke ajiyan zuciya tace "bazama ka mutu kabarmu ba.. kadauka kmr angama ranka shi dade...tunda ka cinye taliyar let me get u some fresh water. gyada mata kai yay ta mike tsaye ta bude office fridge dinsa ta dauko ruwan gora da clean glass tazo ta zuba masa ta miƙa masa da ladabi yasa hannu ya karba ya sha tana zama agefensa yafara tambayarta abunda ake ciki da sabon aikinta sabida bakaramin kishinta yakeyi aransa ba, hirarsu me dadi akan hakan sukayi har saida karfe daya ma rana yay shap, buzzer dinsa yay kara yashi ya danna sectarynsa tasanar da shi cewa yana da board meeting arnd 1.30pm bayan sallahn azhr on the sharp... ganin 30 min kawai ya rage masa yasa ammi karama tafara shirin tattara kwanukanta zata tafi takanji dadi aranta sosai dan duk sanda takawo masa abinci saiya cinye tass empty warmers din da goran fresh juice dinta ta zuba a basket inta tace masa zata wuce asibitin dan ya shirya wa meeting dinsa.. mikewa yay yace sam saidai insuje ya tukata ya kaita asibitin dakansa inya dawo zaije meeting din daga baya dakyar ta lallabashi har ya hakura da rakiyar tace mai karfe daya ma yayi so zatabi school din su Sultana ta dauketa kawai tunda su maheer haryanxu basu dawo ba, inyataso sai shi ya samesu acan asibitin inya tashi daga meeting in nasa... badon son ransa ba ya amince mata ahakan, har waje ya rakota shida kansa ya rike basket din ita kuma ta rike fancy bag dinta suna hira har sukai gaban motatta, yana daga tsaye tashige ciki harta zauna sunakan satar kallon juna, taji matukar dadi aranta dataga kmar he seem very calm nd normal da datazo din duk fushin daya debo da safen yadan gushe a fuskansa, sallama tay masa yadaga bata hannu yana murmushi harsaida tabar haraban snn ya wuce masallaci. #surayyahms 08060712446 wasap only.. [15/11, 19:12] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: BONUS💫#surayyahms tafiyar minti 12 ammi karama tay kafin ta iso wani kayattacen street tana tsayawa agaban wani babban fancy eatry store taga text message dinsa me sanyi daya turo mata na godiya da kwantar masa da hanklinsa datay... murmushi tay ta karasa ciki ta siya wasu few abubuwan ci na yara snn ta fito ta nufi schl dinsu sultanan, she waited a bakin gate din schl din for abit,1.30pm na cikawa sai ga nan yaran sunfara fitowa sultana tana hango motar ammi karama cikin gwalo ido ta zuba ihu tataho da gudu ta bude motar tabi ta shiga motar suna hade ido da karfi ta rungumeta sosai tana murnan ganinta.. favourite cookie da chocolates dinta data saya mata ta bata snn suka kama hanyar asibitin tana ci tana mata surutun su na school tanasata dariya har suka iso asibitin atare. suna sauka ammi ta kama hannunta tabi ta rike babban basket din adayan hannunta suka wuce ciki, suka samu dede lokcin specialist heart consultnt din ya iso har ankai ayaanah wani daki dr din yanakan examining inta with few advanced devices. jikin sultana atake yay sanyi data ga hakan ammi tajawo hannunta suka koma dayan dakin sa aka basun snn ta umarceta akan taje toilet ta wanke hannu da baki tazo taci abinci dan ta samu tay sallah akan lokci kafin su ibaad su dawo.. babu musu sultana tay hakan tazo ta samu ammi har ta zuba mata hot plate of coconut rice da turkey stew ga eggs da coulslow ga zobo me sanyi dama kuma baqar yunwa take ji dan tunjiya rabonta dataci abincin gida sai tarin snacks datake siya a school abubuwan har sun fara fice mata akai.. ammi tabarta a zaune snn taje ta karbo doguwar hijabin anty hauwa tanafara sallah agefe sultana ta zauna taci abincin sosaii kmr wacce ta jima bata samu ba, har ammi ta idar tazo tana tayata sunaci atare suna hira, kafin nn anty hauwa tazo itama ta debi abincin tana ci tana bawa ammi labarin yadda ake ciki da jikin ayaana da ire iren test test da likita yace dolene za'a mata su ayau dinnan, hakan yasa zuciyar sultana karyewa, sai atake taji komi ya fita mata akai ta mike taje toilet tay alwala tazo ta fara sallah sai jin hirarsu take tana dada jin tsoro da rauni na dada karya mata zuciyarta sosai... Doc yace inhar suka gwada akaga ciwontan yay tsanani they may opt for more advance treatmnt a kasar waje koma amata heart surgery or sumtin of that similar kind itade batama gane me suke cewa dakyau ba. tana idar da sallahn ta dawo tadan lafe ajikin ammi karama idonta yab yacika da hawaye batace komi ba har suka gama hira da anty hauwan, ta gama cin abincinta ta tatashi fa fita amsa waya awaje cikin gaggawa tabarsu subiyu azaune... juyowa ammi tay jin yadda sultanan take dada shigewa jikinta, suna hade ido kuwa taga wai harta lumshe ido tafara zubo da hawaye da mugun mamaki tace ikon Allah kaga min shagwababbiya kinci kin koshi bari kizo jikina kiyi kuka ko?? da serious muryan kukan sultanah me tattare da wani irn frustration tace ammiiiii amma meyasa ke bazaki dawo maman mu ba?. hawaye nakan zuba a idonta tace nifa wallh nagaji da mummynmu, itafa asalin muguwace bakiga abunda tay ma ayaanah bane da karfi tajeta shakure mata wuya tana buga mata cikinta, kullum sai tay fushi da su yaa maheer kuma takiyin mana abinci tabar mu sha yunwa kuma saitana ihu tana zaginmu duka damu da babaa.. Kallonta ammi karama ta dingayi da mamakin jin abunda take furtawa, kafin can takara jawota ta rungumeta ajikinta gently tadinga sassaita tana cemata tay shiru ta dena cewa hakan aikomi zai wuce.. sultana tana kukan sosai tace ammi nide kawai ki amince zaki zamo mamanmu wata rana.. tana shafa kanta da tausayi tace in sha Allah sultana koda bana cikin gidanku i wll alwys be ur mother kinji ko wasa wasa dakyar ta rarrasheta snn tafara mata few questions akan abubuwan da ya faru, wasu abun da bata gaya ma babanta bama duk saida ta gaya ma ammi karama, ammi was also very shocked to hear the full story, sai yanxu kuma tagane cewa ashe ba ma ayaanah ake son kawo hari ba asali tea din da ake shiryawan na bappa zaidu ne ake son saka masa asiri aciki nasiha tay mata cikin hikima tace mata duk randa taga mamanta tasaka wani abu a abincin babanta karta sake ta barsa yaci, snn maza taje ta gaya masa dan kar wata rana ya mutu abarsu da kukan rashin sa,da iya ka wnn kalman ta dan razana zucyar sultana tareda cusa mata raayin zamowa very alert musaman akan abincin baban nasu. ..tun bayan nan tay shiru da tunanin abun aranta at same time tacigaba da rarrashin sultana har tay shiru batare da tace komi ba suna zaune nurse ta shigo da ayaanah akan wheel chair cos she is weak nd drowsy tafiya ma bata iyayinsa sosai yanxu suna hade ido sultana ta tashi taje ta dan rungumeta tanata bata haquri. ayaanah taji dadin ganinta sosai. nurse din tana ficewa ammi ta jawo su duka,ita ta gyara ma ayaanah position ta dora ta akan gado azaune ta sassaka mata pillow abayanta snn sultana ta zauna kusa da ita tana share hawayenta suna kallon juna... kallon ayaana ammi karama tay cikin tausayawa tace "yan mata ya jikin naki?? ahnkli ayanah ta dinga kalonta ganin tamata mugun kama da ibaad bakinta na rawa rawa tace da sauki.. she introduce herself as a mother very gently to her, tace mata karta damu zata kula da ita..nd she wll be fine...wata nurse ce takara bude kofar tace ma ammi doctorn sun yana son ganinta yanxun a office dinsa dan zai tafi kyalesu tay subiyun tabi bayan nurse, tana fita sultana tahau gaya mata cewa ai wann itace mummyn yaa ibaad kuma tana da kirki wata rana ma itace zata dawo mamansu.. ayaana batasha mamakin hakan ba sabida tariga taga kamanninsu sosai..kuma ta lura matar akwai kirki da sanyin hali hira sukeyi daddaya it seem like duk ta kalle sultana saitaji kmr da addanta take hira... cike cike ammi tay tabi ta karbo sauran drugs na ayaanah tana dawowa ta samesu suna hirarsu kadan kadan, atake ayaanah saita tsinci kanta dajin kunyar ammin ibaad musmn ma data lura kamar mutuniyar kirkice sam bata da hayaniya ...fresh fruit salad din data siyo ta bawa sultana da ayanaahn dan suna ci atare. sai ita tafi tasamu anty hauwa acan waje daketa kkrin shirin komawa gida dantaje tay ma mijinta girki, nan tahau gaggaya mata abunda take harsashe bisaga labarin da sultana ta bata akan lamarin raihanatu, anty hauwa tace mata bakomi izuwa gobe zata bincika taji gaskiyan dan akwai wata kawar raihanatun datasani me son surutu tana aiki aitama anan asbitin amma sai goben zatazo kuma tasan duk yadda zatabi ga kwakwalo musu duk wani zancen raihanatu abakinta inde asiri ne ma zasu tabbatar tare da sanin kalar matakin da zasu dauka..ammi ta mata godiya ta bita rakata har waje sukayi sallama kafin ta dawo ciki.. samu tay har ayaana ta amayo dukkan fruits din dataci cikin kulawa ta karbeta a hannun sultanan ta kaita bayi ta wanke mata fuskanta da bakinta tass snn ta cire mata kayanta ta saka mata kayan asibiti sabo dall data karbo acan waje.. a very thick 3qtr gown green gown me round neck da guntun hannu tanata mamakin yadda taga ko gyarama ayaanan gashin kanta ba'a tabayi ba, she look neat in her body but very unkempt in her looks, sun jima a toilet da ammi karama tana gyarata, ayayinda ta aje kanta akan cinyarta tahau kitsa mata suman kantan into two pieces har saida tagama tass snn tadore mata jelarsa yasauka mata har gadon baya. daga kayan asibitin da kitson duk bakaramin kara fitowa da kyaun ayaanah yay ba hannunta ammi ta kamo suka fito waje suka samu har sultana tay clearing wajen yay fess..ammi ta dauki ayaanah cak ta dorata akan gadon cikin lallami take tambayarta ko tanajin shaawar cin wani abu sai gabaki daya tama rasa me zatace dan batasan metakeji yanxu ba.. .....suna cikin tunanin irin abincin da ayaanah zataci ya zauna mata aciki arund 2:30pm saiga sallamarsu ibaad tare da maheer dukansu sunsaka kananan kaya ajikinsu daya dada fallasa samartakansu. tun daga kofa ayaanah ta hade ido da ibaad saida suka karewa juna kallo snn tabi ta sunkuyar dakanta can kasa tanajin zuciyarta na buga akansa da bala'in karfi.. kallonta yake har suka karaso ciki suka gaida ammi, ayaana ta kara kallon ibaad ashagwabe as he was busy passing one lovely symphatethic look to her, cikin fahimar irin kallon tausayi dana sannun daya mata sukayi xhnging wani irin silent hrt to hrt soft glances at each oda batare da kowa yalura dasu ba, dama kuma hawayene fall ya cika idonta,daga can yadan girgiza mata kai ahkli da alaman kartay kukan saikuma ta shanye shi tasss tay shiruuuu.. satar kallon juna sukeyi har maheer ya taso ya iso gareta da fara'a ya tambayeta ya jiki itama babu yabo ba fallasa ta amshi ahankli tace da dasauki.. he was alwys so happy inyaga abincin ammi shiya fara zuwa gaban warmers yafara deban nasa dan yasan ibaad is a very picky eater, shidama bakomi yake son ci ba, besides yadda yake cin abincin sa very calm nd classy inkanajin yunwa bazaku shirya ba, dan ko ayanayin taunar ka ma kawai zai iyasawa kuyi fada dashi sosai awajen.. so he fetched his own seprt yabar ibaad ma ya debi nashi, sunfara ci kenan wata nurse tazo tana gaya ma ammi cewa bazasu iya ma ayaana allura inbata sa komi acikinta ba ..duk da ammi ta mata bayanin yadda abincin bai zama acikinta amma still nurse din tace basuda wani option koyayane kawai asata taci abincin koda kadan ne... while ayaanah dint say a word, tana zaune kusa da sultana da tun da tagaishe da yayun nata bata kara motsi awajen ba, babu yadda maheer baiy da ayaanah akan taci abincinsa ba amma taki sam...sai can da yagama cin nasan saiya fita dan yaga ko zai gwada siyo vanilla nd cokolate ice creams yaga ko zata iya sha,.. ibaad was eating his food slowly nd observing her, har sai da ya kusa kaiwa can karshe snn yasaka spoon dinsa yayita yayyanka eggs da namansa sukay kuci kuci, snnn ya taso dakansa yazo har ta kan gadon with an unreadable expression, fusknsan nan amurde ya miqa mata sauran abincin nasa yace "try this one..ammi karama ta juyo ta zuba musu ido tanata kallonsu, tasan kowacce yarinya agidan na jin tsoron ibaad da har kamar zata masa magana tace masa ya kyaleta sai kuma tay shiru ganin kan ayanahn na kasa amma taga wai ta saka hannu takarba plate din daga hannunsa harta rike batace mishi a'a ba. ajiyan zuciya ayaanan ta sauke duk a tunaninta zai juya ne yaje yazauna awajen zamansa not giving a damn kmr yadda ya saba sai kuma taga ya dada gyara tsayuwansa akanta kyam suna hade ido taga ya zuba mata idonsa baya ko kiftawa ahnkli ta dau spoon dinsan tadebo iyakan nama da eggs wanda ya yayyanka mata da spoon dinshin tafara ci ahankli ahnkli.. kowa yana kallonta da mamaki har takusa cinyewa batay amai ba...ibaad ya ma sultana wani kallo babu shiri ta sauka a bakin gadon, yabi ya zauna awajen, yana zama yamata alaman ta dauko masa sauran abincin haka taje ta dauko, dakansa ya karba ya kara zuba mata one spoon of rice da two eggs da naman yasake rarrabawa sanda yay loma daya snn ya kara bata spoon din sai ta cigaba da ci ahankli harsaida sukayi hakan sau uku yaga tafara fidda zufa agoshinta snn ya kyaleta ya miƙa hannu wa sultana ta kawo masa zallan ruwa na gora, ya bude yasha kadan ya miƙa mata itama ta sha ahnkli yace "good girl".suna kallon juna snn ya tashi awajen, hannunsa acikin aljihunsa kamar bashi ba...ya amshi plate din ya ajiye, yay excusing ammin shima ya fita waje.. har wani ajiyan zuciyar jin dadin ayaana taci abincin batare da tay amai ba ammi ta sauke, nan suka zauna kusa da ita suna jera mata sannu, jim kadan ibaad ya turo wata nurse daga wajen tazo tay ma ayaanahn alluran tasha kukan alluran dan yana mata zafi sosai hartagaji tay shiru kafin bacci ya daukata kanta akan kafar ammin.. after some time ibaad ya kira awaya yace ma sultana tafito suje gida tayi wanka ta canza kaya, bada son ranta ba tabishi shima wankan yaje yayi har 3pm ya wuce suna gidan maheer bai dawo ba. sultana tagama shirinta tsaf ta tattara kaya da zatakai ma ayaanah dakyar ma ibaad ya kyaleta suka wuce asibitin tare dan cewa yay ta xauna tay lesson dinta agida tajirasu har sai dare yayi sun dawo haka ta dinga masa kuka tana rokonsa dakyar yazo yaji tausayinta yace mata toh sutafi.... suna shiga asibitin ya ajeta aharaba ya shiga masallaci yay sallan asr yabi ya zauna yana bitan qur'ani abunsa . sultana tazo ta samu ayaanah ta farka tana zaune shiru but she look abit okay, Ammi tana sallah itama taje tay alwala tafito tazo tafara sallahn agefe tanakan sallahn ne maheer ya iso da katon ledan wani eatry ahannusa kai tsaye ya isa ga ayanahn ganin kowa yana sallah ita dayane kawai a zaune akan gadon yana mata mrmushi ta mayar masa, kanta na kallon kasa tace mishi ina wuni? yace lafya pretty one..ya jikinki.. tace "da sauki...waje ya nema ya zauna kusa da ita yace "are u sure? ta gyada mai kai, cikin jin dadi ganin ta sake dashi yace ga ice cream nakawomiki..duk dama batajin shaawar komi amma ganin kkrin daya ke mata sai batace mai komi ba ta karba nan kuwa idonta ya sauka akan inda dazu ta gantsara masa cizo wajen har yay jaaa tana daga kai taga yana murmushi da sanyi murya ta kalli wajen snn ta kalleshi tace" yaya..kayi hakuri..yace its okay pretty, amma inkinaso na yafe miki saikin shanye ice cream dinki kinji ko, tace mishi toh..bude mata yay ya bata ice cream spoon din hannunta snn yace "ina ibaad yake? girgiza kanta tay da alaman bata san inda yake ba... dedenan ammi ta juyo suka kara gaisawa take tuhumarsa inda yaje tun dazu yace mata aikan babansa ya kai wani waje saiyabiya eatery ya siya musu abubuwan..duk sai yahau ciro musu duka kayan kwamulashe ya rarrrba musu, sultana tazo da nata suka zauna ita tadinga motivating ayaanah tasha abun dan bata taɓa sha ba... the room was calm ibaad ne kawai baya cikinsu yana cikin masallacin asibitin yanakan karatu har saida yamma yay sosai daf magrib kafin nan sai ga bappa zaidu, shima direct frm work yazo ya dubasu yaci abincin daya rage snn akay sallan magrib dashi, shisai ya koma gida shikadai sai can arnd 10 na dare snn ibaad yashigo baiyi tsayuwr 5 mint ba yace musu duk tashi su tafi gida... ammi kawai aka bari da ayaanah suka kwana tare wnda tun bayan zuwanta batay bacci me dadi ba saiyau sabida time to time takanji ammi ta farka ta gyara mata kwanciya ko ta kira nurse acire mata ruwa ko ta kara rufe mata jiki..... washe gari tun asuba ta kira anty hauwa tazo tana duba mata ayaanahn ita kuma saita koma gidanta tay wanka ta shirya safiya school tay musu lafiyayyen break fast, kominta tay a tsanake anty safeera da uncle moh kowa yay jaje akan abunda ya faru da ayaanah, she left safiya under they care, bfore 7.30 ta dawo asbitin da hijabi ajikinta da breakfast din datayi musu wanda tasan dai zai ishi kowa.... sassafen kuwa ayaarin gidan bappa zaidun suka so hardashi kowa ya shirya zuwa school sukazo suka samu ammi hartama ayaanah wankan tasa mata kayan da sultana ta kawo mata jiya, sun zauna agado kmr uwa da ya tana kan taje mata dogon suman kanta data wanke matashi yafita fesss fess yana baza qamshin olive oil data kawo daga gida harda su ribbon komi tamata shi neatly cikin kulawa. suna shigowa tabisu ta tarba mai kyau tana murmushi tabi rusuna cikin girmawa tagaida bappa zaidu, kagansu agaban yaran kamr sunajin kunyar juna amma kuma tsabar darajawa ne kawai datake kallonsa da shi haka ta gaisa da kowa lovingly babu wani bambanci datake nunawa tsakanin yayanta da wanda banata ba..... wanda ire iren hakan ne yake cima maheer tuwo akwarya, kullum ya tuna mamansa is mot even close to how respectful nd perfect ammin ibaad take sai yanaji kamar da ba ita ta haifesa bama. haka kowa yama ayaanah ya jiki, ta amsa tabi ta gaida bappa zaidu, itade duk tafi jin sanyi aranta in ibaad ya mata magana koda kadan ne dan harga Allah shikawai take gani taji kanta very safe nd secure a duniyan nan yanzu.. duk da murdadden halinsa she knew he care so much abt her, cos she can feel it ryt in her heart cewa shi mutum ne mai saukin hali da amana ataciki. haka ammi tay serving inkowa break fast dinsa..sultana tace sam tare da ayaana zata ci aka samusu kuwa atare suna faraci ibaad ya dinga satar kallon ayanan da gefen idonsa har saida kallon nasa ya kara tursasata taci abincin sosai hartana zufa akanta.... 30 min sukay kafin duk suka watse, bayan yaran sun wuce haka ammi ta rako bappa zaidu har waje yana ta mata godiya. washe gari yana fita a masjid saiga kira daga mahaifin ammi babba dakyar ya dauka sukay magana baban nata ya bashi hakuri amma koda suka gama maganan sai yabi ya shashrntar da zancen nasun gabaki daya time to time haka har office ake turo masa mutane suzo subashi haquri akanta har yazo ya dena zamo musu available... haka rayuwansu ya kasance very calm nd peaceful harna kwanaki uku, anty hauwa tay shige da fice duk saida taji sirrin ammi babba abakin kawarta nurse hasina, matar akwai dan uban gulma cewa tay yanxu ma bura uba ake kanyi me zafi tsakanin zinariya da ammi babba, wai ammi babban tace musu ita sam bazata iya biyan million goma cass banza bayan magani bai amfane ta da komi ba yarinya taje tafasa shi... ammin ibaad dataji wnn batun bakaramin mamaki tasha ba wanda tun ranar suka fara neman mafitana kariya ma ayaanah da kuma ma yaronta ibaad ita da anty hauwa suketa kkrinsu batare da sanin kowa ba. saidai daga uncle moh har anty safeera babu wanda yake zuwa asibitin bare ya lekasu.. saidai ayi waya sama sama kuma cikinsu basu taba cewa zasu gaisa da ayanahn ba, thinking she is some local looking village girl that is soo vulnerable nd needs help daga ita har mijintan suna da halin classism irin kanuna kai dan gayu ne wayayye sosai even above normal level of being emphatetic. haka ammi take ta jigila ita kadai, ta kula da ayaanah snn tabi ta kula da su maheer, haka za tay musu abincin safe da rana har zuwa yamma kuma kullum ita take kwana da ayanah har suka fara sabawa da junansu sosai. yawan zagowa asibitn da bappa zaidu yakeyi yana duba ammin karama da yamma har su jima suna hira a motarsa yasaka kananan gulmace gulmace ya soma yawo har izuwa kunnen ammi babba. aranar da suka cika kwanansu na hudu a asbitin sai tafarajn kamar kanta zai fashe dan kirar kawarta nurse hasina dake asibitin ta dingayi tana mata questions kala kala akansu aikuwa dake asalin magulmaciya ne nurse hasinan har hotonsu agaban mota suna tsaye saida ta dauka mata ta tura ma ammi babba awayar matar kawunta dan ta gansu a zahiri.. tabi ta kara shuga da maggi tace ai fatima kam tariga ta kwace mata mijinta da yaranta gabaki daya ynxu worshipin inta sukeyi, shiyasa su maheer ma ko tunawa da ita basu karayi ba ...kuma awajen fatima bappa zaidu yake rage darensa, snn koyaushe basu hira a waje sai acikin motarsa kuma basu taba gama hirar da wuri ba sai karfe dayan dare. ta zuxxuƙaa ma ammi babba manya manyan karya me gigita zuciya duk tabi ta sakata takasa bacci. ko baccin kuwa yafara daukarta sai kaga ta firgita ta tashi ta zauna tana zage zage kamr me tabun hankli. ranar yadda taga rana haka taga dare, gashi tana mutuwar son mijiinta dan duk duniya shine kawai yake rufa mata asiri, washe gari sassafe ana idar da sallah zafin kishi ya debeta ta sabi jikn wai zataje asibitin tay musu tijara, aikuwa tana kaiwa kofar gida kawunta ya fito ya korota da bulala ta dawo cikin gidan tanata kuka tana zage zage har da yankar jiki da fadi ko wai za'a kaita asibiti dan tasamu ta gudu daga wajen.. haka ta gama sumanta ta farka dakanta kawunta kuma yace ko kunu yau bazata sha agidan ba tunda ita cikkkiyar yar daba ce gashi kwana biyun nan bakaramin ubanta yake ci agidan cikin ruwan sanyi ba, yadda kasan tazo ta prison, ga abinci ga komi amma dan kadan sosai ake bata hakama bata da breakfast, na rana kawai ake bata..banda na dare. babu kuma fita waje, ko kirar kawaye, inzatay waya saidai ta sace wayar matar kawunta ta buya a bayan gida tayi abun duniya yabi ya dameta ta rasa abunda yake mata dadi in just five days time din nan datay agida duk sai tabi ta zube kmr ciwo me tsanani tay, kullum tana fushi tana famar kulle kullen makirci da buhun cin mutuncin da zatay ma fatima. abu maficin ran ma ga zinariya ta sakota agaba, har tafara cewa ma zata zo gidan kawun nata da polisawa in har bata tura mata kudinta ba... komi yabi ya tsaya mata akirji kullum ta zauna saitay kuka kmr ranta zai fita kwana biyun nan ma taki sam taci dan abinci da ake batan sai kukan kawai take yawan yi, matar kawun ne dataji irin wayar tashin hankli da dabanci da sukeyi da zinariya shine ta zaunar da ita ta mata nasihohi masu ratsa zuciya tareda bata shawara akan maza ta koma taje ta nemi mijinta gafara tun lokci bai kure bamata ba. kuka ta dingai ranar kamar wacce taji wa'azin amma inaaa har cikin ranta so take taga ta bar nan, kuma koda zata bawa bappa zaidu badai tabayar dan nadama ba, saidan ta samu ta lallabashi ya bata koda half ne na kudin zinariya dan tasan yana nan yana kashe ma fatima fiye da haka..itama tana da wnn kudin amma ji kawai data bayar tay asara gara ay duk abunda za'ayi. gashi bata iya managin capital ba, miji zai dora mata business kafin kace wani abu ta cinye kudin tass itakanta bazata san metayi dasu. maganan da akey yncu ko yarta sultana tafita yawankudi a banki amma dake babansu na aka musu ido yasaka bata isa ta kwashe kudin yaran ba. babban gudurinta shine inhar ta koma gidan sa wallah wallaj saita dau fansa akan fatima dan ynxu babu wani lungu da sakon da gulmanta baije ba akan cewa wai wata kyakkwan bazaura data fi karfinta a duniyanci ta kwace mata miji da yaranta harfa kiran layin matar kawuntan akeyi na msmn ana mata gori akan haka.... yau sassaafe da abun ya isheta taji kirjnta na zafi kamr zai fita, sai kawai taji gara taje ta roki kawunta ya barta taje ta bawa bappa zaidu hakuri tunda iyayenta sun sha kiranshi suna bashi hakuri amma haryau baizo ba..... see you guys monday dan Allah ayi share surayyahms 08060712446 [17/11, 18:26] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: PAGE⏯️2️⃣3️⃣💫 Abunda Ke Boye(buk1)..... wajajen bayan sallan fajr ammi babba tafito sanye da hijabin datay sallah dashi ahnkli takr tafiya tana kifi kifi da idanunta yanayinta kamar na wacce kejin tsoro nan ta taho har kofar falon kawunta malam hamza tsayawa tay cak abakin kofar tana tunanin irin kalmomin daya dace tabashi haquri dasu ko dama zai dan kyaleta yau taje tabawa bappa zaidu haquri dan ya maidata dakinta, dan gabaki daya zamanta anan gani take kamar cutarta akeyi awaje gashi izuwa yanxu jitake komi ya fara fita mata akai gara kawai taje ta dauki mataki tun kafin fatima ta gama kawo karshen zamanta a gidan mijinta da kuma rayuwar yaranta.. cikin sauke ajiyan zuciya tayi sallama afalon lkcin matarsa ne kawai a zaune akan sallaya tana lazimi.. tun daga kofar ta leƙa ganin baya ciki wani karamin tsaki ya kufce mata tabita tahaɗe rai batace uffan ba ta juya abunta ta koma dakinta tana kan sake sake aranta har saida karfe bakwai da rabi na safiya yayi kawunta bai shigo gidan ba and the more she waits the more lkci yana tafiya, tarasa abunda yakemata dadi, tasan inhar bata buga sammako ta same bappa zaidu a gida ba bazata iya samunsa akoina ba sai in har yamma yay inya dawo gida ita kuma sam bataso taje gidan bare makwafta suce ta dawo bikon miji ajinta yabi ya zuba.. ta shiga wani yanayin na ujula da tunani, can sai da karfe takwas ya kusa cikawa kafin taji sautin shigowar kawu wanda babu shiri ta taho ta samesa ko zama baiyi ba yaji sallamarta abayansa "kawu ina kwana?? tafadi kanta na kallon kasa kamar mutuniyar arziki tanamai rusunawa bai amsa ba ya mata wani irin kallo yace "ke kuma raihanatu me ya kawoki??? dan shiru tay kafin can tafara masa magana da sanyin jiki da taushin murya.. "kawu dama haquri nazo nakara baka,kai kanka fa shaidane wallh wallah nay nadamar abunda na aikata ma miji na duk sharrin shaidan ne. ganin bai tanka ba adede nan ta fashe masa da wani irin makirtaccen kuka tana cewa "kawu dan Allah na rokeka kaji tausayi na kabarni naje dakaina yau nabashi hakuri kodan darajar yarana dana barsu acan sukadai batare da kowa ba nasan zai yafemin...babu ranar da basu zuwamin a mafarki suna bidana, dan Allah kawu kaji tausayi na..wallah sharrin shaidan ne, kuma nayi nadama ..tana fadin hakan tana kuka kamar ba ita ba. bakinsa a bude yake ta kallonta ayayinda ta cigaba da kukan kamr dagaske nadaman tay shide baice mata uffan ba face ganin yadda matarsa tafito da sanyin jiki tanata rarrashinta yasashi ya sauko snn sukayi magana yayi mata fada sosai ..snn yace yaune kawai zai iya bata izini tafita don neman gyaran aurenta amma muddin ya kasance bappa zaidu bai saurareta ba toh saidai fa duk su hakura su jira hukuncin da zai yanke nan gaba tunda sudin sunyi iyakan bakin kkrinsu na sasantawa shikuma bai basu fuska ba. itade duk abunda aka fada cikin ladabi take amsawa da na'am.. suna kammala maganan ta fara shiri, aron kayan matar kawun nata ta amsa ta saka ajikinta tay kwalliya ta fito tawani shaa doguwar blue hijabi wajajen karfe goma saura tafita daga ita sai kudin motar ta nufi cikin gari tun acikin abun hawa ta dinga lissafin yadda zata bi komi har ta iso wani sabuwar estate na masu hannu da shuni.. agaban wani katafaren gida aka sauketa ta ciro kudi ta bawa me adedeta snn ta nufi cikin gidan kai tsaye da karfi tahau buga gate din kamar tazo filin yaki, mai gadi ya leko da zimman zai yi masifa saidai yana ganin itace yay maza yazo gabude kofar ta shigo ciki cikin rusuna kai yace ina kwana hajya? wani dan uban walakntaccen kallo tamasa sama da kasa snn taja tsaki muryanta a dakile tace"Ramatu tana ciki? yace eh tana ciki..yana furta hakan bata jira ba kai tsaye ta wuce cikin gidan agaggauce. wata babban falo ta alfarma ta ratsa ta samu lkcin masu aiko suna kan jera breakfast akan dinning table, cikin dauke kai ta wuce sama har bedroom din aminiyarta tana isa tafara bubbuga kofar tanacewa "ramatu.. ramatu..ramatu ni dan Allah kibude min kofa bani da lokaci sosai sauri nakeyi..., hjy ramatu dake gaban madubi taci wani uban kwalliya na manyan mata ta saka cool orange shadda dayasha aiki daga sama har kasa tana kan karasa saka dan kunnen gwal dinta a kunnenta cikin mamko da kyabe baki tace "Ina xuwa.. wani expensive turare ta dauka ta shafe jikinta dashi kafin nan ta fito tana bude kofar kuwa sukaci karo ammi babba atsaye wacce batace mata uffan ba ta wuceta ta shigo ciki ta tsaya cak a tsakiyar dakin tana huci ahankli.. juyowa hajy ramatu tay daga bakin kofar tace "ikon Allah, yau ga wani sabon salo. ke kuma raihanatu meye haka zako shigomin kamar an koroki ? ammo babba tace kamar ya ramatu? wani tuwon harara ta watsa tace "naganki gatsau agidana mana, badai bashi kikaxo nema ba dan inkudine wallah bazan iya bayarwa ba...ai kinsan da haka kikayi ganganci kika fasa magani me tsada sai kace ke kadaice me yara a duniya.. a hatsale ammi babba tace "aah dakata min ramatu karki sake ki gayamin maganan banza mana ..ke kinsan nafi karfin million goma. matsalar dana samu da mijina ne kawai ya tsareni da tuni anwuce wajen.. karasowa hajy ramatun tay tace ohhh dama can kina da hanyar fitowa kibada kudin shine kika bari zinariyar mace take cimana mutunci tana lalata mana suna agari sai yau kenan kikaga dama zaki wani bugamin sammako kamr nina miki asara??? cikin yatsina fuska ammi babba tace "abeg abeg is enuf..ni duk ba tashin hankali bane ya kawoni wajenki, eh naji na amince zan dauki asara kudi kuma zan bayar dashi amma bayau ba sai gobe, kinga dakyar na yaudare kawu cewa haquri canje bayarwa wa miji na na fito nan so dolene kawai kizo ki rakani mukoma wajen bokanki inhar shida aljanunsa sun karya asirin nan ne da sukamin akan fatima gara insani dan wallh labarai marasa dadi suna zuwa min daga asibiti, na yadda fatima da mijina suke buga soyayyrsu kamar zasu hadiye juna, kuma ynxu haka duk iyayena an aika masa sunsha zuwa har gida suna basa hakuri akan ya maidano daki na amma kinga yay banza dasu baice komi ba...inde har dagaske aure fatiman zaiyi toh wallah gara shi in kashesa kowa ma yayi asarar miji..arzikinsa kuma ai gadon yaya na ne...bani da case!!dan wallah danayi zama da fatima a matsayin kishiya gara na mutu, ko shi ya mutu dan wallah wallah bazaiyu ba. jikin hajiya ramatu har na ɓari ɓari tazo da sauri ta rungume ammi babba cikin buga shewa tace yawwa raihanatu sai ynxu kika farka a bacci, naji dadin wann maganan naki..ai dama can kece kika tsaya kina musu sanya da tuni an wuce wajen.. ammi babba na share hawayenta tace kawai ki dauki waya ki kira mana bokan kice masa muna zuwa ynxu, daga nan sai mu wuce banki nay drafting cheque na karbi kudin zuwa wajen bokan for now tunda kinga duka katunan banki na da wayana duk suna gidan mijina. hajy ramatu tace Haba haba raihanatu kudin zuwa wajen boka ai bazai gagareni ba basai munje kinsha wahala a banki ba..ina da wasu kudi anan. jikinta na rawa taje ta bude mata drawer kudine sabbi aciki famm wanda ba'a ma taɓasu. da wani irin ido ammi babba ta kalleta tana karkada kai tace "hmmm ramatu kenan wato kina da kudin kaini wajen boka amma kiban aro na biya bashi dayatsaya min a wuya kince sam baki dashi..hmm ai dama walakanci basai ka mutu ba. cikin yatsina fuska haj ramatun tace wancan fa matsakrku ce banawa ba..badai zan baki bashi ba..wnn din ma inbaki so ai sai afasa dama inada inda zanje wallah ammi babba tace a'a thisbis my only chance kawai muje inci abinci mutafi dan makahon yunwa nakeji daga nan sai mu wuce wajen bokan sharply kinsan dai ban isa injima awaje ba kawu zai fara min masifa fitowa sukayi har dinning suka cin abincin suna labari akan lamarin dake afkuwa wanda rabi duk hirar bappa zaidu da fatima ne.. suna kammala ci suka shirya suka fita,tafiya ne me dan nisa cikin wani kauye 3-4hrs ne zai kaisu ya kuma dawo dasu. fannin su ammi karama kuwa kusan kominsu acikin kwaciyar hankali da girmawa akeyinshi. yau suke cika kwana shida a asibitin amma kowani rana jikin ayaana na improving sosai dan within this few days da aka mammata test har speciliast doctorn yazo dakansa ya dakatar da magananan kaita kasar wajen ganin jikinta yana samun sauki sosai.. presence din ammi karama da mutuncin da sultana take mata yasa tazama soo relaxed kwana biyun nan, babu wani abunda ta rasa, ko yake damunta.. maheer kullum zai siya mata su ice cream su sha tare da sultana, matsalar ta daya shine daga zarar taga ibaad sai taji kawai zuciyarta yana yawan bugawa da karfi taciki, duk dama baiya mata fada ko tsawa kwana biyun nan...amma itade haka kawai takejin mugun shakkarsa msmn dataga kamar har sultana ma haka takeji. ibaad baicika zama acikinsu ba, daga yazo few minutes yaci abincin sa, inya sata taci nata abincin ta koshi shknn zai fita masallaci ya kyalesu. life was calm and peaceful, badon ma suna jiran sakamakon karshe na kwajin da akayi ma ayaana ba da tuni an sallamesu sun koma gida. wajajen karfe 12pm da rabi ammi babba da babban kawarta hajya ramatu suka iso wani karamin kauyen fulani acan tacikin jejin makiyaya wanda haryau da bukka suke yin gidajensu ajejin.. gaban wani katoton gida suka wuce mai babban zaure da dakuna kala kala kamr fadar sarki an zagaye gidan gabaki daya da katangar karare.. akofar gidan suka parker jeep dinsu snn suka shigo zauren gidan suka zauna akan tabarma after like 30 more minutes suna zaune wata babbar mace data toshe fuskarta da face mask ta fito ta wuce snn akamusu iso suma suka shigo ciki shu'umin dattijo futuk ne tsiriri da farin gemu ke zaune akan kujerarsa ga kayan tsafi kala kala barbaje acikin dakin. suna shigowa ya fara hangame baki yana kallon hajy ramatu dake mutumiyarsa ce sosai ya saba kwanciya da ita, da wani irin rangwadi hjy ramatun ta rusuna gabansa tana rausaya jiki cikin kashe masa murya tace"..malam nawa nina Allah yaza zamaninka malam ranka shi dade ina miko gaisuwata me dadi musmn ga kayan aikin ka masu dadi. wani shuumin murmushi yay yace "hajy ramatu kenan gidan dadi, toh dani da kayan aikina masu dadi duk muna amsa gaisuwa...ku samu waje ku zauna inji meke tafe daku? tana murmushi ta miƙe daga rusunan suna zama ammi babba ta hade rai daga baya bayan kawartan tace "malam ina wuni "wani irin kallo yamata snn yace "lafiya hajya...snn ya juyo da kallonsa kan hajy ramatu yace toh ina sauraranku meke tafe daki yau kuma? ...murmushi tay tace malam akan dai maganar mijinta ne, kwana biyun nan gabaki daya abubuwa sun rikice mata harma ya koreta agidansa, snn munji labari soyayyarsa yake kwasa da wancan matar, harma syyn nasu ya dawo kamar sabuwa. shine mukace bari muzo muji kome ke faruwa. cikin gamsuwa da bayanintan ya gyada kansa baice komi ba ya jawo wani katon tukunya ya kunna wuta akai hayakin na fara tasowa yafara sumbatu yana maganganu da hayaqin kamar wanda yake magana da asalin mutum da wani irin yare.. yana gama maganan wutar ya kashe kansa, nan ya tuntsire da wata mahaukaciyar dariya ya juyo ya kallesu duka yace "Asirin hana yuwar aure yana nan daram bai karye ba..saidai adduar da sukeyi da maganin kariya da suke karba shine yake saka asirin yake yin sanyi amma badon ya karye ba..kunyi daidai da kuka zo, idan da ba haka ba wata rana zakuji cewa sun sami wani lakani da zai warware musu sihirin. cikin jin sanyin jin ance asirn bai karye ba ammi babba tace "toh malam dan Allah yanzu ya za'ayi ka kara zafafa abun nan a raba su,ya zamana baya son ganinta itama bata son ganinsa, su tsane juna..dan wallh ina cikin tashin hankli malam, matar nan ta kwace min mijinaz snn tazo ta kwace min yarana..tunda nabar gidansa yau kwana shida kenan amma ko sau daya yarana basu nemi ni awaya ba suna can atare da ita..nide ko ma miye ne kayi dan matar nan tariga tagama da rayuwar aure na. shuumar dariya yay yace ki kwantar da hanklinki hajiyabai aure kam fa bazai taba yuwa ba..aljanun mu sunce babu aure a tsakaninsu wann shirmen da sukeyi duk zasuzo su dena kece matarsa na qaddara ,gidanki ne ke kadai zancen kshiya babushi ma a qaddararki. wani dan uban murmushin bazata ammi babba tay tare da sakin wata katuwar ajiyan zuciya hummm masha Allah malam, ai iren iren maganan da nakeson ji kenan toh inde har hakane kuwa godiya nake Allah yakara maka basira nide yanxu ataimaka min dai na koma gidan mijina tunda kace bani da wata matsala da su anan gaba cikin gyada kai yace 'angama' ke dai kije ki kwantar da hanklinki aure fa babu shi aljanu sunce mana kece matar mutuwarsa.. wani irin murmushi ta karayi tanajin wani irin matsanamcin dadi na ratsata mata jikinta irin wanda ta jima bataji shi ba... wani kullin magani ya ciro ya bata yace mata taje dashi ta jika a gora duk sanda zataje rokonsan ta kurkure bakinta da ruwan maganin babu makawa zai dawo da ita.. karban maganin tay tace masa nawa ne, yace aa kyauta ya bata rusuna kai tayi tana masa godiya, nan hajya ramatu tace mata taje kawai ta jirata a mota bari itama tama bokan special godiya ata ciki. bafulatin yana lumewa yar cikin dakinsa hajy ramatu ta sabi jiki ta bishi ciki suka rufe kofa bata damu da salon karuwancin kawartan ba cikin kyabe baki ta fita can waje tana murmushi danyau bakaramin kwanciya hnklinta yay da taji batun bokan nan ba... daga cikin dakin bokan kusan minti talatin yay yanakan durjan hajy ramatu sai can bayan har kura ya lafa snn yake gaya mata asalin maganan asirirrince... cikin girgiza kai yace....hajiya 'ina tausayin kawarki dan gaba fa bazai mata kyau ba, da ace itama zata yi wayo irin naki tazo tana jiyar dani dadi nida aljanu na muna gamsuwa da romonta aida kuwa taga aiki da cikawa hajy ramatu tace bangane ba malam dama akwai wata matsala ne?amma ai dazu naji kace mata komi lafiya, kuma aure bazai yu ba kode raihantu zata mutu ne??? yace a'a..bazata mutu ba, amma fa abunda zai faru agaba zata gwammaci da mutuwar ma tayi, dan kuwa wayancn mutanen nata sun rike Allah inkin lura shiyasa banfiye son mata aiki ,.magungunan dana baku na hana yuwar aurencan badan da baqaqen ifiritan aljani mukayishi ba da tuni sun kwanceshi. kuma ita waccan din datake gudun itace ma asalin matarsa ta qaddara, lokacin aurensu ne dai bazaizo musu da wuri ba, amma kuma fa manyan aljanunmu da suka shafa sama shekaru dubu daya suna harka sunce min zasuyi auren harma da rabon yan biyu atsakaninsu anan gaba. a firgit hajy ramatu tamike tsaye cikin doka kirji tace "nashiga uku, haba malam...kace min wasa kakeyi dan Allah?... jin yay mata shiru yana karkada kai tace...innalillah wa inna ilaihi rajiun lallai kuwa akwai matsala yanzu dan Allah ko kashe daya acikinsu bazakayi ba??...wnn abun inhar yazo ya faru wallah wallah raihanatu mutuwa zatayi cikin kyabe baki yace.."ai kafin ta kashe wani acikinsu sai inta shirya mutuwar itama, ai suma ba azaune suke ba, mijinta yana can yana neman makansa kariya itama matar tana neman makanta kariya akwai kaikayi koma kan masheqiya ajikinsu, inhar dagaske kinason kawarki toh maza kijje kibata shawarar kartaje wajen wani boka da maganan kisa dan wallh kanta zai dawo, snn kiy duk abunda zakiyi ki rudeta ta cikagaba da yarda da cewa auren nan bazaizo yu ba. inba haka ba sakamakon da zata tarar fa mutuwa ne shima bamai dadi ba.. jikin hajiya ramatu a mugun sanyaye ta koma ta zauna tay jimmm....can kuma tace toh bakomi malam inaga mafita daya kenan.. in sha Allah bazan bari tasan asalin gaskiyar ba, sn inka amince zanyi kkri naga na shawo maka kanta inta yarda zatana jiyar da kai dadi saika taimaka arage mata wani abun ..niko haihuwar yan biyu acire shi acikin qaddararsu, fisabillah malam da wanne raihanatu zataji??? karamin dariya yay yace "babu komi kuje kawai...aiwnn magani dana bata zaisaka mijin ya maidata zuwa gobe. karku damu inyaso duk abunda kukeciki zanji daga wajen aljanu godiya ta masa snn ta tashi ta tattare kayanta data zubar akasa ta saka ajikinta babu kunya ta fito ta same ammi babba acikin mota, wanda har suka iso cikin garin kano masifa kawai suke ma juna akan zina da bokan nan datakeyi anyhow batare da jin wani remorse ba.. duk wani salon wayo da iya magana hajiya ramatu tabi dan ta ganar da ita irin dadi da karfin buran bokan nan amma haka ammi babba takijinta sam tace na mijinta zaidu batagama iyawa da dadinsa bare na boka hardacewa kazanta bokan yake bata kuma har ta mutu bazata iya bude masa gindinta yaci ba.. haka suka sha musunsu har hjy ramatu tay give up, ta zuba mata idan while aranta kawai tausayin futuren raihanatun takeji bana kadan ba. dukkansu sunsan bazasu taba iya zaman hada miji da fatima ba sabida sosaine tayi musu nisa wajen iya gayu, gata da kyau,da halaye me saurin shiga zuciyar namiji sabida ta iya girki ga tsafta ga sanyin tarbiya da iya magana. wajajen 2pm suka iso gidan jaju ramatu, anan sukay wanka taci abinci, ko hutawa batay tay maza ta nemi gora ta zuba maganin aciki ta saka a leda tace zata wuce offishin bappa zaidu kawai bataci na xama ba. hajy ramatu batace mata komi ba har sukay sallama ta wuce wanda tundaga gate din office dinsan akace mata ai ya fita da wasu muhimman bakinsa tun safe basu dawo ba.. da haushin haka tajuyo da Allah yaso ta ma ta amshi kudin abun hawa isashshe awajen haj ramatu, kai tsaye university ta nufa, tajeta har Department of law cikin cin sa'a kuwa yau maheer basugama lectures ba baifi 10min ne atashesu bama. zama tay har saida aka tashe sun yana fitowa kafin ya daga wayarsa yakira ibaad yazo ya daukesa kawai sai yaji muryanta abayansa tana cewa maheer maheer kai maheer Da dumbin mamaki ya juyo yana kallonta itama tana kallonsa ganinsa yanayinsa kamar ba abunda ke damunsa aranta tadinajin kamar ta dura masa ashar mai zafi ko ta tsine masa, musmn najin zafin yadda ya debi kashinta ya watsar sai sam bataga alaman kmr mheer yana da imani akanta ba budan bakinsa kuwa babu gaisuwa yace "mummy meyakawo ki nan?? mugun hade rai tay amasife tace "meyakawo ni fa kace? hmm aidole ka tuhume ni maheer, tunda har kayi wata sabuwar uwar dayasa ni dana tsuguna na haifeka baka kason ganina a kusa dakai..kazubar dani a kwandon shara sabida fatima ko?...toh ni ai banida zuciya, duk yadda ka tsaneni ni uwarka ce babu wace macen da ta isa ta cire sonka araina, zuwa nay dama na duba lafiyarka amma tunda bakason ganina shkenan, 'na lura kanacikin koshin lafya maheer,. sai anjima...bari nakama gaba na kafin kay fushi ka zageni ko ka kadeni da mota marar hankali kawai. rai amugun bace ta juya zata bar wajen da sauri ya jawo hannunta ta dawo baya cikin sauke murya yace "haba haba mummy nide ban tsaneki ba, kuma ban mance ki ba infact kullum ma ina miki addua..... cikin katsesa da haushi tace kana addua dan Allah ya raba ubanku dani ya kawo muku fatima gidansa ko? wani irin makritaccen kuka tafashe masa dshi tace ...nasan nay masa laifi amma har ace iyayena sunata bibiyarsa har gida har office suna bashi haquri yana banza da su kam sam baimin adalci ba..duk cikinku inda kunsan abunda yarinyar tamin asararsa da saikun mata abunda yafi wanda na mata amma wai harkune kuke daurema babanku gindi yana tozartani.. wata karamar scoff ne ta kufce a bakinsa yace "but mummy that was too much..too extreme!! haba mummy, ki amshi lefinki mana koda na rana guda ne..kwata kwata bai kamata ki dake yarinyar nan har haka ba.. kara fashewa da kuka tay tace "toh naji nayi leifi..nikuma da aka min asarar million goma ai dutse ce ni, bai kamata naji zafin asara ba..maheer i knw i overaccted but it pain me alot yakake son nayi..nifa baqin zuciyar babanka daka debo shine matsalana dakai kuma shiyasa bazaka taɓa fahimtata ba...u have no idea what i went tru just to come out here nd see you ryt now...iyayena sun dau zafi, ku da babanku duk kun sakoni agaba, while everything is not entirely my fault nd you know that... abunka da ɗa da uwa kukan datakeyin sosai yaji yana taba masa zuciyarsa sai baice komi ba ya kamo hannunta ya jawota gefe, suka zauna a inuwa ya fara lallashinta, ta rungumesa kyam sai wasu abun tausayi take masa.. dakyar tay shiru ya fara tambayarta asalin meye ne acikin kwalban har na 10million da ayaanah ta fasa mata rantsuwa ta masa tsakani da Allah tace wai maganin aljanun kawartace da aka kawo musu shi tundaga china nd its worth 10mll sabida har da kudin shiping da komi aciki...ta dinga rantsuwa tana masa karya .har saida taga ya qamsu, yace toh mumy badamuwa zan gwada yi ma baba magana bt not ryt now sabida he is busy. sai zuwa da yamma inya dawo gida tana share hawayenta tace "shikenan try for me' ya gyada mata kai yanajin tausaynta. daga haka ya rakata har gate in school tashiga adedeta sahu sai bai kara sanin ina ta nufa ba. kirar ibaad yay awaya within 10min ya fito daga lab dinsu yazo ya daukesa suka wuce asibiti kamr yadda suka saba kullum, saidai wnn karon maheer was soo quiet thru out the jounery da tunanin maman san aransa wani bin sai yaji kamr kar ya amince da ita wani bin kuma tausayi kawai take bashi.... after few hours bayan sunzo asibiti sunci abinci sun koma gida, komi ya lafa musu, maheer bai sanar da ibaad meyake damunsa aransa game da mum dinsa ba har ya wuce wajen kwallo tareda friend dinsa su abdl gaffar, ibaad kuma yaje shi wani private libarary domin zurfafa karatu.. yau kwata kwata ammi karama da sultana da ayaanah ne kadai suka zauna a asibiti har yamma ya rufa sosai bappa zaidu yazo ya dubasu yaci abincin shima, at around 6:20 ya wuce gida shima, samu yay already su ibaad sun dawo har an shiga sallan magrib, yay alwala ya jonasu ya idar kenan wayarsa ya fara ringing sabon business patner insa ne sai yafito waje yana kan amsa wayar kenan sai caraf ammi babba ta hangosa daga cikin keke napep din tay marmaza ta fito da ruwan maganin ta kurba ta kurkure bakinta dashi.. nn ta sauko tana tahowa ta wajensa ahankli har suka ci karo dashi acikin duhun yamma tawani sha dogon hijabin da tun safe take yawo dashi... ganinta ya saka ya sallame mutumin dayake wayar tun kan ta fara hauka ta zubar mai da mutunci dan yasan halinta sarai... suna hade ido cikin sum sum tace mishi ina wuni yaa zaidu! muryan sa kasa kasa yace" ke kuma lafiya? a mugun makirce tabi ta zuba gwiwarta akasa tafara matse ido "haquri nazo nabaka. dan Allah dan darajar hajiya mama kayi hakuri, wallh nayi nadaman abunda na aikata ma yarinyar nan.. kawu na bai gaya maka anmin ruqiya ba? yaa zaidu wallah aljanuna ne suka tunzura ni na aikata dukkan abun nan,i am not that wicked.. kayi wa Allah kayi hakuri ka maidani dakina and i promise u daga ynzu kocewa kay na rike yarinyar nan har abada kamr yar cikina zan rike maka ita,fatana maganan nan ya wuce tsakanin mu, duk abunda ya faru sharrin shaidu ne da sharrin aljanu na da sukeso su rabani dakai mijina... adan tsime yace "aljanu? raihanatu ke yaushe kika taba yin aljanu...my friend pls i am not ready for all this nonsense talk ni karki tara min mutane kije kawai zan nemeki.. kuka tafarayi sai da taga ya hade ransa snn ta miƙe tsaye da sanyin jiki ta koma keke napep din tashiga suka bar wajen agaggauce. maheer dake son dama yay seizing wnn chance din ya ma babansa magananta, ya fito kenan yaga zuwanta wajen sai ya tsaya daga bayansu yanajin duk abunda suka fada... bappa zaidun na juyowa suka ci karo dashi da taushin murya yace "maheer lafiya? u almost scared me. kan maheer a kasa yace i am sorry sir dama na fito ne sabida na maka wata magana privately sainaga ma kuna tarene da mummy shine na tsaya agefe yace "yeah..so what is it dat u want to talk to me abt.... shiru yay sai can ya dago ya kalle baban nasa da sanyin murya yace "baba i dont mean to meddle in to ur marriage affairs..amma baa da kayi haquri da halin mummy ta dawo gidan nan..is already too much stress da muke daura ma ammi nauyin kulawa da ayaanah ga nauyin mana abincin safe da rana da dare koyaushe...in babu matsala ata wajenka i am begging on her behalf pls forgive her nd let her come back... cikin katsesa bappa zaidu yace "is enough maheer, naji..kaje kay sallanka kawai, nd stay out of this.. i wll handle everything ..da ladabi yace yes sir i am sorry .snn ya wuce masallaci, bappa yana tsaye awajen har saida aka fara karanta fatiha snn yabi jam'in aka karasa dashi. nd ever since then baice ma kowa komi akan issure din ba, yafita yabarsu bayan isha yay wanka yasaka plain jumfa data masa kyaun yana zuba uban qamshin hugo boss yabar maheer da ibaad agidan shikuma ya taho asibiti duna ammi karama da yara.... dake wekeend ne yau friday night sultana tana nan tare da su ayaanah a asbitin zata na kwana, har sai xuwa ranar sunday ko monday da safe da ake tsammanin zasu samu sallama snn su dawo gidan atare. wajajen karfe takwas ya wuce ya iso, bayan sun gaisa ya duba jikin ayaanah snn suka fita waje suna hiransu tareda ammi karama, tunda raihanatun tazo sai yaji kamr abun dayayi ma iyayen nata yanata damunsa but he had no choice face yaxo yay shawara da masoyiyarsa fatima yajita bakinta koda hanklinsa zai kwanta. suna zama acikin motarsa kuwa ya fayyace mata komi dayake ciki, itama sai ta bashi shawara akan kawai ya hakura ya dawo da matarsa, duk dama bayau aka fara ba amma tacemai yayi hakuri tunda yara sun fara saka musu baki aciki, ganin kamr she seems okay with it yasa ya amince amma bawai har ranasa ya so ya dawo da raihanatu gidansa yanxu ba. he wanted her to spend some months dan tasan ita bakomi bace a rayuwarsa, saidai tunda fatima ta lallabshi yaji maganan ma ya wuce mishi... atake a daren kuwa ta sashi ya rubuta text message ma kawun ammi babba akan ya amince ta dawo gobe... hirarsu suka kwasa mummsn akan tafiya conference da yake gabansu cikin sati mai xuwan nan...it was agreed that ranar tues zasu tafi su dawo thursday ran friday ko sartuday kuma ake saka ran hajy mama zata dawo mai gabaki daya, dan haka har ila yau ayaanah will still stay da su ibaad agidan bappa zaidu har sai sun dawo ranar thursdy din snn sai atafi da ita can gida. wajajen karfe goma da rabi suka hakura da hirar har ya koma gida ita kuma ta dawo wajen cikin asibiti wajen yara. washe gari sassafe kawun ammi babba ya kira mahaifinta ya masa bayani duk aka taru mata akai aka mata fada sosai can snn ta shirya kanta wajajen 10am na safiya ta wuce asibiti tare da daura dammarar korar fatima awajen dan ita tazauna da yarinyar kodan mijiinta ya kara aminta da ita har ta samu damar kawo masa batun kudi, dan ta riga ta qudura aranta cewa bazata taɓa daukar wann asarar da ayaanah tamata ba.. #SURAYYAHMS idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [18/11, 21:24] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: https://chat.whatsapp.com/HBrDJW5WI7h7uwSbRg77tf?mode=hqrc ⏯️2️⃣4️⃣ ABUNDA KE BOYE💫 wajajen 10:30am Ammi babba ta iso harabar asibiti abubuwa da yawa na yawo aranta har batasan wanne zata dauka ba, kai tsaye tatsaya wajen reception tay requesting aka kira mata dayan kawarta nurse hasina, wacce daga jin an ambace sunan ammi babba tsabar gulma ahujajan tay marmaza ta bar duk abunda takeyi tafito tazo ta sameta awajn da tunanin ko dambe tazo yi ta shiga mata faɗa dan ta jima tanajin haushi da mugun kishi naganin yadda rayuwar ammi karaman ke tafiya acikin familyn al-mansur.. despite the fact that sungirme ammi karama da shekaru sosai,sede haryau borin kishinsu da hassadnsu akan kuruciyatta yake karewa, ga iya daukar wankarta, ga masifar kyau da nitsuwa da Allah ya zuba mata bakamar kawarsu ammi babba ba, wacce duk dama tana cikin daular arziki tare da yin aure agida mai daraja mai babban suna har yau batada wani kwakkwaran abun duniya da manyan mata isasshu zasu iya nunawa ko tay gadara da takama da shi, business kuwa duk tasa ahannu akai sai kaga ya lallace cikin kankanin lokaci, kullum korafinta shine bad investment, she is a very reckless spender bata ajiye kudi, kowani qaddara sabida jiji dakai da burga tareda gadarar cewa ai mijinta da ahalinsa gabaki daya suna da arzikin nan... suna hade ido nurse hasina ta kare ma dogon hijabin dake jikinta kallo murya kasa kasa tace"aahh kawata ya kuma naganki haka? keda zaki dau wanka ki cakare kiyo zanzaro muje muci uban shegiyar matar nan datake nanike ma mijinki kin wani shawo dogo hijabi kamar wacce tazo wa kishiya wa'azi?? ...cikin mugun shan qamshi ammi babba tace "ke hasina nifa wann ne ya kawoni ba..number dakin kawai zaki gaya min inje ciki tunda ai mijuna na ya dawo dani, dan haka mai waje yazo mai tabarma sai ya naɗe dolene ta fita taban wajen ni zan zauna da yarinya dan baza a cigaba da raina min wayo ba.. cikin kyabe baki nurse hasina tace hakan yay daidai kawata sai yanxu naji batu..toh muje in rakaki sunacan room 7, inta kama ki da dambe ina tare dake ynxun nan muyi waje road da ita... ammi babba batace mata komiba ta kama hanya suka wuce har room 7 din dake yau asabar ne gabaki daya ahalin sai basu zauna ba, 8:30am duk akazo akayiyi gaisuwa tare da cin breakfast daga nan kuma mazan gabaki daya suka watse kowa ya wuce yin abunda ke gabansa, Ibaad yana can gym yana motsa jiki shikuma maheer tuni ya tafi harkan business dinsa da abokansan acikin gari. ammi karama ce kawai da yara tana shiryasu ganin jikin ayaana ya warware sosai yasa yauma ta kara wanke mata dogon gashinta da shampo ta warware kitson datamata ta gyara mata shi tsaf snn ta kyaleta akan gado tana kwance takuma shiga bathrum din da sultana danta wanke mata nata kan itama. ahnkli nurse hasina ta bude kofar da mmkin jin yadda room din yay shiru kmr babu kowa aciki wani caraf sukaga ayaanah akwance daga can edge din gadon har bacci ya fara daukarta, riga ne da wando jikinta kamar yar turawa you may wondered if she is neva tired of sleeping karasawa cikin dakin sukayi ammi babba tana wani irin yatsina fuska har ta isa kusa da gadon tana kallonta jin kamar ta shakureta takaita lahira atake, can kuma sai taja wani tukikin numfashi.. banda kallon doguwar gashinta babu abunda nurse hasina take tana kyabe bakinta... "ni kinga banma taɓa shigowa dakin na tsaya ba.. dama yarinyar data tafka miki uban asarar kenan? kasa kasa da murya ammi babba tay tace "eh mana, kibar yar babban bura uba ji nake kmr na shakureta na kaita lahira yanxun nan..ni bansan meyasa ba amma wallah natsani yarinyar. jin an bude kofar dakin suka juyo da sauri kafin suce komai sultana tana ganinsu ta fasa wani dan uban ihun tsorata takara komawa bayin da gudu kamar wanda aka korota jikinta har na rawa rawa ta tantame ammi karama in btwn her breath tanacewa Ammi ammi....kixoo..itace tazo ammi karama tayi saurin riketa a rude ganinta a tsoroce tace sultanah lafiya kuwa?meya faru waya koroki?waye ita...ko jikin ayaanah ne ya tashi? maganan take tana kkrin janta dan sunfito nan suka karajin ihun ayaanahn itama, da bala'in sauri ammi karama ta sake hannun sultanan ta fito agaggauce tana turo kofar kuwa saida gaban ta yyy mummunan fadi ganin yadda nurse hasina da ammi babba suka tsaya gimm agefen gadon suna wani irin yatsine suna hura hunci kamr sunzo dambe. kallo daya ammi karama ta musu batare da ta kulasu ba tay kan ayaanah da already wani irin rawa rawa jikinta yakei dan ihun sultana ne yafara farkan da ita tana bude ido sai kuma tacikaro da fuskar ammi babba akanta dayasa takarajin ta tsorata duk sai ta rikice. ammi karama tana taɓata tafado jikinta tareda sakin kuka tanamai kankanmeta sosai..rungumarta ammi tay tana furta its okay i am here..tana shafa suman kanta ahnkli har kukan ya tsagaita. ...dede nan sultana ta fito jikinta na dan rawa rawa tana satar kallon mummynta wani dan uban haushi ya kama ammi babba tun sultanan bata karaso ba a zuciye ta wafco hannunta tace ke dan ubanki dodo kikagani da zaki tsalla min ihu salon ace nazo muku wani abu ko?? da sauri sultana tace "aa fa mummy..a tsawace cikin katseta tace toh uban meyasa zakimin ihu kamar kinga wata barauniya shegiya kawai magulmaciya wallah sainaci ubanki indan zaman jinya nan zanyi tare dake kina min wann shegen gulman. cikin yatsina tare da watso habaici nurse hasina tace"kai da dan cikinka amma ajuya masa kai ya guje ka wasu mata kam dai babu Allah aransu wallahi...hmm toh mai waje yazo mai tabarma sai ya nade..raihanatu ya kamata kice mata tabamu waje ko cikin datsar maganan ammi karama ta dago kai ta kallesu muryanta adan dakile tace anty raihanatu Can you guys please excuse us abit, inmunyi magana da yaran hanklinsu yadan kwanta saiku dawo ciki wnn surutun ma zai iya maida jinyar baya... suka mata shiru can kuma da sukaga yaran duk sun birkice sunata kalalo kukan tsoro saita ja tsaki tafita kafin nan nurse hasinan ta bita dakyar ammi ta rarrashesu tadan musu tambayoyi, har sanda ta tabbata tsorata kawai sukayi bakomi ammi babban ta musu ba sai snn taji hanklnta ya kwanta. daukar wayarta tay kai tsaye ta tura ma bappa zaidun text message wanda ko minti biyar da tura sakon batay ba ya kira ta dauka suka fara maganan yana mai tambayarta asalin meke faruwa, sama sama ta gaya masa cewa matarsa ce tazo wai tazo jinya saidai yaran are terified da ganinta, ko shi zai mata magana dakansa dan ita bazata iya wani dogon surutu da ita ba.. da mamakin jin hakan yay shiru sai baice komi ba yace kawai abawa sultanan wayar takai ma maman nata.. dakyar sultana ta amince ta karbi wayar, ammi karama ta rakota har kofa snn ta fito ta mikawa mamanta wayar.. suna hade ido tace "baba ne yace wai inbaki.."yi tay kamr bazata karba ba taja wani dan banzan tsaki nurse hasina ta sa hannu ta karba ta saka mata akunne. tsabar baqar kishi tana amsar wayar hawaye suka fara bulbulo mata a ido cikin salon makirci tafara masa bayani wai tazo ne ta zauna da yara a matsayinta na uwa ita batasan meyasa sultana tanamata ihu ba.. ..duk yadda ta murda maganan da habaici da komi waidan ya kyaleta ta zauna yaki sam yace mata kawai taje gida inyaso zaizo sai suzo tare dashi dakyar ta amince mishi zata bar wajen ta katse wayar jin zuciyarta na tafarfasa kamr zata fadi kasa haka tadinga jin jiri nurse hasinance ta janye hannunta da sauri suka fita waje.. sultana ta dawo da waya ita ta sanar da ammi karama cewa maman nasu ta koma gida.. batace musu komi ba har saida suka sha su ice cream da chops da maheer ya siyo musu snn ta fara musu nasiha game da muhimncin yafiya akan ammi babba musmn ma bangarem sultana dayanxu take gudun maman nata sosai tana mata kallon muguwa. dakyar ta cire musu tsoronta aransu ta jajja kunnensu ta musu fada akan sudinga jin magana suna kiyayan abunda zaina bata ma ammin babban rai. itade ayaanah damuwarta baifi taji ance awajen ammi karama zata zauna ba dan harga Allah data kalle ammi babba ynxu saitaji kmr duk abunda ya faru ranarne suka dawo mata kanta. yau kusan kwana takwas kenan da mutuwar addanta haryanxu bawai abun ya gama fice mata arai bane, but she feel more nd more secured kwana biyun nan data kasance a karkashin kulawar ammi qarama.. har waje bakin gate nurse hasina ta raka ammi babba wacce ta fashe da wani irin kukan takaici tace "Wllh hasina har ynxu na kasa yrda cewar fatima tafini daraja a idon miji na nakeyi, kiga yar bura uba ta kirasa awaya tasashi ya koreni akan yara gani nake kamar mafarki nakeyi... cikin jimantawa nurse hasina tace ai dama nagaya miki wallah fatima ta shanye shi tass danma bakiga jigilar dayake mata a asibitin nan bane shiyasa da tuni kin hadiye ranki kin mutu. tace "aiko nagani yau..tunda ider ta bashi akaina kuma ya aikata..baki ji ynda xuciya ta ke min xafi ba, Kuma fa kojin magana ta baiyi ba ita kuwa tana gaya masa har ya dauka wllh ji nake kamar in banka ma asbitin nan wuta kowa ya huta..nurse hasina tace "Ba wani banka wuta kawata, ke kika fara bata chance ta kwace maki miji ta xama itace kan komai a rayuwarsa....yo uban meyasa zaki bari har ya koreki agidansa ...ai su maza insun gaji dakai babu abunda bazaka ka gani ba.. ahatsale tace "Duk ba wannan ba, nata bai tsaya min kamar yanda na yarinyar ya tsaya min a rai ba ..ni ki bani shawara ta ina xan fara, me kike ganin xan ma wnn yarinyar in huce takaici, ni dai baxan kasheta ba amma ina son abinda xan mata kisa ya fi mata alkhairi da shi, wllh na tsaneta, na tsani duk wani me son ya ganta kusa da shi ma, wallhi sai na tarwatsa rayuwarta duk dai akanta akamin wnn irin walakatacin..nida mijina da yarana amma wai wata macen ne take bashi oder akanmu?duk ba yarinyar ne ta jawo min ba... nurse hasina tayi dariya tace "Ni fa ban wani jin yarinyar nan. minti nawa ne xa a kadata ta bar gidankin ma gaba daya, ita dai wnn yar iskan matar ya kamata ki fara tunanin ynda xa ayi da ita ba yar yarinya ba. tace "To ni ta yarinyar nake tukun dan tafi kona min raina..dan wallah bana kaffara karya sukey bazasu dagata agaba na ba, haka akamin akan ibaad amma gashi haryau yaron nan na nanike min agida har anfi fifitashi akan yarana. hasina bazan fa yadda asake lakamin wata walakntaciyar creature a rayuwata ba. ..nurse hasina tace "toh inhar haka kike tunani ki kwantar da hankalin ki ai wnn me sauki ne ...dada saukar da murya kasa tay tace "ke kuwa raihanatu kamr baki da basira why dont u just use a reverse physcology? kawata kinuna musu kin shiryu sosai, draw the girlbcloser nd spoil her...sai har ansake jiki dake wallah ki barar da yarinya ..zakima iya batar da ita ta shiga duniya kuma kifito kifisu yin kuka...ba yar kauye bace??my friend, u can send her back to where she comes frm inyaso intaje ta bata ma ahanyar garinsun ohon su kedai ki wanke kanki tasss tukuna kafin ki musu mai zafi.. ammi babba tace Allah ko kawata? tace ehh mana, yanxu dai ana jirana a nurse station amma inkika dawo zamuyi magana..da harara tace ba wani nan, ke din ce xan gani hasina...keda idan kika tafi gantalin ki ba sai an gan ki ba? nurse hasina tayi dariya tace "Ai ynxu na daina yawace yawace a waje kedai anjima zamu hadu zan gaya miki salo salo da zakibi... ammi babba tace Toh ni dai anjima xan taho asibitin nan dani zay zama kar ki fita don Allah...tace toh.. Daga haka suka rabu.. Bakin gate din asibitin ammi babba ta nufa ta kusa cin karo da ibaad shima xai shiga cikin harabar asbtin a mota.. wani ja baya tayi tana kallonsa baima lura ba yace sorry, bata iya ta amsawa ba har dai ya wuce ta yay parking ya sauko, ta juya ta bi shi da kallo ko kiftawa babu kasar wuyarta tace "munafiki tsinanne kawai ji yadda yay wani kiba..." Tana tsaye tana kallonsa har ya iso inda take cikin ladabi yace"ina kwana mummy" wani irin dauke kanta tay kmr bazata amsa ba da tuna maganan nurse hasina kuma saita amsa shi ciki ciki...ta kuma cewa "dama gida zanje saika kaini gidan inyaso ka dawo daga baya mamankan ai ba guduwa zatay ba. shide baice mata uffan ba yay gaba tabiyosa ta zauna agidan baya yaja ta suka wuce gida... har ya sauketa ya juya uffan batace mai ba ta shiga gidan ta haura sama sashenta taga kmr yadda tabar gidan hakan tazo ta samesa ko wayatta ba adaga mata daga kan table ba. tana cire hijab ajikinta ta watsar da shi snn ta dauki wayarta da is almost worn out of battery dan banda tarin missdcalls da text daga wajen zinariya da kawayenta bataga komi ba tangible akai ba maza maza ta kira mai aikinsu saddiqa akan tazo snn ta kashe wayar ta jona a chargi tafada wanka, wanka na musmmn tay ta fito ta cancanda kwalliya ta saka wata arniyar brown code lace riga da zani, kafin nan mai aikinsun ta iso ta bata oder akan ta kalkale gidan ta gyara koina snn ta dafa musu abinci da zai ishesu yanxun nan. ata dayan bangren kuwa koda ibaad yakoma asibitin mahaifyarsa batace mai komi gameda zuwan ammi babban ba duk dama yagaya mata shiya kaita gida face saida maheer ya dawo abakin sultana sukejin labarin cewa ai tazo tace tanason ta karbi jinya sunata shan mamaki aransu. karfe daya na rana nay sharp mai aiki ta gama girke girken abincin ta zuba su a cooler duk akasa a basket ta shirya komi, kamar dai yadda aka bata shawara komi tanayi ne harda extra dan ta nuna musu cewa tay nadama tashiryu amma cikin ranta bakaramin tafasa yakeyi da bala'i ba.. bayan azhr bappa zaidu ya shigo gidan ya sameta tawani ci ubn kwalliya shikansa yasha mamakin ganin abubuwan datay duk ta dage tashirya maganan zuwa asibiti. bai wani ja dogon magana da ita ba yaje sashensa yay wanka ya shirya kansa cikin manyan kaya arnd 2 suka nufo asibitin atare, luckily enuf yau ibaad ne kawai yaje eatery ya siya musu abinci suka ci ammi karama bataje gida ta musu girki ba ...zuwan su ammi babba ya saka dakin ya zama very cold ita kadai take zuba makirice makrcenta. wai itace yau harda bawa ayaana abinci abaki, ana hira sama sama, kowa na ciki na ciki daga karshe bappa zaidu ya musu nasiha akabar komi a cewa ya wuce.... haka ta naninke ta zauna musu a asibiti itama har izuwa dare snn tasako mijinta da yaranta duka agaba suka koma gida... kan Ammi karama sai ya daure kadan da irin sabon salon makricin datagani awajen ammi babban yau amma abun bai wani dameta ba sabida tasan duk tsiya kayan farau a farau yake karewa duk wann makircin bazaiyi nisa ba. agidan ma haka tabibbi dakunan yaranta ta shawo kansu msmn ma sultana wacce dakyar tazo tafara sake jiki da ita har suka dawo daidai. abu daya ne kawai bataci nasarar sa ranar ba yadda tay tay su samu wani nitsuwar aure da bappa zaidu adaren yaki mata sam yace mata ya gaji da ssafe kuma tun kafin ta farka taga wai harya fita masallaci tun ba akira sallahn fjr ba da haushin hakan ta fito a sashensa taje nata dakin ta kimtsa kanta ta sake fitowa yau ranar sunday ne dan haka daknta tay musu heavy breakft a gidan akaci snn tasaka mai aiki ta shirya nakaiwa asibiti,still haka yauma ta dinga zuba kwainaneda makirce mkircen habaici itadai ammi karama batace mata komi. yau gbaki daya bai wa kowa dadi ba, musmn yadda tay babakere komi na ayaanah sai tace itace zatay, haka dai kowa ya zuba mata ido tanata wahala. a fuska sai ta nina tana farinciki da aka sakar mata komi amma ranta mugun haushi takeji dataga ammi qarama ta ja ajnta taqi cewa komi ta kyaleta tana rawan tana kidan abun bakaramin kona ammi babba yake ata cikiba, taso ace abun ya zama musu kamar comptetion akam miji sabida ta nuna ikon cewa itace fa mai yara da kuma miji, sai kwata kwata bata samu fuskan haka awajen ammi karama ba banda ma kara sakar mata nauyin komi datay, dan yau sunday ko abincin safe data saba zuwa gida ta musu batay ba, yadda suka farka da ayaana wanka kawai sukayi suka zauna, aka kawo breafst dinkuma taci kadan ko ajikinta.. tsakanin sartuday da sundayn nan kawai bakaramin dawainiyar asbiti ammi babba ta dinga yi ba, tanayi ne danta burge ta kuma cusawa ammi karama baqin ciki amma inaaa abun baiya mata dadi dataga ba kulata akeyi sosai ba. ga kawayentanan agefe sai zugata suke tana zuba abubuwan bajinta tana kashe jiki ma bappa zaidu dan aji haushi amma harga Allah inta koma dakinta sai tay hawaye musmmn yadda ammi qaraman quietly ta dauke ido akansu tabi tacire hannunta a komi ta zuba mata ido kuma inta kawo abincin ko sau nawa ne arana haka zasu ci ita da yara ranar monday kusan komi yay matan daban sabida kowanne yaro ya wuce schll, so a gida duk akayi breakfast, iyaka abincin asibiti kawai suka kawo asbitin ita da bappa zaidu tanata famar makale masa abu kadan tawani jinkina da jikinsa, har yagaji da yarantan tan yabarta awajen yawuce aikin shima.. duk a tunaninta yar kisisin datake yin yana taɓa ammi karama a zcya, sede kuma ina haryau bata gane komi ba, tun safen yau din ake rububin sallamar Ayaanah haka tay babakere ta amshi duk wani takardun sallama tana cike cike komi aka tambaya itace ke saurin amsawa, still ammi qarama ta kyaleta da kayan wahala tay nan tay nan, ita kuma tay xamanta a gefen ayaanah tanata chating abunta da bappa zaidu game da batun tafiyarsu conference gobe batare da sanin ammi babban ba. soyayyarsu me sanyi suke sha awaya, suna hirar aiki da wayo yanayi yana lallabata shikansa da tunanin ko ranta na baci ne da irin azarbabi da habaice habaicen da ammi babba takeyi itakuma nuna masa takeyi batamasan tanayi ba. anty hauwace inta dan leqo zasuyi ta gasar jefawa kansu habaici da ammi babba, hanklinta sosai ya tashi data fahimce cewa kamr sunsan labarin halin datake ciki da zinariya, itade ammi karama batacewa uffan harsugaji suyi shiru. at around 1am likita yazo aka sallamesu amma basu bar asbinta ba sai can wajajen karfe uku da saura da su ibaad suka taso a schll duk da wann uban sanyin halin da ammi babba take nunawa ko kusa da ita ayaanah bata iiya daurewa tay zaman minti biyu, duk kuwa nasihar da ammi qarama take mata da dare amma stil itade tana jin mugun tsoron sakewa da ammi babba tunda suka kamo hanyar gidan zuciyartta sai bugawa yakeyi har dakin sultana ammi karaman kuwa takaita ganin ta damu sosai yasa ta daure ta jira agidan har saida bappa zaidu ya dawo kafin nan tace musu zata koma gida. duk wani shirin tafyarsu ya gama yana son ace shiya kaita gida dan su tattauna amma kiri kiri ammi babba tay ruwa da tsaki ta hana hakan yuwa, sai tabi ta nanike musu tay tama ammin godiyar makirci, karshe dai maheeer da ibaad ne suka rakata gida daga karshe a chat kawai suka karasa maganan su.. gobe by 9.30am jirginsu zai tashi tareda wasu officials maza hudu mata uku as the core reprenstative na sabon kungiyar philantropism da suka budeshi. ammi qaramar itace president kusan dolene komi sai anyi da ita, shikuma bappa zaidu kamr matsayin uban gida yake ga kungiyar gabaki daya kuma baifiye son yana kyaleta tana tafiya me nisa ita dayabba. yau ammi babba ta farka da wani irin farin cikin jin taci nasarar yaface mijinta ajikin fatima snn by now tasan kowa yagane inda ta dosa na sauya halinta musmmn akan ayaana. abu daya ya rage mata shine ta amshi kudinta da aka mata asara a wann satin, sosai tashirya salo salo na makircin nuna kulawa kala kala ga ayaanah domin ta shawo kan bappa zaidu cikin sauki ya bata kudi tamaida ma zinariyar mace da ta sakota agaba wanda inbandan kawarta hajy ramatu tanacan tana nema mata alfarma ba da bata san ya zasu kare ba ahaka ma yanx kwata kwata bata fiye barin wayatta a on ba aranta jira take inta amshi kudin ta biya, in 2-3 weeks intaga basu dauki yarinya agidanta ba zata aikata mugayen plans inta na batar da ita gabaki daya inyaso tafada wani duniyar ma baidameta ba dan tasa aranta cewa bazata taɓa rike ayaanah ba. wani dan uban wanka taci da zimman yau zata fara nuna wa ayaana soyayya na musmn dan sabida ta samu karbuwa awajen bappa zaidu, tun safe kuwa tafara aikata haka taje ta tashesu lovingly sukayi wanka akazo akaci breakfat duka dinning table like one big happy family har sultanah suka wuce makaranta.. dake bappa zaidu na shirin tafiyarsa bai fita agidan yau da wuri ba, haka tabishi har sashensa ta dinga kawo masa salo kala kala na soyayya wai danta nuna masa ta shiryu shide yanata mamakinta aransa musmnn datace mai zata gaya masa asalin meya tunzirata tay ma ayaanah duka ranar inya dawo. niyyarta shine ta shimfida masa karya kmr yadda tama maheer ranan, sai acikin karyanne zata tagabatar masa da asalin buqatun ta na bukatar karban kudin biyan asarar da tayi da wayo wanda tana da yaqinin inta lallabesa atake zai bata dan wnn kudin tasan bakomi bane awajensa. shiduk bai gane wann salon nata ba but deeply in his heart yasan wann rawan jiki da kirkin datakeyi musu bazai wani daure ba. Bayan duka yaran sun watse schll mai aikinsu siddiqace kawai take kulawa da ayaanah a daki, while ita kuma ammi babba tana taya bappa zaidun shiri harya gama yasaka wata dark navy blue very expnsive men voile data masa mugun kyau yayi adonsa yau bana kadan ba, yanata haba haba ya gaya mata zaiy tafiya sai aka kirasa awaya daga office sai gabaki daya yabi mance bai gaya mata ba har kuwa sukay sallama yafice agidan agaggauce, saida driver ya wuce dashi office yayi signing wasu muhimn files snn ya wuce airpot within like 5minute su ammi qarama da sauran team din duk suka taho jirgin 10am sharp ya lula da su kasar waje. sosaii ammi babba ta shirya tarbansa yau da yamma, haka ta saka mai aikinsu taje kasuwa ta siyo musu fresh fresh manyan dakwulan turkey da spices tazo dakanta tay aikinsu tasha wahala har da kiran anty safeera koda zata gaya mata sunan spices da ammi karama take sawa dan tayish yay dadi kamar nata duk dan ta samu shigewa zuciyar mijinta da maganan karban kudin nan tayi ta huta da jarabar zinariya. bakaramin wahala tasha kafin ta girka abincin yau ba ,dan saida akaje mata kasuwa neman spices din da ammi qarama take using a abinci kafin ta kammala wasu abubuwan, tay su fried rice, tasaka su hanta da kayanykin lambu, turkey dinn nan kuwa aka raba biyu daya aka soyasu, sauran kuma akay stew dashi dayaji lodin mangyada da maggi da uban barkwano. kafin ma tagama aikin gabaki daya ta galabaita harma bata samu lokcin kula wata ayanah agidan ba. 1:30pm ta kammala komi ta shiga wanka tay sallah snn ta kwanta domin hutawa. trout wayarta a kashe yake dan batason ta kunna bare zinariya ta ishsta da kira dan haka kwata kwata bataga text messg din da bappa zaidun ya aiko mata ba bayan har sun sauka a kasar waje. baccinta ta shara me lafya ta farka wajajen uku saura ta samu har sultana ta dawo daga schll taci abinci tana zaune tare da ayaanah adaki suna hirarsu na yara, ta tsani taga sultana tana kawance da ayanaah amma kuma wnn karon babu yadda ta iya saita kyalesu, iyaka instructing inta kawai tay akan idan su maheer suka dawo daga schl ta kai musu abincinsu daki sabida tafiso ace yau ita daya zata tarbe mijinta akan dinning da uban girkin data shirya masa irinna ammi karama dan yaja santi suyi maganan kudi tana gama instructing din sultana ta koma dakinta tacigaba da bacci batare da ta kunna wayartan harynzu ba daga can kasar waje kuma a hotel daya dukansu suka sauka daga dakinsa saina ammi karama saina sauran mutanen ahaka ajere. wanda wanka kawai sukayi suka fito suka tsunduma hidimar daya kawosu tun around bayan asr. ganin gidan was soo boring yasa sultana tajawo ayanah suka fita can waje tabayan shades in gidan suka zauna agaban pool tanata bawa ayaanah labarin school dinsu, daga bisani sai taje kitchen ta debo musu dakwalan namomin turkey wanda aka soya har pieces uku manya tana kawo tabawa ayaana guda daya, suka zauna sunaci atare suna hirarsu na yaranta ammi babba bata farka ba sai can wajajen 4.30pm agurguje taje tay wanka tay sallahn asr snn tasake rabza wani uban kwalliya ta canza kaya ubansu da niyyar zuwa warming in abinci dan tasan duk tsiya 5-5:30 haka bappa zaidu zai dawo. koda ta shiga kitchen taga yadda aka debe naman bakaramin baci ranta yay ba duk ta dauka me aikinsu ne siddika ta kwashe mata nama ranta a dagule tay warming tashirya tray wanda zata kai dinning sai kuma ta fasa tawuce sama da niyyar zata gwada kunna wayarta tunda yamma yayi. tana kunna wayar kuwa abun afarko datagani shine sakonsa wanda atake atake idanunta yabi yay jazurrr da fushi dan har wani hucin bacin rai takeyi tamiƙe tsaye ta wuce kitchen din danta kwashe abincin kawai ta zuba a fridge kafin ta dawo daki taci kukanta na uban asarar effort da lokacin ta datay wajen tsara masa abinci . aganinta wann ma walakamci ne sosai da zai wuce har wata kasa bai sanar da ita ba kuma tunda taji batun kungiya tasan babu shakka da ammi qarama akaje har wani duhu duhu take gani akan hanyarta na isowa kitchen lokcin kuma ayana tashigo gidan da sauri debo ma sultana ruwan sha kenan sabida shakewar datay awaje, tazo da sauri harta debi ruwan a cup zata juya suka ci karo da ammi babba abakin kofa gabanta yay mummunan fadi ta saki ruwan akasa ganin wani irin kallo da ammi babban tamata musmn ganin hannunta baja baja da maiko da wani irin hatsala tace kan uban can... dama kece kike kwashe min nama na kinaci dan bura ubanki???? hawayen tsoro ya fara zuba a idon ayaanah zirrr bakinta ya fara rawa rawa zatay mata bayani, da dukkan fushin datakeji ta daga hannunta sama zata falla mata wani hatsallalen mari mai cike da tsana tana daga hannun kuwa taji an kira "mummy" da karfi ata baya dasauri ya shigo ciki tare da riƙe mata hannu.. SHARE....... [19/11, 17:26] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ⏯️2️⃣5️⃣💫 Tunda taji anrike mata hannun tatsaya cak tareda juyowa da uban sauri, wani irin kallon juna sukeyi har ya shigo cikin kitchen din tana ganin ibaad ne tawani fauce hannunta anashi dawani irin hucin tsana me zafin gaske, ibaad yay sama da idonsa yana kallon kwayar idanunta bayabo ba fallasa yace mummy lafiya meye faru, metayi kuma? wani irin zazzafar huci ta saki tanamai hararsa upandan tunma be gama rufe bakinsa ba cikin hatsala tace "me kuwa zai faru banda satar nama da na kama wann walakntacciyar yarinyar tana min... da mamaki yace sata kuma amma mummy..sai kuma yay shiru baice komi ba ya juya yana kallon ayaanahn data dan sunkuyar dakanta can kasa tana zubda hawaye sosai jikinta na mugun rawa rawa. muryansa na fita ahnkli salon rashin son ya tsoratata yace "..ke kuma meya kawoki nan? lumshe idonta tay dan bata san da kuka ya kufce mata ba ahnkli muryanta na rawa tace "ruwaa..a kawai nazo debewa ni wallah ban mata sata ba ."..zai magana da mugun sauri ammi babba ta karakawo hannu zata jawota gaba danta falla mata mari yasake yin wuf ya rike hannun yace mumy pls wait mana let her answr all the questions dan Allah,"...yana sake mata hannun ransa abace yakara kallon ayaanah yanamai tuhumarta akan abunda ya kawota kitchen din,..duk ta rude sai takasa bashi kwakwarn bayani tana kuka itade cewa take bata dauka mata namanta ba".. a mugun masife ammi babba tace "ibaad bangane kana wani tambayrta ba, nayi maka kama da wacce zata maka karya ne? okay naa pls lets look at her hands tunda baka yarda da ni ba..ahaukace takamo duka hannun ayanahn tanamai nuna masa maiko maikon naman, amugun zafafe tace kagani ko? inda ba namar tazo sacewa ba ta ina wann maikon zai fito? toh wallh walh saina miki shegen duka, dan ni gidana ba amin sata, kuma ba'a min karya, saidai kikoma can kauyenku inda kika fito da wann mummunan dabiar taki ta mayunwata barayin abinci, ai inma kwadayi kikeji saikizo kicemin wanda nabakin ne bai isheki ba, i will undrstnd you dan nasan babu a house, gidan miji babu tabbas, makwabta sai ɗaiy-ɗaiy..amma tunda kikace ke satar abinci zakiyi agidan nan toh wallah saina ci ubanki kuma bazan taba kyaleki yauba har sai anbiyani nama na da kikaci... ayaanah tafara kuka sosai har tana jan shsheka cikin rudewa tace "Umman sultana kiyi hakuri ni wallah ban miki sata ba ruwan sha fa kawai nazo debawa zan kai ma sultana.. tace "da Allah kimin shiru, bakin samu ana bin bayanki ba?last week kinmin asarar dumbin kudina anbi bayanki, yanxu kuma wato bari ki tsiromin da halin bera to badai agidan nan ba, yau ko abiyani ko kaf masu daure miki gindin suzonan sugani snn suji cewa ke babban barauniyace kuma makwadaicya... kuka kawai ayanah takey dan duk wyannan maganan ji take kamar sun mata nauyi.. ibaad yace" mummy dan Allah kiyi hakuri..if u cant let her explain herself properly atleast let her apologise to u" ya kalle ayanan ransa a mugun bace yace "ke kuma mekike jira da bazaki bata hakuri ba tunda ai naman kikazo sata saiki bata haquri ...ayaana ta kara fashe masa da kuka batace komi ba ta tsuguna kasa cikin masa biyayya tace "yace ince miki kiyi hakuri. wai bazan kara ba.. ammi babba tace kan facalin bala'i wato shine ma yace kice min inyi haquri?kuma ma bazaki kara meye ba..ki fada da bakinki...kowa anan ya shaida cewa ke barauniya ce ihun datake mata yasa sultana tafara shako muryansun daga kan stairs dan already tafara tahowa dubata, sai ta tsaya cak idonta ya ciko da hawaye ata bakin kofar kitchen din tanamai jin bakin tsoro karta shigo ciki asata ta fadi gaskiya yaa ibaad yasan ita ta saci naman ya casata... ihu ammi babba take ma ayaana akai tana cewa ki fada masa da bakinki cewa sata kikamin..ke barauniya ce..say it ryt now! ayaanah tana kukan sosai da wani irin taurin kai tace nifa wallah ban miki sata ba..ni ba barauniya bace...ai ban dauka miki abunki ba... da mamaki ammi babban tace ohh dan ubanki karyan zaki ci gaba damin? toh wllh inhar baki furta cewa kinmun sata agabansa ba yau dinnan sai anbiyani nama tareda dukkan wasu abubuwana da kike min asararsu ai ba ubanki bane ya bani su... haka kuwa ayaanah taki sam ta furta komi sai kuka takeyi daga tsugunen daf da shi ayayinda kukantan yake daga masa hanklinsa yanasamai rauni taciki bana kadan ba.. wani irin ruwan balai take saukar musu tana cewa ''ko abiyani nama na kona miki dukan mutuwa, shegiya makira kawai barauniyar abinci, ke abubuwan ma sun miki yawa wai shege da hauka...if u want me to forgive u just open ur mouth and admit it cewa ure a big thief..ole..oloriburuku barauniya...young anini... tanakan maganan ayanah na tsugune agabanta tanakan kuka itama sam takiyi shiru sai cewa take ni ban miki sata ba wanda hakan bakaramkn dada mugun hatsala ammi babba yakeyi ba... can cikin lumshe tare da budewa da comanding voice dinshi me sanyi yace mummy please is enuf. fuskarsa a dore yabi yakalle ayaanah yace ke tashi kibar nan wajen ynxn nan.. da wani irin mugun gudu ayaanahn ta miƙe daga tsugunen ta fita waje tanata kuka sosai harta tawuce sultanan abkin kofa ma bata sani ba, can waje gaban pool din taje ta tsuguna tanata kuka tanajin kamr ta gudu ta koma wajen ummanta ruwan masifar ta dawo akansa tana kallonsa kamr wacce zata falla masa mari tana huci "'and what was the meaning of that ibaad? kai waye da zaka ce min enuf agaban yarinya ...bayan kana kallo yarinya tana karya kiri kiri zaka kuma wani ce mata ta tashi ta tafi dan tsabar ka rainani ko? hmm ko da shike ba lefinka bane, uwarka ai ita take mulki agidan nan shiyasa kaima kaje har kauye ka kawomin wata sabuwar annoba fitinanniyar yarinya barauniya, wacce a kwana biyu kawai da tazo saida tabarar min da abuna dat is worth 10million naira, yau kuma gashi tahau tsince min nama acikin abinci.. toh wallah wallah tunda abun naku rainin wayo ne ko ka biyani kudi na ko in ma yarinyar nan dukan kudi na inyaso saika kira uwarka kace mata tasaka bappanka yasake ni yau ya aurota..yan bura uba kawai macuta...inka ga maganan nan tawuce toh wallh biyana akayi inba haka ba kuwa saidai kafitar min da barauniyar nan agida na yanxu, ni bazan iya ba, ga asara, ga sata da karya, ga uban raini, haba da wanne zanji, inde bazaka biya ba tou muzaba mugani saidai in bazan kara hada ido da yarinyar nan agidan nan ba wallh sai na mata dukan million goma tare dana kudin nama da sata.. sosai idanunsa yay jaa yana jin ammi babban harta gama balbalin bala'inta akansa muryan sa adan dakile yace mummy toh kiyi hakuri.. azafafe cikin katsesa tace wallah ni ba uwarka bace dan kuwa bakasan darajata ba.. cikin lumshe ido da budewa yace okay fine nawa ne kudin naki. i will pay u back..amma dan Allah karki tabata...her medical condition is quiete... tace "i do not care abt that stupid conditon of hers, banason ji, in taga dama ta mutu mana nina kawota duniya ne ehhhh?..aini bakasan halin da tasaka ni aciki ba dake ni ba uwarka bace duk bai dameka ba..if u want her to breath in dis house u shud just pay my money ryt now. ahnkli kuma a dakile yace okay..shikuma naman nawa taci miki.. ....cikin yatsinawa tace dubu dari cass na saya turkey dina, kuma duka za'a biyani...baice mata komi ba yaciro babban wayar samsung dinsa daga cikin aljihunsa ya bude daya daga cikin microfinance app dinsa da kwanan nan akayi legalizing masa yasa biometrics nasa for swift transfer, acct din na buduwa Allah yaso shi sai yaga cassh limit din transfer dinsa ksan 15million naira ne kacal sumwhat beyond what she is even asking him for. idonsa nakan wayar yace"wani banki ne? wani rau tay da idonta looking desperate nd very wicked babu dandanin kunya acikin kwayar idanunta tace masa" "zenith bank..yace ok acct number, acikin sauri tana yatsinawa tahau gaya masa digits inta yana rubutawa har snn full sunanta ya fito atake atake yasaka mata cak cak kudinta dats 10million 100k yana gama nuna mata receipts taga kudin yashiga atake tajaa masa wani dan banzan tsaki tace..mtsw aikin banza aikin wofi,.. ka kyauta makanka, danni wallah gaba takaini gobarar titi a jos, daga nan inkunga dama kucigaba da daure mata gindi tana abunda taga dama agidan nan nide wallah bazan taba daukar wani asara ba...nd pls if u want to test my patient ibaad kaje kadau wayarka ka gaya ma kawunka ko uwarka cewa kabiya ni kudina, nikuwa zan dawo maka da kudin amma wallah wallah ibaad, duk abunda nazo nayi ma yarinyar nan kasani kaine ka jawo. wani uban tsaki taja masa snn tabarsa awajen yana tsaye baice mata uffan ba cikin shanye bacin ran dake cinshi a kirji yafito yana tafiya calmy da duka hannunsa acikin aljihun sa,yana steping wajen kitchen din kuwa yakalle sultana agefe ta rakube da jikin bango tanata matse ruwan hawaye zuciyarta na bugawa da sauri sauri suna hade ido ta dan firgita, fuskansa a mugun daure yace "ina ayaanah take?muryanta na rawa tace tafita waje inaga tana can wajen pool tana ku... ...tun bata karasa gaya sauran ba yadauke kansa yanufi wajen pool din shima walking very gently kamar ba abunda ke damunsa samu tay tadukunkune kanta waje guda tana rabza uban kuka, dan babu abunda takeji arnt kamr ta gudu taje wajen ummanta ynxu. kuka takeyi abar tausayi tabi tacusa kanta atsakankanin cinyoyinta har ya iso wajen bataji steps insa ba saida taji qamshi tare da dirar inuwarsa akanta snn ta dan dago cikin sauri, suna hade ido tay maza tamiƙe tsaye da hawayen a fuskarta, jikinta a sanyaye sosai. shide baice mata komi ba sai tabita tsuguna kasa agabansa da ladabi itama tay shiruu. idonsa akanta yace keee kin taba cemin kinason kici wani abu agidan nan na hanaki? cikin giragixa kai da muryan kuka tace mishi aa..adan masife yace toh uban meyesa zaki je har kitchen inta ki daukar mata nama, ke kika aje ne da zakije ki dauka? nd when has dis nonsense start.. hawaye na zuba a idonta tace wallah ni ban dauka mata komi ba.. yace "Dont u dare lie to me. jin yadda yafada hakan da bacin rai yasa ta kara fashe masa da kuka me sanyi cikin controlling emotions dinsa yana kallonta anitse yace "inkin san kinyi abu marar kyau, just admit it.. bawai kina yin karya ba. dan da ace baki dauka ba ta ina har hannunki zai samu maikon namanta?ni bana son karya. i hate lies in any form... tana girgiza kai tace amma wallah ba karya nake maka ba.. batare da ya daga maya murya ba yace ohhh just shut up ina magana caraf kema kina amsawa irinke gaki me taurin kan nan ko? to ai me taurin kai baya sata..dan shiru yay.. snn yakuma cewa kee kalleni nan. hawaye na zuba a idontan ta dago ido ta kallesa "yace kinaji, araunce tace masa ehh.. da wani irin stern voice yace dont you ever..kar inji ko na sake ji ko ma sake ganin kin sake taɓa abun wani, inde abu banaki bane just take ur hands off it idan ba hakaba nidakaina zan miki shegen duka agidan nan..nd when ever ure wrong just admit it, nd shut up...ki tashi kiban waje kar kuma na sake ganinki kina kuka anan wajen.... tana zubda hawaye sosai ta mike kanta na kallonn kasa jikinta a sanyaye ta doshi kofar main mansion din tana budewa ahnkli kuwa caraf suka hade ido da maheer tare da sultana suna saukowa kusan atare.. wani cak ya tsaya da sultana abayansa dan already yazo ya sameta tana kuka anan ya tuhumeta shine ta gaya masa cewa ai mummyn su ne tay ma yaa ibaad da ayaanah masifa wai akan dan ayaana ta dauka mata namanta a kitchen ynxu.. cikin idanunta dake fidda hawayen ya kalla tay saurin sunkuyar dakai kasa, tuni jikinta ya bata hala shima yaji komi shikennn yanxu kowa zaina mata kallon barauniya. wani sabon kuka taji yaxo mata batace mai komi ba ta wuce sama da sauri tay sashensu tanajin nauyi da kunya sosai .. tausayinta yaji ya kamashi da can har zai fita waje ya same ibaad din dan yaji sauran bayani saikuma ya fasa kawai yabi bayanta dan ya lallasheta shortly after sun wuce sama shikuma ibaad ya dawo gidan room dinsa direct ya wuce ya zauna abakin gadonsa jin kirjinsa na masa zafi sai ya shafa fuskansa ahankli cikin rasa gane abunda yake masa dadi. cikin raya wani abu aransa ya dauki wani sabon atm card dinsa da ake yawan saka masa school fees dinsa aciki ya saka a wallet dinsa kafin nan yabude closet dinsa ya canza kaya zuwa wasu casuals masu kyau snn ya dau key din mota da sauri yay waje, within few minute yay driving kansa out of the mansion zuwa wani katon exclusive unisex boutique... daga dakin kuwa sultana sam takasa zuwa kusa da ayanah sabida guilty consience najin cewa itace me asalin lefin ita sato naman sukaci tare, kuma har ga Allah tana tsoron ta fadi gaskiya agaban yaa ibaad sabida bata kaunar ya bugeta ko ta shiga red list insa na makaryata agidan. she cudnt help but to feel guilty nd sad, agefe taja ta tsaya tanata satan kallon ayanah yadda ta matse kanta acan dungun gado tanata kuka ahankli maheer ne ya nufo inda take yana kallonta da tausayi har ya zauna agefe daf da ita bata dago fuskarta ba. muryansa na fita ahnkli da sigar lallashi yace "pretty one, zaki iya min magana "can we talk? wani uban shiru ta masa tanakan kukanta saida yakara memeta hakan snn ta gyada masa kai yana murmushi me sanyi ya kara matsowa daf da ita ahnkli yace toh prettyna pls gayamin meyafaru mana, ko ibaad din ya miki wani abu ne? idanunta na kallon kasa suna fidda ruwa ahnkli cikin muryan kuka tace"..aiyaqi ne yaji abunda zan fada, yace wai na mata sata yanata min masifa kuma wallah ni banmata sata ba.. jawota yay jikinsa yace shuhsh its okay, kidena kuka hakan nan kinji ko, ai sultana tagaya min iya abunda ya faru..so just chill ,ire iren wannan kananan mistakes din dama are bound to happen..shima i will talk to him zai gane cewa ba halinki bane its just a mistake ko? tana sharewa hawayenta tace "nifa banaso ka gaya masa komi ai ya riga yamin fada kuma nace masa bazan kara ba, kawai kabarshi .nide tsakanina da Allah ai nasan ban mata sata ba.. yace hakane pretty one nd dats what matter ynxu dai kidena kuka kishare hawayenki kinga ankusa kirar sallahn magrib ni zanje nay alwala then we wll talk later ko?. ahnkli ta gyada masa kai tanata mamakin irin kirkinsa harya fice bata dena kallon inda yabi ba.. yana ficewa a dakin wani irin shiru ne ya ratsa tsakaninsu da sultana..haka kuwa basu ce ma junansu komi ba, ayaanah tagama share hawayenta ta tashi sum sum ta shiga bayi domin yin alwala...cikin rasa nay sultana sai tafice a dakin ta koma can dakin quest dinsu tay nata sallahn awajen ta cigaba da zama dan batasan ta ina zata fara bawa ayaanah haquri ba..she neva had any close friend or sister, duk wnn abubuwan datakeji na quilt da tsoron fadin gaskiya danta wanke wata yau ne tafarajin jinsu aranta dake duk zamanta da causin sisters din nata baifi insunje weknds a family house ba kuma dama da kulthum kawai tafiye yin magana. Dagata dayan bangaren kuwa tun biyar da rabi zainab Arifa tagama daukar wanka ta saka wata xpensive saudi arabian abaya classy handwoven frm safiya abdallah of saudi, shikadai kawai ta siya jiya da suka dawo daga 5days business trip to paris din da sukaje ita da babanta, daga wnn bakin abayan sai sabon bag pack dinta na school data dawo dashi, she feels like she needed to buy clothing gifts nd more chokolates da zata bawa kawayenta rukky da nala tsaraba dan haka yamma liss taci wani irin kwalliya da sabon abayan ajikinta,only herself and her closest two maids wato elizabeth da aqeela zasuje wata private boutique dan ta siya kayan tsarabtanta acan.. daga ita sai driver a katoton benz jeep, maids dinta kuma suna biyota a wani motar shima benz din ce amma ba jeep irin nata ba.. tunda suka kamo hanya idonta yake stiff akan customised wayarta tanakan daddanawa time to time haka tana yagar chokolate dake gefenta tana kaiwa baki.. wajajen 6pm aka iso dasu gaban unisex boutique din har snn ta daga ido jin sun tsaya, expensive original designer mall ne just few cars are packed outside da basufi guda biyar haka ba she likes coming to this place sabida it has great customer service kuma babu tarukucen hayaniyan yaran kananan millionaires gashi wokers din suna treating customer kmr royalty, a treatmnt she soo much adore on her self. suna tsayawa maids dinta suka sauko da sauri elizabeth ta bude mata mota muryanta kasa kasa tace "kishiga ciki kigani idan customers sunfi shida aciki just come back here lets move nafasa shoping din, then you wil oder evrythin for me online idan munkoma gida. cikin ladabi Elizabeth tace yess maam. snn tq shiga ciki taje ta samu kusan mutane takwas ne ma acikin mall din biyu yan mata sauran kuma duka maza but she was stunned to see ibaad among them kuma yana tsaye ata sashen mata... tun kafin su hade ido dashi tay sauri ta dawo waje har jikinta na rawa ta kwankwasa ma zainab arifah windon mota wanda saida ta ja mata aji ma kafin ta bude.. tace "excuse me maam' batare da ta kalleta ba tace "what is it...spill.. quickly.... cikin gyaran murya elizabeth tace i have both gud news nd bad news maam... batara da ta kalle ba tace "really...okay bad news first.. elizabeth tace okay maam i am afraid yau fa mutane takwas ne acikin store din cikin yatsina fuska zainab arifah tace ohhh gosh...and the gud news?... elizabeth tana murmushi tace "Ders someone inside that i think u may be intrested to see. da mamaki zainab arifah ta juyo tace...and is that person my father? ....tace noo maam wanann mutumin na hoton dake gaban mirron ki ne fa wanda har yazo ranar kukay dinner?? da wani irin gwalo ido tace'you mean ibaad? ..elizabeth ta gyada kai..wani jan ajiyan zuciya zainab arifah tay tace "okay come quick, xoki ban jakana akwai pressed powder aciki, nd is my face okay? the shadows, the coutour, the blush..look at me dakyau..ina aqeela? aqeelan tana matsowa tace u guys shud tell me did i look beautiful...my lips okay? nd what abt my dressing...oh my god cant believe ibaad is in here...cikin bude ido da lumshewa da wata irin shauqi ahnkli tace i can wait to see him, ina ce dai nayi kyau?? zuga kyanta suka hauyi dan sunsan inba haka sukayi ba bazata sauko suje ciki akan lokaci ba. elizabeth ta kawo mata jakarta ta ciro original fenty-X lead base made refined powder takara shafawa a fuskarta tay wani irin dau farin fatar tan yakara fitowa sosai hannu ta miƙa wa elizabeth ta rike kmr yar sarki snn ta sauko kasa ahankli bisa kan 6inchess bouchra jarrar high heels dinta in shiny silver colour da dan karamin luxury side bag dinsa da yay complemting bakin abayantan sosai. ahnkli take takawa suna binta a baya kamr wata yar sarki, wanda tun kafin ma sukai kofar wajen gabanta yake dukan tara tara dan ita kanta bata san wani irin mahaukacin ciwon so kwakwwlrta yake ma ibaad ba, he feels like the air she is breathing ryt now..dan tunda akace yana ciki sai taji gabaki daya bata da wani sauran nitsuwa ajikinta gabaki daya.. ata fannin ibaad din kuwa tunda ya shigo store din bai dauki komi ma kansa ba iyaka ma ayaanahnsa kawai yake tattara kayan sawa, dan gabaki daya tunanin ayaanahn ne ya gama cikke masa zuciya da kwakwalwansa, he feel much more guilty each time yaji ammi babba tana mata ihu dawasu irin walakantattun kalamai..sai yana ganin kamar hala duk lefinsa ne dayay shiru ya kyale ma su bappa zaidu aikin kulawa da ita while shi baida ma lkcin kansa.,duk sanda ammi babba ta zagi ayaana har ransa abun yake qonasa, nd he is very sure is bcos she have nothing of her own agidan, komi ara mata akey awajen sultana shi yasa har akelaka mata sharrin sata take kuma yawan zaginta da sunan walakntaciya tare da kaskantar da ita akan kudi da wasu irin mugayen kalamai na cin fuska da gorin talauci.... Da abubuwa dayawa aransa yashigo wajen, nd he picked mostly ready made wears ne wanda yasan zatana amfani dasu ne atake, 21 pieces of items sets da yasan zasu iya cika atleast 5 shopping bags. "abayas, inner wears, hijabs, shoe, casual wears, dana cream nd personal cares. attendant din dake binsa abaya tana tayashi yana gama picking komi dayakeso tagama tattarawa masa duka kayan. sungama kenan zasuje wajen biya yaji antaba shi akafada slightly yana juyowa suka hade ido da zainab arifah tana wani irin murmushi tace"Hi.. surpise to see me?yamata kallo daya cikin dauke idonsa yace "nop" ..nervously tay giggles tace well nikam i am suprise to see you musmn ma anan sashen mata..so, how have u been?ashe ka dawo gari shine banji labari ba, nd u dont even pick my calls..yamata shiru baice komi ba dan normally in rashin mutuncinsa ya tashi u go talk tire har kagaji bazai kulaka ba ...babu shiri ta fara zuba masa surutu tanamai tambyarsa abunda ya kawosa nan and who he is shoping for..harda zagewa wai zata tayashi, daga haka yafara amsata daddaya..karshe ma yace mata yagama siyan abunda zai saya gida zai wuce ynxn nan kamar mayya haka ta dinga binsa with queastion upon question har yakai sashen maza, ya dauki one pieces of perfume dama yanata neman turaren da zai rike guda daya as his own personal signature sai caraf kuwa yaga _xerjoff naxos_ of Xerjoff’s 1861 collection, which is inspired by Italian heritage anyishi da pure notes of Tobacco leaf, Vanilla, Tonka nd bademorth, asalin turarene na namaza daya amsa sunansa turare yana da wani irin nanniyar masculine scent mai kama jiki da jimawa acikin kaya da tunani. saboda tsadar turaren yasa bai kara daukar wani abu bayanshi ba duk surutun da zainab arifah takey asking him series of questions abt his shopings nd travels bama ji yake ba har suka kai kan counter aka fara hada masa kayansa in difrent bags sai kallon kayan takeyi sounding confused take cewa "is it for ur sisters? ai kasan nima kanne na ko?toh meyasa bazaka jirani na kara musu da nawa gifts din akai ba inyaso sai muje gidan atare mukai musu.. shareta yay yaki kuma ya mata bayanin komi, amsarsa daga eh sai A'a.. karshe data matsa masa son sanin kayan waye sai yay saurin katseta da cewa sauri yakeyi zaije yaja sallah a masjid, haka tay masa taurin kai ta saka aka tarkata kayan biscuits da su chokolates aka kara masa akan kayan nasa aka bisa waje dashi, and she was soo pissed off da aka bishi dashi harmotan shikuma yay kyauta dasu atake awajen, duk da uban tsadarsu hakan kuwa ya bawa workers dintan kyauta bai tafi da ko daya ba. bataji dadin hakan aranta ba, ranta a dagule ta matsa ta matsa har saida manager na sales tay breaking normal protocol aka shiga computer aka dudduba mata sizes din kayan daya saya just to make sure wa sisters dinsan ya siya. luckily enuf ta samu duk kayan they fits safiya's age whom is his blood sister. sai dataga haka kafin nan taji sanyi ta sissiya abunda zata siya snn suka kama hanyar dawowa gida suna isa gidansun ko leke iyayenta batay ba ta kwanta akan makaken princess themed gadonta ta mika kafa elizebeth tazo ta rusuna kasa tana cire mata shoes din data hau kan gadon dashi, aqeela kuma tana unboxing duka kayan tsarabar tana shiryasu in a more fancy gift bags, while ita tana kwance tanata kirar layin mujaheed all the way from south africa dan ya kara tabbatar mata if safiya is around that size and age, hira kadan sukayi da mujaheed din dan dama mashi kawai take iya fadan komi, duk da dabiarta na nuna classisms daya mata katutu. anan yake sanar da ita cewa kakansu hajy mairo mai tuwo ma zata dawo wann asabar din. kusan saura 4days ma kenan. wani dan uban dadi taji aranta dataji hajy mairon zata dawo atleast she will get to spend more nd more time a gidan ran sartudays yadda taga dama batare da mamanta ta matsa mata ta dawo gida da yamma ba. kamar wata mayya haka saida ta siya wani expensive botle na Maison Francis Kurkdjian Amyris Homme perfume, a Fresh, woody, and very refined perfume. which According to Viora London is more classic Parisian ambrosia. perfect for sum one who is polished, intellectual and quietly wealthy kamar ibaad inta. da wata apple smart watch da niyyar kai ma ibaad su kyauta ranar asabar intaje tarban kakanta hajy mairo mai tuwo. gani take tunda bai karban ma sister dinsa dukkan tarkacen chokolates inga ba ai dolene ran asabar ya amashi wayann kuma yasaka ajikinsa. kafin ta gama waya da mujaheed maid dinta sun rage mata rabi daga kayan jikinta daga nan tashi kawai tay taje wanka, tay sallan isha ta tsalleka magrib sabida kyuwa, fav coffe dinta kawai aka kawo mata yaji madara tasha snn ta jawo computerta ta cigaba da karatu.. Daga nan gidan bappa zaidu kuwa ibaad na dawowa gida ya samu already maheer yana jan sallahn magrib a masjid dan haka aje bags din shpping din kawai yay akan gadonsa yay alwala yawuce masallacin shima ya jonasu ayanah tana zaune a daki da tunanin irin saukin kai da kirkin da maheer ya nuna mata a case din satan nan, wanda har wajajen bayan isha kuma sultana bata leko dakin ba, ita tun tana fushi da ita harma abun yazo wuce mata, ganin ita dayane a dakin yasa tafara tunanin yin wanka... dede lokacin an gama sallan isha'i kenan ibaad ya lallaba yashigo dakinsa inda ko taba bags din shoping din baiyi ba saiga maheer nan ya tura kofar dakin da sallama ya shigo kai tsaye. idonsa kuwa na sauka akan shoping bags din yace woahhh damn..so may shoping bags.. and what are all these for? kuma kayan yan mata...wait man..did u go for shoping witout me.. ibaad yanakan cire takalminsa yace yeah, is for the girl.. maheer yace "what??amma meyasa? i tot sultana had enuf kuma she is ok dat they can share..ko dan sabida abunda yafaru dazune shikenan kuma kaje ka siya mata kayan sawa ibaad zai magana maheer ya hade ransa sosai yace...look ibaad ayaanah fa yarinyace..nd so what if she took a piece of meat frm a pot..wann halin kowani yaro yanayinsa gigin kuruciyane ba dabiarta ba..i think both you and mummy are overly reactiive over this girl's issure, toh meye aciki dan ta dauki nama a kitchen taci? cikin dakatar dashi ibaad yace "Dat is the problem maheer..i do not want her taking food or things..weda freely or stolen. beside i am very sure bata dauki wani nama ba, ka ma dena cewa waita dauka, dan nasan wallahi bata dauka ba. baki bude maheer yace" 'harfa wallahi kakecewa.. hmm okay, tell me, why did u scold her then.. calmly yace "i know why snn banason muja wani dogon surutu anan kawai kayi hakuri inhakan did not sit well with u. amma dan Allah kana duba condition inta..wancan karon ma kusan hakane ya faru yarinyar nan tun batagama farfadowa da jimami ba tazo gidan nan snn tasake shiga wani damuwa, nd then jiya ne kawai muka dawo da ita daga asibiti after spending 7 days in admission sai kuma in sake zuba ido adaketa akan namar da batama dauka ba? cikin sauke ajiyan zuciya maheer yace "toh naji, hmm but you dont have to pay mummy with cash you knw.., sultana tagaya min duk yadda kukayi,she asked u to pay for damages nd u sent her the money, ibaad,..dat was rash nd stupid of you..in ita mummyn bata da hankali sai kai ka biye mata? yau in kuma baba yaji wann maganan me zakace masa?..i get that u want to protect her at all cost amma badai ta haka ba....kaima fa kasan halin mummy, farkon xuwanka gidan nan kaima batay kkrin kawace kudin abincinka agidan nan ba ne?.. son zucyarta yay yawa, inkana biye mata wallah sai kaga ta dawo da hakan kamr wani hanyar cuta da caca. dan haka ni zanje in ce mata ta maida maka kudadenka kawai yanzu nan ko wallah na hadaku duka da baba. juyawa yay zai fice ibaad ya riko hannunsa da sauri da fuskan magiya yace maheer please Dan Allah kabari..i know what i am doing. kuma nasan inda kaine a position dina zakayi abunda yafi haka, kai bakasan ya mukayi da mummy dazu ba...i desprately want this girl to have a small moment of peace ne shiyasa ma nabada kudin bawai dan bani da hankali ba, please kaji tausayinta mana duk abunda ya faru da ita abaya akauyensu is still taunting her emotionly nd she is sick. wallah i will give twice as dis amount dan kawai a kyaleta, inkuma bawai so kake kajawo mata wani fitinan da zai saka ciwonta ya dawo full blown heart failure bane dan Allah kabari. let bygones ne bygone. let ur mum have peace in her marriage too, tunda na rabasu lafya pls karkay involving bappa aciki just let it go for the sake of the girl. kallon cikin idon ibaad din maheer yaketay all this while yana reading all the sincerity dats coming out of it.. idonsa atake yay jaaa jikinsa sai yay sanyi sosai. ahnkli ya kwace hannunsa ana ibaad din yace "okay fine..for the sake of the girl, amma badan haka ba da wallah bazan kyaleta da kudin nan ba...excuse me!! yana fadin hakan yay waje jin hawaye na tarowa a idonsa yana shiga dakinsa ya zauna abakin gadonsa dan jiyake zuciyarsa na masa wani irin zafi sosai da sosai daga bisani ya tashi yay wanka da niyyar zai kira ibaad ya rakasa gidansu abdl gaffar suje sharply ya amshi assignmnt dinsa ya dawo gida yayi. #SURAYYAHMS idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [20/11, 20:54] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: Susum writer: ⏯️2️⃣6️⃣_ABUNDA KE ƁOYE💫_ _Surayyahms_ https://www.arewapen.com/book?id=68b893fa83afa58b60006705 https://chat.whatsapp.com/HBrDJW5WI7h7uwSbRg77tf?mode=hqrc https://vm.tiktok.com/ZSH3X6SPhYWXw-nxc0O/ wajajen 8.30pm maheer ya kammala wankarsa yafito direct ya tsaya atagaban gadonsa kuqunsa daure da thick white towel da wani dankarami daya riqo ahannun shi yanamai dabbing ruwan jikinshi slighly, wayarsa dake kan vanity table ya daga yana daga tsayen ya rubuta short text mssg ma ibaad akan zai rakashi gidansu abdl gaffar ynxu, yana gama tura masa text din yawuce gaban standing mirror yana kallon kansa a madubi not giving much tot ma yadda yaga duk ya xube kwana biyun nan yay kwafa kafin nn ya jawo kayan shafe shafensa yahau shafawa a smooth healthy skin dinsa ya taje kansa yay fess.. sharply ya saka wasu kananan kaya da hadadden jacket akai yafesa turarensa me qamshi kafin nan karfe tara yacika har ya fito waje, kai tsaye yaje ya bugawa ibaad kofarsa, yana tsaye awajen after like 7 min sai gashinan shima ya fito sanye da rigar sanyi ta hoodie ajikinsa irin clean pure white colour innan da wandon blue jean da white sneakers duk sunyi matukar kyau har bazaka iya saurin bmbmce waya yafi haduwa dan kuwa danyen shekarun samartakansu na nunawa sosai.. Suna ficewa agidan bada jimawa ba saiga sultana tayo sashensu, ahnkli take tahowa tana waige waige looking so scared but dertemined to come nd tell ibaad the truth dan tun dazu abunda tama ayaana ya hanata sakat yana samata fargaba... deciding tay gara kawai taje tagaya ma ibaad gaskiya inyaso ko dukan ta zaiyi still dai zataje tabawa ayanahn haquri halama taji tausayinta ta yafe mata. tun bata karaso kofar dakinsan ba taji kirjinta yana bugawa da wani dan uban karfi kamr zai fita,acikin dauriya ta tsaya saida tay tsayuwr kusan minti biyu kafin ta tattaro courage ta fara buga kofar ahnkli har saida ta lura kmr a kulle yake snn ta koma ta duba na yaa maheer shima ganin da alama duk basu nan yasa tasauke wani maqudan ajiyan zuciya tare da barin wajen da bala'in sauri, direct ta koma quest room din ta cigaba da zamanta anan cikin sanyin jiki da tunani duk hanklinta ba akwance ba musmmn inta tuna cewa ita tay satar naman, kuma ayaanah bata tona mata asirinta ba har awajen yaa maher tay shiru...all this feelings are very new nd weird to her, ko karatu ta kasa yi sabida damuwa cos she tot she cud have defended her too, sosai taji babu dadi aranta data bari jin tsoron ibaad datakeji ya hanata yin abunda ya dace wa ayaanah dazu. bangaren ayaanahn kuwa kusan komi ya wuce mata dama ita bamai saurin riko bace, she was calm abit musmn ma data shiga bayi ta watsa ruwan dumi ajikinta tay wanka tazo ta canza kaya. tun bayan iddar da sallan ishai tabi ta kwanta time to time haka abun daya farun na dawowa mata ranta but she still wonders haryaushe ne sultana zatadena buya ta dawo cikin dakinta ta kwanta, tadauki tsawon lokaci tana wnn tunanin har tazo tadena tunanin qaddarar rayuwarta dana ummanta ya dawo mata afresh wasu silent hawaye na zuba a idonta tanaji kmr mafarki takeyi ba gaskiya ba. inta tuna irin mugun halin baban ta, da kuma irin zafin dataji da addanta ta mutu sai kuma tay shiruuuuu thinking maybe duk abunda ya faru dasu hala shine musu mafi alheri. tama kasa iyayin tunanin makomar rayuwarta anan gidan musmmn tare da ibaad, da kuma mutane daban daban datagani wasu masu kirki, wasu mugaye. ganin tunanin zai iyafin karfin kwakwalrta sai ta dauki qur'anin gefen gadon ta mike zaune da pillow a kirji tarufe dogon gashin kanta da mayafi tahau karanta suratul Rahman ahnkli tanayi tanamai tuna nasihohin ummanta da na addanta game da rayuwa. tasan duk yadda akayi dolene kawai tay hakuri ta daure snn ta amshi sabuwar qaddararta, da wn sabuwar rayuwar, da kuma wayannan sabbin fuskokin dake zagaye da ita ynxu, duk dama aranta bata taɓa tsammanin hakan zai zo ya tunkareta adede wannan mayucin shafin qaddatararta bayan ta rasa addanta a duniyan nan ba. karatun qur'ani ta dingai tana hawaye tana kuma tunaninsu har saida taji sanyi snn ta aje qur'anin ta kwanta cikin sauke ajiyan zuciya mai nauyi.. gidan was quiete babu motsin sultana bare na ammi babba dan tunda ta amshi kudin ibaad ta biya zinariyar mace kudinta sai taji sakat, yau wuni tay a dakintan suna waya da babbar kawarta hajiya ramatu banda zage zage da kulle kullen makirci gameda tafiyar da mijnta yay da ammi karama babu abunda sukeyi.. wani irin zugata Hjy ramatun tay akan karta sake takyale fatima ta cuceta a banza duk tsiya ta sake karban million goman nan ahannunsa kota halin kakane dan ta huce takaici. bangaren su ibaad kuwa tunda suka fita wajen abokai ba su da dawowa gidan ba sai can wajajen karfe sha biyu saura na dare, they all came back very tired nd glad they went out dan spending time da sukay da abokan nasu awaje sosai yadan rage musu wani family tension acikin zukatansu... washe gari da sassafe tun kafin aje sallahn fajr sultana tay sneaking ta dawo dakin ta samu ayaanah nakan bacci sai tay maza ta cire kayanta tashiga bayi tay alwala bayan ta fito ne tazo ta tasheta akan tay sallah, kafin ayaana ta gama sauka daga gado taje tay alwalah tafito tazo ta samu har sultana ta fara nata sallahn sai kawai ta jonata itama bayan sun gama ne sanyin Ac ya buga ayaanah sosai ta fara wani irin tarin sanyi dayaki tsayawa, tun suna matsewa har sultana tafara jera mata sannu sannu dakyar ayaanan tasamu ta kwaco numfashinta tace mata ita ruwa zata sha ta kawo mata ruwa..nan kuwa sultanan ta fito da uban sauri danta neman mata ruwan dumi duba da anriga anhanata shan ruwan sanyi musn da sassafe. lkcin daf ana fitowa daga sallahn fajr ammi babba daga farkawan ta dinga kwadawa layin bappa zaidu kira akai akai kamr yaqi amma sai ji take akashe, wani irin baqar kishi take taji duk ya cika ta taciki ta kasa tabuka komi sai juyayi dan tun batason tasaka zarginsa aranta na kasancewa tareda fatima har abun ya fara samun waje acikin zuciyarta, sallan ma yau a daddafe tay shi tabita zauna akan sallayar ranta a mugun dagule tanata rubuta masa text message akai akai akan ya kirata tana son magana dashi. bayan sallanh fajr maheer ne yafara shigowa gidan da sauri sauri akan zai haura sama yay wanka yafara shiri dan yana da 8am on d dot test yana kuwa shigowa ya hango sultana da flask din ruwan zafi ahnunta tana sauri sauri, gyaran murya yay abazata tatsaya cak tay freezing musammn ma da suka hade ido dashi saidai ganin shidayane anan taji gara kawai ta fito fili tagaya masa gaskiya akan case dinta da ayanah inyaso shi sai ya ma yaa ibaad din bayani gameda abunda ta aikata ma ayaanahn jiya na boye asalin gaskiya karasowa tawajen sa tay da mugun sauri tun kafin ta fara gaishesa yafara tuhumarta me zatay da flask din ruwan zafi da sassafe, tuna masa tay cewa an hana ayaana yawan shan ruwan sanyi ne da safe shiyasa taje kitchen ta kawo na zafin.. cikin gamsuwa da hakan ya juya zai wuce ya haura dakinsa sai tayi caraf takira sunansa."ya maheer can i talk to you??..da mamki ya juyo ya kalleta ganin ta sako fuskar tausayi yace"..ke kuma meyene badai zakice min bazakije schll yau ba? cikin i ina tace a'a yaa zanje,i iii just want to talk to u abt sumtin, nd i promise it wont take time ..dawowa yay one step back kusa da ita yace ehen inajinki dede nan ibaad ya shigo gidan shima basu lura ba da tunanin kar ya katsesu saiya tsaya ata can bayansu batare da yay motsi ba, sultana ta sunkayar dakanta kasa ahnkli tace yaa maheer, zan gaya maka wani abun amma dan Allah don't judge me, ya mata kallon go ahead, tace..toh dama jiya ne nace ma ayanah muje waje musha iska sai naje kitchen sai naga soyayyan turkeyn da mummy ta ajiye shine na dauki guda uku nazo na bata guda daya nasata dole itama taci dan muyi hira, itafa batace ma zataci naman ma nine na dingace mata sai taci.. nd. and...it was bcos of me she also came to fetch water,shine kawai naji wai mummy ta kamata tanata ce mata barauniya, yaa maheer ..its totally my fault, wllh bata daukar ma mummy komi ba,.. dedenan ta fara hawaye ahnkli tace "kuma ai naga yaa ibaad ne aciki shiyasa naji tsoron nagaya ma mummy asalin abunda ya faru a lkcin...can you pls tell him da it is not her fault?i feel really bad for putting her into dis mess. ....baki a bude maheer ya dinga kallonta sai can yace ohh dama kece munafukar da kika dauki naman shine kikay shiru saida aka gama cin mutuncin yarinya zakizo kina wani min bayanin karya daga baya? tana budan baki zata amsa taji taauuuu ya dauketa da mari batasan sanda ta sake flask din akasa ya fashe da karfi ba. lkacin kuma lekowar ayaana ta wajen kenan jin karar fashewar flask din yasata ta razana ta koma da baya tadan tsaya acan nesa tanata kallonsu. ta inda maheer yake shiga batanan yake fita ba. daga kuma ta budi baki zata sake magana sai ya kara wanka mata mari, saida ya mareta sau uku, snn kuma yabi ya zare mata ido ya hanata yin kuka... yace munafuka kawai me baqin hali, u had all the chance to tell me d truth tun jiya aike na samu anan kina kukan makirci kikaki min karya konima tsorona kikeji a lkcin? muguwa kawai ai sainaci ubanki kika sake aikata irin wnn halin nd ure very stupid for telling me not to judge u ayaanah was teriffied dataga irin hukuncin da maheer yay ma sultana dan duk tunaninta ay shine namiji me tausayi da saukin hali agidan, sai taga kmr ma yafi ibaad masifa da mugunta, dan duk tsiya dai tasan ibaad saidai yace zai daketa intay wani abu amma haryau dai bata taba ganin ya aikata hakan ba. cikin tsananin razana sultana take kuka at same time tabi ta toshe bakinta kamar yadda ya umarceta dan baison kukanta yajawo hanklin mamansu har sai yagama masifeta, masifan yake mata saidai tunda ta juya baya taga ibaad na tsaye ata bayansu atake tafara jin kamar numfashinta na tafiya tsabar tsoronsa datakeji kmr zata yanki jiki ta fadi ta suma ..shide baice komi ba harsaida maheer ya gama fafala mata mari ya masifeta tasss snn yazo ya karbeta a hannunshi yace masa yay mata uzuri aima tay kokari ma datazo tagaya gaskiyan he shudnt dicredit her like this.. sama sama yace mata karta kara yin hakan, snn tana fadin gaskiyarta koda a gaban wayene, jin tsoronsa is not an ezcuse for her to hide things, and this shud serve as a lesson to her,.. haquri ta dinga basu, har ibaad din ya sallameta batare da ya mata wani zazzafan fada ba. ..wuce ayaanah tay da sauri tahaura sama ta wuce dakin ta zauna akan gado tanata kuka. acikin ruwan sanyi ibaad ya fahimtar da maheer cewa is best sudinga sassauta ma sultanah hukunci,ayi masifar dai amma banda duka, sabida karda next time wani abu yafaru da ita kanta agidan tafara boye musu asalin gaskiyar halin da take ciki. maheer baiy gardama ba kuwa ya fahimcesa daga nan kowa yaje room dinsa domin shiryawa... daga dakin su sultanan kuwa ayaanahce tashigo da sanyin jiki ta tsaya agefenta da niyyar bata hakuri, sede tun bata bude baki ba sultanan ta riko hannunta tana kuka suka hade ido cikin magiya tace ayaana dan Allah kiyi hakuri kiyafe min kinji? i dint knw what came over me. kiyi hakuri bada son raina nay shiru jiya ba, what happen was wrong, nd i wll neva do this to u again..dan Allah ki yafe min karkiji haushina kinji? tausayi yasa ayaanah tafara zubda hawaye ahnkli tace "aibabu komi ni banyi fushi ba, daganan sai sultanan take gaya mata irin tashin hanklin data shiga jiya, da tsoro, da guilt daya hanata zuwa cikin dakin jiya tamata bayani, sabida gani tay kamr bata kyauta mata ba. ayaanah taji tausayin sultana bana kadan ba, tagane cewa tana da zuciya me kyau. bayan sun fahimci juna... sultana only confuses her more akan yadda dacan take kallon maheer a matsayin me saukin kai da sanyin hali a idanunta tace ma ayaanah ai duk da murdadden halin yaa ibaad gara mata shi,baya daukar hukunci da zuciya da zafi sai yay bincike, amma ya maheer he will alwys act rarshly before even thinking abt the consequences.. ...duk hakan da sultana take fada mata sai ya bala'in rage mata wnn shauqin da duk wani karfin amincewa da ta dauke maheer mai saukin hali acikin idonunta dashi... after a while bayan sun gama surutunsu suka shiga wanka sultana ta fito tafara shirin schl sai ta bawa ayaana wasu sabin kaya ta karba ta saka ajikinta nan da nan wani sabon fahimtar juna yafara fara shiga tsakaninsu. ata bangaren ammi babba kuwa dakyar ta bar kan sallahya taje tay wanka, badama taji dan motsi ko kara sai tajuyo da sauri ta kalle wayatta, tana tsaka da saka dankunne agaban madubi taji karar bude kofa ahankli. maheer ne ya shigo all dressed up in pure black zagner suite da yay masa matukar kyau sede fuskansa ba sake ba, ya rusuna cikin ladabi yace ina kwana mummy...tana kan kallonsa tace lafya kalau ya naga har ka shirya da wuri haka?saddiqa ce fa zata muku breakfast yau.. dan wallah bana jin dadi jiya ai kuna sane babanku ya dauki budurwarsa suka bar kasar nan amma cikinku aka rasa wanda zai iya gayamin hakana na lalata kudina da lokaci na shirya masa abinci abanza.. da karamin rashin tsoro a idanunsa yace" munyi waya dashi jiyan sauri yakey lkcin shiyasa bai gaya miki ba, kuma daya kirani da daddare ai yace ya tura miki text messg ko baki gani ba? ..."da mugun mamaki ta juyo tana kallonsa tace "ohhh hmm, dama yana da lkcin kiranka jiyan amma ni shine text din kawai zai iya turamin? cikin karkada kai tace hmmm lallai ina ganin walakanci agidan nan, gashiku sam bakujin tausayi na upon duk wahalar danakey dan na nuna muku cewa zaman lafya nakeso agidan nan amma dolene dai sai an tunxira ni... cikin katseta da wani salon manyance ahnkli yace but mummy you have to be careful akan wasu abubuwan da kikey agidan nan, which i think sune suke sakawa baba yake miki wasu abubuwan.... wani uban harara ta banka masa tunma be gama rufe bakinsa da tsawa tace kuttuman uba?maheer mani kake gaya wa haka?ta nunasa da yatsa" kai karka kara gaya min maganan banza anan..uban menake muku a gidan? kaidai fito fili kawai kace wata mace ta shanye ubanka baya ganina da daraja a idonunsa yanzu... sounding sooo stiff nd arqumentative yace"...or, maybe he need alittle quite somehwer else, kece kullum fada tsakaninki da shi akan ammin ibaad, kuma haryau bai kare ba, mummu ke kadai kin tsani duk wani baqo yazo gidan nan, kin tsani ibaad, kin tsani yarinyar da aka kawo which u knw ba dawwama agidan nan zatay ba..shin baki tunanin duk sune suke gajiyar da baba yake miki haka? hannu ta daga azafafe zata wanka masa mari ya rike hannuntan yana kallonta da calmness a idonsa ahnkli kamar wanda baison wani yajisu yace "mummy calm down" har cikin ranta taji tsoron cold voice din dayay maganan dashi ..manyan idanunsa ya dasa anata snn yace"nafasan cewa kin karbe kudi me yawa awajen ibaad, nd i knw how much u took frm him duk dan sabida yarinyar nan..and before u even started shouting at me kisani bani kadai nasan hakan ba, sultana ma tasani, dan itace tafara gayamin kafin nima na binciko ...even if ibaad does not plan to expose u, kinsani idan baba yazo yaji maganan bazaiji dadi ba musmn idan yazo yasan cewa yarkice ma tamiki satar nama ba yarinya ba... wani irin kwace hannunta tay anashi da karfin hatsala tace da Allah sakeni karya kakeyi, i cought her red handed...cikim katseta yace "yes".. but sultana has already confessed har agaban ibaad cewa itace ta dauki miki namanki ta bata.. mummy, pls stop what eva ure doing dan Allah... ki rabu da yarinyar nan .bcos if u cant muma bazamu iya yin shiru akanki batare da mun gaya ma baba wasu abubuwan dakikeyi agidan nan da bayanan ba. uve alwys said that bana kaunarki...well let me tell u, ranar da kika bar gidan nan da mukazo shiryawa zamuje schl da ibaad i came to dis room nd i picked ur phone up, na bude na naga text messgs da kukay ta exchanging da kawarki akan maganin dakikazo har schll kikamin karya akai wai na ciwo ne, mummy inda ace bana kaunarki wallah da sai na gaya ma baba kuma na nunasa abunda kiketa shirya akan rayuwarsa...but for god sake mummy pls dan Allah kibar aikata wann abubuwan. u know i wll alwys know the truth..i am curently the best law student..but i cant save you if u cant save urself mummy dan Allah kibari wann batun sihiri sihirin let peace reing in this house for once.. wani irin cak tay da fuskar ta tana kallonsa a kangare ahnkli numfashinta yadinga fita sai tarasa borin kunya zata masa ko borin hauka..cikin jin tsoro da shan mamkn yanayinsa saitay maza taya juuya masa baya cikin hatsala da fushi ta fashe masa da wani irin kukan makirci tafara wasu irin irin magangnu out of self pity tana cewa ai sharin shaidan ne kuma ai tunxirata ubansa yayi obseving inta yay sosai snn yay murmushi me sanyi kmr bashi ba, jawota yay ta zauna akan gadon shima zama yayi kusa da ita yadan rungumeta yana rarrashinta daga ganin ta kasan ta mugun girgiza da kalaman nasa, sai kuka take tanata maganganu cikin borin kunya sai yay amfani da wann damar yayi silencing dinta gabaki daya akan haukar borin datakeyi a gidan nasu gabaki daya, he showed her yana tare da ita sosai kuma yana sonta amma bata wannann hanyar data dauko na cutar da mahaifinsa da yan uwansa ba. bata da choice haka tay mazamaza ta zubar da makaman yaqinta a idanun maheer bawai dan ta saduda ba sai lura data cewa yasan abubuwa dayawa akanta ynxu wanda zasu iya kashe mata aurenta na har abada gashi mijinta yace inta sake furta zata tsine masa toh abakin aurenta, bata taba jin nadaman barin maheer ya karanta law ba sau yau, dan tsabar bincike iya kwakkafinsa da wayonsa yay yawa kuma tasan zafin ransa sarai dolene sai tabi shi a hankli... bayan sun kammala maganan duk sai ta fasa zaman dakin ta fito kitchen ta fara shirya musu abincin karyawa da already batay niyyar yinsa ba. sultana tagama shirin scholl kenan wayarta ya fara kara tana ganin ibaad ne da sauri ta dauka a ladabce tay sallama, yana amsawa yace tacewa ayanah tazo ynxun ta sameshi a dakinsa. tana sauke wayar a kunnenta tace ma ayaanah yaa ibaad yana nemanki a daknsa, itama bata wani jira ba ta cuccusa dogon sumanta acikin dankwalinta snn ta fito kai tsaye ta wuce dakin nasa.. kwankwasa kofar takey tun tanayi ahankli har tafarayi da karfi yana gama waya da mum dinsa ya miƙe yaje ya bude mata kofa batare da ya kalleta ba ya dawo wajen zamansa ya zauna yanakan karasa saka takalminsa, satan kallonsa ta dingayi harta karaso ta gabansa ta dan rusuna ganin ya kara mata haske yay kyau suman kansa yay baki ya wanku haryana sheki musmn daya saka wata well ironed dark blue long sleeve shirt da beige trousers wani dan uban qamshin xerjof naxos na tashi ajikinsa kamr ka lashe shi.. ayaana tay kasa da kai cikin ladabi muryanta na fita ahankli tace "ina kwana? tun be amsa ba idonta ya ciko da wani irin ruwa muryanta na rawa rawa tace"sultana ne tace min kana kira na.. kallonta ya karayi shima ahankli snn yace toh saiki bari na amsa gaisuwar kafin ki cigaba da fadin abunda bantabayeki ba, dan shiru tay, harya gama saka takalmin da wani irin tausayi a cikin kwayar idonsa ya kalle sunkuyayn kan nata ahnkli yace "ya jikinki? wani irin sanyin muryansa ne taji ya rtsata sosai adan sakalce tace masa "da sauki" yace "toh yay. kai tsaye ya mike tsaye ya jawo wani madaidacin akwati acikin set in nasa ya aje agabanta, snn ya kalleta yace "zaki iya tuna duk abunda nace miki jiya? kanta na kallon kasa tace ehh,kace kar nasake daukar abun da banawa ba.. hawaye suka kara ciko idonta har suna neman zubowa,..atake ya haɗe rai yace" shikuma kukan dakike min ynxu na miye ne? ke na taba dukanki ne ko nataba cinyeki? da sauri ta girgiza kanta yace "idan har naga hawayenki daya akasa zakiga abunda zan miki'.. sauri tay ta tsare wanda ya fara zubowar da hannunta yana daga zaune yace "i dint call u here to scold you, zan jadadda miki, kisani duk sanda kika taba abunda banaki ba shine zaki jawo makanki cin mutunci da zagi ako ina ba lallai sai gidan nan ba. dan haka ki kama kanki banason fitina, ko shishhigi,, bana son yawan surutu, ko son karban aro, babu ruwanki da abunda bana ki ba kinaji na ko?. duk wani abunda kikeso a duniyan nan kizo ki gayamin, inbe fi karfina ba zan siya maki, idan bana nan kuma ki koyi hakuri inna dawo kizo ki gayamin ko karfe nawa ne bazai gagareni ba..kinga baki da lafyar jiki, duk wnn son kukan dakikeyn kisan yadda zakiy dashi ya dena zuwa inba so kike kema ayi janaizar ki da wuri kmr na yar uwarki ba, duk wnn shirmen ma yakamata kina yawan kiyayewa sabida mahaifiyarki tanaso taga rayuwarki yayi kyau, inkika zauna cikin ciwo kinga wata rana sanadiyarki zatazo tana kuka ko kinasone tay kukan rasaki kema??? hawaye masu zafi suka kara cikowa cikin idon kanta akasa ta girgiza mai kai da sauri da kuma muryan kukan tace "a'a banaso. amma...amma yaushe ummanan zatazo?kai tsaye yace" nima bansani ba. "see,. just forget abt her. inbaki nitsu kindena yawan mana koke koken banza ba bazata taba zuwa ba! da yaranta ayanayinta sosai ta share hawayenta da sanyin jiki tace mashi toh ai zan dena kukan ..baice komi ba ya kalle akwatin snn ya kalleta suna hade ido yace "kayanki ne aciki. karki manta idan kinason wani abu come to me first. tace mishi toh..sai ta danyi shiru bayan ta gama goge fuskarta ta kallesa tace nagode..baice komi ya dau wallet dinsa ya ciro kudi five hundred naira sabbi ya bata guda goma aciki yace ki aje acikin kayanki, shima naki ne. hajiya zata dawo nan da kwana uku zamu wuce can gidanmu inda zaki zauna tare da ammi kafin musan me zaay anan gaba dan haka ki zama cikin shirin tafiya. tashi muje kije ki gwada kayan..snn ki tabbata kin mayar ma sultana nata dakike sawa. cikin ladabi tare da girmawa takara ce mishi toh..nagode" tana mikewa yasa hannu yadauki akwatin dakansa suka fita tana binsa abaya har ya kai matashi har kofar dakin sultanan snn ya kyaleta awajen ya juyo abunsa. kallon inda yabi ta dingayi tanajin matsayinsa da kimarsa na dada yawa aranta bata daga ido akansa ba kuwa har saida taga ya bace a sashn gabki daya.. kwankwasa kofar tay sau daya sultana ta fito jin yadda qamshin turaransa ya kama wajen tafara waige waige kusan atare suka shigo da akwatin ciki tana tambayar ayana a ina kika samu wnn qamshin turaren ayaanah tace banawa bane nashi ne shine ya kawomin akwatin nan yace wai kayana ne aciki baki bude sultana tace kina nufin yaa ibaad ne ya rakoki? wow...i am sure he bot this for u. .toh mu bude mana mugani. daura akwatin sukay akan gadon, sultana ta koya mata yadda ake budewa suka fara ciro kayan daya bayan daya hadaddun Plain black abaya da coloured A-line gowns da wata Front-open abaya da Kaftan with matching hijab, Two-piece prayer dress, su Inner Wears ne dasu Cotton underscarf da sleping dress guda biyu, Soft cotton veil da camisoles, Comfortable cotton underwear, leggings, da Hijabs, designer Jersey hijabs, Chiffon hijabs Instant pull-on hijabs da takalma in Black flats, Modest sandal ,Sneakr, da Simple dress shoes sai Gentle body cream, Lip balm, da Mild deodorant harda dan safe sunscreen inta mekyau kusan komin ta in 2-3 pairs bai cika mata ba dan yasan dolene inta koma gabansu amminshi zasu saya mata kaya sosai Ita dacan abun bai wani darata ba saida taga sultana tanata mata murna tana gwadawa ajikinta kafin nan taji abun ya mugun burgeta itama, sultann ne ta nuna mata inda ake bude trolleyn din da inda ake rufewa snn ta nuna mata zipper inda zata adana kudinta kafin suka aje akayan agefe da zimman in ta dawo daga school zasu zo suyita gwadawa tare. baifi minti goma da shiganta dakin ba aka kirasu breafst Duk da maheer yana sauri bai zauna yaci ba amma bai saka ammi babba tay wani wautar yin masifa ko wani bori agidan ba. infact tunda ta fito she was just cool with everyone batace ma ayaanah komi ba tunda ta amsa gaisuwarta. bayan sun gama breakfast ayaanah ta koma daki tare da mai aikinsu siddika, ibaad ne yau ya ya aje sultana a schll ya wuce lectures dinsa. tunda sukabar gidan ammi babba takasa samun nitsuwa sabida gabaki daya bhvious da maganganun da maheer yaa mata dazu ya kulle mata kai kuma ya bala'in girgiza ta babu abunda yafi damunta ma kamar sanin sirrinta na maganin asirin nan dayayi. cikin rasa gane abunda ke mata dadi ta kira hajiy ramatu wacce a bugu na farkota dauka suna gaisawa da uban zumudi a voice na hjyn tace "kin kira mijin naki kuwa, kawata wai ya kuka krene da batun kudin? cikin rage murya kasa kasa kamr na wacce ba lafya ammi babba tace hmm ramatu kibar wannan maganan wallh ina cikin matsala na shiga uku na. da mamaki hajy ramatu tace meye ne, meyafaru? mijinkin yaje ya aure fatima acan ko? cikin jan arniyar tsaki da hatsala ammi babba tace ke da Allah ni ba wann bane damuwata,..ramatu maganan maheer nake miki gabaki daya ban gane ma behvrs dinsa ba ...dacan na dauka raini ne amma yanxu gaskiya yafara bani tsoro.. cikin sauke ajiyan zuciya tace toh meyafaru da maheer din,.. babu wani bata lokci ammi babba tahau gaya mata duk yadda sukayi da shi da safen nan bata rage mata komi ba, face saida take memetawan ne ma taji tsoro ya kara rufeta akansa sosai idanunta ya ciko da ruwan hawaye sosai.... cikin kyabe baki da karfi hajia ramatu tace tab di jamm lallai kina cikin matsala raihanatu amma nide wallah bani wani tsamanin cewa field inshi na law ne yake neman canza masa hali, mutane nawa ne suka karanta criminal law lafyarsu lau??? kuma kikace wai ya bincike wayarki tass tass yaga sirrinkanmu snn kuma ya mayar dashi ya aje miki a inda kika bari kamar be taba ba? ammi babba tace kwarai kuwa..yadda nabar dakin haka nazo na sameshi wallah komin kwakkwafinki bazakice mutum ya taba wayar bama. hjy ramatu tace tabbbb amma are u sure yaronkin nan bai fama da wani BIPOLAR disoder or some BORDELINE PERSONALATY TRAITS? dan haka kawai bazai sauya daga calm normal guy ya dawo miki kamar some cold dangerous control freak arana guda ba..yanzu kuma shikenan zaki zauna masa kina kuka dan yasan sirrikanka sai abunda yaga dama kenan yay da rayuwarki ko? fashewa da kuka ammi babba tay tace wallah bansan ya zanyi ba ramatu..kuma wallah wallah babansa yaji daya daga cikin maganganun nan sakeni kawai zaiyi..fisabillahh ramatu shakaranjiya fa na dawo sai ace kuma har ya sakeni a satin nan ai shikenan kuma kafin na sake dawowa gidansa kuma inaji hala har sai anyi tashin qiyama..dama yajima yana simi simi da maganan cewa ni nay musu asiri na hanashi auren fatima wallah inhar wnn maganann ta fito masa afili babu jira waje road zaiyi dani ni wallah bansan ya zanyi insa maheer yay shiru da zancen nan ba. hajiya ta rafka salati tace "kai kai abu baiyi dadi ba, amma kema raihanatu wallah kinyi sakaci ai ba a barin hirar sirri irin haka awaya...koda shike abunda ya faru ya riga ya faru. yanxu de shawara daya zan baki kibisa ahankli kawai karki sake kiy wani abu agidan har saimun samu wata mafita tana share hawayenta tace shikenan babu damuwa ramatu sai anjima kawai zan kiraki inna dawo daga asibiti dan kaina namun ciwo sosai. daga haka nan sukayi sallama ta mike ta shiga bayi ta wanke fuskarta ta shirya tsaf tasamu mai aikinsu saddika a daki suna zaune tare da ayaanah ko kallon inda ayaana take batay ta lissafa mata abunda zata dafa musu da rana snn tafita driver yakaita asibiti ana dubata akaga jininta ne ya haura sama sosai 190, atake aka kwantar da ita for a while ana monitoring insa, da kyar kafin na yazo ya dawo 142/80 still Doctor bai qamsu ba haka ya zaunar da ita ya dan babbata wasu shawarwari snn ta dawo gida ko abincin kirki bataci ba ta kulle kanta a dakinta ta kwanta cikin tunani.. after some hours Maheer ne ya fara kammala lectures dinsa dake ibaad yana da club activities ba yanzu zai dawo ba shi ya biya ya dauko sultana a school yabi ya siya mata su ice cream da abubuwan dadi ya lallabata suka shirya tun ahanya kafin suka iso guda duk sauran kayan cime cime yace takai ma ayanaah.. Da murnan ta ta dawo gidan tasamu ayaana na zaune suka cigaba daga inda suka tsaya kominsu atare sukeyi sallah, arranging boxes, yau wuni sukayi suna gwada sabbin kayan ayanan ajikinsu har yamma yay lesson teacher sultana yazo ayana tana gefe tana jinsu yana koya mata maths wanda duk iri dayane da wanda addanta inayah take koya mata lokacin suna anguwar tudu.. Bayan kwana biyu haka rayuwar gidan ya sauya gabaki daya, cikin kwanakin baifi sau biyu bappa zaidu ya kira ta ba shima sama sama suke magana daga sun gaisa ya tambayeta kotaga text dinshi da tace ehh sai shikenan basuyi wani dogon magana ba, tun yaran suna jiran suga wani emotional outbust ko zage zage daga bakin ammi babba har suka gaji suka saki jikinsu sabida tsabar yawan shiru da kin shiga ahrkan yaran da takeyi agidan sosai amintaka yazo yafara shiga tsakanin ayana da sultana kullum suna tare da juna, duk tabata labarin sauran mutanen famlynsu duk tagaya musu sunayensu da matsayinsu musmm ma kulthum data kasance kan su daya kuma suna shiri sosai iyaka sultana taje school, ko islamiya ko lesson taje ta dawo su cigaba da hira. in just 2 days ta nuna ma ayanaah yadda ake abubuwa dayawa game da yin dressing wanda dacan bata sansu ba. ibaad hardly have time for himself, ga kiran prof tunda yasan ta dawo gari yake yawan kiransa office dinsa, wata rana sai da dare ma suke ganinsa ko da safe inya fito wajen karyawa shikansa mamakin shirun ammi babba yakey aransa, maheer kuwa ko kadan bai nuna musu alaman komi ayananinsa ba, infact normal yake magana da mamansan kamr ba shine ya gama tsorata ta agidan ba. ranar alhamis kowa cikinsu yayi tsammanin cewa yaune su bappa zaidu zasu dawo nija amma hardare yay ba'a gansu ba,. washe gari safiyar juma'a ma shiru ko maheer daya nemesu a waya bai samesu ba. gashi already can family house sun fara shirin zuwan hajiya mairo da ake tsammanin ganinta gobe asabar gashi babu alamn dawowarsa su bappa zaidu da su ammi karama kusan kowa dai da abun aransa dai aka yi shiru aka kyale uncle moh da matarsa anty safeerah suna managing wasu abubuwa acan gidan. unxpectdely wajajen 10.am sharp jirginsu ya sauke su a aminu kano intl aiport, dan tun arnd 3am na dare suka taso kowa ya gaji dan haka tun a aiport din sauran team duk akayi sallama kowa yakama gabansa dan already ammi karama ta bada hutun kusan 2weeks ga kowa dan bakaramin wahalar aiki suka sha awajen confence din nan ba. it was a new project dan dolensu suka zage suka bada gudumawa sosai wanda ya mugun jawo suka samu wasu manyan key international visibilty nd connections a harkan philantropy nd humanatarins aids. wanda zuwan bappa zaidu bakaramin taimaka musu yayi ba, cos he is the only true blood of the al-mansurs kowa yasan waye dan uwansa prof zayyanu, twins ne so suna kama sosai. ansan kuma iri power da suke dashi dan haka haba haba aka dingay dasu suna samun abubuwa da signings cikin manyan kungiyoyi a cikin sauki. kasncewr sa tareda fatima ya samar masa sauki duk dama basa samun lokcin yin hira da junansu sosai amma at some point ire iren little candle light dinner da get together da akey yawanyi awajen ya samar masu nitsuwa da karin shakuwa da juna.. gashi da uban kishi dan yanayin yadda yake marking territoryn sa aknta duk inda take idonsa na wajen yasa maza da yawa suka dauka already ita matar aurece dan haka a mutunce akayi komi aka gama musmn ma da kowa yake ganin dacewarsun a fili. suna sallamar kowa Driversa na office ya kira ya kawo masa babban mota shida kansa ya tukasu su biyu suna hirarsu me sanyi har ya kawota gida, basu shiga ciki ba ya tsaya daga gate, sun jima suna magana akan yadda goben zai kasance,duk ta matsu sosai tashiga gidan dan ta tabbatar da cewa side din da hajya mairon zata sauka gobe is ready komi an kammala shi da kuma tsara iren iren abincin da zasuyi na tarbata goben inta iso. kowa yasan ba ita daya take tahowa ba dolene zata jajibo wokers dinta musmn wanda take rike dasu basuda iyaye ta dawo dasu kanon tare da ita, all arngemnt regarding hakan bappa zaidu yace sunyishi da uncle moh dan akwai dan karamin workers lodge mai one room da ktchen da toilet guda hudu face me i face you da suka siya, wanda wokers din hajy wanda ahannunta suke zaman basu da kowa zasu na zama aciki. babu yadda batay ya kyaleta ta tafi ba yace sam bai gaji da ganin ta ba, aikin gidan ma yace anfasa saidai akira indoor services suzo suy dan ita ma ta huta, tun tana ki harta amince masa ya kira akan za'a turo mata guda uku daga wani kamfani da zasuy share share da aikin kara shirya musu sauran abubuwan da ba'ayi ba. harsaida suka gama setling komi kafin suka rabu cikin kewa, ya dawo gidan sa ana daf 11.30am bakaramin mamamkin ganinsa gatsau ammi babba tay ba saidai tsoron kar asirinta ya tono yasa ta kasa masa masifa ta masa tarban mutunci su biyunsu ne a gidan tama tare dashi, duk dama kafin lkacin zuwa sallahn jumaa yayi gabaki daya saida yasaka tabi hatsala sabida ta lura da yadda hanklinsa gabaki daya yake kan wayarsa, yana kuwa aje wayar ya shiga wanka tay maza tadau wayar taga ashe ma exchanging tex messge yake da fatima, saida tabi kai kaff tana karantawa duk dama maganansun is respecful nd harmless, soyayya ce amma baiyi tsauri ko sun nuna zaqewarsu akan kalamai ba amma iya i miss you i miss u too data gani aciki bakaramin cakkinta yay a kirjinta ba. kafin ma ya fito daga wankan tafaraji kishi na neman ya hallakata aje masa wayarsa tay akan text din dan yasan tagani ta wuce room dinta tasha kuka wani bin har cewa take dacan ma kyalesa kawai tay ya auro fatiman da hala bazataji irin zafin da yanxu takeji aranta ba but she deeply know dat inhar fatima ta shigo gidan nan toh wallah nata ya kare kenan, in ancire maganan nitsuwa da iya abinci, bazata taɓa manta irin zamn fatima da baban ibaad ba yadda gabaki daya tabi ta mallakeshi baya ji baya gani sai ita.. gani take kamar fatima tana da wani special magnet na dadi ajikinta dan inda ace mahaifin ibaad yana da lafya sosai da hala ta haifa masa yara sunfi biyar.. koda can da basu hada miji ba balain kishnta takeji bare yanxu azo ace ta shigo cikin gidanta bayan tasan mijinta cikakken namiji ne gani take daga zarar ya samu fatima akan gadonsa bazata kara yin armashi da mutunci a idonsa ba, dan dakyar ma take iyayi dashi ynxu, bappa zaidu yana balain son mace dadi me aji akan gadonsa, yana son qamshi da gyaran jiki.. karshe ma tana haifar sultana cire mahaifarta tay gabaki daya tamasa karyan cewa tsagewa yay dan kawai sudena haihuwa sabida gani take bazata iya jurar yawan daukar bukatunsa anan gaba ba... koda yazo yaga ta karance masa text insa dariya kawai yay, kuma yasha kwalliyrsa cikin bugaggiyar shadda milk colour me sheqi yana baza qamshi kamr ango yaje har dakinta ya mata sallama yace mata zaiwuce masallacin jumaa sai ya dawo. tsabar kishi dakyar ta iya amsashi yana ficewa kuwa ta zube akasa ta rushe da wani irin kuka taredajin rudani me yawa na mamayeta... ita kanta baata tashi sanin cewa tana mutuwar son mijinta har saitaga yana kula fatima sosai kuma yana yawan daukar wanka kamar sabon ango ita kuma yana basar da ita.. dake ranar jumaa ne koda yaran suka dawo sa wuri babu wanda ya gane mood dinta, ga sultana sai zumudi take na cewa wai anbasu midterm yau da dare kawai zatabi ayaanah sukoma family house dan itama tay musu kwana biyu da hajy mairo acan.. babu yadda ammi babba bataso ta hanata ba amma taki sam, bappa zaidu na dawowa da yamma kuwa sukaje masa oyoyo he was happy dayagansu lafya kuma fes fess da sabon kaya ajikin su musmm ma ayaana, anan sultana ta gaya masa itama tana so tabi ayaanah family house shi kuma bai hanata ba yace mata in su maheer suka dawo yau da dare sai su tafi. da murna taja ayaana sukaje dakin suka tattara kayansu duka kowa ta saka a trolley dinta suna jiran dare yay, haka kawai ayaana takejin dadi sanin cewa zata koma wajen ammi karama snn she wll have the chance to be with hajy mairo once again ko dan tanajin labarin mamanta taawure, duk murnn da sultana takey a fili sai baikai wanda ita takeji a zucyarta ba. bangaren su ammi karama kuwa bata jima da warware gajiya ba wokers din da bappa zaidu suka iso, haka ta tsaya akansu aka kara tande sashen hajy mairo aka kara gyara koina yay kamar dakin amarya falonta da koina har bayan gida da su labule sun kama qamshin turaren wuta sosai har wajen gidan koina saida aka gyarashi tsaf tsaf. untilll evetything is set kafin ta sallamesu tadora abincin rana kafin driver ya dauko safiya da kulthum a school suka dawo kowa yana murnan ganinta, as usual awajenta kulthum din take cin abincin rana kowani rana sabida antt safeera tana aiki kuma tana kan makaranta dake auren tay da wuri bata gama karatunta ba sai yanxu bawani jituwa safiya take da kulthum ba sabida safiyar akwai ta fi'iili da raini, inba ibaad ba bata jin tsoron kowa suna kammala cin abinci kowa yaje yay wanka a sashensu at arond 5pm na yamma anty safeerah ta dawo cikin lexu jeep inta looking clasy as usual tasaka wani pink atampa, wucewa sashenta tay bayan ta kimtsa snn tazo sashen ammi karama suka tattauna akan abincin da zasuyi na tarban bakin gobe,.. anty safeeera tasha mamaki da ammi karama taki ta dauki ayyukan da yawa, infact sai ta kyalesu da main couses din sabida tasan kansu a hade yake da ammi babba kuma dukansu suna jin balain kishi aransu cewa hjy mairo tafi fifita agidan sama dasu. saidai ita anty safeerah kullum a neutral take tunda tasan ammi ba a sa'arta bane, beside ita ex wife na eldest son na gidan ne so akwai wnn girman da take bata shiyasa ko kadan bata nuna nata kishin a fili. haka suka gama tattaunawa ammi tace zatay chops da drinks su suji da main abincin kawai magana ya kare anan. daga can gidan kuwa already zumudi yasa sultana ta kira kulthum awaya tace mata zata zo tay kwana biyu da ita da sabowr kawarta ayaana, kulthum duk tafi kaquwa tanaso taga waye ne ayaanah da sultana seem so excited abt dan tasan muddin jinin su ya hadu da sultana to itama jinunsu zai hadu. ana idar da sallahn magrib sukayi wanka suka saka kayansu masu kyau ayaanah taki sam ta biyewa sultana tay kwalliya sabida tasan tareda da ibaad sazu tafi, ana idar da isha kuwa maheeer yace mata su fito su tafi.. hakanan yaja hannun ayaanah yakaita wajen ammi babba sukayi sallama duk dama ciki ciki ta amsa bai damesa ba tanaji tana gani duk suka watse agidan suka barta ita daya gashi bappa zaidu yafita shima da yamman bata san ina yaje ba.... duk dama tay dakon ganin wann ranan da ayaana zata bar mata gidanta amma kuma da aka watsen aka barta ita daya sai taji gidan gabaki daya bai mata dadin zama aciki ba. cikin rasa na yi ta koma room dinta tana nazarin yadda zatay ta shawo kan bappa zaidu adaren yau dinnan koda zata samu wani nitsuwa tareda shi, tuna yaushe ma rabonsu da yin wani abu tsakaninsu na ma'aurata yasa ta mike sharply ta bude wani drwer ta dan debo kayan matan ta taje kitchen ta harhda na hadawa da madara ta dawo dakin ta shanye tass snn taje ta shirya ruwan wanka me dumi ta dau lokaci abayin sosai wajen tattale jikinta tay fess ta dawo room ta shafe koina ajikinta da turaruka masu kamshi da mayukan masu taushi snn tasa nitynta yar sharara me kyau, kafin ta gama duk shirinta har karfe goma saura yayi, kashe wutar dakinta tay ta fito kai tsaye tawuce room dinsa ta samu har yanxu bai dawo ba, dalewa tay gadonsa ta kwanta a dan rigingine kafin nan ta kashe main wutar dakin ta bar iyaka dim light na blue lamp tadan jingina da pillow tana latsawa wayarta kai zaka dauka duka mind inta na kan wayanne amma inaaa tunani kawai take kanyi na me zatay takure masa tunani yau agado nan dan koda wasa bataso gobe suje family house ya daga ido ya kalle fatima ita kuma ya shareta ...#SURAYYAHMS idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [22/11, 20:35] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫...27 Cikin tunanin yadda zata gamsar dashi dan ya dauke idanunsa akan fatima goben tareda tsaurara wani irin baqar kishi data cusa aranta harwani barawon bacci ya dauketa a bazata wanda hatta wayar datake latsawarma dakansa yazame yay gefe can bacci me maseefar nauyi takey har bappa zaidun ya dawo shima agajiye.... kallo daya yamata yadda tay nashe nashe akan gadonsa cikin kyabe baki ya dauke kansa yasa hannu cikin sauke ajiyan zuciya ya hau zabge kayan jikinsa frm head to toe snn ya dora thick white towel, kai tsaye ya shiga bathrum yay wanka da ruwan dumi me dadi within 10 minutes ya fito yadan kimtsa knsa daga shi sai wata bkan gajeren wando, yana kwaciya ya juya mata baya baiko yunkurin tabataba ya rufe idonsa yay shiru cikin nisan tunani bai jima ahaka ba shima ya fara bacci. Wani irin shiru dakin ya dauka banda qanshin turaren jikinsu da karar Aircones babu abunda kake ji, saida har ta share minti talatin tana bacci kafin nan ta farka kmr an tsikareta ta bude idonta ahankli tana mamakin yadda akay hartay baccin batare da ta shirya ba. juyowa tay da mamaki jin dumin numfashinsa dake fita ahnkli agefen ta,Ganinsa datay a lume cikin bargo yana baccin peacefully yasa taji wani sanyi aranta sosai, wani irin juyowa da fuskarta tay daf danasa tana kallon kyakwan fuskan shi ta dade a haka sannan ta lumshe idanunta cikin shako wani bakuwar feeling me rudarwa.. kwata kwata ba haka taso tayi rayuwa da shi ba dan tsakanin son sa da fushin kishin sa datakeji bata san wanne yafi dagula mata zuciyarta yanxu ba,but she cant deny that she also missd him,duk da ita take yawan gujan shimfidarsa haryau bata iya misalta dadin dick din kowa da nashi ba ..wani shauqaqqiyar kiss ta manna masa a gefen bakinsa tana yaye bargon yafarka ido biyu sukayi da fresh chest dinsa dayake fari ne sai baki nonon sa sukayi ja haurawa kansa tayi a hankali ta shafe shi,ta kama dan bakin hard nipples dinsa daya tashi tsaye tashiga sumulmulawa da hannu wanda tuni gogan yasoma motsawa yana sake nishi nishi akasale kasancewr sa lafiyayyen namiji mai jini ajika. ganin yanajin dadi ya sa ta kara kaimin wasa jim kadan ta sa harshen ta ta soma tsosa ..,cikin gigin bacci yace asssh gabadaya aransa yasaka tunanin fatima harwani imagining inta yakeyi kmr itace a kusa dashi take masa hakan. kasalallun hannunsa ya dora akan kugunta ya shiga shafa ta yana nishi, hannu tasa akan cinyarsa tana shafawa har tasoma gangarowa kasan mararsaa da harshensa kamar zata cire mai wando,wani kakkausan nishi ya sake dan a zahiri yasan dai da matarsa raihanatu yake kwance amma dake fatima ne aransa yana budan baki yafara ambatar "wayyo Allah na fati..mah,..sai kuma yay shiru be karasa sauran zancen ba. wani cak ammi babba ta tsaya da shafeshin tareda dauke wuta tadago kanta ta kallesa.. uncontroble haushi taji ya cikata wani maka takai masa a kirji ranta a mugun bace tace haba abban maheer wallah bana son rainin wayo ka bude idonka ka kalleni nikar karka sake lakamun wani sunan da ba nawa ba..kamar zatayi kuka ta karashe maganan. dada tsinkayo muryan nata dayay yasa marmaza ya dawo hayyacinsa adan marairaice yabude lumsasshun idanun sa yakalleta lokacin wani kumbura fuskanta tayi .,cike da salo na yaudara yace a'a..?raihanatu na ne?toh cigaba mana ya kika tsaya ....da haushi aranta tace ai baka neme in cigaba ba tunda ni na kawo kaina wajenka aidole ka kirani da sunan wata yar iska..mtsww. cikin runtse ido tare da sanin yay laifi yace yaah subhanalla, yar iska kuma?ni ynxu sunan wa na kiraki da shi kuma toh dan Allah kiyi hakuri . .tsaki mai sauti ta ja tana shirin sauka masa ajikinsa yabi yariko ta tafado kirjinsa ya mata rikon fin karfi yana ta kallon ta yace i said am srry ni ban san nakira sunan wata bama kinga ai bacci nakeyi,a masife tace baccin ne zaisa ka mance da sunana? da sigar lallashi yace not at all..yana maganan yana cusa kansa akan kirjinta ya na wani goga mata kansa bata shina ba taji ta dauke wuta dan bakaramin iya bi da mace yayi akan gadon san ba.. riko kansa tayi tana dan matsewa a kirjinta da salon sha'awa meyawa tace"..yaa zaydu u knw i miss dis..murza nonontan yake ahankli yana dan sakin wata kasalallaliyar murmushi yace dagaske? ai na dauka ke din yar baiwace baki son mijinki a kusa.. hararar soyayya ta watsa masa ya danyi dariya,juyata yayi a baxata ta kifu da ruwan cikin ta ya haura saman ta mazaunatan ta in btween his legs,wani rass rass kirjin ta ya buga cos she knew how sexually active he can be gashi bata iya jurewa ba samm sam wani matse buts din ta ya shigayi yana mata butts massage wani abu tadinga ji yana mata yawo yana tsigararta har kwakwalrta ta lumshe ido tanajin wani irin dan banzan dadi na ratsata. Muryan ta kamar zai shake tace yaa zaidu please kabini ahankli banda na mugunta. yace" Gara ni wajen qamswar na nake mugunta..keda sai kiy wata da watanni baki bani hqqqi na bafa? ko shi ba mugunta bane. tana nishi kasa kasa Tace hmmm aika san meyasa bana bakan kuma ai inda zaka maida hanklinka akaina ni kadai da tuni anwuce wajen, Baice uffan ba ya wawuso nityn ta sama ya barshi a dede saman nonon ta, Wani irin ja yayi ma panties din ta ya cire shi gabaki daya at same time yana kwance mahadar butiran wandonsa wanda tuni taji numfashin ta ya soma sauyawa. Ai tunkan ta farga taji wani huge abu yana raba cinyarta ta wani irin daukewa nunfashin ta yyi cak ta runtse idon ta kakkarfan nishi ta sake tunkan ya samu bakin hanyar wucewa, da wandon ajikin sa xip din kawai yadan bude ta gaban ne amma bazaka taba cewa ba haka dan kuwa dick dinsa doguwace tsarr kuma lafiyayya... rawa jikin ta ya soma yi tuni tajita tsorata sabida jin shi tayi daban sabida dadewa da sukay basuyi komi ba,Ware kafanta yayi kadan ya danna ciki ya samu hanya yadinga durxawa altho duk kaurin san nan hakanan dai yake shiga da fita sakankan ba wani abu dayake dan matse shi taciki shiyasa ko irin nishi nishi da ihun dadin nan kwata kwata bai taɓa kwatanta zuwa masa ba,yi kawai yake kamar wani me sauke nauyi akansa bawai dan yanajin dadi sosai ba Ita kuwa kusan ihu ta dingayi tana ashhh washh dan ta balain dadewa rabon ta da jin wannan dadin,arikice take shafashi shikuma romancing din jikin ta yakeyi da kyau da kyau saidai wannan rashin gamsashen ruwan dadi awajen ya sashi sanin cewa xaiyi masa wuya yayi releasing in bai dage ba..Dan haka ya ya dage yanayi tuntana sumbatu har ta dawo rokonsa da magiya akan ya kyaleta Hawaye sharbe sharbe tafara cemai ita amai takeji kafarta na mata ciwo...ya rasa yadda zaiy yay releasing saida ya Matse cinyanta inda yaji dama dama gaba daya taji gaban ta na mata wani irin zafi ya ja baya kadan ya buga mata da sauri sauri kuma da karfi tana wani irin tsala ihu ta shiga tuttuure sa,yaki ya sake ta sanda ya rage zafi snn ya saketa a galabaice ta rikito ragwaf ta kwanta akan gadon tana rusa kuka da kafarta a bubbude kamar dukanta akayi,duk jikin ta ya dau radadi sai wani dan uban ciwon baya datake ji me neman kashe ta.. Ya kwanta nesa da ita yana wani nishin sauke gajiya can snn ya dago ya dube ta yaga yadda take juye juye kamar ba ita ba, murmushi yayi yana cixa labbansa zai tabata azafafe tace bana so..,yace comn babba dake kina kuka ma namiji,..ba acikin hayyacinta ba ta buga mai tsaki a dadddafe ta dan miƙe tsaye tasaka nitynta sharply fita tay a dakin kmr me koyon tafiya tana wawware kafafu, dariya ya dinga yi har yana kulewa kafin ya shiga wankan tsarki dan yazo ya samu yay bacci . tana shiga dakinta tafada kan gadonta tana kan matse hawaye na tsabar abun da takeji na azaba ajikin ta ga wani dan uban bakar kishin balain sanin cewa duk sanda ya kara aure wnn dadin bana ta bane ita daya..cikin runtse ido hawaye na zuba mata tace yah Allah kasa fatima ta mutu tun kafin qaddara ya juya ta aure min miji dan wallhy miji na nawa ne ni kadai tana kaiwa nan ta share hawayenta Da kyar ta mike tawuce bathrum ta hada ruwan xafi tana dan ware kafafun taga gabaki daya gabanta ya kara buduwa sosai. A wahale tana sauke nishi tay sit bath na kusan minyi talatin kafinnan tay wanka daga nan kuma bacci mai nauyi sosai ya kwasheta... kafin faruwar haka wajajen karfe tara saura su ibaad suka isa bakin gate din family house da shi da maheer ne agaba ayaanah da sultana suna saune a gidan baya, horn yay a bakin babban gate din mai gadinsu malam hamisu yazo ya bude musu suka shigo ciki tun be wani gama kammala parking ba kulthum dake famar dokin xuwansun taji dirin karar motar da murna ta fito ta tsaya a kofa wanda daga ganin ta za kaga kamannin babanta uncle moh kamr an tsaga kara saidai itama tafi sultana haske sosai .. ibaad yana kammala parking duk suka fito direct yay wajen booth, kulthum ta rusuna kusa da maheer ganin yana mata murmushi tace "ina wuni yaa maheer? murmusho yay me sanyi, dake shikadansa yake kiranta da suna "ummi..wnda hakan bakaramin dadin yake mata danwani iri weird relshp ne a tsakaninsu kamr na kunya kunya ko nauyi but she respect him fiye da kowa agidan take ganin kimarsa shikuma sosai take burgesa sabida tana da kamiya da aji sosai. cikin kure mata sharp idanunsa yana murmushi me sanyi "yace ummi kenan, ina zaki kai wnm tsayin dakikeyi ne, how are you?? adan kunyace tace fine yaa ure highly welcome yace thanks, daga nan ta wuce wurin sultana suka wani irin rungume juna suna murna, ayaanah tay shiru agefensu tanata kallonsu har ibaad ya ciro akwatinta ya aje musu agabansu dan su karaso ciki dashi... kulthum nagaishe sa ya amsa ta kallo yawuce gaba abunsa shikam karara tsoronsa sukeji. suna tsaye kamar kankara har maheer yaxo yabisa abaya kai tsaye suka wuce sashen ammi karama bayam shigewarsu ciki kulthum na murmushi ta kalle sultana acikin duhu duhun tace is this the aayanah?da zumudi sultana tace yess..ta dan juyo ta kalle ayaanahn dakyau dake kanta ke kallon kasa sultanah tace ayaanah ga kulthum fa..da sanyin murya ayanah tadan dago kai tace "sannunki! murya dan ararrabe kulthum tace "woww, sannu..i am speechless..toh kawai kuzo muje ciki kar yaa ibaad yaci ubanmu...su ukun suka jawo akwatinansu suka karaso ciki kai tsaye suma suka wuce sashen ammi karama sai satar kallon fuskr ayaana kulthum takey tanata furta wowwww in awwww acikin kokon zuciyarta gani datay yarinya tamata kyau na fitan hankli ga steeze bana kadan ba. suna shigowa sashen ammi karama suka samo safiya akofa tana kneeling ta daga hannunta sama da hawaye a idonta sabida ture ibaad datay ayayinda yake shigowa ciki abazata garin wasan banza. wani irin haushi da kunya safiya taji dataga yadda dukansu ukun suka bita da kallo kafin nan suka karaso.. da gudu sultana tazo jikin ammi karama tamata oyoyo ayaana kuma ta rusuna da sanyin ladabi tafara gaisheta ammi ta rikota ajikinta itama tana sakin murmushi cikin kulawa tace ayaanah yan mata ya jikin naki yanxu? ahnkli tace da sauki ammi... umartansu tay akan da su tashi sukai duka akwatinansu dakin safiya su aje acan. babu musu suka tashi, acike da haushin jin hakan safiya take kallonsu tana binsu da tuwon harara har suka wuceta daya bayan daya,suna kaiwa ciki bada jimawa suka fito sukama ammi sallama snn suka wuce can sashen su kulthum dan sunsan bazasu sake anan muddin su ibaad suna nan ba .. sukam abincin dare da ammi tay suka zauna suka faraci suna hirar conference da ammi tafara basu labarin abubuwan daya faru, suna cikin hirar me cike da nishadi wayar ibaad yafara ringing ganin prof zayyanu ne sai gabaki daya annurin fuskansa ya sauya cikin hade rai ya miƙe tsaye ya fita waje cikin sauri matsowa kusa maheer yay yafara tambayar ammi weird questions akan lafiyarta yanamai jadadda mata batun dagewa da azhkar, da alwala kafin bacci, ita duk batagane me yake nufi bama takedai amsashi. har cikin ransa sosai ya damu da ita dan kuwa itane masa daya take zama taji asalin damuwar rayuwarsa snn tabashi shawara me inganci, shikuma gani yake kamar mummynsa zata iya neman wani hanya da zatama ammi karama wani mugun abu da asiri dan kawai ta rabata da babansa har abada.. dakyar suka bar maganan azhkr din tafara jansa cikin hirar business dinsa daya boye wa kowa acikin manyan gida amma ita ya sanar da ita komi, badan komi dan yasan zata taimakeshi snn koda babansa yazo ya sani inzai masa fada inta sakamasa baki abun bazaiy tsanani ba. Daga waje kuwa kusan abakin ibaad prof zayyanu yadada tabbatar da batun cewa hajiya mairo mai tuwo zata dawo zama kano cikin family gobe. haka yagama mitarsa acikin kunnen ibaad yanata masifa wai anwaresa bappa zaidu da muhammdu basu nemesa anyi shawara akan dawowar mamansun ba dan haka shi kota dawo ma bazaizo ba face sai har an kirashi anbashi haquri.. ibaad har ya gaji dajin mitarsa dakyar ya lallaba suka kare wayar snn ya dawo ciki basu wani jima ba goma da rabi nayi sukaje suka gaida uncle mohd a study room dinsa snn suka koma gida abunsu. sashen dayafi kowani sashe girma kulthum takaisu inda suke xama da iyayenta da yayanta MJ, babban daki ne me shegen girma aka bar mata ita daya, komi na cikinsa pink colour ne tun daga kan katon italian bed inta har mirror da su kayan kyale kyalen ado data mammana su ajikin bango, babu hoton kowa a dakin data manna sai wanda tay da maheer aranar graduation dinsa na secndry few years back daga gani ba fada he seem to be her secret crush amma bata taba nunawa a fili ba ko kadan sabida tana da kamiya sosai. the room was soo pink, clean nd chill cozy ayaanah tanata shan mamakin ganin yadda dakin yafi na sultana girma da kyau duk da son gayun sultan nan.. suna zama akan gado kulthum tafita taje kitchen dan kawo musu abun tabawa, freshly baked cookies akay ta debosu dayawa a tray da orange juices kafin tawuce tay branching dakin anty safeerah wacce da alama hanklinta yayi nisa acikin abunda ke gabanta. tanayin sallama da zumudi tace mama, mma,mama su yaa ibaad sun zo da yarinyar nan da baba yake fada..oh my god mamaa baki ga kyanta bane kamr wata fallen angel".. a mugun agajiye anty safeera tace "really? da karfi kulthum tace yess ko innje in kawota nan ku gaisa ne?mama inkika ganta zakice na gaya maki she is soooo sooo beautiful... idon anty safeera nakan system da alaman rashin aminta da maganan tace "hai kulthum inma kina fadanmin hakane dan nace ehh kuxo kucikani da surutu it won work cos i am busy...beside yarinyr da aka kawota daga kauye ma inataga wani kyau..abeg leave me alone you too ure disracting me kinga ai aiki nakeyi kije sai gobe zan ganta kawai.. yadda tay maganan da serious tone yasa kulthum tace okay, amma zamu iya kwana dasu atare a nan dakina? cikin marairacewa tace maama dan Allah karkice aa kinji.. batare da ta juyo ta kalleta ba tace "fine, amma dai kisani yaran kauye sukan iya debo skin diseases ajikinsu, tohm inkikaje kika mannu da yarinya kikama kazuwa ko wani kirshi ke kadanki zaki azabtu dashi.. kulthum tay shiru batace komi ba tajuya ta dawo dakin ta samesu duk sun xauna akan gadon, da sakin fuska ta aje kayan tabawa agaban ayaana tanata murmusha tace our new sister bisimillah,... murmushi me sanyi ayaanah tay suka fara ci suna hira kafin kace wani abu ayaanah taji har ta fara sabawa da abun dariyars su sosai. tun a daren tagaya musu a dakinta zasu kwana tare, dan haka suna gama ciye ciye ta babbasu pink bathrobe suka saka, duk inda ayaana tay sai kulthum tabitq da ido dan bakaramin tafiya da imaninta rare beautyn ayaanahn yay ba. atare suka kwaba mild cucumber face mask suna shafawa fuskansu suna koya ma ayaanah itama. duk dama tana jin dar dar dasu amma takanji dama dama ganin yadda suke pushing inta tay abu dakanta batare da takuri ba.. bayan sun gama atare suka wanke fuska sunata surutu har suka shafa nite cream sultana taje tadebo musu nities dinsu adakin ammi karama snn sukazo suka rage wutar room din suka kwanta su ukunsu atare ayanah ce a tsakiyarsu kowacce takwanta da zumudin gobe.. wajajen 11;30 na dare anty safeerah ta gama aikinta a online dan wani irin babban brand na make up take so ta bude inda za'ana yin booking professional make up da oda beauty services, mujaheed ne dama yake taimaka mata tana dvloping websites toh gashi shima bai dawo daga S.A ba hrynxu kuma suna neman real model face ne wanda zasu saka akan web din dan su jawo high profile customers ba zane na A.I. ba. tasaba kowani dare sai taje ta duba kulthum a dakinta just to make sure she sleeps better dake ita da mijinta uncle moh irin rayuwar turawan nan sukeyi sosai, with all this gentle parenting vibes and stuffs, ko a wasa basa dukan yaransu ko a school ne basa bari a dakesu ko ahukuntasu shiyasa ake yawan canza ma kulthum islamiya sosai. tunda taji ayaana tana dakin sai taji kyuiwar zuwa sabida kyankyami dan bata so taje taga fuskr wata yar kauyen da zai dameta ya hanata bacci, daga ita har mijinta gabaki daya sunsan aransu yan kauye kam duk munana kazamai ko jahilai ne, nd deir bodies is probably swamping with skin diseases...itade duk abun kwanansu adaki da yartan nqn yau baiwani kwanta mata arai ba, gashi bazata iya ce ma kulthum a'a ba bata son ran yarta yabaci, haka ta hakura saita dauka kawai duk zumudin kulthum na cewa yarinyar kyakkwane dan kawai abarsune sukwana atare dan tasan kulthum akwaita da dattako da kuma son mutane sosai.. dakyar ta cire tunanin yarinyar kauyen ta wuce bedroom dinta tafada wanka tafito ta saka wani dan uban sun sexy nity shara shara ta wuce master bedroom na mijinta domin qamsar da shi. anty safeera irin matan nan ne da suka mugun yin amanna da kwalisa da kuma sanin sirrin kayan mata. aganinta ta iya haka ne kawai zata iya aje kanta ita daya a zuciyarta mijinta, dan itama ta tsani kalman kishiya fiye da yadda hankli zai iya dauka shiyasa ma ko kadan bata ganin lefin ammi babba akan duka abubuwan dayake faruwa. gani take kmr inda itacea ammi babba wallah bazata taɓa daurewa har akai yanxu tana raye tana ganin idon mijinta akan wata ya macen data fita komi da komi ba. koda ta shiga ta samu uncle mohd a room dinsa shima fitowarsa daga wanka kenan maza maza ta amshi towel din hannunsa tahau tayashi goge jikinshi in a romantic way cike da nuna masa tsantsan kulawa tatayashi shafe jikinshi da moisturizing lotion tana gawama ya dauketa ahannu cak yana shunshuna daddan qamshin jikinta harya haura da ita saman gadonsan suka kwanta atare, yauma ita ta karbi ragwamar komi saida ta qamsar da shi sosai kafin nan sukayi baccinsu a rungume da juna. idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [22/11, 21:45] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: SURPLUS....Bonus SARTUDAY 5.40am yau yakansance babban ranar da ake jira na dawowar hajiya mairo mai tuwo daga can garin tudu wanda kusan kowa yake zumudin gani da dalilinsa na murnan dawowanta acikin ransa, rikita rikitan aiki da aka tashi da shi tun asubah tamkar wani ranar sallah, arnd 6:30am wokers na gidan har sun fara share share, at around 7.00am kuma masu aikin girke girke da akayi odern su na musmmn suka iso suma, saidai dake ammi karama ta riga tazare hannunta a batun girka main dishes kusan adan dole anty safeera ta katse baccinta ta fito waje ta same cookers din sukafara tsare tsare maganan shirya musu lafyyayen family brkfast dan yau kowa anan zai karya. acan ma su ammi babban sun gama shirinsu sunakan shirin tahowa sai har in anyi breakfast dinne kafin nan ayi maganan dora girki na tarban bakin hajiya daga na rana har ixuwa dinner, komi akay listing musmmn na sauran kananan fresh fresh abubuwa na girki da basu kammala ba, nan da nan aka ware ma cooks din family kitchen daketa can back yard nagidan anan duka workers din suka tare suka fara shirye shiryen abinci kai tsaye. daga cikin dakin kulthum kuwa tunda suka farka da asubah sukay sallah su ukunsu sukaje suka gaida ammi karama suka dawo ayaanah ta koma bacci. saka sleeping face dinta agaba da kallo kulthum tay tanata murmushi me sanyi tana shan mamakin yadda Allah ya bawa ayaanah wnn uban natural kyau na musmmn da kuma doguwar baqin suma mecika ga laushi ga yauqi kamr ba yar nigeria ba. sultana kuwa sai kan bata labarin shakuwarsu na ban mamaki takey dan babu tambay daga yanayin excitement dinsu akanta zaka san cewa ayaanah tagama samun wajen zama acikin zukatansu sosai. ana daf kafin breakfast yagamu wata yar aiki ta kawo ma anty safeerah sabbin kayan dinkunsu a wani babban leda tasameta tana tsaye acikin lafiyayyen bedrom dinta atagaban gado iyakan farar bathrobe ne ajikinta bayan ta gama kwalliya tay kyau sosai dama kuma kayan kawai takejira mai aiki tana miƙa mata batare da ta budesu ba maza maza ta sallemata ta fita dan bata san kowa yaga meyake ciki, wasu dan uban sun manyan atampopi ne sunkai kala goma da suka hada kudi suka siya tare da ita da ammi babba a asirrince badan komi ba saidan kullum sukaje kasuwa ko sukayi oder atampa aka kawo musu, toh idan sukazo sukaga wanda yake jikin ammi karama kuma sai duk suji hankalinsu ya tashi sabida ita awajen vendor guda daya talll take sayan kayanta da jeweries da lafaya wata shahariiyar hajiya ana ce mata hajiya zainab ceo na mum ramlat collection authentic clothing brand ne da aka riga akay registersa da gwamnati, babu wani social media da zaka duba bazaka same mum ramlat collection ba. kayansu sun aje reputation na quality na originality har kiga kamar bazaki taba samun irin kalar tasu a kasuwa ba (readers mum ramlat collection is real oo...inkema kinaso kaya na kece raini da luxury veils nd everything clothing u can imagine me mugun girgza zuciyar mahassadanki chat her asap 0703524 1209) Akwai laces kamansu hkg which is among the most expensive laces currently, Akwai mayun swarovski, voile laces manya Akwai Harish laces direct from Dubai suma very high quality ne kuma suna da kyau da tsada dede amare da hajiyoyi da uwargidaye masu capacity, Akwai kuma moderate ones irin su cotton laces haka,Swiss lace,applique atamfa wanda itafa har ordern su direct vendorn tana sakawa ayi, banda uwa uba very classy embroidery ankara da masu gold suma sun kai hawa biyar kowanne price ne kawai yake banbantasu, hakama kayan maza finest nd highest quality ba abarta abaya. wnnn vendor itace tall acikin garin kano da take kawo ma ammi karama kowani irin kayansa sawa da veils da jeweries, wanda sai ammi karama tay makq shekara da shekaru ma bata san hanyar kasuwar kwari ba, duk sanda ta saka kayan ajikinta kuwa bakaramin girgiza zuciyar mahasadanta takeyi ba. barinma Ammi babba da abun yake cimata rai sosai shiyasa datagaji da jin kunya sai tatsiri saka hijabi musmn indan zasu zo family house kowani lokaci, shigar yau ta rana ta musmn ce dan haka tun last week suka hadakai da anty safeerah taje tik tok ta kwakwalo musu mum ramlat collection din nan suma suka siyo wasu mayun atampopi suka dinka su suma aboye, yau za'a baza capacity uwar miji zata diro gari kowa so take agansa fesss kuma ace burge idon kowa fiye da ammi karama. tunda ta ciro ta raba kayan take ta xuba uban murmushi tana shafa laushin atamfar kankararru ne guda hudu nata, ammi babba kuwa guda bakwai cass tasiya ta dinka tsabar hadama kuma tafi kowa son kar aji zancen nan awaje dan kar ace tana copy copyn ammi karama.. Sharply anty safeera ta fara saka daya daga cikin kayan ajikinta babban aplique atampa ce royal blue colour aka mata dinkin maiduguri style gata fara soll siririya sai yamata wani irin mayen kyau da ke ita takware iya kwalisa da kwalliya. sumanta ta parke shi duka baya ta cakare da black ribbon tanakan fetsa turare agaban mirror sai ga nan sultana da kulthum sun shigo da sallama abakinsu suna hade ido taga duk sun bude baki da alaman tq musu kyau wani dan uban murmushi tamusu nan suka fara gaisheta kusan atare ta amsasu tana mai cewa yanaga kamar bakuy wanka ba kunsan ynxun nan su ammi babba zasu iso duka ayi breakfast kuma babu wanda zaije mana table da tsamin jiki.. kulthum tace mama munyi wanka fa, sultana ne tace muzo mu gaishe ki kafin muje mu shirya..tace okay, ina ita kuma bakuwar naku? caraf sultana tace ynx ta farka mun barta acan tana wanka..tace ohhh inace dai batare kuka manna jiki kuka kwana akan gadon ba, nide i am cautiounin you guys about skin infections kunsan ai ance daga can kauyen fulani da buzayen nan tazo kuma suna da shanaye shanayen su suna da cutar kirshi da kazuwa abi u guys baku san ciwon nan bako? to wallah idan ya kama jikinku sai kun gwammaci borin jini sau dubu akansa ..sultana zata bude baki kulthum tay saurin cewa kai mama yanzu mune zamu guje kwanciya da ita ko itace ma zatace bazata hada jikinta da mu ba, kin ganta ne?..i told the girl looks exctly like a fallen angel, her skin is soo smooth, gata kyakkwa, kinga dogon bakin kashinta kuwa mama har kan waist dinta fa yake kwanciya?. cikin yatsina fuska anty safeera tace kai enuf of this hype muje nikam inganta daga can ma sai muyi kwalliya zan zabar muku kayan da zaku saka dakaina kafin kuje kusaka wasu shirme hajiya mairo tazo ta tsigeni. da murna suka juya suka fita a dakin anty safera ta sakosu agaba, suna zuwa kan stairs sultana tace mama barin je na dauko kayan da zamu saka nida ayaanah acan a dakin ammi... cikin gyada mata kai tace toh, nan da nan sultana ta sauka tay hanyar sashen ammi karama da sauri tama zuwa ta samu safiya ta musu firo dakayansu duk ta zubar a tsakar dakin... anty safeera da yarta kulthum suka wuce dakin suka samu dede ayaanah ta fito a wanka kenan jikinta daure da oversize white towel ruwan showrr ya gama jika mata suman kanta tabi tazauna shiru agaban madubin tanata tsoron ta taɓa ma kulthum kayan shafe shafenta tuna cewa ibaad yariga ya hanata taɓa duk wani abunda banata ba suna shigowa tundaga kofa anty safeera tay freezing in wowwww tanata kallon iya yawan suman ayaanahn kawai yadda yawani mannu akan fatarta yamata wani irin kyau ga fuskrta yay fresh sosai... kulthum ta karaso da sauri suna kallon juna tana dan murmushi tace sis ya naga kin zauna shiru ko baki ga hair hair dryer bane? .ahankli ayaana tadago tace eh.. ji tay ance "masha Allah" muryan anty safeeran ne ya tsareta ta mike tsaye da tsoro sai kuma tay shiru ta zuba mata ido... da wani irin baqar mamaki anty safeeera ta kalli kulthum tace wannan ne ayaanah? kulthun ta fara dariya tace "mama ai nagaya miki toh ya kika ganta? ahnkli anty safeerah tace ohh my God, but she is a goddess. atake ta wani riko hannun ayanahn da fara'a tace yan mata sannu da zuwa kinji, i am kulthum's mum, toh ya kike ya jiki kuma? ahnkl ayaana ta kalleta da murmushi me sanyi snn tace "da sauki, ina kwana mam..a..anty safeerahn tashafa kanta tace lafya my darling..toh zauna na bushar miki da kanki mana kar sanyi ya kamaki.. ayaana tana gyada kai har cikin ran anty safeera take cewa da tasan haka yarinyar take da mayen kyau duk tsiya ita ta karbeta tazauna agabanta ba ammi karama ba. ayanaah tana zama agaban mirror anty safeera ta amshi kayan gyaran kai tay blowing mata suman ta gyara mata shi in a very well maintained style, ta shafa mata mayukan kai masu qamshi da tsada sann ta tattale gashin duka tay mata Ariana grande's pony tail hair style dashi jelar data nadeshi sau biyu haka ya zubo har kafadunta the room was so lively sabida sake fuskan da anty safeera ta nuna ma ayaana sosai, sultana ta dawo musu da kaya dake ayaana bata da wani atampa they both decise to wear abaya kowa da kalan nasa, ayaana ta saka pure black cikin wanda ibaad ya siya mata, kulthum tasaka maroon sultana kuma ta saka kalar ruwan toka, anty safeera ta musu light make up, ayaanah ce karshe tanakan mata saiga safiya ta leko basuma lura ba tatsaya cak daga kofa ganin yadda duk suka tsaya akan ayaana suna gushing akan beautynta anty safeera tarike fuskrta da hannunta gently tana mata kwalliya yasa safiya ta kara jin tama tsane yarinyar sosai. dama batay niyyar xuwa ba kadota ammi karama tay akan tazo ta bawa sultana hakuri akan wurgi data musu da kwatinsu ta zubar musu da kayansu a daki dazu. tana ganin yanayin su ahaka ta juya sadaf abunta ta koma dan haryau bata gama jin haushin yadda sultana take yawan nanike ma amminta ba kawai kuma sai gashi wai ankawo wata me kama da aljanu. ana gama ma ayaana make up mai aiki ta kira anty safeera akan ana nemanta a kitchen da gaggawa,lkcin kusan 8.40 ne tana fitowa harabar gidan kuwa suka ci karo da bataliyar bappa zaidu duk sun iso suma ko karyawa basuyi ba, as usual ammi babba ta sha wani irin bakin hijabi dogo har kasa. maheer da ibaad ne abayanta shikuma bappa zaidu ya tsaya a kofar masallaci tare da uncle mohammd suna tattaunawa a tsaye. da fara'a ta tunkarosu tana cewa oyoyo ammi babba, both maheer da ibaad ne suka fara gaisheta ta amsa su sama sama dake suna sauri sauri zasu shiga ciki,"anty safeera tace aah ya haka? ammi babba tabi bayan su da mugun kallo taja tsaki "kyalesu zasuje kwadayi mana kinsan uwargijiyansu ai tana cikin gidan suna sauri sauri zasuje su fadi kasa su lashe kafarta tasaka musu albarka koda zasu ga haske a rayuwarsu. karamar dariya anty safeera tay tace "kai ammi..just let them be ni wallah bakisan dadin ganinki danaji ba.. tace "kai safeerah nice dai zance haka, kinga kyan da kikayi kuwa?? lallai wann atampar ta dauke ki wallah. anty safeera tay wani irin murmushi murya kasa kasa tace "ainagaya miki kayan wancan matar bawasa bace dinkin mun mq da safen nan duk aka kawo mana naki nacan daki wallah bakaramin kyau sukayi" da murna ammi babba tace Allah ki? toh muje mana in gani safeera bana son wancan yar rainin hanklin ta dau wanka ta fito ta ganni haka duk ban shirya kaina ba ..anty safeere tace " kai ammi gaskya bana tsammanin zata fito yanxu dan kinga chops small small local dishes, da sauran drinks da su salads duk ita takey a sashenta. its a lot of work gara da kikazo kar aikin da akabar mana ya lalace masu girkin suna can baya. ammi babba tace hakane kuma muje kawai musaka ido akansu inga me sukeyi ince dai kin ean tsara musu abunda zasu dafa, anty safeera tace ehhh ynxu dai breakfast ne akan wuta suna saukewa zasu saka abincin karban baki ..abbansu mujaheed yace around 11-30-12 dai hajiyan zata iso kuma wai da baqi zatazo ciikin yatsina fuska ammi babba tace hmm can mata, ni wallh tsohuwar bawai burgeni takeyi ba zatazo ne ta ishe jama'a da saka ido da gulma dama kuma kinsan tana da yar gaban goshinta sai abunda aka kitsa mata akanmu zata ji. anty safeera batace komi ba har suka wuce backyard suka samu wokers din sunata aiki har an tafasa kaji ana soyawa anware na ppr chicken dana stew agefe, anbada hankli sosai ga breakfast suna kan soye soyen irish da kwaiyaye ana xubawa a platters da minced meat sauce. ammi babba tana zuwa wajen ko amsa gaisuwar su batay ba ta hade fuska tafara bada oder ayi nan ayi nan dan tafiso ne suyi abunda suma za'a yabe su yau sosai... 9.00 on d dot kulthum da sultana da ta riko hannun ayaanah suka fito sashen ammi karama sam ayaanah taki ta daga fuskarta sabida make up din da anty safeerah ta mata wani bambamra kwai takejin kanta duk da yadda kawayen nata suke haba haba da ita.. wasu mugayen dadadan qamshin soye soye ne ya cika sashen ammi karaman sunayin sallama a falo suka samu ibaad da maheer ne kawai a zaune suna shan tea dayaji kayan yaji da madara yana baza tashen qamshin su citta. nan take sultana tay kifi kifi da ido kirjin aayana na bugawa da karfi kamr zai faso waje, kulthum ne kadai ta tunkarasu da normal looking face inta daya sha make up ita tafara rusunawa tace "good morning yaa ibaad,.. good morning yaa maheer..kafin ibaad ya amsa maheer yay murmushi yace morning ummi kin tashi lafya? adan kunyace tace lafya,ya gyada mata kai, sultana tafara gaida ibaad kafin ta koma gefen maheer ta gaishesa, kan ayaana na kallon kasa itama ta gaishe da maheer yace wow prettyna kinyi kyau sosai fa,..kara boye fuskanta tay batace mishi komi ba snn ta dawo ta gefen ibaad da sanyin murya tace mishi "ina kwana ka tashi lafya? tea din dake hannunsa ya aje akan table saida yadau minti guda yanamai kare ma sunkuyayyen kantan kallo snn ya kyabe baki yace i am good'..ya jikinki? kafin ta amsa a miskile ya dube sultana yace "ke,..i hope u dint give her any cold water dis mrn,..da sauri sultana tace "aa yaa ibaad bamufa ci komi bama wanka kawai mukayi da ruwan zafi...yace toh ya isa haka toh kuje ciki mungode da gaisuwa. ..idon maheer nakan kulthum harta tamike tsaye tay kitchen din sultana tay saurin binta abaya, ayaanah na kkrin binsu da sauri ibaad yace "not you" wani garas taji ahnkli kuma ta koma ta zauna agafensa akasa a slow motion tay shiru. dan karamin shirune ya ratsa wajen kafincan maheer yamike yanufi kitchen in shima aka barsu su biyunsu a zaune ..daukar fresh clean tea cup yay ya zuba shayin ya miƙa mata, dan dago kai datay zata karba da suka hade ido yaji wani abu ya tsarga masa yay loosing balance wanda tuni tea din ya dan zuba masa ahannu, dan gani da yay gabaki daya ta canza masa da make up dinnan, yay saurin kyabe baki tana karba ya ciro hankynsa daga aljihu yana goge inda tea din ya zuba masa itama nan take kallo batakai tea din baki ba harsaida ya gama sharewa suka kara hade ido girarsa na sama a dage ahnkli "what are u waiting for, ko sai nace miki kisha? ko kuma nabaki abaki? its almost nine bakici komi ba kinsaya kinata fenta fuskarki ko??toh ko kyau bai miki ba dan shagwabe masa fuska tay daya kara narkan dashi batace masa komi ba, kurba daya tay ma tea din taga ya zuba mata ido yanakan kallonta, ahnki tare da kara shawgabe masa fuska tace bani nayi ba fa ai umman kulthum ne tamin" yace "uhmm ni nace miki wani abu ne?..shanye kawao, kema kibisu ciki. shiru tay ta cigaba da shan tea din ahnkli tana satar kallonsa while yanakan latsa wayarsa, basu kara cewa komi ba awajen ba har saida ta gama snn ya sallemta yace taje kitchen din ta kira masa maheer tace ya samesa a daki dan su shirya ynxu..tana shiga kitchen din kuwa ta kalli maheer tacemai ibaad yana kiransa a can dakinsa .. dambun kaza da ammi karama tay ya deba ahannunsa snn ya fita ya kyalesu anan sukadai ...ammi duk ta yabe kwalliyrsu tace sunyi kyau sosai sunata jin dadi. Karfe 9am na cikawa duk aka fara hallara cikin main falo domin karyawa, da wuri ammi karama tace duka yaran nata sufita suyi gaisuwa kafin itama ta fito. dukansu hudu suka wuce main palon safiya ce ta fara sallama dake bata fiye son magana da su sultana ba, lkcin anty safeerah ce kawai mace a falon tana tsaye tana bada masu aiki su biyu oder ana jera breakfast din akan dinning ita kuma anmi babha tashiga dakin anty safeera canza kaya, daga bappa zaidu sai uncle moh da already kafin su ayaanan su shigowa falon anriga an kirasa a waya yafice cikin gaggawa dake shikam ma bai wani damu da yasan waye yarinyar ba existance dinta agidan baidamesa ba dan kwata kwata baison wani abunda zai takura ma rayuwarsa ko kadan Dukansu yaran haka suka tsuguna suka gaishe da bappa zaidu cikin girmamawa, 10min past nine kowa ya fito aka zauna ammi babba ta wani cakare da jan atampa ta baza dauren ture kaga tsiya tana shan qamshi duk a tsammnta yadda suka ci kwaras hakama ammi karaman zata fito ta dau wankaz sai kuwa tabasu mamaki ta saka normal moroccan jallabiya dayaji dinkin zaren hannu golden colour all thru da mayafinsa bata kuma yi kwalliya ba tabar natural beautynta a fili. cikin girmamawa aka gama gaggaisawa kowa nakan table din face uncle moh da damsa mujaheed da already yake plane frm S.A.to nigeria bai iso ba tukuna. lafya lafiya aka ci abinci karyawan, banda ammi babba dataki su ko irin gaisawa na fatar bakin nan da ammi karama, dan tana ganin irin kallon da bappa zaidu yake mata asace abunda yafarun jiyan ne kawai ya dinga fado mata arai tana jin tsananin kishi da kokontonsu akan ambatarta ta da mijinta yay da sunan fatima akan gadonsa jiya datake shafashi. ana gama break fast bappa zaidu bai kula kallon kishi kishin da ake jefawa akansa ba ya fice, maheer da ibaad kuma suna cikin gida basuje koina ba suka zauna a dakin ibaad din suna kan wasu abubuwan dake gabansu time to time suke zagowa suzo su duba ammi karama a kitchen dan ita daya take abubuwanta ko yaran ma tahanasu su tayata daga waje kuwa wani jiji dakai da iko ammi babba ta dingayi ma workers din, idan suka saka maggi tace sam su rage yay yawa, hakama zata bulbula ma abincin wuta fall fall yama ci tayita masofa tace wai sauri sukeyi ba sime sime ba...ta matsu sugama takoma daki ta sake canza kaya kafin hajy mairo su iso. gidan yay shiru kowa na indah take, kafin 10:30am ammi karama tagama komi datake shiryawa nan tay packaging dinsu drinks da chops din so lovely a wasu shegun bottles, classy glass, dispensers da wasu expensive luxury cheffing dish data sayasu duka ahannun uwargida collection tun daga garin kaduna... tana gamawa ta bar komi anan kitchen din snn taje room inta batay wata wata ba ta fada wanka after a while ta fito ta ciro wata peach colour applique lace doguwar rigace me celeopatra neck ta saka tay daurin daya rufe mata duka gashinta kanta sosai tay kyau bana kadan ba... dacan har kamar zata fita ta duba ya su anty safeera suke ciki da girke girke sai kuma tafasa tay zamanta a daki dan tasani sarai ba wani abu me wuyane bane ammi babba ta gasa mata baqar magana acikin mutane. har saida 11 yay kafin su ammi babba suka bar wajen girkin lokcin rabi ran masu aikin ya baci sabida yadda ta dinga kwaba musu aikin su da yawan bada oder. kai tsaye aka fara packaging abincin dana baki, dana hajya da nasu duk aka kai ciki, anyi coloured rice kala kala har guda uku, difrent kind of sauce da egg stews, ppr chicken da manyan manyan turkey da alalle daya ji cray fish, masa da miya, da kunun gyada dana tamba. ayayinda su ammo baban sukaje dakin anty safeera sake shiryawa nan wokers suka karasa kawo abincin babban sashen hajya mairo aka fara jeresu a kan dinning in falon within minutes harr angama komi gidan saiya dauka da wani irin shiruuu. Da misalin 11:40am Wasu manyan manyan SUV jeeps guda biyu bakake kiriin masu fidda wata uban sheki suka shigo harabar gidan sukayi parking ayayin da driver yay saurin saukowa kasa ya bubbude musu kofofinsu Yana mai rusuna kansa akasa cikin yanayina tsantsar girmama wa, Wata dattijiwar mata ce wacce bazata wuce 60+yrs ba tafara sauka kasa cikin shigarta na mutunci tasha brown hijabi daba atula mai tarukucen design ajiki ba babban aminiyar hajya mairo kenan hajiya hajara wanda itama da safen tay sammako taje har tudu domin tadauko babban aminiyarta tadawo da ita gida dan tasan bazaimata sauki barin tudu ba yadda aka saba da taimkon bayin Allah datakey acan kowa baison hajy mairo tabar wajen.. tana sauka sauran baki guda uku mata da yarinya yar 12yr suka sauko suma amma su mataye ukun duk matasa ne basuda wani shekaru driver su ne ya Taho da gudu ya amshi jakar hjy hajara ya rike mata har suka karaso Gaban dayan motan wanda har yanzu hajy mairo ce aciki amma bata sauka ba, tana karasowa gaban murfin motar taja ta tsaya tana kallonta kafafunta da hannunta Duk sunyi nauyi idanunta sunyi ciki ciki saboda tsabar gajiya, Wani dankareren medicated glass ne ta toshe kwayar idanun nata dashi Itakuma leshi ne ajikinta nata purple colour an mata dinkin buba da zani kafarta cikin wata flat shoe mai kama da Dunlop da kyar ta motsa jikinta sabida tana da Dan kauri. hajiya hajaran ne ta riko hannunta domin ta taimaka mata zuwa kasa, kan kace Wani abu kusan duka rabin ma'akatan gidan sun kewaye su da gaisuwa hajya da bakinta duka duka mata hudu ne da maza matasa su biyu da yar yarinya "Barkan ku da zuwa Hajiya mairo oyoyo hajiya Allah yasa anzo a lpya...kusan kowani ma'aikaci yana Miko musu gaisuwarsa cikin yanayin girmamawa da nuna farincikin sa da ganinsu hajy mairo kmr wacce ta rude tafara washe baki kamr cele tana cewa "Sannunku dai" Sannunku...Tana fada da kyar sabida kukan rabuwa da mutanen na tudu dataci harya shake mata murya tana yi tana dann waving dinsu dahannu tana baza murmushi... hajy hajara data rikota tace An sameku lpya?duka Sukace lpya lau..Nan ta juya tana kallon driversu ta ciro kudi mai yawa ta basu tace sai ka babbasu na shan ruwa mungode Allah ya muku albarka Da sauri Ya rusuna kai yace toh hajiya Allah kare ki angode, Duka sauran ma'aikatan dake washe baki suma suka bibbita da addua tuni wajen ya kaure da godiya da yabo kowa na washe baki Itakam Bata kara ma kallonsu ba ta riko hannun kawarta suka nufi ciki A hankli suke tafiya sabida yanayin jiki sai an bita a hankli musamman ma da bata fiye son zaman waje daya ba. Suna daf da bude kofar gidan sukaci Karo da bappa zaidu yafito fuskarsa dauke da kyakwan murmushi kallo daya zakamai kasan yana tsananin murna da isowarsun,da sauri sauri ya karaso da alamn an riga an sanar dashi labarin isowarsun ne, Wata iriyar shigace a jikinsa shiga mai ƙara daraja da kamala farin shaddace a jikinsam wanda a ƙalla zaikai Darrikan kudi,ya ɗaura hula akansa ga wata gare datasha aiki sosai. fuskarshin nan ta fito ras baqin sajenshi da gemunsa mai tsananin kyau yayi lib a fuskarshi sai sheƙi yakeyi ..Wajen hajiya mairo ya nufa da farinciki ya rikota ajikinshi ya rungumeta tsam wacce already tana Hade idanunta da nashi tafara sauke wasu maqudan hawaye, cikin muryanta da bai fitowa sosai "tace'..zaidu? ashe zan ganka da idona.. Wani shafa kansa tayi a lalume tace Alhmdullahi, saita juya ta kalli uncle mohammad daketa famar Murmushi cokin fashewa dakuka tace Alhamdull hajya hajara yau gani ga autana muhammadu kai masha Allah ashe haka kadawo gingimeme muhammadu? ..duka aka fara dariya itakam sai kuka takeyi jin yaranta duka sun rungumeta sosai uncle moh yace "Ina matukar farincikin samun isowar ku hajya mama na yahanya. Ta juyo cikin muryan kuka tace "Ohh nikam kalau nake ,toh Ina yayan naku, ya baka fitomin da suba?nima inga jikokin. Ohh Allah yajikan mahaifinku, Allah yasaka yana cikin inuwar Rahmanu ubangiji Allah yay muku albarka.. cikin tsantsar tausayinta da kaunarta dake mamaya aransu sukace "Allah ya kara miki tsawon rai hajya,in muna ganinki ai tamkar muna ganinsa ne Allah ya masa rahma.. matsanancin kukan ta kara fashewa da shi uncle moh ya rikota ajikinsa yanata lallashinta. kafin nan suka fara sannu da zuwa suna gaisawa da sauran mutanen datazo dasu tareda su sun zama su takwas da yar yarinya karama,me suma ruthy itama age dinta kamar irinsu kulthum datazo da ita. Cikin gidan bappa zaidu ya musu jagora tareda ma'aikatan gidan da suka shigo da kayan su da sauran abubuwan tsaraba da sukaxo dashi hilimi guda a buhuhuna Daga cikin gidan kuwa kusan kowa shiri yake Dan yaga ya hallaro cikin babban katafaren falon sun on time,yau babu wanda bai haska yay kyau a shigarsa ba musamman ma ant safeera data sha Wani atampar again wann karon tasaka dark red in colour wanda ya amsheta shima kwarai dagske ,cikin wata golden atampa wax ammi babba ta fito suka sha dinkin su kowa da kalar nasa style din, shikuma maheer ya saka light brown shadda da dark coffee cap, ibaad ya saka sky blue colour voile marar nauyi wanda tsabr kyan data masa kamar ka cinyeshi. har saida aka shigo da hajy mairo da bakinta kafin nan anty safeera tazo ita da ammi babba dasu ibaad , safiya da maheer cikinsu kowa ya rusuna cikin ladabi da girmamawa aka fara gaishe gaishe, ana cikin gaisuwar ne ammi babba ta fita domin duba su sultana, tasha baqar mamaki dataga ammi karama bata fito ba har yanxu... gani tayi wnn ne perfect timr mata da zata baza gadara da ikonta a matsayinta na babban surkuwan gidan tunda ammi karaman taki fitowa akan lkci. tana fitowa kuwa ta samu wata mai aiki da mopper tana share dattin kafar takalmn mutanen kauyr da suka shigo ciki musmn maza yan kauyen wokers din restaurant wanda basu da iyaye su biyu da hajya mairo ta rarumo su tazo da su birni mai aikin tagama goge wajen kenan sukaji wani irin kwas kwas sautin takalmi mai shege tsini, zainab arifa ce sanye da wata iriyar english wears me fallen neck amma gown me dogon hannu red color ta daura vintage scarf taci wani uban kwalliya kamar zataje biki, ga wayarta ma dakyar take rikesa tsabar rigima, dede kan inda ynxn nan aka gama moppewa ko bushewa baiyi ba ta taka snn tabi ta zubar da bawon sweet din datake lasa akasa batama lura ba. baki bude mai aikin tadinga kallonta, ita kuwa ko kallonta batay ba bare tace mata sannu kai tsaye ta nufi wajen ammi babba data daskare tana kallonta tana isowa gabanta da wani irin rawan kai tare da over confidence tace "hi anty,. tay kmr zata fashe da dariya cikin gintsewa tace u look cool today da bakisa hijab ba. ..ammi babba dake washe baki tace thanks sannunki da zuwa zainab Arifah yasu mumnynki zainab arifah na taunar cingam tace fine..umm anty kice ma wnn maid din taje car dina ta daukomin bag dina da wani gift bag i left the car open ..da rawan jiki tace okay my dear ki shiga ciki za'a'dauko. yake kawai ta mata batako gode ba cikin wata mayyar catwalk ta wuce sashen datake jiyo surutun kai tsaye babu sallama ta fado cikin falon tana wani irin murmushi me cike da shan qamshi like kana ganinta kasan kwata kwata ba'a bata dandanin tarbiya agidansu ba. suna hade ido da anty safeera tace zainab karaso mana kizo ki gaishe da iyayenki dakyar kai tsaye ta karaso ciki ta fara gaida su bappa zaidu dake uncle tace musu, sama sama ta gaida su maheer, sauran bakin kam batako kallesu ba taje jikin hajiya mairo ta mannu da ita tafara cikata da surutu tana cewa wai saida taje kauye tay baka kirin snn ne zata ta dawo musu?? ..wasu nata mamakin rashin kunyatta wasu suka maida abun yaranta dake hajiya mairon ma cakka mata magana takey acikin wasan kaka da jika tana ce mata duk gidan ita ne bata gado kunya da hanklin kowa ba sai rashin hanklin ubanta zayyanu... suna cikin haka saiga su kulthum da sultana da ayanan ce acan baya duk sun riko kayan small chops da ammi karama tay, suna ajewa duka sukaje suka rungume hajy mairo ta shafa kansu tana ta mamakin yadda taga ayaanah ta fesss saidai tun basu fara magana ba masu aiki suka karaso da sauran chops ammi karamar ce abayansu da katon tray na drinks da small chops da sanyin sallama ta shigo ciki kai tsaye taje har gaban hajy mairo ta durkusa snn ta aje tray din kayan tabawan tafara gaisheta cikin tsananin kewa da girmawa, hajy tuni ta mance da wata zainab arifah data makalkale mata ajiki ta riko hannum fatima ayayinfa zainan tabi ta kafesu kulthum da sultana din da ido tanata kallonsu jin kmr yaran sun fara bata haushi ganin kwata kwata basa dokinta bare su gaisheta gabaki daya bata gama gane waye ayaanah ba dake akasa tabar kanta bata dago ba tukuna. uncle moh ma sam bau gane waye ayaanah ba tukuna dan harga Allah ba haka yay tsammanin ganinta ba da har zainab arifah zata tambaye safiya wacce wanncan din sai ga nan ammi babba takara shigowa fuskarta adan dore idonta stiff akan su. hajya ta dan dafa kafadun fatima tana hawaye tana murnan ganinta, ammi karama duk ta juya gaban bakin hajya mairo tay musu gaisuwar mutunci ta saka masu aikin suka jejjera musu ruwan sha masu sanyi da kala kalan abubuwan sha agabansu wanda hakan barakamin batawa ammi babba rai yayi ba tayama za'a ce sune suka fara tarban hajya amma daga zuwan fatima harta kawo musu ruwa da abun tabawa duk ganin hakan takey a matsayin makirici da neman gindin zama hjy kuwa sai bayani take ma baqinta tana cewa ai wnan ita ce yata fatimar danake yawan gaya muku, daga nan tafara introducing kowa hartazo kan ayaanah ta dan miƙa mata hannu ayaanah ta karaso kusa da ita, sai sann zainab arifah ta fara kare mata wani irin hamshakin kallon kwakkwafi dana maita bata taba ganin kyaun irin nata ba sai ji tay kirjinta na mata zafi uncle mohd kuwa sai masha Allah masha Allah yake ta maimaitawa shima ya zuba idanunsa akan yarinya baya ko kiftawa hajya ta jawo ayaanah jikinta tana hawaye sosai tace musu wannan ma jikata ce sunanta ayaanah, yar gidan yatace tacan tudu wato taawure... anan duk bakin sukace Allahu akbar, Allah sarki itace wance addantta ta rasu ko?? atake idon ayaana ya ciko da ruwa, hjy mairo na hawaye tace eh wallh etace, Allah dai ya jikan inayah..hmm,.mutuwa bai bar kowa ba da babba da yaro intazo sai ka tafi... da mamaki tafara tattaba jikin ayaanah tana share hawaye tana cewa masha Allah, kamr ba itace ke kula ba ta kalle ibaad daga can nesa fa karfi tace...Allahu akbr rayyanu ashe dai bazaka taɓa iya cin amanata ba..jibe yadda yarinya tay fess fesss..ohh ayaanah lallai toh mijinkin nan ya iya kiwo.. zainab arifa ta juyo tama ayanan wani irin kallo jin zuciyarta ya wani irin buga da karfin gaske duk dama taganta yarinyace...kuma taji kowa ya fara dariya. ...adan miskilance ibaad yace 'what, waime kike cewa ne? kin dawo kenan ko? tana harararsa tace yo bazan fadi gaskiya ba,..daga baka ajiyar yarinya harka mallaketa ka canza mata kamanni? nan aka fara musu dariya yabi ya mugun hade ransa yana harararta yana cewa baya so itakuwa ..sai zuba takey abunta tana cewa sam batay tsammnin zata dawo taga ibaad yay kiwom ayaanah haka ba ayaanah tay shiru kanta na kallon kasa jin duk falon anata dariyar jokes din hajy mairo kafin kace wani abu ibaad ya zame ya fita da wayarsa ahannunsa da alaman zai amsa waya awaje. ana hirar maganan aure auren dangi duk dama wasa akeyi amma uncle moh ya fara dagewa da kawo batun lallai ayaanah acikin familyn nan kawai za'a bata mijinta dama bazata auri bare daga waje. some feel it as joke amma hardaga zuciyarsa dagaske yakey dan aganinsa aima ganganci ne a aurar da kyakkawar yarinya haka wa bare bayan gidansu bai koshi ba. he started to think for himself dan dama yana da burin kara auren amma bada wuri ba yasan kafin ayaana ta girma shim halaa yashirya zainab arifah tafara kamar zata tashi ta bii ibaad waje sai caraf ayaanah ta miƙe ajikin hajy mairo zata koma wajensu sultana ta zauna wani dan uban kallon kurilla da zainab arifah takey ma fuskrtan Ayaanah tryn to look for one tiny or even the tiniesst Abu guda daya na tsabar madaran kyau datafi yarinyar dashi bata samu ba, duk kyan ayaanan sai yagama rudata taciki taji ta rasa nitsuwarta tabi ta saka mata ido sosai da sosai wanda yasa kafafunta suka fara harhadewa tana wuceta kuwa taci tuntube suka dan gogi kafar juna ahnkli veil din kan ayaanahn ya zame kasa yafadi akan fuskar zainab Arifan ayaanah batama sani ba, zainab tana janye veil din taga wani irin pony tail mekyau da anty safeera tama ayaanan yanata warwarwa dakansa alaman dama veil din ne ya kamashi, baki bude mentally zainab arifah ta gwalo ido waje tareda dacewa ohhh wowwww ganin yadda tsantsin suman ya warware yabi bayanta yarrrrr. SURAYYAHMS 08060712446 [23/11, 21:52] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: SUNDAY BONUS! zainab Arifah tana rike da veil din abayan ayaanah gabaki daya hankali tareda imaninta duka sukayikan yoloyolon doguwar sumanta da tsabar yauqinsa ya gama warwarewa dakansa yana kuncuwa baya itakanta ayaanahn ma bata farga ba. wani irin abu zainab arifah taji ya kara riqe mata saman kirjinta, maiqarfi da kuma karsashi, nan take tabi ta kankance idanunta akan yarinyar gashi it almost feels like kusan kowa mind insa baya wajensu duk anata dariya akan surutun da hajiya mairo takekan xubawa.. yunkurin miƙewa tsaye zainab arifah din tay da tunanin hala ma gashin ayaanan is not even real, it must be attachment or smtin. tana mikewar kuwa tay wani walakantaccen flinging da veil din lokacin ibaad ya shigo kenan wurgin yasauka akan fuskansa yabi ya riƙe da hannunshi da sauri tun kafin veil din ya isa kasa yana daga ido yaga ayaanah acan kurkusa da su sultana bata lura kanta a bude har zata zauna yayi sauri yasaka hannu yadan jawota kurkusa dashi yadda ya jawotan ahnkli kuma cikin kulawa yasa sai tadan ji bugun zuciya me karfi musnn ma dataga veil din abayanta ahannunsa, wani irin kallon kwayar idonsa takeyi ta kasa cewa komi, nan kowa ya dawo da idonsa ta wajensu anata kallonsu, atake ibaad ya hade rai ya dauke wuta tamkr da baisan ana kallonsun ba ya warware veil din abayan ya kara rufe mata akanta gently snn ya turata gefensu sultana kadan baice mata komi ya dauke kansa ya karaso ciki kai tsaye, wani durus zainab Arifah ta dinga kallonsa da shauqin mamaki a idanunta sede ganin yadda ya haɗa ransa yabasar ya karaso cikin mutane kmr baiy komi ba yasaka kowama ya shashentar aka cigaba da saurarar surutun hjy mairo dake bada kowa takaici da dariya. da wani irin sanyin kunya ayaanah ta koma can wajen su kulthum tazauna daf dasu tanata kokowa da suman nata tare da kkrin cusashi can ciki, har sultana tafara tayata sunayi tare, ahnkli kulthum ta dubesu tace"wait, zanje na dauko miki hula kawai" tana fadin hakan tamiƙe tafita wajr da sauri taje sashensu takawo ma ayaanahn inner under cap dakyar ta karba kirjinta na dan bugawa sabida tasan ibaad ya hanata karban abun wani bada son ranta ba tasaka hular akanta tareda cusa gashin ciki. idanun zainab ya koma kan ibaad da gabaki daya ta lura yana kallon ayanaa, ba shiri tafarajin kamar tana neman rasa nitsuwarta,cos who the hell is this girl? kuma mesa ma ibaad yafara kulata harma yamaida nata veil akanta batare da ya mata masifa ba while she knw baya wasa da kowa,..ryt frm the looks datake mashi zakasan she expected him to be a little bit overactive on the girl koma ace he left the veil to fall on the ground in yaso ita yarinyar ta tsuguna ta dauka dakanta, da taga hakan bai faru ba duk sai kuma taji haushin abun ya kamata.. after a while of endless labarin kauyen tudu da funny banters manyan matayen gidan suka gayyace kowa kan wata dgwar 45inches luxurious dinning table, yau kusan babu wanda baya wajen face mujaheed da bai iso nijeriya ba tukuna. cikin sakin sabon hira da nishadi aka faraciye ciye sede abubuwan kwadayi da Ammi karama tafarayi shi aka fara lashewa ana santi, hira a table din sai ya kara yawa, farin ciki kamar xai kashe hjy mairo mai tuwo dataga kowa fuskrsa da farinciki ayayinda ran ammi babba ya baci ya kuma cika yay fam da haushi, duk su uncle moh da maheer suka dawo da hiran zalla akan abinci, musmn da hajy hajara cikin watsa magana direct irin tasu na tsoffi tace ita sam rice dinsu ammi babban bai gama jin maggi ba dan haka chops da masan kawai zataci, hatta zainab arifah dambun naman da samosa da salad nd eggs kawai taci bata taba musu coloured smoky rice dinsu ba, ko ajikin anty safeera as long as lefi baishafate ba sai hira kawai akeyi da ita ammi karama kuma dama tanada kunya kuma batason tay wani magana akan girki da zaisaka bappa zaidu ya saki layi akan abincinta, sai tau sanyi bata fiye magana ba takama kanta tay shiru saidai tay dariya ko murmushi me sanyi duk wajen ammi babba ne kadai ranta yake ci da wuta, duk wahalar nan iyakan masa da su kajinne kadai suka samu karbuwa duk wani abu bayan haka da suka dafa gabaki daya yan qauyen ne kawai sukafi ci sosai. ana gamawa hajiya ta umarce maheer akan ya dauko mota shida uncle moh sukai bakin ta masaukinsu inyaso inta huta nan da sati biyu haka duk zasu koma bakin aikinsu na gidan abinci. haka baqin nan maza uku da mata biyu suka dinga ma su bappa zaidu addua da kuma godiya dan bakaramin murna sukayi da hajiya ta kawo su binni snn ta basu matsuguni ba, ta musu gata iyaka alherin da zasu saka mata dashi shine kawai sumata aiki tsakani da Allah a shagonta dan tana caskar kudinta. hakanan aka tarkata hilimin rice dayawa da aka ki ci tareda da sauran tarkacen namomin a kuloli aka bisu dashi, har waje duk aka rakosu ruthy ne kawai aka kyaleta da hajy hajara sabida tay karama wa xaman kanta agidan. tun a tudu da haj mairo ta naimi ta musuluntar da ruthy sarki da wani pastorn garin sukace sam sam, shine akayi yarjejiniya cewa inhar zasu sallama mata amanar ruthy saidan indan ruthyn ne dakanta ta furta cewa tana son tacanxa addini tayi musulunci bayan tamallaki hanklin kanta bawai asata ciki na dole ba. haka kuwa suka hakura musu, dan sunsan muddin suka barta a hannun magajiyan can karuwanci kawai za'a turata da danyen shekaru. hajiya hajara tace ita xata wuce da ita gidanta su zauna daga can zatana zuwa aikin akan sai inta girman takai irin 16-17yrs snn subata nata dakin a gidan wokers din itama. acikin wata luxurious sienna bus maheer ya kwashe bakin dukansu da kayansu da kuma tarkacen abinci, da su drinks shiyana tuki uncle moh yana gefensa, sai bakin abaya,..kai tsaye aka wuce dasu can workers estate saida kowa ya zabi dakinsa kafin suka kamo hanyar dawowa gida.. daga gidan kuwa tsayuwar Ibaad da bappa zaid a waje yasa zainab arifah ta tarkata gifts inta data kawo masa taje can sashen anty safeerah dashi tabi ta zauna a falonsu ta kunna wayarta sunata video call da kawayenta.. safiya kawai tasaka gadi akan tana duba mata ibaad yana shigowa gidan maza tazo ta gaya mata akan lokaci.. sulthana da kulthum duk suka wuce sashen ammi karama tare da ruthy da ayaanah, Ruth is slightly dark skinned bakar fata ce amma ba dulum ba, sosai ta gane ayaanah tun lokcin da suka hadu ashgon hajy mairo ranar da inayah zata rasu itace ma taimaketa sukaje police station har ta kira mata hajya mairo, tunda suka zauna take ma ayaanah jajen rasuwar addanta tare da bata labarin duk abunda yafaru a school dinsu na tudu bayan ta dawo birni, tace mata a duka malaman su sunyi jajen mutuwar inayah sosai, kuma son so ace da anbar ayaanahn ta cigaba da karatu da su amadadin addanta inayah musmn ma da akaxo da tarkarda na full schorlashp din da inayan tazo ta samu daga wajen sabon LGA chairman bayan rasuwarta ..ayaanah dai batace komi ba tanata hawaye sosai duk tama rasa abunda zatace ma ruthy ..duka su sultana da kulthum suka taru sunata rarrashinta suna bata hakuri. dakema ruthyn tana da saurin sabo da surutu babu shiri tafara bawa su sultana irin labarin unbeatbl reputation din da su ayaanah da addanta suka setting na karatu a kauyen su na tudu akan karatun boko da islama which was very impressive to hear dan sukansu basuyi tsammanin cewa mutumin kauye kamar su ayaanah da addanta jajirtaccu bane a boko da islamiya sosai har haka ba. itade sultana ta jima da lura da yadda ayaanah take saukin gane kowani irin turanci in anmata duk dama bata taɓa amsawa ba amma tajima da lura kmr tanajin turanci sosai. su hudunsu suka zauna a shashen ammi karama tun ana jimamin kukan mutuwar inaayah har aka dawo hirar sabon shagon abinci, tun anan ruthy tafara ma ayaanah tayi akan itama ta dage kawai tana zuwa restaurant in hajiya mairo dansu na koyan abinci kala kala atare tunda wannan restaurant din na birni ne, kuma na yan gayu, snn za'a kawo smart profesionl chefs da food servers zasuzo suna musu marketing kuma suna dafa abincin zamani da zaa na sayarwa wa masu kudi sosaiz duk wani shirye shiryen upgrade da ake shirinyi ma restaurant din duk ruthy ta gaggaya musu komi na yan gayu za'ayi, can hardai abun yafara bawa ayaanah sha'awa saidai batace mata eh ko aa ba sabida tana tsoro batasan ko ibaad zaizo ya bari tana zuwa ba. daga dayan bangaren kuwa wani sabuwar hira akan bude tsakanin hajiya mairo da surukanantan tare da hajiya hajara acikinsu tanakan basu labarin halin data shiga da yan kidnapping acan tudu kusan kowa yana mata jaje saidai na ciki na ciki.. domin kuwa sauran matan duk basu wani jin dadin yadda hajiya mairo takeyima fatima kallo kmr yar cikinta na asali ba a amtsayin surkuwa ba,wanda kusan duk tafi maida hankli kanta acikin hirar ...gajiya da jin hirar kauyen ammi babba tay maza maza ta miƙe tayi excusing dinsu taje can can waje tafara bada workers dinsu sabbin oda akan su fara shirya kayan da zasu bukata na abincin dare dan harda baƙin suma za'a kai musu nasu da wuri tunda yau sukazo. bada son ranta ba tafito amma sai taji hakan ya fi mata, gara tay aikinta na babban mace acikin surukunayen gidan data zauna tanaji ko tana kallo ana fifita fatima agaban idanunta. anty safeera kam sam taki ta tashi acikinsu saima kara sakewa datayi ana hiran da ita, dan dama ita batason kayan takura musmn ma ana aikin gida kuma duk tsiya itama so take taga ta samu wnn karbuwa sosai awajen hjy mairo kodama wata rana zata samu matsayi irinna ammi karama agidan itama. duk bata da shkru sosai amma sosai tafi ammi babban nisan tunani da wayo, mostly takanji qishi da hassada akan ammi karama amma ko kadan bata nunawa bare zafafawa, she still respect her nd she look up to her secretly dan ganin itama takoyi hali me kyau na kama zuciyar yan gidan gaba daya shiyasa ta zamo neutral bata gaba a fili da kowa. ibaad da bappa zaidu basu shigo ciki ba har su maheer da uncle moh suka dawo akay sallahn azhr atare. bayan sun idar ne maheer ya fita zaikoma cikin gida sede ganin safiya dayayi tanata leke leken ibaad kamr jelɓe yasa ya kirata tana zuwa ya masifeta akan taje tay sallan snn ta kira masa kulthum yanxun nan da sauri ta koma ciki aikuwa tana zuwa sashen datagansu su hudu sunata hira wani irin tsaki taja ta hade rai tawuce dakinta dan taje tay alwala, haka tay sallah batace musu uffan ba suma basu ce mata ba nan suma suka tashi sukai alwala a extra room sukay sallahnsu sun idar kenan safiyan tazo tace ma kulthum cewa yaa maheer yana kiranta awaje.. tun kafin kulthum ta amsata tafita waje da sauri ta kara lekawa can kuwa ta hango ibaad yana fitowa daga masallaci da waya a hannunsa kamr zaije ta bakin gate, da wani irin gudu ta dawo gidan taje sashen anty safeera har tana haqi tana isa tace "anty zainab arifah ganan yaa ibaad yana waje kiyi sauri kije naga kamar waje zai fita.."Katse wayar zainab arifah tay tace "safiya kiyi sauri kije kice masa ya tsaya gani nan zuwa abayan ki..wani kifi kifi da ido safiyan tay tajuya tana takawa ahankli dan tasan har abada bazata iya xuwa tace ma ibaad ya tsaya ba dan tasan jininsu baiwani gama haduwa ba tukuna zai iya falla mata mari yace mata magulmaciya.. ahnkli ta dinga tafiya har zainab arifah ta gama shafe shafenta ta dauko gifts bags din tafito ta wuceta ta fita can waje, tana lekawa kuwa idonta ya sauka caraf akan maheer acan gefe yana zaune akan chair kulthum tana nanike ata gefensa ta dan tsuguna kusa daf dashi sunata magana ahankali kmr saurayi da budurwa. tsabar son taji gulma da sauri tay ta wajensu ta kasa kunne har sanda taji kamar they are actually talking about yadda zai taimaketa tay catching up da wuri a tajweed na qur'anic competition na islamiyarta da aka sata kwanan nan tukunna ta kara sauri tay gaba. samu tay ibaad ya jingunu da jikin motarsu yanata latsa wayarsa da alamar chating yakeyi, tana isowa caraf tazo zata leka cikin wayar batare da ya daga ba ya mata wani irin mugun kallon da saida kirjinta ya tsaya cak taja tatsaya tana kallonsa, kallo daya yamata ya kuma dauke kansa ya mayar kan wayan, budan baki tay zata masa magana cikin datsar numfashin ta yace ke wai baki sallama ne?? ta dan turo bako tace "my bad, asallam alaikum ..saida yaja mata aji snn cikin hade rai ya amsata ciki ciki ..cikin sauke ajiyan zuciya ta rage murya tace"can i talk to u for a min? idonsa nakan wayan yace "ure already talking, so? cikin wata yangatacen rolling eyes tace "i bot u some gift ne sabida ranar naga kamar ranka ya baci da wanda na siya ma sister dinka, naga kuma kamr kyauta ma kayi dasu ko? kmr bazai amsa ba can kasar wuyarsa yace is dat all?shiru tay sounding abit off tace "no. inaso ne ka karba, ..ibaad, pls accept this one cos i am sure zaka so shi. batare da ya kalla komi takeso ya karban ba yace 'thanks" batace komi ta mika masa dakyar ya karba kai tsaye ya aje akan motar baiko kalla meye ne ba.. cikin hadiyat zuciya tace daddy yace he will talk to u abt you home schooling me na karatun islamiya...has he? yace 'nop" ahnkli tace..okay, i just want to know if ure okay with it bana son na takura maka, dama daddyna ne yace kaiine kawai zaka iya koyamin addini agida and kawaye na sunce..tun bata karasa kalaman ba wayarsa ya fara kara kai tsaye ya dauka yakai kunnensa yay sallama anitse mujaheed ne ya kirasa yanakan rokansa akan yazo ya daukesa a airport sun riga sun sauka..yana amsashi da toh ya katse wayar yamata kallo daya yace "are u done cos i am heading out now".ranta baiso ba ahnkli tace ohh to where can i come with yoi? kmr bazai amsa ba yace "airpot, nd no thanks...cikin kyabe baki dan yangace tace its okay, toh zan jira kawai sai inka dawo zamu karasa srn maganan...baice komi ba yana bude motar ta matsa gefe tanata kallonsa har ya zauna zai kulle kenan snn tay sauri ta dau gift bag din ta saka masa akan seat din gaba snn ta kama hanya ta wuce cikin gida... baiko kalle inda tay ba ya dauki wayarsa yanata so yakira maheer dan suje tare saidai ganinsa da kulthum dayay acan gefe suna magana sai ya fasa, ya kunna motar ya tafi shidayansa abunsa.. sai har da yay nisa a hanyar aiport snn yay ma maheer din text akan idan yagama ya samesa acan minjibir along gezawa road cikin PortoGolf Resort bayan asr prayer. maheer bai ma ga text dinba sai har daya gama hirarsa da kulthum aka fito daga sallan asr snn ya gani. zai karbi key din babansa kenan yaji bappa zaidu suna hira uncle moh he is obessed nd still on ayaanahs matter, casually yake gaya ma bappa zaidu cewa ai ayaanah tamkr iri ce, da irinta kuma ake gyaran zuria shiyasa bai kamata su aurar da ita wana waje ba. shide bappa zaidu bai cewa komi ba dake kele kelen duniya ba'a agabansa yake ba. shikansa yasan ayaanaah is exceptionally beautiful amma baida raa'ayin dole a tursasa wani yaro ko yarinya agidan ace dole yay auren dangi ko hadin gida sai kwata kwata bai dau maganan uncle moh din da muhimmanci ba. dama kuma yasan halin kaninsa, shi dan boko ne wayewan ta masa yawa akansa, rayuwar turawan nan na yin abu anyhow yasaka agaba.. he is more obsessd with materials things, kai ko anty safeeran ma ya aurota ne sabida big girl slay queen life inta, da kuma arxikin gidansu, da farin fata da kyanta me yawan daukar idanu. uncle moh har ya gama zubansa akan ayaanah bappa zaidu bai basa wani kakkawaran amsa ba, har maheer yazo ya amshi key ya bi bayan ibaad. yana zuwa resot din kuwa ya samesa tare da mujaheed suna zaune har sunyi odern burger da lemonade da alaman basu jima da dawowa daga airpot ba, da dan murmushi ya miƙa ma mujaheed din hannu suka gaisa snn ya tambaye ibaad akan meyasa basu wuce gida MJ din ya huta acan ba, shikuma dama delibratry yay convincing mujaheed harda bashi kyautar gift bag da zainab arifahn ta basa ko budewa yaga meye aciki baiyi ba dan kawai su zo nan suhuta sabida ko kadan baison ya koma gidan ya sake gamuwa da zainab arifah cos she is seriously annoying him da sukaga kamr baza su wani ganema bayanin sa ba shine kawai maheer ya jonasu suka xauna anan suka fara hiran games din da mujaheed yaje south africa sukayi MJ yanata nuna musu hotuna da videos awayansa can da suka gaji suka shiga sashen da akwai pools da snooker games acikin resort din, anan suka balain bata lokacinsu har saida aka kisa kiran magrib ya tabbata by now zainab arifah ta wuce gida snn yafara matsa musu akan su dawo gida. suna isowa kuwa aka kira sallahn, dede lokcin su hajiya mairo da anty safeera da ammi karama sun rako hajiya hajara da ruthy waje kenn har ansako musu abincin daren a cooler suma sun wuce gida kenan.. agaban masallacin suka parkr mota sukay alwala su ukun suka shiga ciki basu fito ba har saida akay sallan ishai, kowa cikin iyayen yaji dadin ganin mujaheed duk dama ya gaji sosai basu wani jima dashi ba dukansu suka shiga ciki, mai gadine yakai ma MJ bags dinsa har dakinsa sukuma suka zauna ashashen hajya mairo akafara wani sabon surutun dataga mujaheed dake duk tafi daukarsa me hankli da tausayin acikin mazajen gidan. ammi babba ita tay komi na abincin dare amma kuma tafi kowa fushi da daure fuska wai an bar mata aiki ita daya. gara ma anty safeera ta kulata tana bata haquri ammi karama kam batace uffan ba haka takoma sashenta tay ma su ayaanah hadadden tea dayaji milo da madara suka sha kafin 9.30pm suka barta suka wuce dakin kulthum wai anan yauma zasuyi bacci. wani farin leda me kauri ta dauko ta bawa sultana akan ta kai ma babanta acan awaje da sauri taje can wajen ta samesa suna waya da ammin karaman takai masa ledan ya karba da sauri tabi su ayaanah sashen anty safeerah wanka ammi karama tay ta kimtsa ko inanta sashenta yay fess arnd 10pm tana kwanciya akan gadonta taga tex dinsa na sallama da kuma godiya da dambun naman data bashi ..yace mata sai gobe zaizo gidan ya duba maman sa da yamma.. murmushi tay batama sa reply ba dan tasan duk tsiya yana tare da matarsa a motar nan nan ta jawo reading glasses dinta ta saka ta cigaba da karanta addua awani littafi har bacci ya dauketa. tunda su maheer suka gama hirar kaka da jikoki da hajiya suka koma gida mujaheed shima yabar sashen, dakinsa kawai ya wuce direct basuwani dogon surutu da mum dinsan ba sabida ya gaji sosai. wajajen 11 uncle moh ya fito daga wanka ko shafa mai baiyi ajikin sa ba ya zauna da towel abakin gado suna hira da wani amininsa alhaj ameer wanda bai jima da aure ba amma mata biyu ya aura a lkci daya gasu kyakyawawa yana bala'in jin kansa musmn yadda yake flaunting wealth maza suna hura mai kai ana yabon life style insa da matayensa slay queens da ya auro duka a rana daya... da uban zumudi a voice nashi yake bawa alhaj ameer din labarin irin mayen kyan ayaanah dan dama can ya rasa da uban waye xaiy wannan hiran a daukesa serious, aikuwa yana fara gaya wa abokin nasa atake ya fara bashi goyon baya 100% harda kirga masa shekaru acewar sa by the time he is in his mid 40s ayaanah ta gama secndry schl ta isa aure..wani washe baki uncle moh yake yi yana balain jin dadin maganganun da alhaj ameer din yake masa suna cikin hirar yaji anyi knocking tunda ya shako qamshin wata kasaitacceiyar humra yasan safeerah ne da sauri sauri ya rage murya yace ma Alhaj ameer yabar maganan kawai sai sun hadu zasu tattauna. #SURAYYAHMS 08060712446 [24/11, 22:02] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE 💫 Arewabooks@surayyahms. ⏯️2️⃣8️⃣ miƙewa uncle moh yayi dakansa ya bude ma anty safeerahn kofa ta karaso ciki ahankli tana takallonsa da mamakin ganin twel ne akugunsa kuma ko mai bai shafa a fatarsa ba gashi ita taci kwalliya tay mugun kyau tasaka lavender colour silk nity, tanakan kallonsan ta karaso ciki da yangataccen muryanta me dadi tace"babe ya naganka haka, ko mai fa baka shafa ba..wani irin riko waist dinta yay abazata tareda sakin karamin sexy smirks mai dauke da sigar rashin gaskiya dake tattare dashi a zuci yana sakin wata yaudarriyar murmushi harsaida ya ga ya matsota jikinsa yakankameta sosai yanamai shakarrrrrr dadaddar qamshin jikinta a mugun kasale snn yace"i am feeling lazy ne sarautar mata, dama ke naketa jira kixo kidan taya ni shafaman ki sosa mai har tsakiyan bayana, yana fadin hakan ya sakar mata wata erotic kiss agefen wuyarta wanda yasaka saida ta dauke numfashinta cakkkk idanunta a limshe sann tajuyo tagabansa tarike hannunsa cikin nata tana masa wani irin murmushi me sanyi tace toh ai tunda nazo sai muje ko?kafin ya amsa taja shi gaban mirror ta zaunar dashi snn ta dauki lotion din ta zuba a hannunta ta mulmula shi dakaau tafara shafa mai a kirjinshi har zuwa hannunsa da gadon bayansa ta dawo har fuskansa tana masa yawo dashi shikuma yana lullumshe ido yana sakin karuwar nishi yana murmushi wanda duk tadauka tsabar dadin abunda take mishin yasaka ya gama sakar mata jiki bata san haryanxu tunanin maganan sa da alhaj ameer yakei akan posbiltynsa na samun ayaanah a matsayin future wife insa ba,. sosai abun yafara shigewa ransa dan shikansa har mamakin kansa yakeji dayau yau kawai yaga yarinya amma duk ya birkice gabaki daya yakasa samun nitsuwa, har ji yake inbe sameta ba da wuya ne ma ya kara aure nan gaba bcos ayaanahn has a perfect age calculation for his future life nd sexual enjoyment, shi dama duniyar nan bai dauketa wajen shan wahala ba yaxo duniya ne yanemi azirki iya arziji snn ya kashe kudinsa ya aure kyawawan mata tsirara yan gayu wanda zasu haifa masa kyawawan yara ynx lokcine dayake ji da damshin kuruciyarsa kuma yana kan morar soyayya da kulawar safeera, nd by the time ayaanah is riped yasan dole ne ace safeera ta fara gajiya ko kuma tsufa kyanta da dadinta akan gado duk ya ragu, shikuma by then ya kara age yagama riƙa ya zamo cikakken namiji sai kawai ya dora shagalin rayuwar jin dadinsa da sabuwar jini,inyaso sai itama ayanahn ta haifa masa kyawawan yara kuma yasan zai more jikinta sosai harya tsufa.. slowly anty safeerah ta tsuguna agabansa da moisturizing lotion din tana mai shafamasa akan farare sol din cinyarsa wani yarrr kawai yakeji ajikinsa yana ash ashhh baima barta tama gama ba ya wani sungumeta cak ya haura da ita kan babbn gadonsu ya fara wani irin romancing dinta tare da lular da ita duniyar ma'aurata... Durzanta yay dakyau har saida bacci ya kwaceta ahannunsa kafin nan shima yabi yakwanta agefe da ita basuda farkawa ba sai can wajajen asubahi shiya fara tashi yay wanka ya fita masallaci kafin nan itama ta mike tay wanka tay sallahn fajr har saida ta gyara masa dakin tsaf ta saka qamshi snn ta fito tawuce dakinta domin shiryawa. dake mujaheed yay latti yau sai baije masjid ba uncle moh yana idar da nashi sallahn kai tsaye yanufi wajen mahaifyar sa hajiya mairo, zuwa yay ya sameta akan sallahya tasha wani babban hijabi da carbi a hannunta tanata addua already ammi karama hartazo ta kawo tray na kayan shayi ta aje mata ta fita. haryaxo yazauna akan soft one seater leda chair hjiya mairo tanakan adduarta tana idarwa kuwa tay salati tashafa a fuskarta kafin nan sukafara gaisawa cikin nitsuwa ya kara mata gaisuwar gajiyan hanya daga nan kuma kafin kace wani abu ta jawo tray din shayin ta deba masa hadadden tea din shima suna fara sha tafara jan sa acikin hirararrki shiru yay yanajinta harta gama kafin ya fara mata tambaya akan iyayen ayaanahn wanda kamar jira take tafara bashi labarin tragedy na abunda ya faru dasu tun farko wanda duk dama bata wani toni asirin rayuwarsu deep deep ba amma cikin jimami ta sanar dashi cewa mahaifin ayaanah ba mutumin kirki bane, uwarta ce mutuniyar arziki kuma sanadiyar muguntansa ne ma har aka yanke hukuncin kawo ayanan birni bayan da ciwon appendix me tsanani yasaka yar uwarta inaayah ta rasu... bai nuna mata komi a fuskarsa ba face tausayi, sai kawai yay shiru yana amsa tada jimamin shima tareda tabbatar mata cewa duk suna tare da ita akan ayaanah, kuma zasu dauketa tamkr jininsu agidan nan, in yana raye ayaana bazata rasa komi na duniya ba... cikin jin dadin furucinsa hjy mairo ta dinga saka masa albarka suna yi suna shan shayinsu atare cikin jin dadi 6:00am dot mujaheed ya farka daga bacci da kyar shima sabida alarm din gefen gadonshi ne daya damesa da kara yatadashi tashi yayi ya shiga bathroom dinsa, yadade aciki kafin yafito cikin wani white bathrobe wanda ta amshe kalar fatar jikinshi dats so white nd soft kamar wani baby, zama yayi abakin gadonsa ya shiga shafa moisturixing creams da hand cream dinsa mai kamshi sabida shi asali farin fatarsa me haske sosaine kominsa ahankli yakeyi yana bin ko inan sa a tsanake Can sannan yatashi ya nufi wardrobe dinshi yaje yabude yaciro wani lv underwears da wata baqar logo print t-shirt na parco rabanne yasaka da damammen wandon jean baki dayan bangaren rigunan sanyin shi ya duba yana tunanin wanda zai saka kafin yajawo wata long field coat wanda yasaka ta akan rigan cikinshi tazauna ajikinshin tamai kyau sosai designers pefs dinsa ta original Creed aventus ya ferfesa sannan ya shimfida dadduma yay salla yana sallamewa yaji kamar ana bugamai kofa.. Wani yatsine fuskarsa yayi sanin bazai wuce mum dinsa ba dan yasan tafi kowa son ya dawo sabida make up busines inta datake kkrin tadawa da kyar cikin kasaita yace "come in" bude kofa akayi da mamki yaga sultana snn yaga kulthum abayanta da wata creature data sakashi miƙewa tsaye batare da ya shirya ba. dukansu english wear ne ajikinsu sultana ta saka riga da wando, kulthum da ayaana duk skirt ne ajikinsu da decent long sleeve shirt na sanyi da hular sanyin shima...sultana tace yaa MJ can we come in?? idonsa nakan ayaanahn data ke baya baya ta sunkuyar dakai kusan a rude da kyaunta yace "uhh..aha..,kushigo mana yan matana sai ku gayamin jiya ina kuka je harnazo gidan nan ban ganku ba. kulthum tana karasawo ciki da gudu tana dan murmshi ta rungumesa tace "i missed you" ya dagata sama yace miss u too sis ..yana ajeta suka sha hannu da sultana cheerfully tace good morning yaa MJ nd i hope u bot us a gift? yana dariya yace sure miss chop chop..idonsa nakan ayaanah yace wann kuma wacece? waving mata hannunsa yay ganin ta kasa motsi da alama kmr kayan ne kwata kwata bata saba dashi ba yace "Hi...kulthum ta jawota har gabansa tace hey ayaanah wann fa yaya mujaheed din mi yana miki magana ki amsashi. dakyar ta daga ido ta kallesshi bai iya contrlng kansa ba yace wowwwwwww. kulthum tace she is our ayaanah..she is our new sister. ahnki yace "really? wow wow ya miƙa ma ayaanah hannu sai yaga bata bashi nata ba, ahnkli ta kallesa tace "sannu yaaya" kwato hannunta yay abazata ya dora acikin nashi snn yace "cool face nd cool voice!.. nd ohh soft skin, sanunnki softie! su sultanah suka fara dariya. yace ayaanah ure so beautiful kinsan da haka? tay shiru tana ta kallonsa yace"beautiful and soft..daga yau softie zan na ce miki kinji ko.. itade kallonsa kawai takey fuskarta ba yabo ba fallasa har suka gama surutunsu bai sake mata hannu ba face har saida yazo ciro musu gift din duk ya raba musu manya manyan fancy fancy packs na candies da chokolates daya siyo all the way frm south africa. suna karba suka masa godiya kulthum tace masa yaa MJ zamuje daki musaka kaya kafin breakfast kar mama tazo taga bamu shirya ba yace.."tohm kuje nima zanje sashen mammyn ne ynxu.. daga haka suka bar dakin ya bisu daddaya ya musu peg agefen kuncinsu daga ganin murmushinsu zakasan they loved him so much dan duk yayunsu bamai sake musu fuska sosai face shi, har suka bace a dakin baidena satar kallon ayanaah ba. suna barin sashen shima ya fito kai tsaye ya wuce room din mum dinsa qamshin turaren wuta mai shegen dadi ya baɗe koina yay sallama cikin sanyin murya yasamu dede ta gama saka kaya kenan taci kwalliya tay kyau tana gaban madubi tana daura dankwali cikin ladabi ya karaso ya rungumeta ta baya jin yadda muryansa yake ratsata yasata ta lunshe idon yace "good morning queen mother" da murmushi tace "mrn my prince..harka tashi?amma yau dai bakaje sallahn fajr bako? yace yeah yeah i am tired mama, wlh nagaji sosai ko hutun schl banyi ba fa naje games din nan.. da tausayinshi a muryanta tace yeah i know..shiyasa ma ban je dakinka na tashe ka ba ai dama yakamata wann satin gabaki daya ka huta bfr ur final exams and all that stuff dat will start. dan sake hannunta yay yana kallonta harya jingina kusa da mirror yana cewa hmm ina naga wani hutu agidan nan bayan keda kanki kinfi kowa matsuwa na dawo gida muci gaba da aikin kin nan. tace "karka ga laifi na fa mujaheed, inban dage ba make up brand dinnan wallah bazai tashi da wuri ba, and all my friends are far far ahead of me ni natsaya inata rainonku banyi komi makaina ba..cikin kyabe baki yace but i am here for you, nd in sha Allah naki brand din sai yafi na kowa saurin karbuwa karki damu ..tana murmushi tace thank you mujaheed ure alwys kind with ur words to me..wai kunma hadu da kulthum kuwa?hmm kulthum anacan anata kawaye nikaina bata son kulani sosai.. yace eh yanxu nan fa sukazo daki na sighing a pause yace mama dama wai yarinyr kauyen da hajiyan take magana akai kenan? damn, bansan ko idona bane but she looks..i mean her beauty is so calm nd eatheral.. ..Dariya me sanyi tay tace' i know ryt..nima da naganta a farko saida nayi dana sani da ban karbeta agidan nan ba ..she wud have been the perfect face for my make up brand ko ya kagani? dama bana son images din A.I dinnan nafison real face. inda kuma ace su ammi karama zasu bani dama... cikin katseta mujaheed yace cant we ask them, she is part of this family now ryt? ajiyan zuciya tay tace"yes, amma kuma karka manta yarinyace tunda ba ahannun mu take ba ai bamusan plans din da suke shirya ma ryuwarta ba amma inda ace zasu bani dama with ayaana's face i can click a very big start.. gyaran muryan da sukaji ya saka dukan su dagowa uncle moh ne ya shigo dakin da black jallabiya ajikinsa fusknsa babu yabo babu fallasa yay sallama suka amsshi kusan atare mujaheed yay kansa kasa cike da ladabi yace"..ina kwana baba..kallonsa yay snn ya amsa ya kalli anty safeerahn da murmushi yace maganan me kukeyi hakan naji sunan yarinyan nan aciki tace ohh dama wai suggesting fa mukeyi ko in hajiya zata amince inyi amfani da fuskrta wa sabon brand dina kaga insun amince kawai sai amata make up da photo shot ta zama face of the brand karkada kansa yay yanamai kyabe baki a cikin yanayinda dukan su basu gane ba yace "this is a joke ryt??? mujaheed zai magana ya daga masa hannu cikin katseshi yace wann ai maganan banza ce safeerah. ynxu ke akace ki saka fuskar yarki a internet kina yawo dashi kina tallan kyanta wa dubbanan mutane zaki so? zatai magana yace look safee, this little girl need to be protected not advertised..her beauty shud be for the benefit of this house nd in sha Allah agidan nan fa zamu aurar da ita.. haba da Allah kuyi amfani da senses dinku mana.. daga zarar kunfara tallata idon duniya maza ne dayawa zasu fara jin sha'awar shigowa ciki kawai..kubar wnn mgnan banzan ni banason ma naji wann batu yafita a dakin nan yana gama furta hakan ya kama hanyarsa ya fita anty safeerah data tsaya cak da mamaki ta dinga bin bayansa da ido har saida ya bace mata kafin ta dawo daidai.. cikin kyabe baki tace kome ya sameshi ooho tunda yarinyar nan tazo yake ta ce wa su hajiya lallai agidan nan zasu aurar da ita, toh in ba'a agidan nan Allah ya aje mata mijin qaddararta ba fa?..ynxu ni ina zan samu me perfect face irinnata. dafa kafadunta mujaheed yay gently yace" karki damu, i think he has a point. kawai kibari zan ma ibaad magana in ya amince akwai wata fine babe datake mutuwar sonsa a schl dinmu sunanta shakira if he can ask her for ur sake wallah zatay sabida kyakkwa ce sosai kuma tama fi wnn girma. cikin zare ido tace hmm ibaad din ko? ohh pls mujaheed just forget abt it kawai ...anan fa zainab arifah da kyanta da kwalisarta ga kudi tace tana sonshi amma yayi zuciya ya dau bulala ya zaneta har saida yasata ciwo...nide ka rufa min asiri da lamarin ibaad wallah kafin kaje ka jawomin babban case awaje... yace toh saidai ayi na A.I in kenan, sounding pissed tace yeah! what ever. sigar lallashi yace haba mama karki fushi wayasan ma nine zan aure ayaanahn kinga inta dawo matata kuma surkuwanki wallah har kyautarta zan baki kiyi duk abunda kikeso da ita. Dariyar bazata ya kufce mata tace"naji,Allah yasa ka auretan koma ace ka aure wacce ta fita kyau da dogon gashi.. ..murmushi yay da mamaki a voice nashi yace "seriously u wont mind in na auri ayaana? tace 'yeah toh meye aciki aikaine ma kayi daidai da ita ..age gap dinku will be jst lit... dariya yay har da sosai keyansa sai yaji abun ya mugun tsaya masa aransa sosai... jiranta yay ta kammala duk wani abunda zatayi kafin su fito daga sashen uncle moh ma har yagama shirinsa ya saka coffer brown shadda yaci kwalliya ya fito, kusan duka aka hadu a ashen hajiya mairo. wajen yabi ya cika da surutu sabida tunda su ayaana suka shirya kansu suka fito gaishe da ammi karama anan wajen hajiya mairon kawai suka tare dukansu jikoki mata suna ta surutunsu har sauran mutanen gidan suka karaso, anan ne su ayaanah suka gaishe da uncle moh da anty safeerah, cikin su duk bata gane wayafi sake mata fuska ba. duk sai taji daban, tuna gidan su sultana tunda taje hantara da sharri kawai ta karba awajen ammi babba amma nan gidan sai taga kamar kowa da kowa yana haba haba da ita ana mata kirki sosai.. ammi karama ce ta harhada musu family breakfast yau sunday dakanta tay komi dan haka kafin 8:30am duk tagama ta shirya abincin da dan yawa sabida tariga da san bappa zaidu yace mata zaizo shima aikuwa tun ba agama zama a dinning ba saiga shinan shida maheer da ibaad ammi babba ce kawai bata biyosu ba haka duk yaran suka rusuna sukayi gaisuwa akaci abincin cikin lumana da jin dadi, sede tunda mujaheed ya zauna banda tunanin maganan mamansa akan ayaanah babu abunda ya cika mind insa, saidai bai sano ba ayadda yakekan satar kallonta da wann burin aransa hakanan ma ubansa yake sakawa aransa aboye.... ana kammala cin abinci ba akira masu aiki ba su ayaanahn kawai ammi karama ta umarcesu akan da su kwashe komi sukai kitchen wa masu wanke wanke. Dukansu hudun haka suka tashi suka kwashe saidai haryanxu safiya ce kawai agidan batama ayaanah magana snn koyaushe suka hade ido sai ta watsa mata harara mai zafi. yaran suna watsewa ammi babba ta karaso tasako jan abaya ta caccaba fuskarta da kwalliya tazo ta gaida hajy mairo, nan aka bar zallan manyan gidan tare da zallan yara mazan kawai a tsakiya da mujaheed, maheer da ibaad kowa kansa na kallon kasa ayayinda bappa zaidu yay dan fadakarwa da jan hankli akan karfafa zumunci da kaunar juna, shide uncle moh baiya cewa komi sai dai yay noding har hajy mairo ta fara mata magana..itama nasiha ta musu me ratsa jiki, acikin salo mai sanyi tahau tunashesu yadda mutuwa ya ɗeiɗeita rayuwar yarta taawure nd how she is forced to run away witout her kids, tana magann tana kallon ammi baba tana cewa "Duk wata macen data walakanta yaran wasu a duniya toh tasani itama wata rana zata iya mutuwa tabar duniyan nan, kuma bazata taba sanin awani hannu yaranta zasu fada ba .. duk dai ta gama wa'azinta tace musu tasan duk ita ce mai daura musu nauyi amma suyi hakuri duniyan nan ma nawa take da zaka zuba ido yaran wasu su lalace... duk dai ta musu waazi akan akula da taimakon juna da kuma mutanen waje. acewarta Allah ya basu daukaka da arziki ne badan su ci sukadai ba dan haka dolene su hada hannu ataimaka ma alumman dake neman taimako awaje. duk wann wa'azika masu dumbin shiga jiki da akeyi a baibai ammi babba take fassarasu aranta. take takawo tunanin ko har ammi karama ce takai gulmanta awajen hjy mairo wanda har yasaka aketa mata habaici akan yadda ta rike ayaanah .ita kadai sai hararar kowa takey, guilt nata cinta acikin zuciyarta har hajy mairon ta gama waa'zinta bappa zaidu da uncle moh suka fita duba wokers estate din atare dan su duba lfyar baƙin hajiya kuma dama sun saba sukanje ziyara da suka saba zuwa ran sundays wajen wasu tsofin manyan aminan mahaifinsu dasuke raye hr yanxu. wasunsu sukai musu sadaqa wasu kuma masu mulkine da dukiya sune ma sukekan bude musu hanyar samun businss connection kala kala, dan haryau dan uwansu na ciki daya wato prof zayyanu babu ruwansa da taimakon uban kowa acikinsu inbawai a bashi zai musu taimakon ba. ficewarsu bada jimawa ba ammi babba tabi anty safeera sashenta har uwar daki suka shiga bata zaunana ta dinga masifa tana zage zage tana tambayar anty safeerah wai ta gaya mata gaskiya kawai ko fatima takai gulman ta ne hajy mairo ta dage da wa'azi akan tausayi da taimakon yara da marayu tana kallon ta kamar da ita kadai akeyi.. babu bayanin da anty safeerah bata mata ba amma taki sam tace dole dole ammi karama ce tay reporting dinta, ahaka har saida anty safeerah taji dukkan wasu labarin kaf rashin mutuncin da ammi babban tama ayaanah baki bude ta dinga kallon ammi babban jin wai har ankoret daga gidan miji duk akan ayaanah daga hmm sai hhmmm take amsa mata hirar dashi. mujaheed da maheer suna dakin ammi karama sunakan mata kwadayin abinci, iyaka ibaad ne kawai akabarsa da hajiya mairon asashenta suna zaune su biyu bayan har sun gama fadansu da suka saba, ya mugun hade ransa yahau zare mata ido yace mata shide kar ta sake kiran sunansa acikin mutane tanacewa wai ayaana matarsa ce dan bayason abunda da zaina jawo masa kananan magana da raini agidan nan ita kuwa ko ajikin ta da masifarsan amma ta tubure iyaka ma tsokanarsa take kan karayi tana cewa bazata ma bashi auren ayaanahn ba koda kuwa yazo yana so daga baya ..karshe shiru kawai ya mata tanata tsokanarsa, har sai da dataga kamar bazai biye mata ba snn ta kyabe baki ta mike ta shiga dakin baccinta ta dauko wani takarda tana zuwa ta bashi snn tace masa taawure ne ta rubuta masa wasika ta aiko musu ranar da zasu taho. Ajiyan zuciya ya sauke cikin dedeta makansa nitsuwa kai tsaye ya bude wasikar yay shiru yana karantawa har saida idanunshi ya tara ruwan hawaye bai daga ido akai ba harsaida ya gama karantawa tass yafi 2 min idonsa na kallon rubutun harsaida yagama shanye ruwan hawayensa ciki snn ya nade takardan ya jefa aljihun wandonsa yay shiru baikuma ce komi ba. hanklin hajy mairo duk ya tashi tabi ta zuba uban tagumi takuma kuresa da ido tanata jira taji ya hau mata bayanin abinda yake cikin wasikan dan ta samu na fashewa da kuka sai taga ko kallonta baiyi ba. duk iya ture bakin datake baiko kulata ba face ma kara hade ransa da yay kkrin mikewa yay kmr zai fita tarigasa mikewa da muryan raki tana cewa "a'a ah ah haba rayyanu meye haka, wai tafiya zakayi bamu gama magana ba? da wani irin deep voice yace "wani magana? tace maganan wasika manaz yanzu fisabillah sai inma dakon sako tundaga tudu kazo gabana ka karance shi tsaf shine kuma ni bazaka gayamin abunda kuke ciki da surkuwan naka ba.? hmmm, to yau naji ikon Allah, nida yata taawure za'a nuna min izza akanta to ai kayi a banza, ni dakake ganin nan taawure fa bata boye min komi. cikin katseta yace"toh ai nasan da hakan ne yasaka bazan gaya miki ba, kodama can rainin wayo ne yasaka kikeso nakara miki bayani akan abunda already kika sani? tace o, o oo..nide bance maka nasan wanann ba wnn ai tsakaninka ne da ita da yarta amma tunda bazaku sakani aciki ba ai shiknann dama ai naga ka iya raino..basai na tsoma maka baki ba. komawa yay ya zauna yana kallonta yace "babu abunda zan gaya miki. maganin me son gulma kenan, bake kince dole saikinji kome ba?to wallah bazakiji wnn ba. a mugun masife ta kalleshi toh ni karka dakeni wallah gidan ƴayana nake saina saka suma shegen duka.. yay karamin tsaki cikin saka serious tone yace yaushe xaki fara fita shagon naki.."tagumi tay kmr bazata amsashi ba tace" nan da sati biyu zuwa uku dan zaidu yace min ya gama komi, a cikin satin nan ma nakeso muje da du safeera da fatima da yaran nan sai muga wajen..da muryan kuka tace Allah dai ya ma zaidu da muhammadu albarka yaran nan suna dawainiya dani... har zata kara fashewa da kuka yatare ta da masifa yace "haba ke kuwa hajiya ya isa haka mana kefa kinfiyeson kuka kina cikamin kunne wallah.. regardless of masifan daya matan ta kara fashe masa da kuka har takama bakin xaninta tana matse hawayenta dashi tana cewa toh shikenan sai bazan sakaalbarka wa yara ba? amfanin auren wuri kenan, inace kwanan kaima aka maka auren wurin a can majiya haka kazo kasani agaba saida aka kwance auren nan, amma da ba akwance ba danan da wasu yan shekaru yaranka zasu tashi suma su saka maka da dumbin alheri irin wnda zaidu yake min sai asnn zaka san menakeji araina yanxu ...kallonta yake kamr xai hadiyeta da harara ahnkli yace toh naji, sun kyauta, saiki mana shiru ko? babu musu ta share hawayen tare da makalkale wuya tana kallonsa murya gwanin tausayi da salon yaudara tace ayya rayyanu yanxu bazaka gaya min abunda yake cikin sakon nan na tayaka kuka ba?inafa kallonka da gefen idona yadda kayi kifi kifi da idanu kmr zakay kuka kaima.. cikin lumshe ido da budewa yace bazan fada ba kinaji ko?kedai abu daya nakeso kimin ynxu, kinga session na schll yay nisa duk exms zasu fara upper week kuma ana bada hutun sati uku ne kawai. ki kira yarinyan nan pls kuyi magana akan karatunta, intana da wani matsala dake damunta tagaya miki saike kisanar dani dan wallah nasaka a schl taje tay wasa harke ma sai kinji ba dadi . ....da wani irin masiffafen ido ta tsaresa da harara baki bude tace ikon Allah toh wallah karya kakey rayyanu, baka isa ba kace harni bazanji dadi ba, akan me? ubana ne kai? kaifa duk wani muguntan ka ya kare akan yaran nan amma ni mairo yar gidan malam nafi karfin ka. mikewa tsaye yay yana kyabe baki har saida ya tsaya snn ya kalleta da gentler tone yace hajiya i am serious abt this, pls u need to have this cnvrsation with her as soon as possible, ni bazata gayamin wasu abubuwan dake yawan damunta aranta ba, amma nasan ke xata iya gaya miki komi kinsan kuma bazaiyu bata gama warwarewa daga grieve ba atura schll.. ask her throughly dan Allah...kinji yar kyakkwan hajiyata? yadda yay maganan da salon sanyi da yaudara yasa ta amsashi batare da gardama ba haka kuwa har yafice a sashen bai gaya mata abunda yake cikin wasikar ba. ****** bayan kamar kwana biyar kusan duk wani doki da marmari da akey na zuwan hajya ya fara gushewa, ayaana tun tana dar dar agidan har soyayyar datake samu ta kowani angle inta juya yasa ciwon ta ya fara mancewa da ita cos ever since ta dawo family house is always fun nd lovely moments. haryau anty safeera tana mata kirki sosai tanajin dadi da suke kwana da kulthum a dakinta. musmn ma da taga ammi karama batace komi ba ta kyalesu, sabida ita kanta ammin tanasone ayaana ta zama tana cikin companyn yan uwanta mata da zasuna debe mata kewa. acikin mazajen gidan maheer ne kawai ta lura kamr ya canza mata kadan, dan insunzo gidan gaisawa kawai sukeyi talura kamr anan gidansun yafi bada kulthum kulawa amma bata wani damu ba cos mujaheed is all over her ever since dat day daya ganta kowani safiya shiyake xuwa ya tashe su bacci, tun yanakiranta da "softie" bata amsawa har ta haqura ta fara amsashi sabida tsabar son wasansa da saukin halinsa da kirkinsa da yadda taga har safiya ma tana balain son sakewa da mujaheed din sosai. kullum da yamma yana zama a falon su haka dukansu zasu fito su mamayeshi suyita masa surutu yana basu game suna bugawa yanamusu kyautar kudi gidan was fun for ayaanah, ga samun kulawa ga soyayyar kowa da kowa, wanda har saima taje wajen hajy mairo ne take iya tunowa da raywarta na baya, abu daya ne kacal ke yawan tada mata hankli,wanda shine in arana bataga ibaad yaxo gidan ba, amma daga ance mata yaxo kuma toh shikenan sai taji sanyi duk dama baifiye son janta jikinsa yanxu kamr dacan ba. cikin kwanakin nan babu yadda anty safeera batay da uncle moh akan batun saka fuskar ayaana akan brand inta ba amma yaki mata sam, saima bata kudi dayayi me uban yawa wai saidai tayi investing wajen kara bude wani wajen koyarda makeup sabida idan su ayaanan sun kara girma shidakansa ma xai biyata kudi tana koya musu yadda ake kwalliya da saka kaya. ita duk bata dau hakan akomi ba murna ma tay dake taji duk kudin goro yay ma yaran bai ware ayaanan ita daya ba, daga cikin ransa kuwa tanadi kawai yake kanyi makansa yana so lallai safeera tazama itace zata koya ma future wife dinsa kwalisa da kwalliya irin wanda ta iya sosai. ita kuwa tunda ta caske kudi tabi ta mance da zancen fuskar ayaanah and she focuses on building the brand ,in ya tashi yay suna shikenan sai ta fara bude classes din kamar yadda ya fada. time to time su ibaad suke xuwa ammi babba kam tun ranar da aka musu nasiha taji haushi bata kara zuwa ba kullum kuma hanklinta tashe yake dake kowani safiya ya zama kamr dolene ya zame ma mijinta yana zuwa family house yana duba mahaifyarsa, ita babbann dsmuwarta ba gaisuwar bane baifi yadda zaina kallon fuskar fatima kullum da safe inyaje gidan ba ahujajan tafara tunanin yadda zatay maza maza adawo da hajiya gidanta, tunda akwai sashe na musmn da ake mata agidan itama ranar da hajy mairo ta cika kwana bakwai da dawowa birni dukan matayen gidan suka shirya sukaje aka dudduba sabon shago luxurious traditional local food spot ne da aka narka naira wajen kerashi yayi shegen kyau harma fiye da yadda kowannensu yay tsammani. akwai sashe sashe, da food nd drink compartmt kala kala inda ake saida abincin gargajiya a zamanince, dana zamanin ma da kuma inda akeyin chops da local drink harda tea spot ga wajen barbaque.. sabbin maai'katanta kowa da sabon unform dinsa dark blue nd white colour, iyaka manyan wokers din sukanxo ayita prep ma kananan harda su ruthy acikin wanda ake horasu, duk dai anata shirye shiryen budewa tare da grand openin ceremony next week sunday, sun bada kudade a manyan SM blogs anata musu social media makerting promotions da sauransu, ga office din ceo hajiya mairo me tuwo babba harda lumtsa luntsan kujerun zama, waje dai masha Allah, kowa yay mata murna suka dan dauke hoto as usual ammi babba ne kawai acikin matan bata zo wajen yau ba dakyar ruthy ta rabu da su ayaanah sabida sukadai kawai ta sani a kano ynxu, duk tabi ta damu musmn ma dataga ayaanahn harta samu masu debe mata kewa sosai. tun anan tay ta rokon ayaana akan taroki hajiya kawai suyi aikin restaurant din atare, wanda tun ayaanah tana ja baya hartace mata xata ma hjy magana da yamma suka dawo gida can bayan angama cin abincin kowa ya watse ya kwanta sassafe bayan sunxo gaisuwa ayaana taxo ta lafe ajikinta tanamai sanar da ita yadda sukay da ruthyn akan aikin restaurant.. hajiy tace au har kin gama warkewa kinaso kiyi aiki ko?? da sanyin murya tace mata "ai satin nan sulthana zata tafi gidansu, kuma kulthum tana xuwa makarnta data zauna ita daya gara itama tana zuwa shagon. cikin kyabe baki hajya tace toh ayaanaj nide bazan hanaki aikin nan ba amma fa dolene sai in ibaad yaxo nagaya masa ya amince.. sabida kinga ahannun mu dukanmu ni dashi uwarki ta mikawa amanar rayuwarki ban isa na yanke miki hukunci nikadai ba. ayaanah tay shiru batace komi ba, itama hajya tay gum bata gayamata sakon ibaad din ba dan aganinta ai tunda ayaana ta fara tunanin aiki a shago to hala taji lafyarta kalau kenan. ranar asabar na satin ma zagowa hakanan kowa yaxo family house wekdns yauma asashen anty safeerah zainab arifah yau ta wuni, wani irin xpensive human hair taje ta saka mai tsayi kuma baki kirin irinna ayaanah dan itama tay kyau ta burge kowa dan har ynxu batasan cewa gashin kan ayaanahn natural bane ta dauka duk fixing mata shi akayi dan ta kara kyau taxo da jiji dakanta saidai tunda taje dakin mujaheed taga gifts din expensive turare da watch data bawa ibaad duk sune akan madubin MJ sai taji ranta ya sosu sosai abun bai mata dadi ba gashi bata iya boye emotions dinta ba kusan wuni tay dashi a dakin tana jero masa hilimin complain akan attitude in ibaad musmn yadda yake basar da ita, snn duk abunda ta bashi sai taga yay kyauta dashi sosai mujaheed ya tausaya mata ganin tana maganan har tana hawaye, gata da wani irin raini dan gane take kmar ai bawani shegen ratan shekaru bane tsakanin su da ibaad din dahar yake jan mata aji haka sosai, shikansa MJ yaji babu dadi, dan harga Allah dayasan cewa special lovers gifts ne atsakanin su kuma ibaad ya dauka ya bashi da bai karba ba babu irin lallashinta da baiyi akan ta karbi abunta shi baiso ba cikin jin tafi karfin tay kyauta adawo mata dashi taqi sam tace masa ya rike kawai hala rabonsa ne wkends din gabaki daya bai ma zainab arifah dadi ba gashi yau bata samu cikakken dman magana da ibaad din bama bare ta nuna masa bacin ranta har yamma yay aka watse kowa ya wuce gida washe gari sunday gidan yay wani irin shiru lokacin kowa yana dakinsa duk any sallahn su ayanah kam har ankoma bacci.. at around 6.30am ibaad yazo gidan, bappa zaidu ne ya aiko sa ya kawo ma ammi karama wasu files daya mata aikin review akai na foundation inta, har ya shigo gidan babu wanda ya sani kai tsaye yana zuwa sashenta ya samu bata nan da sauri ya dawo sashsn hajya mairo yakuwa samu suna zaune suna shan shayi atare sunata hira kamar uwa da ya. ibaad yay sallama da ladabi ayanayinsa ya tsuguna ya gaishesu snn ya miƙa mata aikan tareda ce mata yana sauri zai koma gida bappa yace yaje yadawo yanxun nan. duk da ya ambace hakan bai hana hajya dakatar dashi ba. tace sam ya zauna tunda su uku ne anan zata musu magana ne akan rayuwar ayaanah adan dolensa ya nemi waje ya zauna duka suka zuba mata ido tanata kame kamenta wai tana jin tausayin rayuwar ayaanah kai harta fito mai fili da maganan cewa ai ayaanah tace mata tana son tay aikin restaurant da su ruthy. duk tay tunanin dayake mata tambayoyi cikin lumana akan hakan agaban mahaifyarsa bazai masifeta bane tunda ta furta masa cewa aima batama ayaanah zancen schll din ba ya hade rai ya hau balbaleta yace kawai tace masa zata daure ma ayaanah gindi takiyi makarnta taje mata talla sabida abunda ta saba dashi kenan acan yayita mata masifa tay shiru tana ta kallon uwarsa koda zata saka baki ammi taki cewa komi ta kyalesu duk bayaninta yaki ji ya bata ransa yace sam bai Amince da zancen nan ba, kuma kartama kara cewa ayaanah zata mata aiki a restaurant kawai karatu zatayi, snn inhar ayaanah taki yin karatun toh wallh shi dakansa zaikai kararta wajen su bappa zaidu zaice itace ta zuga yarinya tay tallaa taki yin karatu...yana masifar hajiya mairo duk bakintan nan haka tay shiru ta zuba masa ido irin seriousness dayasa ka akan maganan har saida taji dama bata gaya masa haka ba, da kuma haushintan ya kama hanyarsa ya fita bata sake ganin kafarsa a gidan ba. ata fanninsa kuwa daren ranan tunani kawai yay akan irin future dayake so ya bawa ayaanah,tunda ya lura kamr hajy mairo zata sako goyon sakalci aciki sai kawai ya aje komi na jan aji dayakeji aransa yazage cikin daren yadau paper da biro ya gama tsara komi, islamiya ,boko, lessons da komi. washe gari monday suna ficewa agidan ya aje maheer a schl shikuma yay U turn yawuce asibitin da ammi karama take kai ayanah check up, direct yay making enquiries as her quardian he took it upon himself zaiy tracking duk wani cigaban da ake samu a lafyar jikinta na satin, inhar yasamu wani gamsashen report na cewa she is physically and mentally okay register kawai zai mata a can makarantrsu sultanah dan tafara catching up da karatun ta baiso ma ya hadata dasu kulthum bare wata rana yaji labarin cewa hajiya mairo tajata taje saida abinci a kasuwa bataje schll ba.. satin gabaki daya baije gidan ba, duk saida suka damu, tracking health inta kawai ya dingayi na one full week result din na fitowa kai tsaye ya same bappa zaidu dashi colim nitsuwa ya masa bayanin komi shikansa bappa zaidun yaji dadi dayaji ibaad yace ahada ayaana da sultana a schl daya kawai tunda sultana ita daya take zuwa atleast zata samu yar uwa acan. bappa zaidu ya bashi kudin da zai covering duka registration da uniforms dinta almost 3.4million zai kashe dake private school ne mekyau sosai, haka suka tsaida maganan, ibaad ya bar wajen bai gaya ma kowa ba hatta maheer baisani ba, cikin ruwan sanyi yaje school din ya biya kudin komi aka bashi 2 pairs of new uniforms da 2 shoes da duk wani school stationaries, da text books, babu wani abu na yar gata da schl din suke siyarwa wanda baisaya mata ba. jakar schll ne kawai yasiya mata me kyau da tsada a kasuwa... komi ya saka a booth yanakan jira gobe sartuday ne zaije gidan dan ranar monday yake so ayaanah tafara zuwa makarantar itama... idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [26/11, 18:41] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahms ⏯️2️⃣9️⃣ 8:30am sartuday mrn yau tun bayan da suka dawo daga sallahn fajr maheer ya biyo ibaad dakinsa yazauna akan reading table din ibaad din yana harhada wata assigmnt dinsa, bai jima da farawa sanyi yasaka ibaad yakoma bacci wanda bai farka daga barcin ba saida 8.30am ya cika on d dot, a hankli ya bude idanunsa da Sukayi Wani irin ciki ciki tmkar ba baccin yay ba ya budesu yanajin wata muguwar azaban kasala da gajiya a dukkan gabobin jikinsa ga wani azazzaben nauyi da ciwo da kansa yashigayi, agogon dake gefe ya kalla ganin 8.30 yasashi mikewa a firgit yadan zauna a tsakiyar gadon can sann ya juya yakalle maheer dake famar sharar baccinsa shima rungume da katon book dinsu na shaharrern authors din nan Okonkwo & Naish Criminal Law in Nigeria da ake ma taken "the bible of criminal law, a very notoriously hard course, cikin baccin maheer ya rungume book din ya Kuma sake jikinsa ayanayin da baisaba ganinsa ahaka ba ..leka fuskansa yay ahnkli ya tsaya akansa yanata kallon yadda yake sakin numfashi is like he is inhaling his fears into some of the core core words da ke cikin book din, things like homicide Sexual offences, Inchoate offences, Corporate criminal liability,Burden of proof complicated defences.. ibaad yay saurin kyabe baki jin Kansan dake masa Wani irin ciwo yafara juyayi ya rike kan cikin kasa iya gane abunda yakeji, Wani wahallalen tsaki ce ta kufce masa yashiga takune fuskan sa dats so smooth fresh and yellowish fair da succulent blush pink redish lips dinsa,cikin rasa nayi yay miƙa yana mai mikewa tsaye tsar namiji dan daga shi Babu komi ajikinsan face doguwar wando sai zaratan jijiyoyin sa da sukadan fara girma suna hargitsowa suka mimmike tuni yahau langwasasu qas qas cikin yanayin son ya warware kasusuwan jikinsan dayake masa tsami tsami Dana kwankwason sa da yakeji Kamar duka akayi masa awajen yana daddana su da palms dinsa Koda ma zaiji dama dama.. bayan Nan bai yi wata wata ba ya fada cikin bathrum ya saki cool shower akansa to help him relax his nerves and muscles shiyasa ma Bai yi amfani da ruwan dumi kwata kwata ba, agurguje ya fito bayan ya kammala wanka Duk hanklin sa naga kan lokaci dan yasan atata izuwa 9.30 am zasu bar gidan suje family house yana kuwa fitowa yasamu dakin wayam da alamn har maheer ya farka shima ya fita shiryawa. littafansa na law daya barbaza yabar masa awajen all scattered ya kwashe masa ya aje su neatly agefe kafin nan ya shiga kimtsa kansa ya kuma gyara dakinsa tsaf ya goge yasaka qamshi kamar yadda ya saba kullum within 20-30 minutes kowa ya gama shirinsa ya fito tea kawai suka sha suka bar gidan duka atare. **********10am as usual babban family house dinsun sosai yacika makil da hayaniyar surkunaye da jikokin hajya mairo me tuwo, ƙamshin abinci kala kala da kuma hira mai cike da annashuwa har aka gama ciye ciyen duk aka watse yara yara yan matan gidan suna ta yawo a tsakar gida, manya kuma mafi akasari suna zaune ne a falon hajiya mairo ana hira da dariya. sai can wajajen bayan azahar kafin zainab arifah ta karaso tana shigowa asassarfe cikin wani irin takun dayafi karfin na me shekarunta wani irin jan aji take tana basarwa kamar wata ƙaramar sarauniya. doguwar riga ta saka designers irin me transparent net din nan, da rabin net din akayi kasan da kuma saman kirjin kayan, rabin jikinta ne da hannun ta kawai arufe saiya kasance daga can can nesa ma zaka iya hango saman nononta da kuma sawun kafafunta tacikin rigar, dan kwalin doguwar rigan ta yafa shi half way a saman fixed expensive human hair data sakashi shima dogo ne baki haryana taɓa mata duwawunta wanda daga ganinsa kasan ba nata bane na sawa ne. tana shigowa falon hajy mairo tun bata gama gaishar da su ba hajy mairo tajuyar da idonta baki bude tanata kallonsu bappa zaidu tanajira ko zasuma zainab fada akan suturarta sai taga duk basu ce mata uffan ba karshe tashi ma bappa zaidu yay ya dan fice waje. kasa hakuri tay adan mmknce ta mike ta kamo hannunta kusa da ita tana dada kare mata kallo tace “haba jama'a ku duba min wannan yarinya sekace wata arniya? "ke wai waye yake baki wann kayan arna ne ehhh zainabu? zainab arifah tay rau da idanu tace "excuse me hajiya Meye kuma kaya na ya miki daddy na ne fa yasaya min..tana fadin hakan tadan kwace hannunta a mugun sakalce ta zauna abunta da alaman ita bataga wani abun magana akan dresing inta bama,hajiya tay kifi kifi da ido tace"ikon Allah,waye kuma daddy? ina miki magann tsaraici kina kiramin wani dady ke kinci uwarki da daddyn. turo baki kawai zainab din tay ta zuba mata ido da alaman batasan ma me zatace mata ba da rikicin tsufa hajiya ta juyo kansu ammi dasu uncle moh muryanta kamr zatay musu kuka tace kai muhammadu yanxu saiku zuba ido Arifah tana fita kamar babu tarbiyya a gidan nan ni wallah tallah to Ku gayawa mahaifiyarta muba yan iska bane, bamuyi gadon nuna tsiraci ba, maza maza ta canza ma yarinyar nan sutura tun kafin na harzuka na ɗora mata tawul in rufe mata gwiwa da kirji ynx fisbillah meye kuma wannan??? Uncle moh ya dan girgiza kai his voice was calm ya kalle zainab arifah gently speaking yace"Yarinyar daddy baki san kin girma bako?” ɗaya ya ce hakanne zainab tabar turo bakin ta juya da shagwaba tana dan jan tsaki taciki a mugun sakalce tace "uncle amma hajiya fa ta daɗe a duniyan nan, she doesn’t even understand fashion. cikin katseta ammi karama tace "its okay, ya isa..tashi kije cikin yan uwanki mungode da gaisuwa u can go now.. dake tana jin shakkar Ammi karaman sai batace uffan ta miƙe tana girgiza gashinta har tafita duka suka bita da kallo tana ficewa hajiya ta fara masifa kmar zata daga cikin falo.. bakinta har na kawo kumfa tace "ke safeera fita waje ynxun nan kije ki kiramin zaidu..inshi zayyanun baida hankli sai ku duk ku zuba ido kuna kallo yana lalata yarsa, waallah bakumin adalci ba, zainab din har nawa take da zata fara yawo gantsal gantsan da kirji awaje tana nunawa maza kwailayen nono mai kama da yayan gujiya wai ahakane zaku yi zumuncin bakwa gayawa kanku gaskiya?... tunda tafara surutun batay shiru ba, cikin su kuwa babu wanda ya katse ta har saida bappa zaidu yazo sann wani sabon tashin hankalin ya fara a falon tafara masa fada kamar ma shine zayyanun, shiru kawai yay dan tun zainab bata kai haka ba yay iya bakin kkrinsa danyaga ya shiga rayuwarta ya saitata amma duk magana inya taso prof zayyanu yazo yay zage zage hajiya sai tay ta kuka tana zage zage amma bazata taɓa masa fada ba haka laifin zai dawo kansu kullum abu daya, kowa yasani, prof zayyanu is very sensitive and over reactive akan yarsa zainab arifah gani yake kamar gwal ce daga sama Allah ya sauko masa dashi, yanzu ko tsawa kama Zainab arifah taje gida tana kuka sai ya zamo muku babban case da shi, da suka gaji da irin cin mutunci da baqaqen magana dayke fetsa musu idan sun mata gyara yasa kowa ya ja baya da ma zainab din gyara aka bar masa yarsa msmn ma dayasha gaya ma bappa zaidun cewa duk sanda ya takura ma yarsa da wa'azin karya wallah sai ya kulleshi. infact haryau zarginsu yake da cewa tunda Allah ya bashi yarsa suke neman hanyar da zasu rabashi da ita dan inya mutu a kwashe arzikinsa akawo musu.. Duk da rakin hajiya haka bappa zaidu ya dakatar mata yafara tuna mata wayannan maganganun saida tay shiru yace mata duk cikinsu babu wanda yake son yay fama da kazafi da zargi, ynxu qaddara wani abu yaje ya same zainab a gidan nan toh dole ne su zaa kama a kulle, kuma faɗar da gaban cikin gida ne, ..babu abunda zai jawo musu face zubewar kima da mutunci awaje, tunda yace abar masa yarsa saidai in ita zata iya masa mgn bazasu hanata ba... atsakiya hajy mairon ta sakasu tanata bori cewarta babu abunda zai hanata itade ta gayawa zayyanu gaskiy bayan sunsan yanxu kusan shekara bakwai kenan basuy waya dashi ba Bangaren zainab din kuwa tana saukowa daga kan steps nacikin babban palourn gidan ta miqe Inda taga Babu kowa Dan tsayuwa tayi cikin nazarin Inda zata soma duruwa Can saiga sautin saukowar maheer ahnkli yake saukowa he is wearing dis calm coffee-brown T-shirt da Khaki trousers da sneakers sanye da wireless ear piece a kunnensa yana amsa waya, tana ganinsa da sauri ta taho tanamai tareshi Shikuwa sanda ya Gama amsa wayarsa tsaf sann yaji kmr zai saurareta suna hade ido tahau murmushi tana kankance voice tace "whats up Big bro", maheer ya hade rai,tana dan murmushi tace pls tmbya nake ko kaga Inda sauran mutanen gidan nan sukayi?..cos I came down here but no one is available..Idanunshi nakan wayarsa a hnkli yace "I don't know... Kallon sa ta cigaba dayi shikuma baisan yawan kallo yace Asali Wai wakike nema ne? bude baki tayi kamar zata amsa taci Karo da fararen idanunsa masu asalin kyau da daukar hnkli, wani kafeshi tay da ido tsaban yadda taji wani maqudan bugun zuciya na taso mata in her mind she was like dis guy is damnn hot too har wani kama taga ykeyi da dad inta musmn inya hade ransa, too many hot choices around here saidai haryau bataga wanda yazo mata kusa da irin kyauwu da ajin ibaad ba ji take har duniyarta yanade bazata ga wanda yakai ibaad ba jin ta bace shiru yasashi dagowa ahnkli yace in su hajiya kike nema Suna can dakinta, And U can check out the rest atacan sashen anty safeera..Da Dan Murmushin ta tace mai ok thanks, shareta yy kamr badashi tayi ba ya juya kansa abunsa, ta kyabe baki batama jira ba ta bar wajen tanufi falon ahnkli tana takawa Kan matakalar da zai sadaka da ta wajen cikin sauki Dan madaidacin falon sama ne mai Dan uban kyau da tsari wanda ba acika mai tarkacen kwalliya ba daga yan flawowi sai sofas da na asalin round glass table Wanda aka kawata shi da fararen kujeru masu dauke hankli Wani salon taku take tana Jin yadda iskan Acn wajen ke famar hudata saidai harta karaso wajen su fuskrta ba asake ba ganin yadda yaran gidan gabakiya suka mamaye mujaheed ya sake yana zabga dariya acikin yar hirarsu da su sultana da su ayaanah safiya ce kawai ta kafe idonta a tv tana kallon indian series a star life da alama ko jinsu bayi takeyi ba.. Tana shigowa wajensu ayaanah tayi shiru ta yanke hirar da sukeyi har Arifahn ta soma masa magana cikin kayataccen salon data shirya tazo dashi, yadda bata musu sallama ba yasa sauran yaran duk basu daga ido sun kalleta ba kowa yay shiru face khultum datake da taurin kai ta cigaba da maganarta abunta kmr bata san wata ta shigo wajen ba zainab arifah dake Kansu tana tsaye cikin yar sautin murmushinta mai tafe da yaudararren salo tace ma mujaheed "mjay can I sit with u guys? yace ok. ta karaso cikin tafiyar yanganta mai sanyi ta zauna ata dayan bangaren Agefe dashi kowa na satar kallon kalar shigarta amma ita ayaana kawai take kallo.. Da dan Jin haushin yaran aranta musman nakin basu waje tace"I hope I'm not interupting anytin? da Basu amsata ba ta cigaba, tace"..so Mr south africa Wani hirar akeyi bandamu kaifa kamata yayi ace hutawa kakeyi ba surutu ba,..right girls?Ta mayar da tambayar Kansu sultana Wanda suka dago cikin sauri suka mata kallon raini.. A hnkli ayaanah ta miqe kamar zata bar wajen ya mata Ido akan karta tashi Sosai Hakan ya bawa zainab arifahn haushi dan ji take kamr jininta sam bai hadu da yarinyr ba amma a fuska murmushi kawai take tamkar bahakan take rayawa aranta ba,gyaran muryan sa daya fito a hnkli yasata bada hanklinta kanshi.. wasu irin damning question tafara masa akan ayaanah musmn ma akan kauyensu waye babanta, tana so dai ta dawo da batun kmr almajira aka dauko musu aka kawo feeling iritated da hirar yasa kulthum ta miqe tsaye tana kallonsu ayaana tace i think I'm gonna go inside inkun Gama hirar Kusameni aciki.. tun basu amsata ba mujaheed ya ganota cikin hade rai yace aa, babu inda zakije zauna kawai baga wata antyn taku tazo tayaku hira ba ..Hade rai kulthum tayi batace uffan ba ta zauna kusa da ayanah tana mata alama da ido akan kartay fushi, sama sama ake hira, har saida aka aje talla style life sann safiya tajuyo ta gaishe da zainab arifa ta amsa ta a dakile dan sosai ta lura da yaran gidan kmr suna da raini sosai . satar kallon ayanah take trying to figure her out taga dai fatar jikin a wanke yake da haske irinna buzaye but with this unique smooth like Ethiopian looks, idonta manya, gashinta idonta dogon gaske bataga dai alamann wani extension ba nd she cant just get enuf of her sai ta tuna ashe ance daga kauye ma hajiya mairo tazo da ita hala bata iya turanci ba. wani abu taji yana dan motsa mata a zuciya ta fetsar da numfashi me cika da isa tana kallon Ayanah sama da ƙasa. suna hade ido tace “you… what’s your name?dagan gan ta yi magana da harshen turanci cos she just want to embrass ayanah awajen nd make fun of her. Ayanah ta juyo kaɗan tay shiru jin kowa yay shiru saita kalle xainab din cikin idonta tace “My name is Ayanah,”ta amsa cikin smooth clear English. Zainab Arifah tay jim dan tayi tsamanin yarinya daga ƙauye haka ai ba za ta iya sanin haka ba but anyways dats a simple one Ta kalli dogon gashinta ta ɗan ja igiyar jelarsa a hankali tace “is your real hair? Or is it attachment?” ta na jan jelar ayaanahn faɗa da murmushin rainin wayo....wanda ko safiya ma barin kallonta tay ta juyo tana kallonsu tana Allah Allah ayaanah ta kwafsa ta fashe mata da dariya Ahankli ayaanah ta janye jelar gashintan daga hannun zainab Arifah tabari ya sauko bayanta kamar an sake ruwa sabida yana da yauqi irin silkness na korean hair in nan acikin kwanciyar hankali tace malamin mu yace mana "attachments is haram acan garinmu kowa ai yana da gashinsa.. kulthum tay smirks ganin yanda zainab din tay wani iri da fuska tace “so, its REAL?” da azarbabi sultana ta janye small veil din ayana ta kara warware mata gashin tace "yeah it is u want to feel it? dagangan ta warba mata ajiki tay saurin yarfawa Yaran suka yi dariya kaɗan. anty Zainab yakikaji laushi? hararar sultanan tay tayi shiru da alaman taji haushi, Hankalinta ya fara tashi sosai cikin basar da batun gashin ta kalli ayanah "well, i am just quiet suprise u speak good English..innocently Ayanah tace “Yes. I go to school. har wannan lokacin kallon ayaanah mujaheed yake tay yanajin ta burgesa ganin sunata fafatawa confidently take amsa zainab batare da tsoro ba. can dayaga zata fara mata slangs yay sauri yace “Zainab, ke fa ba size ɗinta ba ce. Ki yi halin manyan mana ki kyaleta zuciyarta na tafarfasa taciki tace "ure ryt, i think i just lost my drive to talk barinje dakin anty safee i need to be alone tana fadin hakan ta mike ta haura sama, wani dan uban karar dariyar su kulthum da sultana taji nabibiyarta abaya safiya ma sosai taji mugun haushi saita bata shiru a falon ta kara kafe tv da ido surutu ne ya kaure sultana ta rike kafadun ayana tana dariya tace i knew u knw how to speak english, duk na miki magana da turanci kina jina shine mu baki taba mana bako? kulthum tana kyalkyala dariya tace "gashi yau tay a inda yake da amfani,.yaa mujaheed amma kasan anty zainab dai tana mata turancin ne danta kunyartar da ita ko?? dariya kawai yakey yaki ce musu komi..yabarsu sunata making fun din abun har saida sukaji sallamn maherr kafin nan suka nitsu daga nan har akaci abincin rana zainab arifah tana can sama bata kara fitowa ba har saida yamma yay aka kusa zuwa daukar ta snn ta fito ko kallon su batay ba taje neman ibaad, a kofar masjid ta samesa suka gaisa sama sama he notices how her eyes was a bit red sabida ɓata mata rai da akayii agidan yau amma dake abune da bai shafasa ba sai baice mata komi ba har drivernta yazo ko sallama batama hajiya mairo ba ta wuce gida abunta, bayan tafiyar zainab arifah gidan was calm nd quiet for a while, can wajajen bayan magrib kulthum ta fito daga wajen maheer da qur'ani hannunta tana isowa falonsun ta tsinci koina shiru batayi wata wata ba tahaura sama dakinsu ta same both ayaana da sultana suna kkrin idar da sallah atare kallon sultana tayi daga kan sallaya ta budi baki a mamaknce tace"..oh my god siss wato ke sallah ma kikeyi bakima shirya tafiya bako? toh wallah kinsan yaa ibaad bazai juri jiranki kuma nasan anayin isha zaa ce ki fito kutafi gida. ..sultanah batace uffan ba taƙare mata kallo dan bakaramin kyau yau kuthum din tayi ba musmn dataje wajen maheer ta sauya kaya tasaka pure atamfa dinkin fitted na riga da sket takuma yi lullubi tafito zak arewa beauty masha Allah. cikin kif kifta ido da kankance murya tace "toh nikuma shirin me zanyi bayan next week ma zamu kara zuwa kinga ni wallhy gidanmun nan ya ishe kamar karna tafi, ayanaah dai batace musu komi ba kulthum tana ta kallon bakin sultana datake turowa gaba gaba cikin mita batasan sanda tyi dariya ba"sis wallhy ure sooo funny ke kenan kullum zaki tafi gidanku kinta fushi kenan ko toh ki shirya dai yaa ibaad ne zai jaku a mota..kuma kinsan dai kika batamai mood yau ba kyaleki zaiyi ba dan wallh bakiga daukar wankan da yay bane yay wani fresh yay kyau, keeeee!! wata mayyar Plain black polo yasaka with this Ash-grey pants da wata irin blck sneakers da Silver wrist watch, mehnnn gashi ta dan kamashi guys kuzo kuga wankan swags, wallh nikaina saida naji kamar in sace shi, he is damn hot.... tuntuni su ayaanah sai kallon ta sukeyi tana rau rau da ido can sultana tace sis are u okay kuwa?ko kinsha wani abu a hanya ne yaa ibaad fa is always gushing hot kowa ya sani tace "yeah i know" ta ai naga mutumiyarsa ta gudu gida ne, ayaana ta kunyata sheigya..ta fada kan gado tana dariya.. sultana ma tafara dariya Dan Allah dagaske kike ya shirya? tace..."ohh u think im crazy, okay ki dan leka side din ammi karama ki tabbatar ma idanun ki.. cikin yarfa hannu sultanah tace niki kyaleni kar yaje ya wanka min mari kinsan dai daga ganin irin wannn wankansa anty zainab taje shagala taje takamo da sonsa kuma ai kinga karshen ta baiyu kyau a hannunsa ba...mugun haushi take bani tana wani abu kamar wata kucaka innine shi har abada bazan so ta ba atare suka fashe da wata muguwar dariya ganin ayaanah bata saka bki a hirar ba da muryan tsokana kulthum ta jawo sumanta ahnkli cikin kwaiwakyon zainab arifah tace "hey. is ur hair real? or is it attachment? sanda ayaanah ta fara dariya ma bata sani ba sultana ma tafara mimicking sukaci dariya tace"i dont knw what her problem is oo nifa na lura kamar tazo ne tay embrasiing dinki ayaanah, ...ahanki ayaanah tace toh ai ni bansanta ba.. quiet seriously kulthim tace ai kuwa yanxu zan baki labarinta ta kama hannun sultana tay da ita gaban mirror tace toh zauna na gyara miki hair dinki saiki fara shiryawa nikuma ina bawa ayaana kanun labarai suna farawa kulthum ta kalle ayaanah tace yaya ibaad, yaya ibaad, hmm yaya ibaad the dangerous mupper. majinan bango ahauka a zame kahau mutum kazauna dai dai wani uban dariya suka fashi dashi mai ƙarfi harda tafawa ita da sultana. nn ta kalli ayaanah tace sis ingaya baƙaramin drama akayi a gidan nan ranar ba, nikaina naci dariya kamar inyi yaya amma fa saida naje harr schl dinmu nayi dariyan indan a gidan nan ne da bakizo kin sameni ahakan ba hala da an kaƙƙarya ni. ayaanah tace why meyafaru? dariya ya riga yaci ƙarfin kulthum amma hakanan ta fara bawa ayaana labari tace anty zaina ce mana da uban rawan kanta ranar bansan wani shaidan ne ya shiga jikinta taje ta cewa yaa ibaad wai tana sonshi....haba mana daga nan sultana ta saka baki suka fara bata labarin irin tsuge zainab din da akayi da wayar wuta, word to word har kukan datayi yadda kulthum take mimicking wayyo Allah daddy kazo ka ceceni yasaka abun ya zama so funny ....magana kawai takeyi amma tuni idanun ayaana already ya cikko da ruwan hawaye tsabar taci dariya dan har ƙasa taga su sultana sukakai tare suna kyakyatawa kamar wasu sabbin mahaukata. sai can da kulthum tsagaita tace wow u guys are really fun to be with zan masifar missing dinku wayyyo kamr karki tafi sultana tace sis ya isa haka karki yaudare ne.. snn yakamata mubar hirar nan haka kar wata rana yajimu yace muna gulman shi a mana ciki da bai irinnna anty zainabuuuu..kara kwashewa da dariya sukayi tace thank God sunzo sun dan shirya yanxu but rlship dinsu is so weird nd funny yana son fushi ita kuma shegen naciya ..gata da iya barazana hargara ynxu ma naga yana tsayawa ya kulata amma dacan hmm ko gaisawa baya shiga tsknsu ...sultana tace "maybe fa ansashi sun sasanta ne, dan ranar babanta ne ya aika aka kirashi yaje gidansu daga nan kuma naga ta dawo da rawar kanta tanakan bibiyarsa kamr wata jela har ynxu.. wannan hirar suka dingayi tun ana raha ana dariya har abun yafara sakama ayaanah tashin hankli acikin ranta batare da tasan dalili ba. musmn dataji sultana tafara kawo magann ai iyayen ne sukeso su hada su aure hala shiyasa yaa ibaad yanzu baice mata komi yake kyaleta within no time har kulthm tagama tayata shiryawa ta tattara kayanta duka suka shirya tsaf ta saka black abayah mai mugun daukar ido da mayafinshi nayin rolling.. ayaana kuma wani designer turkish skirt ne ajikinta da riga mai dogon hannu ba wani design mai yawa bane ajikin shi face golden beats da stripes da akayi striping tawajen wuya da hannun rigar din dashi aka zagaye shi da stones fari masu kyalli, kwalliyar ta nayau was more lighter than ever kwalli kawai ta saka a idanunta kulthum tay working mata eyes dinta da ghost shades lines idon ya zama so sexy nd natural,eye balls dinta suka fiffito suka bada yanayin luiiii shape din tamkar kuma nata ne na asali, man bakin data shafa was very shiny hakan ya saka tayi lining dinshi da pitch lipstick so her face was shining bright and fresh as hell.. suka fetsa perf ana kirar isha suka jero sukayi isha'in su atare. suna idarwa suka fara parting junansu with goodbye speech dan babu karya cikin kwanaki sha hudun nan da sukayi tare a dakin kulthum bakaramin shakuwa da junansu suka kara yi ba musmn ma ayaanah da ta fara sabawa dasu sosai cikin salo kulthum ta riko hannun ayaana ahankli tace sis, i am very proud of u for speaking up agaban anty zainab arifah karki bari dan anaga kinzo daga kauye ana rainaki, snn karkiga muna ma anty zainab arifah ki rainata dariya wallah daurin gindi take dashi ko su baba basu iyawa da ita, saishi wanda take so din wato yaa ibaad..duk gidan nan shine kawai yake mata abunda yaga dama kuma still kiga tana binshi..but dont be scared of her. if not walalh zata ci miki mutunci ai kinga abunda taso ta miki yau. da sanyin murya ayaanah tace hakane, duk dama ni bansan haka take nufi dani ba amma nagode sosai sis.. feeling sober sultana ta dafata tace "i will leave u in good hands ga kulthum zamu na waya da phone inta you guys shud stick togethr har sai sartuday in nazo. suna ciki wann maganar aka wani bangaje kofar da karfi suna daga ido suka ga safiya da blue hijabi atsaye tahade ranta sosai kamr zatay kuka haushi ya kama sultana tace ke kuma meye haka. da mugun rashin kunya ta harare sultanan tace toh ana kiranku wai inji hajiya waiku maza maza ku fito. da sauri sultana ta miƙe ta cakomota cikin dakin kamr zasuyi dambe tace "toh mu sa oinki ne da bazaki mana sallama ki gaya mana aikan ahankalce ba saikizo kan mutane kina musu gatsale wallah kika kara murguda min baki saina fasa miki baki batace komi ta fauce hannunta ta fita a dakin da gudu tana bambami masifa sultana take tana cewa nifa rainin yarinyar nan ya fara isata ba kuma dan taga muna mata shiru ne shiyasa take kara hawa kai..but i wll show her dat i am not her mate ..mtwss. suna cikin fadin lefin safiya suka lura da yadda ayaanah tay shiru kulthum ta dafata tace "what? kema safiyan tamiki wani abu ko? i saw the way she look at u sumtimes kamr wani zata dake ki ayanah tace "aa, bata min komi ba. kawai ranarne naji ammin sultana nacewa wai ku aikun girme ni safiya itace age mate dina ka fa wata rana nay wani abu nima kuce ina raina ku..i dnt want us to fight kunga bansan kowa anan garin ba. sunajin haka suka gane me take nufi da tausayi a idonsa suka dawo jikinta suka zauna dukansu kusa da ita sosai sigar lallashi sultana tace" damu da safiya we all sisters ayaanah, nd yes akwai age gap tsakaninmu sosai, aiko kulthum na girme ta da watanni amma it doenst mean dat zamu taware junanmu base on silly age gap issures saidai base on charcters, ke kanki kinga bhvrs din safiya, in ana right ita tana left, is like she just hate every body, asalin ta fitinanniya ce...nd ure nothing like her dats why i choose u to be our forever friend, kituna kin rufa min asiri nd u took blames for me...nd u even agree to sleep here with us a dakin kulthum for her sake duk dama baki gama saninta ba..kinga ai bazaki hade halinki dana safiya ba... abunka da yaranta dan hakan da suka gaggaya mata sai taji hanklinta ya kara kwanciya da su sosai. daga nan suka rungume juna nd they promise each other to be friends nd sisters forever. suna gama maganan suka tattashi suka kimtsa kowacce tay kyau snn suka dauki kayan sultanan sukaje sukay sallama ma anty safeera har daki kafin nan suka sauko sashen ammi karama suka maida kayan duka a akwatin sultanan ammi karama ta rako su har waje tabawa sultana cookies da su dambun nama dayawa acikin take away roba. bayan anyi sallama da kowa ammi babba ta nace saida bappa zaidu ya dauketa ita daya a motarsa suka wuce kulthum ma bata wani tsaya sosai ba tunda maheer yace taje tay karatu sai ta koma ciki, ya rage daga ammi karama sai ayaanah da sultana da mujaheed har mota suka sakata suna mata bye snn dukansu suka juya ciki mujaheed yaja ayaana suka koma dakin kulthum suka same ta harta fara karatun su kuma suka zauna agefe akan sofa still yanata mmkin yadda akay ta iya smooth turanci tambayoyi ya dinga mata da english tana bashi amsa har yazo ya gane cewa inganttcun malamai da coppers daga kudu ake yawan kai musu chan kuma dama basuda yawa amma dake tasaka bokon aranta shiyasa ma ta dage har ta iya turanci harma fiye da addanta inayah daga harabar gidan kuwa maheer na zama agaban motar ibaad ya zago ya miƙa masa key yace masa suje gidan kawai shi sai gobe da safe zaizo kuma ya riga ya gayawa bappa zaidu har kuma ya amince.. jin hakan yasa saida maheer ya fito, suka tsaye agefe yafara matsa masa yagaya masa dalili duk ya dauka wani issures aka samu da ammi babba, dakyar snn ya sanar da shi cewa yana so ne yay magana da hajiya akan karatun ayaana nd he want it to be privtely shiyasa ma zai kwana. da maheer har ya budi baki zai tambayesa why privately tunda sun saba komi atare sukeyi saidai sanin cewa asali yay niyyar bazai gaya masan bane kawai yasa yay shiru, dan yasan da inda yana da niyyar fada masa plan dinsa akan ayaana da tuntuni sunyi mgn da shi an wuce wajen ,..gyada kansa yay yace masa babu komi sede daga ganin yadda ya bawa ibaad din amsar cikin attitude kasan har ransa baiji dadin hakan ba, da wani abu aransa ya koma motar daga shi sai sultana suka wuce gida kai tsaye Direct ibaad ya koma cikin gida bai tsaya a ko inaba sai cikin personal room dinsa dake sashen maman nasa yana zama yafara cike ciken forms da files yanabi yana saka hannu nd reading tru each rules nd schdule throuhly daga na bokon harna islamiyan. yana gamawa ya ajesu akan desk dinsa snn ya rage kayan jikinsa ya zauna yay karatu for like 3 good hrs both na club dana asalin schll wajajen 11.30p. na dare ya gama yashiga bayi yay wanka ya hado da alwala, yana dawowa dakin yazo ya samu mamansa har ta aje masa hot herbal tea aka desk dinsa, murmushi me sanyi yay kafin ya dauka yay bismilla ya zauna ya shanye kafin nan ya kimtsa kansa cikin pjamas me kyau ya kwanta kafin kace wani abu bacci ya daukesa. tsabar doguwar hira da english da ayaanah sukayi da mujaheed yasa still anan dakin kulthum din ta kara bingerewa da bacci suka sha baccin su atare. washe gari da sasafe suka tashi sukayi ibaadansu har sukay karatun qur'ani saidai haryau irin wnn momnt na dago mata tashin hankali sosai musmn inta y wani abu data saba yinsa sa inaayah sai taji gabaki daya zafin mutuwar ya kara dawowa mata sabuwa kusan abunda ya saka ta tsiri yin baccin safiya kenan duk dama dacan bata saba ba dake yau sunday dama rnr hutu ne babu wanda yazo ya leka dakinsu sai MJ shima sama sama ya lekesa da asban snn ya wuce room dinsa daga nan basu kara ganinsa ayaana tafara bacci sosai harda minshari dagata bangaren maheer kuwa har saida suka idar da sallahn frh da babansa snn ya same sa da complain dinsa akan yadda ibaad yafara waresa akan magann rywar ayanah bappa zaidu yay shiru yana jinsa har saida ya gama complain dinsa snn acikin lumana yafara warware masa abunda ake ciki... yace masa ayaana ai ba marainiya bace, kuma bawai an basu ita kyauta bace. shiyasa komi acikin tsari zasu bishi dan kar wata rana asamu bacin rana, snn tunda hajiya tace musu mahfiyarta acan tazabi ibaad din yay ma yarta jagora arayuwrta ai kamata yay su suzage suna bashi goyon baya bawai duka ataru ana rarraba masa hanklinsa kashi kashi ba, .he told him alot of things da bai sani akan case din ayaanah ba, musmn part din baqin halin babanta ayadda haj mairo ta gaggaya musu, har dai yazo ya fahimce shi sosai. Sai wajajen 9am su ayaana suka farka a bacci as usual sukayi wankansu fess sunje gaishar da anty safeera ta kamasu adakinta ta musu kwalliya mai kyau harda shafa musu jan baki. ayaanah slwys feels awkwad da abun amma zuciyar yaro data ga anty safeera tana son mata kwalliya sai abun yafara shiga ranta kadan kadan duk dama bata saba dashi ba. wani irin gyara mata gashinta tay da gel ta mata donut me kyau tasa mata kwalli da lip gloss akan pink lipstick she looks very fine har ta musu hoto. dama can sultana ke zuwa dauko musu kaya dake yau bata nan tun ahanyar dawowa daga dakin anty safeeran sukay sallama da kulthum akan zata koma wajen ammi karaman kawai kulthum ta rakota har kofa snn ta koma, sashen was soo quiet nd cold banda uban qamshin tureren wuta masu sanyaya zuciya bakajin komi kai tsaye ta wuce dakin su da safiya, ta samu safiyar tana matse akan sofar dakin tanata karatun qur'ani kana kallonta kasan na dole akasata idonta ya cika da ruwa ita dayane a dakin amma ayaana ta lura jikinta na rawa rawa. kallon kallo sukama junansu batare da sunyi magana ba ayaana ta cire hijabin kulthum dake jikinta ta jawo akwatinta ta fara cire kayan sawa half gown da wandonsa me dan fadi ta saka already anty safeera ta tattale mata sumanta da pins da ribbons sai batasha wahalan yafa gyalen kayan akanta ba. ganin yadda tay kyau sosai yasa safiya taja mata wata arniyar tsaki me kara itade batace mata uffan ba ta shafa turarenta sama sama yadda taga su sultana sukeyi ta kama hanya ta fita gaishe da ammi karama. tana fita ko dakinta bata karasa ba ta sameta kitchen tana kan soya kayan miya zatay musu spagheti Sallama tay da sanyin murya suna hade ido da ammi karama ta karaso ciki da wani irin sanyin ladabi tabita durkusa kasa kanta na kallon can can kasa tace"ina kwana ammi..ammi tay murmushi me sanyi tace "lafya.. ayaana kin tashi lafya? tace lafya kalau, uhm..akwai aikin da zan taya ki dashi ne? murmushi ammi ta karayi tace "tashi akasan nan tukuna,. mikewa tay tsaye snn ammi tace mata ga waje can kije ki zauna,, tana zama akan chair ammi ta kawo mata tea me masifar kauri ta bata tace mata tasha, duk irin kunyar ayaana da sauri ta karba sabid wani irin qamshin dadi da tea din yakeyi tafara sha kenan ammi tace" ayaana, i knw u will be lonely sultana ta koma gida amma karki damu akwai safiya da kulthum. they are ur sisters. u can play with them suma yan uwanki ne,..snn zuwa anjima idan munyi breakfast zanxo dakin naku sai kema k shirya kayanki a wardrob dinki dake da safiya will be sharing the room, amma zanso ace kowa yana kulawa da kayansa ..banda kuma kazanta banda fada ku zauna lafya da juna kinji ko? acikin ladabi ayaanah tace naji in sha Allah zany duk abunda kikace din ammi na murmshi tace good girl gashi kin sha kyau safeera tana ji daku fa..karamin murmushi tay tun batace wani abu safiya ta karaso kitchen din haway faca faca a face dinta ta kalle ayanaah da tsawa tace "keeee...wai kijje yanxun nan yaa ibaad yana kiranki a dakin sa tana fadin haka ta rushe da wani irin kuka bakinta harna fitar da jini.. sosai gaban ayaana ya fadi taji tsoro ya rike mata zuciya .... ammi tama ayaanan ido akan tashi tatafi waajensa kawai ayaanah bata kuwa bata lkci ba ta mike tafita a kitchen din da wani irin fargaban ibaad din a zuciyarta sosai... tana ficewa ammi ta kalle safiya tace ke kuma meya hadaki dashi again??.......zata yi magana ammi ta kara kai mata duka tace koma miyene maganin ki kenan bake kin zama shedaniya baki tashi kiy sallahn asubah ba?ai dagangan naki gaya miki cewa xai kwana agidan nan tunda ke bakijin maganan uban kowa, bakima tsoron Allah sai tsoron yayanki ko? toh aiko kasheki agidan nan zaiyi bazan kara hanashi ba..just see the way u're talking to this girl now, ure so mannerless...kina wani mata tsawa kina hantararta ke din uwartace..uban metake miki ehh?dada rushewa da kuka safiya tay cikin sheshska tace ammi dan Allah dan Allah kiy hakuri kibashi haquri wallah bazan kara kin tashi sallah ba... idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [26/11, 19:24] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE.💫 arewabooks@surayyahms ⏯️3️⃣0️⃣ ammi taja tsaki tace Da Allah tafican sau nawa kina sani ina rokonsa cewa zaki canza hali haryau kin canza ne?toh wallah safiya ki shiga hankalinki, dan babu ruwana a case dinki da ibaad kuma wallah yau bazan karbeki awajensa ba..kawai ki fita kiban waje.. Da wani irin kuka ta juya tafita da sanyin jiki saidai tana kaiwa kofarsa ta hadiye kukan tay shiru ta tsaya cak tanata kkrin share hawayenta dan tasan inta shiga masa da kukan banza zai iya tattakata. ata bangaren ayaana kuwa already a tsorace da ganin yanayin daya fasa bakin safiyan ta taho tunda tay sallama gabanta yake faduwa sosai. kanta na kallon kasa ta shigo cikin niimtaccen dakin wanda ko kadan bazakay tsammanin wai safiya bane dan wani irin tattalashi da akayi da tsafta, koina is sparkling clean, raɓar Ac dana turaren wuta daya qama sashen ya gaurayu da tsadadden turarensa xerjoff naxos har wani bacci bacci rairaiyi raitayi taji atmosphern dakin yana neman sakata. tunda suka hade ido ya amsa sallamarta ko sake kallonta baiyi ba, ita kuwa harta karaso kallonsa take yadda ya mugun tafiya da imanin ta id just past nine amma har ya cancanda kwalliya wata calm Burgundy short-sleeve shirt ne da Black jeans da classy black men Bracelet a hannunsa yana zaune akan kujera akame kmr dan sarki.. tamkar wacce bata mumfashi ta taho gabansa ta tsuguna asanyaye tanamai hana kanta jin wann uban feeling din dake janta atacikin ranta duk dama batasan na meye bane amma sai take jin matsanancin tsoro kar ta shagala itama abunda ya faru anty zainab arifah ya faru da ita. cikin tattaro makanta nitsuwa da wani irin sanyin murna tace "ina kwana??....bai amsa ba saida yaja minti biyu snn yace "you dont knw my name?kara fadi gaban ta yay tay shiru, muryan sa a dakile yace"ki sake memeta abunda kika ce wann karon karki kara gaisheni kamar wani masinjanki... tana budan baki taji muryanta na rawa rawa hawaye taji zasu xubo mata tay saurin shanyewa ahnkli tace uhmmm iina kwana" idonsa ya zaro yace ina kwana what?i dont have a name in dis ur tiny little mouth wato dan nace miki kidena cemin me mota shine kike neman rainimin hankli ko? da sauri ta girgiza kai tace "aa fah,...yace okay say my name' hawayen datake dannewa ya zuba mata ta kara sunkuyar kai snn tace ina kwana... yaya..i..i...tay shiru,"saida ta runtse ido tace yaa ibaad" ..yaja tsaki a masife yace "Ohhh dama kinsan sunana kike zuwa gabama gatsau kice min ina kwana? kika kara cemin uhmmm, ko ina kwana zakiga abunda zan miki.. batace mishi komi ba ta cigaba da hawayenta har ya miƙe tsaye ya dauko duka papers din yazo ya zauna agaban ta tare da su karamin shiru ne ya ratsa wajen har saida ya tabbata tagama share hawynta ta nitsu kai tsaye yace"...yau sunday gobe monday kishirya zanxo nakai ki interview a sabuwar school dinki wani irin garas taji saukar maganan ji datay yazo mata a kunneta kamar doka da oder. yacigaba da cewa a new schedules dinki akwai zuwa islamiya, da lessons 4 times a week the remaining 3 days zaki amfani dasu ki huta snn kiy revising me kika karanta.. yana kaiwa nan ya miƙa mata papers din da biron sa ya nuna mata inda zatay signing one after d other tana gamawa yayi kasa da idonsa suna kallon juna with more gentler but no nonsense voice yace.."ai ynzu kingane me nake gayamiki ko? tsabar rudewa duk dama ta ganen amma ta girgiza kai tace aa bangane ba yaaya.. ..gyara zamansa yay yace dago ki kalleni,babu shiri ta dago idonta ta zuba anashi suna hade idon yace zan sakaki a makaranta domin ki cigaba da karatunki anan, mmnki ta rubuta sako aciki duk gayamin dede inda kika tsaya akaratu, baza a maidake baya ba anan zaki cigaba ne daga dede inda kika tsaya shiyasa ma zaa miki interview me tsauri gobe...,kobakici ba kuma dolene zakiy wani makarntar daban..dan haka kisani der no time for jokes arnd here dan nan bakamar can garinku bane,zaki hadu da kalubale dayawa but i dont care..you must produce the best result to ur ability inbadai dama karya malamnku nacan sukeyi suna biye dolancinki ba..if ure truly smart like they said then prove it here, duk gidan nan babu dolo..so..u eida come first or nothing. doka ta na farko dake kenan tunda har naji cewa kike zakiy talla dan tsabar sakalci da rashin tunani wato yarke innan harkin manta da alkwarin da kika ma mamanki da addanki ko? toh in sha Allah kika sake kika kawomin batun talla ko wasa akarantunki ranar na lahira sai yafiki jin dadi agidan nan..ahnkli yake magn amma bakaramin rawa jikinta yakeyi ba hawaye na zubowa a idonta kamar ruwa ta rasa abunda yake mata dadi.. muryansa na fita ahankli yace "u can cry a u want amma bazaki saida wani abinci agarin nan ba snn kuma na riga da nagaya miki sauran dokokin tun acan gidan so once kika fara schl kowani rana nazo zan iya tambarki abunda kikay aji, inba baki gaya min gaskiya ba ina da lambar kowani malmnku zan kirasu awaya inji, no watching tvs or using any gadjet untill ur home work are complte. ur lesson is very compusory..nd at end of the week zaki gaya min me dame kika koya..pls do not test my patience. da sauri ta gyada masa kai yace gobe idan mun fita zakiga drivernki, kuma ai kinsan fuskokin yan gidan nan duka ko? ahnkli tace ehh yace toh inba daya acikinmu bane yazo daukarki a schll karda ki sake kice musu kinsanshi koda kuwa yace miki nina aikosa koda ya ambace sunanki dana mamanki da babanki dont u eve follow him. cikin sanyin jiki tace toh nagode yaa Allah ya saka da alheri, naji abunda kace zanyi karatun.. daga nan yay shiru baice mata komi ba can ya dan jingina bayansa da kujera ya zuba mata duka idanunsa yana jin wani irin rauni rauni da kasala musmmn yadda fuskarta dayaji ssnyar kwalliyar yay caba caba da ruwan hawaye harsuna ɗiga akan dan karamin cute lips dinta like a molten ice, cikin lumshe ido da budewa yace give me those papers... miƙewa tay jikinta a mugun sanyaye ta fara isowa kurkussa dashi qamshin turarensa yana wani irin bugar da ita ga wani irin dan iskan kallon dayake mata dats piercing direct into her small heart, idonta na kallon kasa ta iso gabansa tana kuwa miƙa masa pprs din taji ya kamo harda hannunta izuwa anshi ya fixgota jikin shi lkcin ji take kamr zata saki fitsari sai taga yaciro hankynsa me kyau yakai karamin bakin ta ya goge lipstick da duk wani make up dake wajen ya rarrage mata powder wanda tsabar tsoro suna kallon juna amma ji take kamar zata shide yadda ya mannata a jikinshi a sosai muryn sa na fita ahnkli yace "ranar bana cemiki wnn abun fuskarkin baya miki kyau ba? in kuma neman maza zakiyi kigayamin saina maidake kauyenku kije kiyi aure acan, but not now..kibari se kin girma kinsan me kikeyi nd if u truly want to seduce me to marry you saikita sakawa.. wani kuka me tafe da kunya da batasan daga ina ya fito ba ta fashe masa dashi dan batay tsammnin zai furta mata haka cikin shagbabben kukan tace "yaa, ammin kulthum ne fa takemin ni bance inaso ba ai banma iya ba..yana kallon idonta yace "amma ai kinsan zaki iya kuma ai kina so toh kiyi hakuri bayanxu ba sabida bazai amfaneki da komi ba. this make up thing isnt even for children inde baneman maza kike ba toh duk sanda tace zata miki kice mata kinfison fuskarki ahaka.. da sauri ta gyada masa kai da hankyn still ya goge mata hawayenta tass tana kkrin sauka ajikin shin caraf safiya ta bude musu kofar har saida ta shigo snn ta mannu a bango da rawan murya tace salam alaikum warahmatullah Da sauri yabi ya daga ayaanah ajikinsa yanamai doka ma safiyar harara zatay magana kenan yanuna mata hanyar wajen a mugun tsawace yace" sheigiya..fita..ure banned frm entring dis room...kije kijirani awaje naga alaman baki daku bane.. tana fita ya kalle ayaanan yace "ke kuma ga duka kayan schl dinki acan ki kitattara su kije can kinunawa ammi zata nuna miki yadda ake amfani dasu ..nd dont forget if u need anything kigyamin ko ki gaya ma ammi zata gayamin kinji ko.. cikin ladabi ayaana ta amsashi da toh yaya.. kyaleta yay anan ya fice ya samu safiya akofa batasan me yace ma safiyar ba, tana fitowa da kayan kofa taga safiya ta hau karba tana tayata kwashewa suna kaiwa tare wa ammi karama suna kaiwa duka kayan ammi tace su bari sai anyi breakfst an dawo tukuna zasu bude su gaggani. har kuwa akaje aka ci abincin safe a sashen hajiya mairo ayana bata nuna wa kowa alaman tay kuka ba banda make up da ya zama babu a fuskan ta yanzu. immidietly ana gama breakfst din ibaad ya fice agidan abunsa.. tun bayan fitarsa su ammi suka tattaro kayan karatun ayaana sukaxo falon hajiya dashi daga ita sai safiya da ayaanahn aka fara bude kayan daya bayan daya wanda tun daga kan uniform suka gane a schl dinsu sultana akasa ayaanah. hajy ta gama bambaminya tay shiru tana mitar waimesa ba asaka ta tare da safiya anan kawai ba, dakyar ammi ta ganar da ita ai nasu safiya da kulthum ba ahade yake da courses din islamiya ba shiyasa..kominta na yar gayu yar gata masha Allah, sosai safiya ta kasa boye kishinta ta dinga bori ma hajya wai itama saidai asaya mata irin jaka da takalmin ayaana kuma ai bata da stationriees na zamani da yawa haka..tun abun be dara ayaanah but dataga borin da safiya tay tasan cewa lallai bakarmin kashe mata kudi akayi ba... wani irin dadi taji aranta na hudata asihirince haka su ammi suka sakata ta gwada komi ajikinta, masha Allah sun masa chass chass sai can da yamma bayan ammi tay mata arranging kayanta a wadrobe kafin kulthum tazo ayaanah ta nunna mata sabhin abubuwan schl inta duk dama bataso da akce ayaana batare da su zatay schl ba. dake tun da ibaad ya fice da safe bai dawo gidan ba hanklin kowa akwance yay bacci akan kayan schll din nan har yanxu safiya taki ta mata magana early morning 5;30 on d dot suna tsaka da bacci sukaji an buga musu kofa jin muryan ibaad yasaka safiya tay wani irin firgitaccen tashi.. tana jin muryansa ta kalle ayaanah datake kkrin farkwa da kyar, da karfi ta zage ta maka mata mari ayaanah tana mikewa zaune tace "Allah ya isa min munafuka kawai aida bakizo gidan nan ba da yaa ibaad bazaina zuwa yana takura ma rayuwa na wallah sai kin bar gidan nan.. Hanklin ayaana sai ya kara tashi dataga yadda safiya take kukan tun daga kasar zuciyarta harta sauka akan gadon cikin toshe muryan kukan da karfi tace yaa fa mun tashi..tanaji yaja tsaki yace start geting ready for school ...hawaye na zuba a idonta tace tohh ...yana barin wajen ta kalli ayaanah ta kara fashewa da kuka tace Allah ya isa..ni wallh sai kin barmin dakina..ai nan ba gidan ubanki bane zaki jawoshi yazo yay ta takura ma mutum shiken bazan yi bacci ba itade ayaanah batace mata komi ba, tana zaune akan gadon har safiya ta gama wanka ta fito tafara salla,itama sai ta tashi tashiga tay wanka taga babu sabulu sabida gabaki daya safiya ta kwashe abubuwanta ta boyesu tsabar baqin hali, tana gama watsa ruwan ta doro har da alwala zaman kurmaye sukayi a dakin kowa na abunda ke gabansa can ayaana ta bude wani waje ta hau tattaro nata sabulan da su man da ibaad ya tsiya mata safiya nata kallonta har takai wajen wanka ta ajesu agefe ta jerasu confidence din yarinyar da saurin gane abu har mamaki yke bata har cikin aranta tasan dai duk tsiya bazata jima tana mata isknci ba duk alama yanuna mata cewa yarinyar nan zata waye ta kuma bude ido da wuri badajimawa jim kadan suka gama duk wani shiryawan da zasuyi zuwan kulthum dakin dan ta dubata yasa ayaanah taji hanklinta ya dan kwanta dan wani irin tunanin addanta take yi aranta haryanxu, she cant belive it cewa zata koma karatu kuma a binni amma babu addanta inayah atare da ita,.she deeply hides her tears in her heart sabida batason tafara kuka akan haka ibaad yaji haushi ya mata fada agaban mutane, kusan tare suka fito wajen cin breafst da kulthum kowa yay kyau acikin unform dinsa na su ayaanah cambridge grey ne da fari nasu sultana kuma turquoise da fari, hanklinta duk atashe yake har aka gama gaisuwa aka ci breakfs kowa yana ma ayaana murna da nasiha wanda duk bama jin me suke cewa tay ba, her heart was busy drenching with grieve yawan surutun hajy mairo tare da kara sako mata zancen ummanta da ayaanah saiya zamana rauni ya riketa ataciki sosai. har anty safeera da su mujaheed suka gama mata hotonan first day at schll da wayoyin su basu gane kanta ba, they all tot dat shirmen yara ne najin tsoron first day at schll dinsu kusan babu kalar rarrashin ta da mujaheed baiyi ba amma batace masa komi ba sai gyada kai har ya gaji da surutun yay shiru uncle moh ne bai wani ji dadin abun aransa ba sai bai nuna ma kowa ba har saida ibaad ya taso yaran agaba kowa ya wuce makaranta shidakansa ya dauke ayaanah, driver kuma ya aje su kulthum da safiya. bayan wucewr su bada jimawa ba uncle moh ya taho kamar xai same hajia da maganan sai kuma yay wani tunani ya fasa, in his imagine slight yaso ace asa ayaanah a schl din da matarsa safeera ta tay dacan, which is one of the loudest british schools a kano wanda yaran yan karya ne aciki sai kuma ya tuna cewa in yay hakan baida wani kwakkwaran dalili da zai gaya ma hajy mairo na saka ayaanah a schl din dayafi na sauran yaran gidan tsada sosai tunda kowa yasan duk salon koyarwn dayane wancan din dai suna yake dashi sosai har kasar waje...one of the few reason dayaji yana son safeera kenn sabida duk wani abu datay a rayuwarta na gani na fada ne na krya na nuna arziki, safera first class slay queen ce he is proud dat she attended the best schlls, travel abroads dai duk rayuwar karyan nan tay su datake karama nd he sumhow want to push ayaana to the same fate sabida tay matching level dinsa sai yaga kamr hakan kuma bazaiyu ba share batun yay ya wuce wajen aikinsa kafin kace wani abu gidan ya dauka da shiru dataga fannin su ayana kuwa suna isa gate din schll din taga ibaad ya tsaya daga gefe basu shiga ba yay parking a bakin hanya wayarsa yana kara sauka ya barta aciki yaje ya same wani mutum suna magana dacan har ta dauke kanta sai kuma taga kamar tagane mutumin sosai... kara saka idonta tay ta madubin motar taga ashe malamin science dinsu nacan anguwar tudu, duk sai taji mamaki ya cikata tanata tunanin a ina ibaad yasanshi batace uffan ba har ibaad din ya sallamesa ya dawo motar da wani farar takarda snn ya karasa da su cikin makaranta da bata taɓa ganin irinsa a fadi da girma da kyau ba dan ko da suka sauka ji tay kamar wani duniya nadaban take tsaya.. gaba yay da jaka abayansa tana bibiyarsa abaya baya har suka shiga wani katon building dake gidan sama ne security ne yamusu jagora inda ake interview duk taji ta rude dataga har da turawa kowa yana latsa computersa kuma duk turanci akeyi awajen babu hausa wajen zama aka bata ta zauna ibaad kuma ya shige cikin wani office 10 mins later wata mata sanye da dark blue uniform tazo da murmushi da harshen turanci tace ma ayaanah tabiyota suje ciki .. ayaanah taki motsi ta zuba mata ido, matar tana murmushi ta mika mata hannu tace "haba yan mata muje ciki..karkiji tsoro ure safe here. da sanijn murya ta girgixa kai ssn tace yayana yace min karna biki ko ina ai bansanki ba.."Dariya matar tay tace" very good girl hmm ure security cautious.. to shkna badmuwa bari naje na kirashi" ayaanah ta gyada kai, sai can data gansa tare da matar snn ta jawo jakarta tazo ta samesu suka karasa cikin office din atare.. tunda tazauna kusa da ibaad yabon wayon ta kawai mai interview din yakeyi sosai ..already bappa zaidu ya nema musu alfarma againts the normal school protocals dan basu daukar dalibi haka kawai musm ma daga kaskantaccen mkrnt na kauyr suyi admiting dinsa kuma a ajin daya baro. dakyar da ɓarin kudinsu snn suka samu duk wata alfarma wa ayaanah dan kar a maidata can can baya Dan haka ne ma yasa ibaad yay going thru nooks nd cranies har saida yay tracing ya same number malamin science din su na tudu yabiya kudi aka bashi previous duk wani info da result transcripts da recomendations na duka perfomances inta na karatu abaya. mai inteview yana ta mamki yadda taga komi na boko tanaci sosai babu faduwa islamiyan ne take baya bata yi nisa sosai ba kuma bata kkri akansa kamr na bokon da can exams zai mata sai ya fasa, da turanci ya mata few question akan english, elmntary science,mathematic, civic education, da few other topics yaga ta amsasu sosai with her clean village girl english babu wani slang ajiki yadda ake koya musu haka takeyinshi corectly nd smoothly kuma confidntly basu yi 20 minutes ba ya gamsu da potential inta sosai, yace za'a saka ta ne on trial admission idan akaga ta miƙe tay kkri wann sesssion din kawai za'a kyaleta ne ta cigaba. islamiya ne aka mata repeating aji daya aka buga musu acceptance letter da rules da schll ajiki dayan matar ta karanta ma ayaana komi ta mata bayaninsu sosai snn aka sata tay signing. she was a bit okay face saida taga ibaad ya fara musu sallama zai tafi tafara jin hanklinta ya tashi shiru tay har aka gama komi suka bar wajen interview suka sauko ya damkata ahannun caretaker dinsun wacce itace zata kai ayaana class. yana juyawa kuwa ayaanah tafashe da kuka sosai matar ta kasa gane mata tun ibaad baikai ga tada motarsa ba tay gudu har tana haki takirawosa. kirjinsa na buga ya biyota duk ya dauka wani abu ne, zuwa yay yasamu ayaanah ta zauna akasa tanata kuka dan guntun masifar daya taso masan ya danne acki ya karaso gabanta yace "me aka miki kike kuka?? shiru tay ya saka hannun ya fizgota tsaye yajata gefe yace "Bakison makrntar ne?asanyaye ta girgiza kai a masife yace "then what? da muryan kuka tace "nifa tsoro nakeji, ai kace zanga sultana anan kuma banganta ba. cikin lunshe ido da budewa yace dama dan ita kikazo karatun? tace aa..yace "ke bani son sakalci. waye kikaga yana kuka anan dan ankawo sa makaranta.. wato kin saka talla aranki ko? da shagon hajy nakaiki yanxu zakiy kuka ne?hawayen na zuba tace a'a kawai nifa tsoro nakeji..cikin harara yace "kinzo a tsakiyar term, kuma kinji sunce miki ure on trial admission..ayaanah idan baki dage wann karon ba zasu maidake ajin baya kuma shine zakice min kinajin tsoro..did u want me to slap you? a sanyaye tace "no, da muryan kukan daya kara zuwa mata bazata tace..toh dan Allah kayahakuri mana yaaya ai gani nay zaka tafi kabarni ..ajyn zucy ya sauke cikin sasauto da muryansa ya kara riko hannunta cikin nashi suna kallon juna cikin salon yaudara da lallami ya fara tuna mata wahalar da ummanta zatasha in bata nitsu tay karatu ba, kuma yace mata ta tana tuna addanta, she shud read to make them proud. haka ya dinga lallabata har saida yaga ta nitsu sosai snn ya rakasu ita da care takern har bakin ajin ta shiga ta zauna akan seat dinta snn ya juya ya wuce schll da sauri dan bakaramin latti ta sashi yayi yau ba. half of the time a schl din she was just thinking about his words in her head taga dai bata da wani mafita na jin rauni kasancewarta ita daya anan binni dolene tay karatun sosai. gashi yan ajin sai kallonta kowa yakeyi dan seat dinta ita daya aka bata batada seat mate duk da yawan kallo sai batace ma kowa komi ba dan abune data saba dashi tun tuna kauye ake mata irin wnn kallon kwata kwata schll din bai mata dadi ba har saida aka tashi break suka hadu da sultana dadi kamar zai kashe ta she was soo happy dataji wai schl dinsu daya da ayaanah, altho she is one class ahead of her tunda aka fito a break taje ta nuna mata wajaje acikin schl din har kamar karsu rabu ata fannin ibaad kuwa har saida ya fito sallhn azhr kafin suka hadu da maheer acikin masallci maher bai kuwa boye masa fushinsa ba ya kuma gaya masa abunda bappa zaidu ya gaggaya masa.. ibaad baice masa komi ba face har sanda suka kama hanyar zuwa dauko su sultanan a schl snn yake sanar dashi labarin duk abunda ya faru dashi a tudu da duk wani abunda ya samu ayaanah,... wa shi kawai ya gaya wa abunda ke cikin takardan wasikan tawuure, hannun maheer haka ya dinga rawa akan steering dan bai tabaji irin wann abun arayuwarsa ba.. jiki a sanyaye ibaad yace kafin ayaana taga mahaifyrta zai dau lokaci sosai dan acikin wasikar taawure ta gaya masa cewa matsafan majiya sun mata mummunn jefar daya fi karfin tsarin dayake jikinta, wanda ba ciwo ya sakamata ba amma duk inda taje zata zauna dan ataimaketa baqaqn aljanu zasu kona wajen da wuta kurmus tace masa gidan kawun ta dataje a jigawa kwana uku kawai tay gobara ya kama gidan ya cinye musu gidansu kurmus, da suka gane ajikinta ne sihirin shine suke koreta. ynxu haka ta shiga wani duniya na neman maganin wn sihiri har saita samu taimako snn zata dawo wa yarta ayaanah ynxu haka bazata iya muamala dakowa ba face har sai aljanun wutan nan sun dena bibiyarta inba haka ba duk wanda ya taimketa wuta zai masa asarar dukiyarsa ko rai, yan daidaikon abubuwa ne acikin wasiqar bai gaya ma maheer ba sabida ya shafi privacy tsakaninsu .. gabaki daya jikinsu duka yay sanyi jikin maheer din na rawa banda salati babu abunda yake furtawa sai yanxu yagane cewa babu shakka safetyn ayaana ya danganta ne da zama datakey a karkashin kulawan ibaad dan in har zasu iya ma taawure da tsafi zai ita yuwa suna lura da rayuwar ayaanah. altho taawure ta gaya masa nan da shekara zasu iya dauke idonsu akansa inhar bai batar da ayaanah to bazasu sake nemansa ba.. hakuri maheer ya dinga bashi da judging dinsa da yayi har suka isa schl din hanklinsu duka tashe jikin maheer kuma bai bar rawa rawa ba. dayaga ayaanah sai ya dada jin tausayinta ya mugun kamashi dakyar ya iya shanye hawayen sa suka kai su gida sharply sultana aka fara saukewa, snn suka kai ayaana gida ta samu ma har su kulthum sun rigata dawowa ranar hirar schl suka dingayi a dakin hajiya ayayinda ita kuma ta fara batun hidimar komawa shagonta da zasuy wnan asabar din tsakanin ayaana da sultana monday friday ne kawai basu islamiya 1, 12. haka suke tashi a normal schl hours, but tues wed thur duk sai karfe 3 ake tashin su su dawo gida suyi lesson 4:30 to 5.30pm agida amma malaminsu daban daban. farko da bata saba da kowa bakaramin hawaye ta dingayi yi ba,duk tabi ta dagawa mai kulawa da ajinsu hankli,yara yan uwanta sai kallon shirmen ta sukeyi. Aranar harsanda aka kaita gaban shugaban makaranta ,dake mace ce harta dauka ko ayaanahn batada lpyane take yawan kuka, amma daga tace zata kira ibaad saitaga tayi shiru ta nitsu.. Tunda shugaban makranta ta fahimce hakan, ana zuwa da case din cewa ayaanah tana kukan banza da wurwuri zatazo da waya tace zata kira ibaaaf shikenan kuma anyi maganinta Ahaka haka harta zo ta sake jiki tayi abokai a ajin ta saba da karatunta ta mance da batun kuka kullum a break suna tare da sultana kamar yan uwan jini haka suka shaku da juna After 2 months. Fara zuwan makarantar ayaanah sosai yafara sauya mata hali tadawo bata ma da kwakkwaran lokacin hira da su kulthum agidan dake ibaad was on her neck duk da baida lokacin kansa amma haka yake takurawa don yaga ayaanah ta nitsu tay karatu, acikin wata biyun nan kusan kullum saiya xo gidan ya zakwalota ta masa bitan karatun da tayi a makarnta ...both islamiya da boko, gashi tana bala'in jin tsoronsa bata iya yin garaje musmmn ganin yadda yake casa safiya da bulala kamar jaka. ...within no time halayyar ayaanah gabaki daya suka soma sauyawa suka dawo masu kyau gwanin ban sha'awa, duk son ta da su mujaheed da anty safera haka taja baya dasu, bata sakewa amata kwalliya inba ranar asabar da kowa yake nan ba.. basirarta da ilminta da tarbiya da nitsuwarta kuwa sosai suke dada fallasuwa tareda karfin jajircewan ammi karama akan tarbiyanta sosai yanzu haka inkaje gidan zaka dauka ayaanah ce asalin yar cikin ammi karama, tana mata biyayya sosai bata da kwuiwa koda ammi tahanata aiki zaka ga tazo ta nace sai ta tayata ahaka ahaka har take ganin yadda ammin take abinci abin yana bata sha'awa sosai saidai bata da lkcin koya sosai.. GOBE SASSAFE ZAN TURO WANI PAGE INNAGA COMENT idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [27/11, 10:38] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabook#surayyahms ⏯️3️⃣1️⃣ rayuwa na tafiya ne daban daban akowani bangare mafi akasari kusan kowa yana yin abubuwan dake gabansa ne wasu abubuwan ma ba a sanin faruwarsu sabida hajiy mairo da workers dinta duka yanxu ne suke ta kkrin suga sbwr wajen sana'arsu ya tsaya, sai tay sati bata dawo cikin family house ba musmn ranakun da take jimawa ashago toh a gidan bappan zaidu kawai take kwana wekdns sai ta dawo gida,wanda sanadiyar haka ya saka ammi babba samun kwanciyar hankli da sauki wnn kishin jigilar da bappa zaidu yakeyi a family house kwana nan yaragu mata sosai, ynxu kusan 50-50 akey, inba hajya mairo tana can ba sam ammi babba bata barin shi yana zuwa inda fatima take haka kawai batare da sunje tare ba dan haryanxu tanakan zargin fatima tana kan aikata wani abu ta hanyar bawa mijinta abinci dan ta kwace matashi. daga bangaren zainab Arifa kuwa wannan tunanin yarantar dake yawan damunta na tunanin cewa mahaifinta zaisaka ibaad yajuyo ya fara asalin sonta cikin ikon da babanta yake dashi ahnkli komi yafara gushewa.. zatazo weknds din amma banda kwasar raini da iskancin su sultanah babu abunda take sha,kusan hardly ibaad yake samun lkcinta a wknds din ma musmn ma ayaana ta fara karatu, all the time tazo zata samu in one way or the oda lamarin ayaanah ne kawai ke gabansa, tun bata noticing cewa yana bawa ayaanah attention fiye da kowa har tafara ganewa sosai,wata rana in taga yana ma ayana tsauri akan karatu ko hira acikin mutane sai taji dadi ta dauka kmr yadda yake ma sauran itama hakanne.. but as time goes on, taga kmr komi yana canzawa ahnkli, sam sam ibaad baison ataba ayaanah,, but she neva tells, ko labari zata bayar tafi dauko wajen da babu dadi just to convince herself dagata fara bawa kawayenta labari yadda yake ma ayaanah tsauri wajen karatu dan su kara kwantar mata da hankli, sai kuma kawarta rukky tafara mocking inta tana cewa ai wann kulawa ne na musamman bawai tsanar ayaanah yayi ba. tunda rukky tafara mata wann gorin abun ya dinga damunta, dake tana da ilimi duk yadda taso ta karyata abun acikin zuciyarta within few weeks datake zuwa gidan kowani wkkend tana lura dashi sai taga kamar batun rukayyan gaskiya ne kmr ibaad is over protective nd sensitive akan duk wani abu daya shafi ayaanah haka kawai sai taji hushin yarinyar datakeji aranta ya fara dawowa tsana me tsanani. last weeknds datazo abun ya fara nunawa a fuskarta sosai...tafara kushe halin ayaana awajen mujaheed tana ce masa yarinyar bata da kunya bata nitsuwa kuma ana barinta tana aikata abunda taga dama ibaad baiya mata komi. Duk yadda mujaheed yaso ya kare halayyar ayaana kuwa saita kusheta, ta dawo tana iya magana da kowa ayaran gidan amma koda ayana ta gaisheta bata amsawa, ita kuwa ayaana dataga hakan su kulthum suka kara zugata ta dena gaishetan me gabaki daya, this week datazo weknd da haushin hakan takoma gida, monday tana zuwa schl takasa gane komi kawayenta suka ce mata ai yanxu ne daidai takai kararta wajensu hajiya ko ta hada mata wani mugun sharin da zai ɓatata awajen ibaad snn ta nuna ma yarinyar matsayinta awajensa. abudai sukayi a shirme da yaranta tanata Allah Allah asabar ya sake zagowa. ata fannin uncle moh kuwa duk dama yasaka ayaana a list dinsa na future wife amma babu abunda yake sakashi duba lamarinta face sai yaga wani abu dabazaizo dede da ra'ayinsa ba yake saka baki, sai aukin janta ajiki da abun duniya idan sunzo su da kulthum gaishe sa tare da anty safeera, haka zai bata kudin wankan kowani juma'a da su kayan kwadayi kowa ya dauka tausayi ne da sassauci irinna manya saidai haka kawai bai taɓa suggesting wani abu babba na kawo cigaba a rayuwarta ba,saidai ya zuba ido, idan bappa zaidu ko ibaad sunyi yaga abun bai masa saikaji yafara korafe korafe yafara burgan zai kara kudi ayi har abunda baima yaran cikinsa ba saikaji yana mgn ama ayaanah yana balain jin haushin da ibaad yake da cikakken iko akanta, wanda ko anje gaban hajy mairo sai yaga tabi bayan ibaad din. gabaki dayansu basu gano uncle mohd ba duk sundauka kawai kowa yana iya bakin kkrinsa sbida rike amana da biyayya ga hajya mairo basusan uncle moh kkrinsa makansa kawai yakeyi ba. dakyar da wahala ya dena wasu abubuwan, yaji haushi ya fita a sha'anin rayuwar ayaana yafara saka karfi da karfe wajen neman kudadensa sabida manya manyan construction contract din hanyoyi da gidaje yake yawan samu na qwmanti bakaramin millions yake dauka ba... Daga haka ayaana ta fara samun sauki daga fitinarshi saboda batajin dadin yadda yake ware yan uwanta harda yar cikinsa wajen mata kyauta, ita kuma yayta bata kyautan kudi da kayan kwamulashe wanda har yau bata sake ibaad yasan da haka ba sabida tanajin tsoronsa masifarsa sosai. washe gari asabar wanda monday me xuwa su ayaana zasu fara exams akwai tulin pressure akanta na son taga taci exams dinann gashi ita atsakiyar session din dama ta datsa kuma she need to pass bfr she fully gain her seat in her class,iyaka farin jininta a schl yasaka ta samu masu sanar da ita abunda aka musu abaya intazo gida sai tay ta koya da taimakon lesson teachernta mr samuel sede wasu abubuwn duk da lesson teacher yana mata amma dake a kuraren lokcine kuma akwai anxiety na fear of failure sai bata ganewa sosai daren jumaa dakyar tay bacci huge space ne tsakaninta da safiya dan haryau kamar wuta da auduga suke zama wani baya taba kayan wani kullum safya ta kalle fuskar ayaana sai taji duk duniya babu wacce ta tsana kmr ita dan gani take sanadiyar ayaana ne yaa ibaad yake yawan zuwa gidan yake casata babu abunda yafi kona mata rai kamar rabonta da kallon series ynxu takai wata guda kenan sai dai tay aboye sai ta dawo batama gane komi, dum lefin rugujewar jin dadin rayuwarta agidan ta dorasa akan ayaanah, duk takuri da masifar yaa ibaad kuma bata taba ganin ya taɓa jikin ayaanan ba, sai tana ganin kmr fifita ayaanan shima yakey akanta kmr amminsu shiyasa ko kadan bata kaunar ayaana ita kuma ayaanah ko ajikinta sabida kulthum tana yawan dauke mata kewa in basu komi sassafe ranar sartuday din kowa ya hallara a family house, saidai wnn wknd din was very boring nd quiet hatta mujaheed yana kkrin yin exam ne kowa kansa yay zafi dake gidan duk guraye ne kowa na takansa anata karatu a dfrnt spot manyan ne kawai suke ciki sashen hjy mairo hidiman shago was very overwhelming musmn ma da yanxu aka fara tadashi, ammi karama ma tuni ta koma bakin aikinsu na foundation kowa dai kansa yay zafi. as usual kusan bayan asr wann karon zainab Arifa taxo amma bata tashi zuwa ita daya ba sai tazo da kawarta nala dan tafijin dadin harka da nala dake kusan ita tafi bata shawarar masu tsauri ita kuma rukky wata rana takan gaya mata gaskiya koda bata son shi musmn akan ibaad shiyasa sam bata fiyeson yawo da rukkyn ba. sunsha kwalliyarsu na kece raini sunyi kyau kamar ba yaran scndry ba, suna zuwa kuwa cikin cin sa'a suka same su safiya a waje tana wanke fuskrta a famfon waje babu yabo babu fallasa ta gaishe su suka amsata da sakin fuska kamr basu ba, kai tsaye suka tambayeta ina ibaad tace musu ai yana falon amminsu shida yaya mujaheed yana koya masa wani abu tace mata toh shikenan, yau ko sashen hajy basu leke ba sabida dressing inasu kawai suka wuce ashen anty safeera falon babu kowa face book din safiya da alama ita dayane anan zainab arifah ta kalleta tace safiya pls kije kiramana yarinyar kauyen nan ta kawo mana ruwan sha ynxun nan itakanta safiya ta sha mamaki da request din amma dake abu ne dazai walaknta ayaana sai ta amsa da toh ta haura sama da sauri taje daki ta samesu dukansu akan gadon kulthum kowa da book dinsa agabansa dakin yayi wani irin shiru sunata karatu.. motsinta kawai sukaji abayansu sukajiyo suna hade ido ta bata rai tace ayaanah wai inji anty zainab arifah ki sauko ki kawo mata ruwan sha taxo da bakuwa.. da dumbin mamaki kulthum tace what? wata ayaanan ..sultana tace bar fitinniya wallh zaki samu karyatake ita aika taxo tace ayaana safiya tace shikenan kiyi tazama Allah yasa taje ta gaya ma yaa ibaad ankiraki kinki xuwaz hala munafurcin dakike min ne yaukema zakiji irinsa ajikinki Allah yasa ya miki shegen duka aikinsan budurwansa ko?? ayaana tay kamr zata sauka taje ta gani ma idonta sai kulthum ta rigata sauka da sauri taje ta leke tagansu zahiri tanaji safiya tana ce musu anty zainab arifah nagaya mata amma zagina tay tace min munafuka wai kuma ace miki bazata kawo ruwan ba baki da hannu ne ko bakida kafa... da sauri kulthum ta dawo tace 'guys ashe dagaske ne...gashi sultana taje tanata gunduma miki wani mugun sharri wai kin zageta kince bazakizo ba.. sultana tace to sai me? dama ayaana ta saba debar mata ruwan sha ne? ai akwai masu aiki agidan nan,..ita safiyar mesa bataje ta debo musu ba abeg ayaanah stay here koma miyene kin fada din..itade ayaanah batace komi ba. daga falon kuwa safiya tasha mamaki dataga zainab arifah bata dau zafi ba, cemata tay kawai taje kasa ta kira yayanta ibaad tace masa he is needed urgently here karta dake ayaanahnsa yaji haushi safiya tana fita suka haura sama ita da nala sukayi kane kane abakin kofar kulthum ayaana ta mike tsaye batace musu komi ba su kulthum ma basuce musu uffan ba kawai nala tana shigowa ta fixgo ayaana tana cewa kece ayaanah ko? waye sa'anki acikinmu da har xamu aike ki kice mana bazaki xo ba nan zainab arifah ta cabe magana tafara zaginta da turanci 'are u stupid?mani xaki na gayawa wann maganan dan nace ki kawo mana ruwa akan ban isa na aike ki bane komi ..baku san matsayina agidan na ba ko? toh ko wanda yake daure miki gindin a karkashina yake, inadan ibaad ne yasa kike ganin kamar kinfi karfin kowa..by the time kikasan matsayina awajensa u will know ure nothing kiwuce kije kideba mana ruwa...nala ta zugereta tanan, arifah ta tureta tacan.. ran ayaana ya baci sabida jan jan hannun ta da sukey da karfi ta fauce hannunta tace niki sakeni bazan je ba. tace fada dani zakayi did u knw who i am..? u dont knw who i am i bet..toh kije ki tambaya ibaad din zai gaya miki i am his future wife nd u ure just a village girl dayake taimakawa agidan nan ayaana tafara kuka idonta a rufe tace Eh din yataimekeni wnn ba karya bane kekuma ai kowa yasan matsayinki bakice kikace kinason shi ya tsumage ki? ni ai bansan wani matsayinki wajensa face haka ba.. da tsawa zainab Arifah tace kikace mene? da bacin rai kulthum tace anty zainab stop shouting at her wai meta miki ne zakixo kina zaginta kina ture ta??? nala takai ma kulthum mari atsawace tace you...just shut up. ana magana kina saka magana kiga min yaran nan fa sultana tasa ihu tace wallah kufita mana a daki inba haka sainaje na gaya ma hajiya uban waye ne bawanku da xa'aje adebo miki ruwa baza a debo din ba ai gaskiya ne yaya ibaad bayasonki, bamusan matsayinki ba sabida baki dashi..nd we dont care... toh wai ma ina ruwanki da ayaana kuma meta miki? xuwa nala tay xata mari sultanan ita da kulthum din duka suka wani irin tureta akasa sai datay rolling suka tumu akanta suka fara kai mata duka.. ayaana ta razana sosai tasa kuka me kara cikin firgice zata fita taje ta kira su ammi wani caraf zainab arifa ta riketa abkin kofa ta shakureta ayaanah tafara ihu tana cewa "kisakeni"..wani muryan makirci zainab arifahn tasaka tafarace mata ki memeta abunda kika gaya min...inke kin isa marar kunya... tunda safiya takai sakon kan ibaad ya daure, yanata mamki meye kuma zai hada zainab arifah da ayana da zatace zata bugeta, da har kamar zai share tasharsu yaqi zuwa dakyar mujaheed dayasan zainab arifah bata kaunar ayanaah yay convincing dinsa suka taho sashen wani irin ihu da tirka tirkan fada da sukaji ya cika sashen yasaka safiya zamewa da gudu taje kiran su hajy mairo da sauri suka haura sama zuciyar ibaad kamr zai fashe dayaga irin matsar da zainab arifah tama wuyan ayaana kamr wacce xata kasheta mujaheed yay sauri ya raba su ya ficcike zainab din ayana tafadi kasa tanata kuka saiwani fixga xainab arifah take tana ɓarin karya tana cewa "wallh saikin memeta abunda kika gayamin" .mujahd yana riketa tana turashi tana cewa mujaheed let me go..inta cika marar kunya ta memeta abunda tagayamin can you imagine? har rainin yaran nan yakai su gaya min haka kawai ta fashe dawani irin makritccn kuka ibaad tunda yaga haka yagane koma miye ne karya takeyi he remain calm yaki sam yay ma kowa tsawa, dakin ya shiga direct ya samu su sultana har sun yaga ma nala riga cikin daka musu wani irin mugun kallo yace musu maza su fito waje..dakyar suka bambaro ajikinta kowa na hawaye suka fito daya bayan daya...jiki a sanyaye ayaana ta mike itama ta bisu suka sauka kowa jikinshi a turmushi zainab arifah sai wani irin kukan makirci takeyi mujahedd yana riketa tana sake jiki ita da shi da kawartan da jikin ta duk yay tsami suka sauko kasa tare.. suna saukowa falon duka ibaad ya saka su ayana dukansu uku kneeling atsakiya..dede shigowar su hajiya kenan da ita da ammi babba da anty safeera meye ke faruwa anan? sultana? kulthum..kee ayana..me kukayi haka mezan gani anty safeera tay sauri taxo jikin zainab arifah dake kan rabza kuka kamr ita aka taro aka daka ammi babba already harta yanke hukuncin hakan ne ma suka yanyane zainab arifah anty safeera tace arifah what happen? meya hadaku fa yaran nan kike kuka haka. da wani irin kukan makirci ta nuna ayaana tace anty safee kawai yarinyar nan nagani a falo tana kwance bata komi nace ta kawomin ruwan sha fa nida nala..shine taja min tsaki taje daki, shine fa nagaji muka bita saman dan muga whats taking her soo long daga tambayar yaran nan duka suka hargitso suna xagina...dede nan ta kara fashewa da kuka.. anty safee daga tambayar ruwa meya kawo maganan wai ibaad baya sona ya bugeni? kawai suka kama kawata suna dukanta..kuma wallh laifin yarinyar nan ce, ita bakuwa ma amma wai itace me bakin zagina su sulthana kuma suka goya mata baya mena taba musu...was i ever bad to u guys?? da wani irin bacin rai kulthum tace wallah karya kikeyi, kiji tsoron Allah kisan zaki mutu anty zainab wallah karya kike mana..sultana ta fashe da kuka sosai...ayaanah bata ma iya dago kanta ba tay shiru tana hawaye sosai.... surutu ne ya cika falon ammi babba ta dau xafi ant safeera ma tafara ma kulthum questions but only to judge her with it.. majazen basuce komi ba dake duk sunsan waye me gaskiya, shide ibaad mamaki ne ya fara rufesa da fargaba dan bai taba kawowa cewa zainab arifah zata fara saka ma rayuwar ayaanah zuƙa ba.. yau yafara sanin cewa dolene akwai wani abu aran zainab gameda ayaana wanda bai sani ba nd he must find out sabida ko da wasa bazai sake haka yafara shiga tsakaninsu ba hargitsi da cece kuce ya kaure sultana da kulthum babu bayanin da basuyi ba haka safiya ta karyata su ta gaskata zainab arifah tace ai komi agabanta akay, ammi babba ta inda take shiga bata nan take fita ba tace ai dama ta lura da su ukun nan banda gulma da iskanci da raini bau abunda suke koya ynx wani baqar magn ta dinga gasa ma ayaana akan batun zainab arifah da ibaad tana ce mata ita asuwa? ina ruwanta da wnn magann inba raini da gulma yaushe tazo cikin su dahar zata buga kirji ta gaya ma zainab arifah maganan banza inba gulma ba.. saida kowa yagama musu iya fadan da zai musu kafin nan ibaad yace musu subawa zainab arifaah din haquri ..bakaramin kuka su kulthum sukayi ba wanda badan ibaad bane dakansa yasa baki da wallah bazasu taba bada hakurin ba haka kuwa kowaccen su tace mata anty zainab kiy hakuri...kafin zuciyarta yay sanyi. wani dan uban dadi taji da ya musu fada akan karsu sake fada ko cacar baki da wani ko wata babba agidan idan ba haka ba zai dauki mataki akansu.. bai wani zafafa ba yace musu su tashi su tafi yana furta hakan shima ya fita sultana da kulthum kowacce ta hau dokin zuciya da tsananin bacin rai da fushi suka haura sama kmr iska ayaana ce bata koyi motsi ba tana tsugune tana kuka sosai hajy mairo sai surutu take mata akanta tamata fada sosai ... Ammi karama batace komi tana shigowa wajen tazo ta daga ayaanahn akasa tare da kama hannunta suka bar falon. hjy mairo ta bisu abaya tana masifa duk lefi tana so ta dora shi akan ayanahn sabida duk abunda safiya tafada, mujaheed yay sauri ya tsareta sukaje sashenta tare dashi aka bar ammi karamn da ayaanah.. daga nan falo kuwa wani sabuwar tantin sharri suka bude anty safeera ce kawai bata gane komi ba, ammi babba kuwa sai kara ma sharrin wuta takey zainab arifah tace musu ai ta jima da gane cewa ayaana tana da raini da baqin hali shiyasa jininta bai hadu da yarinyarba kuma tay ta gaya ma mujaheed sai suta karyata ta toh gashinan yau asirinta ta tono. ammi babba tahau bambami tace ai ammi karama ce take daure mata gindi..kuma ibaad yana tsoron ya batawa mum dinsa rai shiyasa basa hukunta ayaana ita dama ta jima da sanin yarinyar bata da hankali.. haka suka ta murda maganganu kowa yana fadin nasa har sukasa anty safeera ta soma yarda da su.. maheer yana dawowa ya samu mujaheed yana kan fada ma hajiya akanta dena saurin yanke hukunci kowa yasan ba haka halin yaran nan yake ba kuma bazasu taba zagin zainab arifa akan wannan maganan ba sabida dukansu suna tsoron ibaad... tace sam ai safiya ta bada shaida ita yar uwarsu ne na jini ai bazata musu karya ba harsaida ta maimata ma maheer magann snn ya nitsu ya warware mata karyan dake ciki dalla dalla kafin nan ta yadda har tay shiru.. Ammi karama ta dinga rarrashin ayaanah ita duk tsoron haduwar su da ibaad takeji sosai, bataso ya tuhumeta akan maganan sabida tasan ta furta ma zainab arifah hakan kuma bazata iya masa karya ba ..ahaka har ammi ta rarrasheta tay bacci 6:pm ibaad ya gama lailaya abunda ya farun aransa ya fito waje zai yi alwala knn sai ga nan zainab arifah da kawarta nala tun daga nesa yafara jin converstion dinsu suna magana kasa kasa suna dariya "i just cant wait to tell rukky ur one billion dollar story..suka kwashe da dariya" tace "kinga next time none of them will mess with me "nala ta kara kashe murya tace..amma kin bani mamaki how did come up with that story sharply nd babe u need to get that safiya girl a gift, she relly help dan naga gogan naki kamr fa bai wani yarda da storyn ba saida safiyan nan ta saka baki.. "tace'yeah ai dama bazai yarda ba, haka yakeyi akan yarnyr baya ganin laifinta, but i cant deny her back up was really useful." kinga muyi sauri muje gida kar wani yajimu cos ur cloth are even torn yarannan fa sun jibge ki wallah...tsaki nala taja bakiga cixon da dayan tamin bane dole naje nayi tetanus ai naji dadi da aka sa suka baki hakuri marasa kunyar yara kadan sukagani dahaka zaki koya musu hankli tana gama rufe baki sai caraf suka hango ta bayan ibaad ata inda suke din saidai bai musu alaman yaji su ba dake sunga baiko juya ba, wani cakkk suka tsaya da kokontun hakan aransu, suka dan kalle juna, nala ta mata ido akan ta sauya fuska izuwa na tausayi.. aikuwa atake tay hakan suka taho kamr ruwa ya kwaso su daf kusa dashi suka tsaya ahkli cikin muryan tausayi tace"..hey...ashe kana nan..i and my freind ar just leaving nd i am very sorry abt what happen..mu zamu tafi! baice komi ba har saida ya gama alwalansa snn ya miƙe ya kalle nala yace "can u excuse us?wani murnushi tay tace yess da wani irin sauri ta bar wajen taje jikin motarsu ta tsaya driver na ciki yana zaune. nala tana barin wajen kamar kiftawar ido da bisimillah taga fusknsa ya wani irin canzawa kmr na mala'ikal daukar rai da wani irin cold voice yace" u were saying?? ajiyan zuciya tay mai nauyi adan tsorace tace "listen ib..aad..nasan abunda ya faru aciki is not pleasant but you knw it hurts me duk lokacin da akay amfani da abunda kamin dan nace inason ka ana zagina dashi, coming frm our younger ones is very disrepcful. cikin katseta yace harke kina maganan respect? havent u disrespect urself enuf to lie againt those kids zaki kalli tsabar idona kimin karya ynxu? what did u think i am, a fool..? bakinta na rawa rawa tace "bangane ba? ya zakace ina maka karya but you saw what happen ryt.. zata fara kuka yace kee karki sake ki tara min jama'a i am not in the mood to embrass you nd ur little lie today".. i will ask ayaanah she will tell me the truth kuma zan yarda da ita sabida bata batamin karya ba snn nasan kinsaka safiya ta kareki agaban mutane amma bazaki iya sata tamin karya ba..i can call her here ryt now to spit it in ur face if u daubt me....but unfurntly keda kawarki kun riga kun fada yanxu kuma duk naji...how u fake d story, how u hate them how u want to bribe safiya with gift? ke..bari nagaya miki bakida ilimin da zaki min wani karya koda bana wajen i knw dos kids dint start the fight, u intentionally ignite it u planned this whole thing nd dats why u sent safiya to call me. kinjima kinajin cewa kinada wata power akan komi amma kisani bafa akan kowa powernki zaiyi aiki ba, bana tsoron babanki bare ke. magana da nake miki da duk kulaki danake its bcos i respect my uncle dat asked me to vist ur house in d first place for sake of ur health, inda kuma nace masa bazan je ba da babu abunda ya isa ya min saidai ki mutu da duk abunda ke damunki azcyrki, snn kisani inkin mutun shikansa babanki bazai iya min komi ba..so, next time u want to feel like u have power to come to this house and lie againts my sisters have it at the back of ur mind that i can withdraw all the privilaged respect i gave to my uncle dats is sharking your empty skull najin cewa zaki iya yimun duk abunda ki kaga dama..bazaki iya ba..dont deceive urself ure not my type..stay the fuck away frm my sisters nd this will be the very last time da zan gaya miki haka..kije kicigaba da jin wanda suke zugaki kiyi wnn haukar amma ranar da kika sake taba yarinyar nan, zainab.. i promise u.. that will be the last time u will ever get the chance to call me yr brother or what eva ..cos i will hurt u so bad that u will hate me, nd i really wanna see u try ba takamar ki shine mahaifinki ba?kije kiyi duk abunda zaki yi nd i will shock you!! tunda yafara maganan wani irin hawaye takeyi suna sauko mata zurrr kamar an kunna ruwan rafi, jiri taji ya rufeta batamasan yaushe har ya gama ya juya yabarta awajen ya nufi masallaci bata iya ko motsi ba har saida nala tazo ta jawota da karfin tsiya kafin nan tadawo hayyacinta... suna hade ido da nala ta rushe da wani irin kuka..jikinta na wani irin kyarma nala ta jawota taturo ta aciki motar da karfi tace ma driver ya tukasu da sauri ko bari gidan basuyi ba tafara numfashi sama sama...tana rabza kuka kwakwalrta a birkice tana cewa nala ibaad yace zai rabu dani...pls tell me what to do na shiga uku..what i have i done? rarrashinta nala takeyi amma inaaaa kuka kawai takey kamr zata cire ranta...he knws i am lying nashiga uku hanyar gidan sun driver yay dasu tamasa tsawa tace masa aa kawai ya kaisu gidansu nala dan batason babanta yasan abunda ya faru.. tun bayan faruwar hakan ayaana ta jima acikin fargaba tanata tsammanin ibaad zai kirata ya mata fada da dare kafin su koma gida saitaga baiko kulata ba, bacci ma tay batama san meyafaru ba ta farka ta samu safiya sheme shema akan gado jikinta yay rada rada da zanen bulala akace ammi karama ce ta mata shegn dukan kawo wuka, ibaad yay contrling tempersa bai ko tabata ba shi ya kirata agabantan ya gayama mamansun duk abunda yaji su zainab din suke fada akan safiyan, sai ya kyalesu, wani irin duka yau safiya ta sha awajen ammi karama wanda ko hajy mairon dake kkrin bin bayanta ma bata karbeta ba.. abkin sultana maheer yaji duk kan labarin bata boye masa komi ba . har sai washe gari snn gaskiyan labari ya fito acikin gidan, har jikin anty safeera yay sanyi dan yadda su zainab da ammi babba suka dinga kara wuta har itama ta yarda dasu, tun jiya kulthum taki taci abinci kuma batace mata komi ba duk tarasa me yake mata dadi... ranar bakaramin drama akayi agidan ba har saida yamma can da maheer yazo wajen uncle moh kafin aka tara su duka duk ya sansantasu ...kowa ya gane kawai zainab ce take nemansu da mgna har maganan ya wuce afannin zainab arifah kuwa ko tashin hankli da kukan data sasu ayaanah baikai wanda ita tay ba dan duk yadda sukaso sunemi mafita da rukky tazo taji maganan tace mata ai maganinta kenan databi shawarar nala yanxu ibaad bazai sake yarda da ita ba ...saurayin da baka sameshi a tafin hannunka inakai da yin munarfuci akan sisters dinsa da sunansa..rukky tace mata mafita daya ne, ta dan dauke kafarta agidan, sai can daga baya taje ta fara jan yarinyar ajiki inta dawo friendly da ayaana ko bata shi haquri zai hakura, gasu dai duk yara ne amma kullum sai rukky ta gaya mata cewa bazata iya samun soyayyar ibaad da ikon babanta ko ikon makirci ba dolene saita iya siyasa.. dake duk a tsorace take atake yau tay naam da wannan shawarar rukkyn ranar sunday very early in d moring ta bar gidan su nalan ta koma gida taje tanata tunanin shirmeb data aikata ranar monday su ayaanah suka fara exams dinsu kusan kowa hanklinsa nakan abu daya ayaana ta fara jan jan baya da abubuwa dayawa musmn inya shafi anty safeera sabida ta lura tana tare da zainab arifah da ammi babba sosai..zainab kuwa data dauke kafarta agidan anty safeeran kawai take kira akai akai.. kowa na harkan karatun exms dinsa safiya ce kawai take agalabaice dan tun da aka fara exam, cikin ruwan sanyi ibaad yake cin ubanta da wani irin wicked silent treatment wanda ita dakanta tafara yanke hukunci ficewa kawai aharkan ayaanah gani take ai duk akanta yaa ibaad yake walakanta kowa har suka gama exams itace kawai takejin wahala agidan duk wani hanyar jin dadi ta ya katse har aka basu hutu bata fita bata kallo ya katse mata komi zainab Arifah kuma bata kara lekowa gidan ba Haka rayuwa ta kasance musu har na tsawon wata guda ranar monday da yamma sunakan kallo ita da ammi karama kulthum tazo sashen ammi karaman ta same ayaana da murna tace mata ynxun nan sltana ta kira tace mata ai result din schll dinsu ya fito itama ta shiga dash board inta ta duba.... ...wani irin fargaba taji ya lullumeta Ammi tace mata karta damu zata duba mata awayarta.... tsabar fargaba ji tay kmar tace musu a'a ammi ta shiga schl portal din tace nafa taje ta dauko reg numberta da paswd atake taje ta kawo tanaji zuciyarta kmr zai fashe dan fargaba... mannuwa tay da jikin ammi tunda aka login suna budewa suka fara ganin As da Bs..A inta biyar bs inta hudu nd she came 4th ...kulthum tay wani irin tsallen murna ta rungumeta, tace oh my god congratulations ayana atsakiyar term fa kikaje??? da mamaki ammi tace masha Allah, wwoow my doter i dint expect this ayaana gaskiya kinyi kokari sosai ..zare ido kawai ayaana take tana musu yake duk tarasa dadi zataji ko fargaba she can clearly rmber how he said is 1st or nothing...suna cikin haka taji muryansa a kofa da wani irin sauri ta kankame jikin ammi karama tareda boye fuskata abayanta harya shigo ciki......sai taga bashi kadai bane, mujaheed yana zuwa ya kalleta yace "ayaana baban mu yana kiranki..come fast.. #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [28/11, 20:20] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 Arewabook@surayyahms. ⏯️3️⃣2️⃣ Ayaanah ta ji zuciyarta ta tsaya cak lokacin da Mujahīd ya furta come fast din..sai Kafin ta ce komai, Kulthum ta kama hannunta cikin murna, Ammi karama kuma na murmushi, hanklin Ayaanah da zuciyarta gabaki daya baya jikinta duk murna da jin dadin sakamakon nan da akayi kalmar da ta tsaya mata a kunne guda ce “First… or nothing wanda ta san batakai ba,Sharadi ne, kuma ka’idarsa ce. satar kallonsa takey har ya karaso ciki Kamar kullum, shigowarsa na ɗauke da nutsuwa da kamiya babu hayaniya, qamshin turarensa me tsada atake take ya mamaye wajen da sanyin dadinsa. idonta na kallon kasa ayayinda kulthum ke rike da hannunta A hankali sukace mai "sannu da shigowa yaa."kallo daya yay musu ya amsa da kai snn ya wuce dakinsa, asulale suka bi bayan mujaheed kai tsaye suka wuce sashen anty safeera wanda bata saka komi aranta face harsaida suka isa.. mujaheed dake shirin wucewa dakin anty safeera yace "kuje falonsa a sama ki sameshi, kulthum zata raka ki..cikin sanyn nitsuwa ayaanah tace "toh" kulthum ta rakatan kuwa har sama cikin karamin falonsa da sallama me sanyi suka bude wata shirgegen green labulen ayaanah tay maza ta ɓoye fuskarta ata bayan kulthum jin yadda uncl moh ya kira sunanta da "ayaanah Dear" da wani irin fara'a tun kan su karaso.. suna gabatowa ta lura da akwai wani baƙon abu a tare da shi wanda box ne madaidaici an nannade shi da ribbon mai launin ruwan toka. Baiwani tsaya ba bai kuma kalli kowa sosai ba sai Ayaanah. tana dan dago kai Idanuwansu suka haɗu dajuna na ɗan daƙiƙa kaɗan, ganin tana jin nauyinsa da kunyarsa yasa ya ɗan kauda kai yana murmushi tamkar nawanda yake jin mugun tausayinta tareda jin daɗi alokaci ɗaya. Har zata zauna kasa tafara gaishesa yace "aa karki zauna kasa zauna anan mana dear .ya mata nuni da soft chair da ke kurkusa danashi, respcfully ta zauna kanta na kasa ahnkli tace uncle ga ni nan naji kace na zo,kulthum ta matsa gefe, yana mai dan murmushi ya turo box din gaban ayaana" Ki buɗe,” kawai ya faɗa. ta kalle shi da mamki sai taga kulthum tana dan noding mata kai, hannunta na rawa ta bude gift box din ahnkli taga wani hadadden fancy set ne na Art supplies kmr colours, sketchbook, glitter pens da wani irin tsadadden Cute hair accessories da small girlish puzzle game aciki da wata nice hoodie dark red colour shima acikinn fancy kwalinsa. ..abunka da zucyar yaro tuni taji abun ya bala'in burgeta ta dago kai da sauri ta kalleshi taga yana murmushi ahnkli yace congratulations my dear result dinku ya fito ko? ahnkli tace eh amma...cikin katseta yace ai ni ban damu da nasara ajikin takarda ba, dake kawai na damu dan haka Ki kula da kanki snn ki ƙara dagewa kifi haka..ahnkli yace "kina da daraja fiye da wannan my dear. shiru tay cikin rasa sanin me xatace mai dan ji tay kamar maganan nasa sun mata nauyi sosai, can ta dago da ladabi da jin nauyinsa a muryanta tace uncle nagode sosai Allah ya saka da alheri,in sha Allah zany kkri sosai nan gaba yana murmushi...yace"nine da godiya..ya kalle yarsa dake tsaye yace nd you too baby kin yi kkri ko, i neva daubted you ure the best amma wnn karon gift na ayaanah ne ita kadai. da murmushin jin dadin kalamansa kulthum tace thank you soo much baba ai tay kkri mid term taje fa. ,yace yes she tried baby, dan shiru ne ya ratsa wajen after a while kafin nan ya sallamesu.. duka suka fito suna murna dakin kulthum suka nufa suka zauna akan gado suka hau bubbude gifts din for a while harta mance fargaban ibaad dake damun kwakwalrta suka kira sultana a waya sunata surutu kowa yay ma ayaana murna sukasa taji cewa ai bakaramin kkri tay ba haka ta rarraba musu wasu abubuwa daga ciki amma tace sai ta nuna ma ammi kafin ta kawo musu kowa tabashi, kulthum tana ta murna dan dama jan rigar sanyin ne yafi tsole mata ido kuma shi ayaana ta bata kyauta,. harsaida suka gama kallon duka gifts din duka snn ta tarkatasu duka ta dawo dashi sashen ammi karama. xuwa tay ta samu ammi na zaune a falo ita daya da tulin murnan ta tazo da box din tace "Ammi..Ammi kigani uncle ne ya bani yace wai nay kkri...da fara'a ammi tace masha Allah ahh uncle dinkun nan ya kyauta mugani, da murna ta mika mata, ammi ta bude ta gaggani tace masha Allah, ayaana u tried, in sha Allah anjima zan miki abu me dadi kici ina fata kuma next time Allah yasa ki fi haka kkri, dan kwanciya tay ajikin ammin da murmushi me yawa tace Ameen ammi nagode in sha Allah zanzo first" daga nan ammi tajata suka je wajen hajya mairo dake kan shiri gobe jumaa zata kwana agidan bappa zaidu ana nuna mata result itama tay murna harsaida tasa ayaana kuka tana ce mata ai da tudu kike da ba haka ba..kinyi kkri sosai ayaana am, waye ma zaiyi tunanin zaki rayu batare da yar uwarki da mahaifyarki ba ..haka tasaka ayana tafara hawaye dakyr ammi karama ta rarrasheta, ana daf za'a kira magrib suka rakata kofa drivern bappa zaidu yazo ya dauketa ta wuce can gidan su ammi babba. dawowarsu ciki bada jimawa ba tazo ta dauki rigar sanyin takai ma kulthum har dakinta acan tay sallahn magrib da isha suka sha nutella da cookie suna ta hira can kafin tafara tunanin gamuwarta da ibaad sai taji atake komi ya tsaya mata cak mikewa tay tace ma kulthum zata tafi kawai sai gobe, agurguje ta sauka cikin sauri ta dawo sashensu dan karya kasance bayan isha zai tafi gida... gabanta na wani irin faduwa ta shigo jin babu motsin kowa a sashen yasa fargaban ta ya karu tana kuwa lekowa ta kofarsa ta tsaya cak jin kamar an danna mata remote, ganin safiya tay a kasa a kofarsa ta waje tanakan kneeling tsabar tagaji hannun sai reto yakey a sama tanata matse hawaye da saurin fargaba ta juya zata gudu taje wajen ammi karama tana juyawa kuwa taji sautin muryansa frm no where...a adake yace"kee, ina zaki je.., a kangare ta juyo jikinta na rawa ganin fuskrsa ne kawai ya leko suna hade ido yace" what are u doing here"..bakin ta na rawa rawa tace dama..dama..nazo ince...ince..."cikin katseta da tsaki yace "just come in"..Da sauri ta gyada kai ta karaso da tsananin fargaba ta bude kofarsa a karo na farko dataga saman table dinsa a wargaje ya aje katon white A4 ppers yana drawing wasu abubuwa ajiki jikinta na rawa rawa ta taho dan tasan na biyu safiya tazo, ahnkli tabi ta tsare sa da ido baiko kalleta ba sai har da ya aje pencil din snn suka hade ido yace "what? cikin hadiyar yawu ta rusuna kadan da sanyin murya tace "Dama kulthum ne taxo dazu tace min wai result dinmu ya fito..yace "and so? kmr zatayi kuka tace "shine nazo na gaya maka" yace okay...did u come first?. maqudan hawayen datake dannewa ya sauka a raunace tace "a'a..i came fourth"yace "hmm 4th, shine akace kizo kimin kuka? xatay mgnan cikin katseta yace.. naji.. naji.."uve tried. but not enuf to receive a congratulation from me ..adan shagwabe tace but i will try hard next time i promise. girarsa na sama adage yace karma kiymin alkwarin da bazaki iya dauka ba i told u, u were not dat smart saidai a can kauyenku , u came mid term nikuma i came 2 weeks to exams in my schll but i came first, kije ammi zata nuna miki ai zaki gani..kinzo kin same wanda suka fiki ilimi ko? hmmm uve a long way to go yarinya...hawaye na kan zuba a idonta cikin turomai baki tace"i will try next time... yace okay, then dont come to my room nd cry again untill u come first i dnt walk with not sooo smart ppl. duk da serious face din dayasa har ranta she knw he is just teasing her...saidai sosai mgn nasa yasaka takarajin dolene ma ta dage ta zo na daya kodan ta kureshi... shirun datay tana kan raya hakan aranta yasa ya juyo suna hade ido yace "inkuka kikazo yi anan ki tashi ki tafi kiban waje...dama uban waye yaje miki kije kizo na hudun mikewa tay jiki a sanyaye taxo daf dashi da wani irin sihirtacn narkakken murya tace toh kay hqri mana yaaya..ainace zan gyara. yace 'naji"..ya dauki hankynsa ya bata yace "share hawayenki sai ki tayani tattara wannn papers din saiki tafi . hakan dayafada yasa taji zuciyarta yay sanyi sosai, dan tagama tsammnin tsawa da hukunci me tsauri zai dauka akanta sai taga ba haka ba, duk gidan ma shine kawai yasaka taji kmr she is deeply challenged to do better next time sosai tasa aranta zatay kkri nan gaba. tana gama share hawaye da hankyn taji gabaki daya ta dawo tana qamshi irin nasa. cikin sanyin nutsuwa tafara tayashi tattara drawing dinsan kallonta yakeyi amma bazaka taba sanin kallonta yake ba, her cute eye balls were fixed on his bold italic fine hand writing dinsa wanda da alama ya dauke mata hankalinta sosai... har saida suka gama snn ta daga ido suka kalle juna sai kuma taji bakinta yay mata nauyi tana son tagaya masa abunda uncle moh ya bata amma tsoron me zaice mata yasa ta kasa iya bude baki. har ya dauke idonsa akanta ya tattara jakarsa yazauna ya saka takalminsa ya gyara room din sharply ya kamo hannunta suka fice atare.. suna bude kofa safiya dake kneeling ta dinga satar kallonsu baki bude dan tagama daukawa yau zaiy ma ayaana dukan tsiya,sai taga har wani kama hannunta yay suka fito atare, wani gulluton baqin ciki taji ya rike mata wuya, ita fa na biyu taci akasata kneeling din nan bayan uban masifa da zungurin data sha. ko kallonta baiy ba kuwa suka wuce ta da ayaanan, suna kaiwa falon ammi ya sake mata hannu ahnkli yace "go to bed" ni zanje gida, hawaye taji na nemn cika mata ido sai ta shanye tace "okay..gud nite.. cikin kwayar idonta ya kalla yace "thanks" kafin ta dauke idonta anashi sukaji motsin ammi da sauri ta juya ta wuce daki har ammi ta karaso sukay bankwana da shi ya wuce ya tafi..... tun bayan tafiyarsa harta koma dakinsun ta kwanta tunanin kalamnsa da fuskansa kawai takeyi jin wani birkitaccen shauqin yadda zuciyarta ya riƙeshi da muhimmaci wanda ita kanta bata san ya zata fassarashi ba batamasan meye takeji ba ...har tay bacci safiya bata shigo ba sai wajen around 11;30 na dare da ammi tazo ta sameta a tsugune dan tsabar tsoron ibaad datake ji har yanxu tanakan gyangydi wajen datake kneeling din bata tashi ba fitowar ammin ne yasa ta fatattaketa ta wuce daki taje ta kwanta da tsaki ta shigo dakin dan tsabar haushin ayaanah datakeji haryau bata taɓa bari sun kwana kurkusa da juna ba kowa baccin sa yakeyi acan can edge din gado da safe ma suka tashi basuce ma junansu komi ba inba wani rikici ne ya hadasu ba. yau sosai tsanan datake mata yakara zafafa dan haryau batagama jin haushin yadda sultana take makalkale ma uwarta ba yet ayaana is just another pain in her ass, sai takeji kmar ma gara sultana, soyayyr uwarta kawai ta karbe mata, lamarin ayaana yafi ci mata rai cos it pains her alot to deeply feel in her heart that yaa ibaad yana bala'in fifita ayaana fiye da kowa, inba haka ba ranarfa ta musu laɓe taji duk sharudan daya saka mata akan karatu, amma yama za'ay ta karya sharadinsa na zuwa first snn ace bai dake ta ba harma ya wani kamo hnnunta su fito waje tare...wann abun sosai yayi ma safiya zafi har saida tay kukan baqin cikin ayaana kafin tay bcci. bayan faruwar haka gidan bai kara zama lively ba sai ranar asabar tunda ayaana da kulthum da sultana suka hadu duniya yay dadi. gashi ranar ne aka kawo sabbin dinkuna na atamfofi da laces 20 pieces masu shegen kyau da tsada da ammi karama tay odersu wajen mum ramlat collection duka aka dinka ma ayaana ranar asabar din tamkar ranar sallah haka taji aranta ganin yadda kawayenta suka mamayeta suna ta gwada sabbin kayanta a dakin ammi karama kowa yana mata murna suna dariya kmr sun mugun jimawa da sanin juna. she bacome so overwhelmed with joy da dan uban gatan da ammi karama ta nuna mata. wknd din yay ma su ayaana dadi, kowa yazo anci abinci anyi raha zainab arifah ne kadai haryau bata zago ba wanda hakan sosai ya fara sosa ma hjy mairo zuciya duk ta dauka ko akan ayaana ne zainab din tay fushi. haka ta tursasa anty safeera ta kira mata ita awaya wanda dakyar ma ta dauka suka dan yi magana ta dinga ja mata aji amma ko ajikin ta tsohuwar nan tay ta bata haquri akan karta yanke zumuncin su sabida abunda ya faru tsakaninta da ayaana, bata kuwa wani bata kwakkwran amsa ba har suka gama wayar monday nayi kowa ya shirya aka wuce schll wanda ya kasance sabuwar yanayi ga ayana dan da wani irin karfin gwiwa tafara wnn term din duba da har anyi aproaving admission inta within next four month zata samu sabuwar uniform na jss class itama. suna farawa ta dukufa tare da bada hanklinta kawayenta na schl din ma tafara baya baya dasu sai in ayi break su hadu da sultana kawai suci abinci. satin gabaki daya was fun face saida sultana tabata labari cewa ai uncle moh yakama kulthum da hoodie data bata kuma ya mata fada sosai yace kar ya sake bawa ayaanan kyauta snn yagani ajikinsu.. bakaramin sanyin jiki hakan ya bawa ayanah anar suna komawa da driver ko sashen ammi karama bata wuce ba ta nufi bangaren anty safeera samu tay dukansu biyu suna zaune kulthum tanacin abinci da alama itama shigowartan kenan, tunda ayaana tay sallama ta gaishe da anty safeera duk sai ta rasa me zata gayawa kulthum, face saida kulthum din ta haura sama taje ta dauko mata red hoodie in da sakin fuska tace "dama innay wanka ne zanxo nakawo miki rigarki kiy haqri baba na yace min kar ya sake baki abu na karba..muryan ayana kmr na wanda zatay kuka tace "kai kulthum amma ai kyauta na baki meyasa bakigaya masa haka ba dazu hakama fa sultana ta dawo min da ribbons dina wai baku so, tana fadin haka hawayenta ya fara xuba a idonta.....cikin sakin murmushi anty safeera ta jawo hannunta tace "haba ayaana, karki dauki abun haka mana meye na kuka, ai bawai sunki abunki bane nima fa ina bayan babansun this gift is specially for you...su ai anjima ana siya musu, bekamata su karbi naki ba shiyasa ma yace musu su dawo miki dashi... jiki a sanyaye kulthum ta dafata, ganin ayaanan na hawaye sosai tace haba ayana na ai zan dinga sawa aro kinji! fadin hakan da kulthum tay yasa ayaana taji dama dama tace toh shikenan zan aje miki shafa kanta anty safeera tay cikin lallashi tace "ure very kind my dear...yanxu kije ki cire uniform kici abincinki karki damu babu komi kinji? hawayenta ta share ahnkli tace toh anty sai anjima..ta gyada kai,suka bata red hoodie in ta karba..da kallo suka bita tana wucewa saiga mujaheed ya sauko ganin yadda sukay zugum da tausayin ayaana ya saka ya tambayesu what is going on, anty safeera ta hau gaya masa, kyabe baki yay baice komi ba cos if feels odd for him da babansu yafara behving haka, dan gaskyr shine ko su yayansa baiya saya musu kyauta..saidai dake suna zuwa first din kowani lkc yakan bada anty safeera kudi ta saya musu duk abunda suke so amma bai taba shida kansa yaje kasuwa ya siyo musu kyauta ba. da tausayi anty safeera tace musu ai ayana tamkr marainiya ce tunda babu uwa babu uba ynxu atare da ita, tace hala shiyasa babansu yake son yamata abubuwa da zaisaka taji kamr ba a wareta agidan ba,..da wann furucintan yaranta duka suka kara fhimtar haka aka bari acewa tausayi ne da kuma taimako yasaka yncle moh yake ma ayaana abubuwa nadaban. after few days komi ya dawo normal ata ko wani bangare, karatun ibaad yanamai kara zafafawa, har ya kaiga an fara rage musu hours da sukeyi a private club dinsun dan ya dinga samun cikakken nutsuwa. basu kara jin duriyar zainab arifah agidan ba har saida tacika wata daya har da sati snn ta shirya ta sako wata abaya me kyau na mutunci taxo gidan wkends daga ita sai driver, tun ahanya ta dinga kkrin kawo duka tunanin irin magnganun da suke yi da ruqayya insunje makaranta wanda badan ruqayya tayta bata shawara yadda zatay ta dawo da mutuncinta agidan ba da kwata kwata bata san ya zatay ba. mahaifyar ruqayyar yar siyasa ce babba,gata dai yar 14 going to 15yr amma tunanin manya ne da ita sosai tafi nala nesa bakusa ba dan nala banbamcinsu da zainab Arifah kawai dan gata ne da kuma albarkan daukaka da karfin power da sunan familyn al-mansur suke dauke dashi, al-mansur kusan suna ne dayake iya bude kowani irin kofar, snn ya durkusar da kowani irin sarki, hakama yan kasuwa da yan siyasa mahaifin zainab arifah yana da wani irin strong ties da international gvnt nd secret organisations saikaga mutum komin ikonsa da kudinsa ba son shiga harkansa bare ayi wasa dashi shiyasa golden dotersa zainab aarifah ta zama sananniya acikin makarntar wanda haryau shugabannin ta da malamnan cikinta gani suke kmr babban alfarma prof zayyanu yay da ya kawo yarsa karatu dasu... yau shigar mutunci tay kamr yadda ruqayya ta gindaya mata, sashen hajy mairo ta wuce direct ta samu kowa ya taru yaran ne kawai ba sa wajen kowa nata mamkin ganinta hjy mairo ta rungumeta tana murna ahh ahhh zainabu lale marhaba kaga yarinyar kirki ashe ba xuciya da mu kikayi ba, murmushi kawai tay bata amsa ta ba ta wani narke ajikinta d shigar sakarci ta gaishe su da bappa zaidu da sauran matanen," su ammi babba sai shige shige suke mata duk dama ta balain basu mamaki da sukaji tace ai bada hakuri tazo ta bawa su ayaanah tace ai kawarta nala ce ta shirya komi ita babu ruwan ta aciki shiyasa ma zata basu hquri. falon ya cika da kace kacen mata kowa yana yabon ta anty safeera kuwa abun bedaina bata mamaki ba. can dai suka nufi sashenta tasamu su kulthum suna zaune a regular spot dinsu a falo su da yayansu mujaheed yasaka musu puzzle game duk wanda yaci zai bashi kudi ayanah ce kawai bata wajen taje debo musu ruwa marar sanyi yaran suna ganinta suka harxuka zasu bar wajen anty safeera tace musu aa suzauna, a tsomare suka zauna suna watsa mata harar kasa kasa zainab arifah duk ta daure ta sharesu dan ruqayya ta gaya mata tadinga tuna cewa in bata daure tay hakan ba duk bazata samu kan ibaad ta sauki ba, nd ji take kmr zata iyayin komi inde ibaad zai yafe mata su dawo suna magana kmr dacan dan dakayr tay surviving kwana biyun nan data basanya shi a kwayar idonta ba da wani irin makircitacn salo ta kalle su sultana tace" hi sisters..suka amsa ta ciki ciki, confidently da wani irin rigima tace "girls, abunda ya faru lets put it behind us tunda nazo nabaku hquri yau. by d way, it was all my frnds idea so i hope dai ya wuce...shiru suka mata jin yadda take kan laka komi akan kawarta basuce komi ba saiga nan ayaanah tana dawowa da goran ruwa guda biyu a hannu suna hade ido da zainab arifah din ta tsaya daga can gefe zainab din tafara mata wani irin murmushi kafin ta mata magana ayaana ta aje ruwan akan table agaban mujaheed da sauri ta doshi kofar waje ta kama hnyar sashen ammi karama da sauri duka suka bita da kallo... anty safeera har ta budi baki zata kwala mata kira akan ta dawo zainab arifah tace "its okay, karki damu anty safee..ai zanje sashen nasu. ta kalle su sultana tace "so, guys are we cool ryt now? tun basu amsa ba anty safeera tace haba dont mind them they are cool, ai suma da lefinsu tunda kema ai elder sis dinsu suke rainaki.. cikin hade rai tace kulthum sultana oya kuma kubata haqri maganan nan ya wuce haka itace babba kuma taxo ta baku haqri ai sai kuyi hakuri...kusan atare suka ce "ya wuce anty zainab ..we are sorry too..dan karamin murmushi mujaheed yay yace good girls toh kusha hannu,abasu so suna qi haka ya saka duka suka sha hannu da zainab arifah kafin nan tabi anty safeera sama kowa na mamakinta, anty safee babu yadda bataso dan tasha cikin zainab Arifah ba amma tay kyam taki gaya mata komi tace bata so ne kawai babanta yaji maganan na ya hanata zuwa cikin yan uwanta kuma nd she is bored na zama agida..she refuse to admit sabida ibaad ta dawo bada hqri amma sosai anty safeera ta ganeta. nasiha ta mata akan ta rika kama kanta da shiga harkan yaran msnm ma ayanaah da kowa yake jin tausayin ta ana taimaka ma rayuwarta, anty safeera tay ta bawa zainab arifah labarin yadda ayaanah ta taso, har mutuwar sisternta inaya, da rabuwarta iyayenta da zuwanta nan birni da duk wani temakon da su ammi babba suke mata kai har kayan da aka siya mata da kudin da su ammi karama da bappa zaidu suke ɓatawa akan lafyarta da welfare inta da wanda ibaad yake kashewa akan karatun ta da komi sai data warware ma zainab a tunaninta wann bayanin is enuf to make zainab arifah sympathetic nd to understand the situation of ayaana agidan fully, danta dafa gane cewa yarinyace datake bukatar kulawa da taimako da gata sosai bawai haka kawai ake mata abubuwa ba.. saidai anty safee batay tsammanin a baibai zainab take jin labarin ayana datake batan ba all she hears is a story of a helpless, poor, sick village girl with broken parents dataxo cin arzikin ibaad dinta.. dan dai bataga dalili da za'ace dan mahaifyr yarinya ta damka yarnya a hannun ibad shikenan kuma sai yazamo tamkar ubanta ba. amemakon taji imani da tausayi sai taji matsancin kishi da haushi dan bakaramin irritating inta labarin ayaanahn yay ba.. har anty safeera tagama mata bayanin kom batace uffan ba sai ayyah, eyyyah, so sad..so sad... ko nuna wani alaman wani abu aranta batay ba har suka gama maganan ta sauko kasa direct ta wuce sashen ammi karama, lkcin ayanaa tana kitchen tare da maheer tana nuna masa inda coconut juice din ammi yake ibaad ne kawai a falo ya gama cin irin tsiren tsinken nan kenan sai gata nan ta shigo . tunda ta yaye labulen ta kallesa taji duniyarta gabaki daya yay haske tamkar wanda dacan acikin duhu take ynxu ne dare ya waye, dan tabbas wann maqudan son datakeji akan ibaad bata tunanin natural ne, ji take kamar Allah ne dakansa ya diga mata kaunar ibaad aranta, tunda ta dora idanunta akansa taji duka jijyin xuciyarta sun tsaya cak ganin irin dressing din dake jikinsa oh my god irin mayun american urban fitters dinn ne simple shirt creame colour, da wata matured suade tailored trousers he look old money classic, very smart nd groomed, tsaftarsa duk yafi tafiya da ita. mancewa tay ana sallama ta shigo da dan rawan jiki da murmushi me sanyi tace "hi,ganin ya daga ido da sauri alamn baisan da shigowartan ba yasa tace ohhh..my bad "salam...wani irin kallo ya mata a dake yace "wasalam and who are u looking for? ..dan kadan ta lumshe ido tace "no one". cikin dauke kai yace "okay..daga nan ya cigaba da abun da yaky baikara kulataba, har tagama tsayuwarta ta taho ta zauna a kusa dashi cikin sauke ajiyan zuciya ahnkli tace "ive come to apologise..i am sooo sorry for what i did to ur sisters ibaad. it was childish dan Allah kay hakuri, suma na basu hakuri..i just want u to give a scnd chance kaima fa kasan ba hali bane, wallh baran kara bari wata kawa ta zugani ba...pls lets put this behind us.. yana jinta har ta gama tay shiru baice komi ba har ya gama tauna naman dake bakinsa ya dauki ruwa yasha snn ya dau tissure ya goge bakinsa da hannunsa he used almost 10 pieces of sheet na tissure, wajen ya dauke da wani irin shiru,shi be kalleta ba baikuma ce mata uffan ba, har tafara kokonton ko ma baiji me tace bane amma kuma taga kusan daf da chair dinsa take zaune hawaye taji ya cika mata ido kirjinta yay nauyi ta kara juyowa ta kallesa taga kmr wayarsa ma yake shirin dauka muryanta na rawa na rawa tace are u listening to me at all?saida yaja kadan snn yace "yeah, apology ryt?toh, good for you!! now what? kallonsa take bata ko kiftawa dan duk duniya babu wanda yake bata mugun wahalar sha'ani kmr ibaad, the way yadda yake basar da ita yake ja mata aji da sauran su is deeply killing her, cos all her life ppl are made to worship, and serve her, rana daya kaje gidan su kaga yadda ake mata duk wasu hidiman rayuwanta acikin tsananin biyayya da nuna gata da sakalci har abada bazakay tsamanin zainab arifah zata taɓa budan baki tabawa wasu haquri dan kawai ta samu attention dinsa ba, bata dena kallonsa ba face saida taji hawayenta ya kusa zubowa ahnkli tace "are we cool now?? dede nan su ayaana suka fito tana daga idon ta kalle ayaana cikin dauke kai ta dafashi da wani irin shagwabben murya tace ibaad, i...missd you, nd i am sorry..pls say sumtin. mamaki ya cikashi kafin yace wani abu ta miƙe tana wani irin hawaye batace ma maheer komi ba ta kamo hannun ayaana da karfi ta jawota gabansa tana makalkale wuya tace "you see i wll apologise to her now..nide dan Allah ibaad kayi haquri wallh bazamu sake ba.. akaro na farko da ayaana tafara jin wani irin abu na rike mata zuciya zainab arifah ta fara kallonta tace hey little girl kiyi hquri kinji? i wll neva do that to u again kingama ai agaban quardian inki na fada toh ki mance da komi kinji kafin ayaanah tafara sakin hawayenta yace musu ya isa haka..just let her go..anji ..ni wnn surutun na damu na. ta ki sake hannun ayaana, da tsaki ya sa hannunsa ya raba yace ma ayaana "leave. da sauri ta wuce ciki ta wuce dakinsu bata kara lekowa ba, itama znab din zatamai magana cikin daga mata hannu yace 'its okay..just leave. thanks! cikin lumshe ido da budewa ta mike ta dauki jakrta ta fita da fushi.. maheer ya girgiza kai ya karaso har saida ya zauna snn yace"..yarinyar nan fa dagaske ne take sonka.. runtse idonsa yay alaman baison jin wann maganan ahnkli yace "maheer kaina yanamin ciwo wallh..virus inda ta samin a brain ina ma kabarni dasu is enuf maheer yana murmushi yace hmm wata rana zakace na fada maka dan abunda zaisa zainab tazo ta bada haquri ai babban abu ne. ibaad yace ohonta, kaga ni bawai na gama yarda da ita bane... i knw she is upto sumting kawai dai abarsa ahaka but will defnatly keep my eyes on her... dariya maheer yay baice komi ba har suka bar maganan ya wuce haka, jim kadan yamma yay, bappa zaidu yace sam yau magrib ma agida zasuyi dan haka kawai kowa ya fito su wuce. yay tsammnin ayaanah zata fito kmr kullum suyi bye amma sai yaga har sukabbar gidan tun bayan data shiga dakin bata kara fitowa ba. Bayan faruwar haka bada jimawa sosai ba rayuwa ya dawo normal tun suna dar dar da zainab arifah har suka saki jiki suna respcting inta normal, babu wani hayaniya..tunda ta lura kmr intana gefen ibaad ayaana bata magana yasata tafara wasu sabbin over caring bhrvs akan ayaanan masu ban haushi. tay tay ibaad ya budi baki yace mata itama zata iya kula mashi da ayaana amma ina haryau bai taba kulata akan suggestion din datake kawo masa akan rayuwar ayaana ba. dataga kmr ta hakan bazata samu shiga ba kawai ta fara matsawa akan islamiya sabida yanzu haka tasan bazatakai wani cikakken 2yrs a nigeria ba, dan she is sure a kasar waje zatay duk wani sauran karatun dake gabanta ryt frm degree uptil level of PHD. dan sungama shiryawa da babanta cewa she is going to become a business icon, with a grade one major professorshp ryt frm (fin.tech, msc inta kuma a enterprise risk management, phd in financial economics) duka kuma a columbia univesity na manhattan dake birnin new york zatayi, is her best top ivy leaque unversities na duniya datake mutuwar son taga ta kasance acikinsa all her academic life wanda in few months zata fara shirye shirye. mai bawa babanta shawara yace tafara rubutu essays da exam na TOEFL dinta tana submitting tun yanxu sabida koda bata ci a farko ba ta samu daman sake rubutawa kafin ta gama scndry schl inta tunda tazo kurkusa. da duk wann bayanin ta dinga damun ibaad da yawan kira da zuwa gidan akai akai har saida amminshi ta masa fada akan kawai ya amince mata tunda dakanta take cewa zatay karatun addini yanzu. shide sharadin tan ne kwata kwata bai masa ba, cos he cant take care of ayaana snn ya kula da wata agefe ga nashi, karatun. dakyar ya shawo kan amminshi ta barshi yace ma zainab din zaina kawo wani malami har gidansu yana mata karatun atleast 3 times a week wednes, thur nd sunday. jin yace har gidansu zaina kawo malamin yasa ta amince atleast she get to see him 3 times a week da wuri wuri ta amince taje ta gayawa babanta har wani falo na musmn aka shirya mata na karatun agidansu the following week batare da bata lokci ba ibaad ya kawo malam jameel har gidan prof ana biyansa 200k a month yana koyawa zainab arifah karatun islama agidan wanda duk iyayen ta sun dauka abun bazai taɓa daurewa ba sabida sun san yarsu da sakalci da tsabar kwyuwa, da abun mamaki kuwa sai gashi har anci wata uku da wani abu zainab arifah tana zama tay karatu muddin ibaad ne zai kawo malami, kai wasu abubuwan ma da iyayen basa iya saka ta sai ga shine kawai zai ce mata tay kuma sai suga tay. wanda memakon hakan yasa sudinjajin dadi aransu sai yana cusa musu tsananin baqin ciki da fargaba,hajy hamida kullum zargin su bappa zaidu sukeyi akan sun tsafe ibaad ne shiyasa yarsu ta haukace akansa dan yagama musu da yarsu da soyayya sai su kasheta suhau kan gadon ubanta, she belive son da zainab arifah take ma ibaad ba ordinary ba ne kullum tana wajen malamai tana bayarda bincike haryau kuma anace mata ba aga komi ba. shikuma prof yafi bada himma akan kashe masa yarsa kawai ake so ayi dan antsanesa daga familysa kullum yana saka ido, duk abunda ibaad yake yi kuma haryau bai gama aminta sosai dashi ba duk dama ibaad bai taɓa ko awasa ya tambaye abun hnnunsa ko ya nemi taimakon sa ba. sumtimes sai yace girman kai ne, wani bin komi yace munafurcine. ata fannin ayaana kuwa duk dama ta saka kanta akan karatunta sosai saidai abubuwan da ya soma canzawa tsaknin ibaad da zainab arifah kuma tanaji kullum hajiya mairo sai tay ta hiran abun a falo, tayi ta fadin maganganu, tana cewa aiko rokon ibaad zasuy ya aure zainab sabida rayuwarta ya gyaru, ita batamasan meye ake ji a soyayya bare aure amma sai taji gabaki bata kaunar ana hada ibaad da zainab arifah musmn akan batun aure most of the time she looks normal amma daga ta ga zainab arifa tana rawan kai tana bada labarin islamiyta da ibaad sai tanajin rashin nitsuwa, this week suka fara exams a schll kuma tay karatunta sosai amma most of them bata san metake yawn rubutawa ba, har suka gama aka basu hutu, kwata kwata 3 weeks holidays sukayi agida sakamakonsu ya fitovkowa yana tsammnin ayaana zata yi gaba tana kara dubawa taga 4th din ta sake zamowa ranar kuka ta dingai a daki safiya kuwa ta rinka mata dariya kai kamar zata tashi sama tsabar dariyar mugunta.. dakyar ayaana tazo ta gane cewa kmr yawan jin labarin zainab arifah da yaa ibaad da hajya take damunsu dashi kmr fa shine yafara dauke mata hankli. kowa yay mata jaje, still taga ibaad baice mata komi ba..koda ta kai masa result din yace mata bazai gani ba har sai ta ci first. uncle moh km ko ajikinsa haka ya kara jajibo mata gifts ya bata sabida jss class zata shiga. duk ta shiga damuwa...ranar tana zaune a falo tay tagumi mujaheed yazo, da kyar ya lallameta ta gaya masa subject din da duk bataci ba, yace mata babu damuwa da daddare inbata komi tanazuwa wajensa a falon zaina koya mata iya wanda suke bata wahalan tunda tana lessons. kamr da wasa ayaanah taji dadin wnn maganan ranar monday suna komawa schl aka mata promotion zuwa side din manya jss da new uniform, duk ranar da babu lesson ta kan zo ta same mujaheed yana koya mata extra lesson wanda sosai yajanye mind inta daga zuwa wajen hajiya tana jiyo abubuwan dake dama mata tunani the funy thing was she cant even explain it, kawai dai bata so taji ana cewa yayanta zai auri anty zainab arifah ne, she doenst knw why but it alwys felt intensed in her small hrt rayuwa yafara canzawa sosai da taimakon mujaheed wnn karon ayaana tazo na biyu shima bata wani ji dadi ba duk dama ibaad ya dauki sabon wayar iphone13 me kyau ya bata sabida kowa acikin yaran gidan daya ya shiga scndry ake basu waya sabida saukaka cmuncation da asigments dake ma ana mugun saka musu ido, ya bata wayar nan baiko saka lambarsa aciki ba su mujaheed da sauran yan gidan suka karba suka sasska nasu aciki sai can daga baya ta dauki lambar gogan awayan amminsa tay saving, shikansa bai sani ba saidaya ga ammin sa ta turo masa tex da wayar, murnan ayaanah daya da harynxu islamiya haryau itace take zuwa na daya sabida tuno da addanta datake yawan yi intana karatun qur'ani cos karatun addini was the best part of inayah's life tana da memries dinsu na hakan sosai saiyana sata tana tunata duk sanda take koyan karatu. bokon datake mutuwarso ne kuma ynxu yafara bata tsoro sosai, dan saida tay term kamr uku kafin nan finally Allah ya bata ikon cin nasarar zuwa na daya, ranar kam bakaramin murna tay ba, gashi a tsakiyar sati ne ibaad baizo gidan ba uncle moh da tuntuni yake boye kishinsa na ganin ibaad ne yafara saya mata waya bashi ba, yau anace mai ayaana tazo first baizo gidan ba saida yay oder wata tsaddyar apple detachble tablet me dan karan kyau da tsada it cost almost 1.4 million sabida limited edition ne. agidan kusan babu wanda baisha mamakin wann kyautar ba, ayayinda yara still thinks is very normal, anty safeera kuwa atake tasoma jin kamar kalamansa akan ayaana wnn karon yafara mata nauyi.. cos he alwys say things agabansu kamar irin “Ayanah ba ‘ordinary’ bace. ko yace maata wai kowanne abu da ya fito daga wajen ayana yana so ya zama abin da zan iya alfahari da shi....har ta fara tunanin ko zai amshi ayanan ne gabaki daya ahannun su ammi karama da bappa zaidu da ibaad shi ya zame mata tamkr uba sai kuma tarasa da wanne kalma zata saka magann ya zama daidai ahaka dai hartazo ta share abun aranta tun wednesday uncle moh ya bata wann girgicaccen kyautar she spend much time da mujaheed da kulthum suna koya mata yadda ake amfani dashi, tsabar kyan tablet din yasa the more suna using the more har hanklin kulthum ya fara dawowa kai taji kmr itama tanason a siya mata. washe gari koda ta gaya ma uncle mohd itama ya siya mata irinna ayaanah da mamaki taga ya haura mata da fada sosai har yace mata wai tafara kishin yar uwarta ne kawai bawai ta rasa abun duniya agidan ba, bai taɓa mata tsawa ba dan haka taje daki tay ta kuka wanda hakan still ya kara dagawa anty safeera hanklinta sosai. babu yadda anty safeera batay wajen tuhumarsa dalilin yima kulthum wann uban tsawar ba sai yace sam sam lefinta ne ai kishi da ayaanan take so ta koya shikuma bayason wnn halin. dakyar ta lallemesu duka tacewa ko bai saya mata ita zata siya mata tukun nan maganann yazo ya kare batare da kowa yaji ba. ranar friday bayan an dawo daga schl ayana tay wanka ta saka hadadden custard yellow atampa peplum nd strght skirt ne daya kama dirin jikinta tsaf tsaf, tsabar dikin ya mata kyau haka yauma anty safeera ta musu light juma'a make up suka zauna a falonta suna video da pictures da yamma liss ta dawo sashen ammi karama unxpectldy ta same yaa maheer da wasu friend dinsa guda biyu sunzo har kasa da ladabi ta gaishe su, tana Allah Allah ta tashi sabida tasan dolene da ibaad sukazo da batagansa anan ba tasan yana dakinsa, zucyr yarinta ya debata tay maza taje ta dauko result din taje room dinsa ta same yana waya, ta jira har ya gama snn ta gaishe shi ta miƙa masa ya gani she had all flat As yace tay kkri, snn ta masa tex da duk abubuwan datakeso zai siya mata anjima da dare amma sai gobe in sunzo wknds zai kawo matasu. wani dadi taji tana ta murmushi just as she was planning to tell him uncle moh ya siya mata expensive tablet wayarta ya fara ringing...ibaad ya kure ta da ido, tana ganin sunan dake jiki taji tay wani irin freezing dan har ga Allah batasan yaushe tasa wnn sunan ma altho banda hjy mairo da da ruthy, da sultana da yaa ibaad sauran kusan kowa shiyay saving nasa dakansa. tarasa waye yasaka mata.."BIG DADDY"kuma da capital letter...hannunta taji ya fara mata nauyi tana shirin daukawa ibaad ya fixge wayar calmly ya kalle screen din ya kyabe baki bai jira ko scnds daya ba ya saka hands free lokcin ji tay kmr kirjinta zai fashe muryan uncle mohd sukaji" hello, ayaanah dear. yaya kike. baima jira ta amsa ba yace "karki manta i promised u an ice cream spree after those gifts bansan ko zaki tuna ba dear, so yanxu zan fita, amma bayan isha idan na dawo zamuje tare ko?yay murmushi, toh saiki gayawa amminki zamu fita anjima tare karsuzo suna nemanki. ahnkli ayaanah ta sauke kanta kasa uncle moh yaji shuru yafara hello hello, ibaad baice komi ba a hello na ukun ya katse wayar ya wani irin watsa mata mugayen kallo yanaji kamr zai hadiyeta cikin lunshe ido da budewa yace hmm..snn ya mata jefa da wayar ajikinta ransa a bace kusan dakyar ma ta cabe kafin ta dago tagansa yay sauri zai fita, da gudu ta tsaresa muryan ta na raw a rawa tace "yaa ibaad, pls wait...da wani irin bacin rai a fuskarsa ya juyo yace wait nd do "What??? numfashinta atake ya tsinke ta dan matsa baya da sanyin murya me cike da rauni tace "i dint save his number like this.. ransa a bace yace ...i dint ask u abt that. shiru tay hawayenta masu tsananin zafi da tsoro me yawa suka fara zubowa kmr an kunnasu dahar yay zuciya zai fita ya kara dawowa kanta ya tsaya yace "gifts? since when?? dakyar ta dago ta kalleshi tace "since..since ...tun ranar da aka fara bamu result ne fa ya bani wasu abubuwa..sai ranar, sai shekranjiya.. nd " i was about to tell you now... nade hannunsa yay a kirji yace really okay, go on tell me... wani irin rawa jikinta yafaray tsoro ya rike mata zuciya ahnkli ta share hawayenta kanta na kallon kasa tafara masa bayanin duk abunda uncle moh ya bata wanda bata gaya masa ba.. wani irin dan uban masifa yakeson yaga ya mata amma kukan datakey a mugun tsorace kuma araunace yasa bai iyayin masifar ba. cikin hadiye tulin fushinsa a kirji yace "he bot u all those expnsive gifts kuma bai saya ma yaransa ba kuma kika karba? ke kadaice kika ci first agidan nan ko? kulthum is always coming first tunda take bata taba zuwa 2nd ko 4th ba meyasa bai bata tablet ba wato sai kece marar tarbiya ko zaki na karban abu anyhow ko toh ai yamiki kyau...give me your phone ryt now.. hawaye na kan sauka a idonta ta mika masa har tagama cire rai akai, ta dauka tafiya da abun sa zaiyi, duddubawa yay kirjinsa har yana bugawa da karfi dayaga baiga wani abu aciki ba ya shiga contact dinta ya ya canza sunan daga big dady, ya dawo mata dashi uncle muhammad. ya canza na mujaheed ba ya sa mata yaa mujaheed.. ya koma call logs dinta yaga daga sultana sai wata schl mate inta Aisha suke yawan waya, danna kan layin uncle moh yay ya saka a blocked. snn ya kashe wayar me gabaki daya da tsananin fushin da baisan yana dashi ba ya kalleta yace"...no calls today,..kije ynxun nan kiyi sallah kiy bacci. bazan ce miki kidena karban wayann abubwn awajensa ba aikinsan babu kyaune shiyasa kika ki gayamin tun farko but since ure hiding it ,continue. yana gama furta hakan ya damka mata wayar ahannunta ya fita cikin sauri.. # idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [30/11, 00:07] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫. arewabooks@surayyahms. as usual, extra-ordinary beautiful nd hilarious comments nd hypes from different angles.thank you my kind readers❤️uncle moh loves u more soyayyar karfi dayaji..duk wanda yaji haushi munsani, dan bamu cemai dear ko mun siya masa ice cream bane toh babu yadda aka iya damu. #team uncle moh #big zaddy khaalidina feeha abadan🤣🤝. ⏯️3️⃣3️⃣ kallon kofar da ibaad ya rufen tadingayi tana hawaye masu sanyi daga tsaye, wani irin sanyi jiiknta yay duk sai taji karamin zuciyarta ya bala'in rikicewa a lkci guda, zama tay a bakin gadonsa hawaye na zuba a idonta, ta rasa meke mata dadi, tajima anan cikin dakinsan bata fita ba har saida taji alamar sunfita sallan isha kafin nan itama ta fito ammi karama dake tattara falon tabi ta da kallo ganin irin sanyin da jikinta yay da kalan jan zuciya datakey sai batace mata komi ba dan tasan bazai wuce case ne tsakaninta da ibaad ba, ayaaana bata gane komi ba har taje room dinsu tay alwala tazo tay sallahn magrib, nan inda tay sallan tazauna tana karatun qur'ani har akayi isha'i ta tashi tayi Tana cikin sallah ta kara jin surutunsu a falo da alaman sun dawo yaa maheer da abokasan da yaa ibaad din suna cin abinci they are all gisting about football anata hayya hayya akan E football nd most of maheer's frend basu san wai ammi karama ba mamansa na asali bane dan all this time gani suke kamar ma duk duniya yafi sakewa a rayuwarsa da ita bai taba kai abokai gidansu can ba saboda yasan mahaifyrsa ammi babba ta bala'in tsanan ganin baqi. ayaanah tana idar da sallanhta akan sallayan ta zauna tareda cigaba da nitsuwa tanamai rero karatun qur'ani haddanta take ta nanatawa dan ya zauna mata dakyau a kwkwalwa, ita dadi ma taji da suka kasance a falon basu tafi da wuri ba ita kanta saida ibaad yay mata fada tafara gane kamar abunda ya fadin gaskiya ne kawai it will only be better in zaina siya musu abu da yaransa atare amma ba yana wareta yana bata abubuwa masu shegen tsada ba. daga falon kuwa irin wajajen 9:30pm abokan maheer har sun fara tunanin tafiya gida ibaad ya biyo ammi har cikin dakinta da maganan duk dama ya nuna mata cewa baison wann abun gifts da outings da uncle moh yake son farayi sa ayaanah ammi bata wani bashi fuska akai sosai ba. tace masa ya kwantar da hanklinsa bazata taɓa barin ayaana ta fita agidan da dare ba, but der is nothing wrong with gifts..kawai saidai in ace uncle moh din yana daurewa ya musu da yaransa tare, sabida ko ayaanan ma ai bazatana jin dadi ana wareta ba, amma in sukace uncle moh kwata kwata yadena bawa ayaana abu zai dawo musu babban case agidan harma agaban hajiya tunda yarinyan nan dai respnsibtyn gidan sun ne gabaki daya... ganin kamar ibaad bai wani qamsu ba tafara masa fada tace batason ya jawo mata abun magana kawai yasaka ido akan ayaana amma kar yace zaihana wani agidan muamala da ita bare ma uncle moh ai kawunsa ne, yana da yaran da suka girme ayaana dan haka bazai cutar da ita saidai ayi masa gyara kawai.. bada son ransa ba yabar maganan, sun fito daga kitchen dn kenan saiga mujaheed ya shigo, ya gaishe da ammi da ladabi, snn suka gaisa da ibaad kai tsaye yace ammi ayaana fah? tace"ohh yanzu dai na leka dakinsu naga tana kan haddanta a daki amma bari na duba maka hala ta gama tay bacci naga goma saura.. yace okay, dama babanmu ne yace inbatay bacci ba tazo ynxu..wani irin dauke wuta ibaad yay atake yace "kaje kace masa tay bacci. its late! mujaheed ya juya atake ya kallesa, ganin inda ya mugun hade rai sai baice komi yace "okay, ammi sai goben inta farka sai ki gaya mata wai her phone is still off ..da kai ta amsa masa yana barin wajen ta juyo da kallon tuhuma ta kalle ibaad tace meye hakane kam rayyan?ayaana is awake meyasa zakace masa haka hade ransa yay bai amsa ba sai can ahnkli snn yace amma ammi ai dare yayi, its almost 10, yakamata ma ai kisa musu light out mana pls ammi ....10ck sai karsu bar dakinsu suje koina they are still kids ynxu ne suke bukar bacci... tace rayyan i know what ur problem is, kuma nace maka zan masa magana. but this isnt a boarding house bazaka hana yaran nan fa walwala ba, amma tunda kace light out ne aishikenan, amma bazan dai hanata zuwa sashen safeera akan wann maganan ba,..gobe kuma zan samu muhammad din, i will talk to him abt the gifts, dan naga kmr kai baka yarda da kowa bane ko?? shiru yay baice komi ba, muryanta kasa kasa tace" kasan ya riga yasaka aransa cewa kana da raini shiyasa jinin ku bai hadu sosai ba tun kana karami, ni wallah gaskiya banason wani hayaniya ya shiga tsakanin ka dashi akan ayaanah, i dont have energy for all this family feuds rayyan pls ka rufamin asiri..i promise u ayaana will be fine innaga wani abu da zai cutar da ita i wll even solve it myself. zai magana cikin dakatar dashi tace " ya isa haka babana muje kawai gobe in kazo wknds zakaji komi. gyada mata kai yay a ladabce har suka shigo cikin sauran mutanen dake falon ammi duk tay sallama da abokan maheer within few minutes suka watse gidan ya dauka da wani irin shiru.... washe gari da safe ranar asabar ayaanah tana idar da sallah ta fito sanye da hijabin datay sallahn ajikinta ta wuce dakin ammi karama da sanyin ladabi ta tsuguna tace mata "ina kwana ammi" ammi dake zaune akan sallaya da mrmshi tace "lafiya kalau ayaana har antashi? how was ur night tace fine alhamdullh. "toh yanxu dai kije kiyi wanka jiya uncle dinku ya aiko a kiraki da dare ina dai ba wani barna kuka masa acan bako?ambaton hakan da ammi tay yasa ayaanah ta dago kai da mamaki tace"a'a..ban masa komi ba. sounding curious ahnkli ammi tace" jiya akace min kin kashe wayarki ne ma shiyasa bai sameki acan ba, ayaana, kifadamin gaskiya karkiji tsoron kowa kinga bana son dan yana baki kyauta yaje ya dawo miki wani abun tashin hankali da yan uwanki ko a gidan nan in akwai wani abu dake faruwa bansani ba ki gayamin kawai ynxu.. kan ayanaah na kallon kasa tace" Ammi babu komi, dama jiya ne kawai ya kira awaya kuma sai yake cewa wai na fito zai kaini wajen ice cream wai bayan ishai sai yaa ibaad yaji wayar sai yaji haushi ya kashe wayar gabaki daya..amma wallh ammi bani nace masa inason haka ba. nifa babu ruwana bance yana bani abu ba. ammi karama ta dan yi shiru tace "its okay, nasan ban taba gaya muku ba amma once is 6:ockpm henceforth babu fita agidan nan. duk wani ice cream ko wani ciye ciye da zakuyi duk ayishi da rana banda dare 10pm kuma naga kowa acikin dakinsa, snn dik abunda ya baki ki tabbata kin gaya mana sabida kar wata rana azo wani matsala yataso akanki ace bamu sani ba kinaji na ko? ahnkli tace eh inaji ammi tace good toh kije kiyi wanka, bansan meyasa yake nemanki ba amma in kin gama sai kije ki gaishesu saikiji ki dawo maza ynxun nan.. tace toh. ammi karama ta sallemeta ta fita, tana komawa dakinsu wankan safiyar tay ta canza kaya tasaka riga da skirt da mini hijab ta wata danlop sleeper akafarta ta fito kai tsaye ta wuce sashen anty safeera bata tare da tasaka komi aranta face fargaba da rudewar tunani Har ta isa Allah Allah take taga koda mujaheed ne amma ina wajen gabaki daya is silent kamar babu mutane aciki, sai taji tsoro ya kamata bazata iya zuwa dakinsa ita daya ba, kai tsaye ta wuce zataje kofar kulthum tana kama handle tun bata bude ba taji anyi gyaran murya ata bayanta adan tsorace ta juyo caraf suka hade da uncle moh wani irin murmushi taga ya mata daga can nesa yace ayaana dear karaso nan mana..ai jiya na aika a kiramin ke aka ce mi kinyi bacci. kamar wacce kwai ya fashe mata ajiki ta sake kofar kulthum din ta dawo ta wajensan tana tafiya ahankli ahankli kamar bazatyi ba harta karaso kuwa bai daga idanunsa akanta ba yarinya datake jss 1 kam gani yake girmanta bazaiyi wuya ba within few years to come ne kawai zata zama ready sexually, physically nd mentally, sann ya aureta ta zamo nashi, bama sai takai 18 ba tunda hatta ammii karama ma yasani sarai batakai 18 din da ake fada ba aka aurota agidan nan so ba akansa za'a fara auren karamar yarinya agidan ba. daf da wajen hadadden coridorn sashensa inda yake tsayen ta tsuguna cikin ladabi da fargaba tace ina kwana uncle.. da wani irin murya yace haba tashi mana dear karki rusuna min haka, wayarki ya baci ne ko? jiya na kira ki sai naji kamar bakiji na har na dawo gidan kuma ina kira naji akashe.. girgiza masa kanta tay ahnkli tace "a'a bai baci ba, ina karatu ne,.. da safe ne ammi tace min wai ya mujaheed yazo yace kana kirana shine nazo... ganin yadda tay saurin saukaka mgnn nervously yasa yaji arnsa kmr ko tsoronsa takeji yasa bataso ta sake jiki dashi ..cikin kame kansa yace okay, dama ice cream dinki ne nakawo miki toh muje dakina nabaki yana fridge saiki karba ki koma kije kiyi baccin ki dan naga kamr bacin bai sake ki ba.. batace masa komi ba kanta na kallon kasa yana wucewa gaba ta tsaya cak daga bakin kofar dakin har ya shiga ciki ciki ya dauko katon ice cream bags guda uku manya daga cikin fridge dinsa daga waje ya daga ido ya kalleta yace"dont stand dere my dear karaso ciki mana ki karbi abunki. ..tunkafin ta amsa ya wani taho da sauri yajawo hannunta ciki gani datay yana kkrin kmr zai mannata da jikinsa danya shafata yasa tay saurin fixge jikintan anashi muryan ta na rawa rawa sosai tace" uhmm uncle ammi tace na dawo yanxun nan, zan iya sha dani da su kulthum dasu safiya ko ganin kmr she is starting to get scared of him sai yay maza ya dawo cikin senses dinsa cikin dedeta nitsuwarsa da normal voice nasa yace "toh toh badamuwa kije to kusha tare mana ai naki ne nidai nacika miki alkwari ne kurum.. kanta na kallon kasa tace nagode uncle.. kansa adan daure da yanayin ta yace its okay dear dama shikenan u can leave.. yana gama furta hakan ta gyada masa kai da mugun sauri ta fice a dakin tanamai jin tsananin fargaba. shidakansa kuma daya zauna abakin gadonsa ya sauke ajiyan zuciya yafarajin kmr abunda yakeyin is bit off nd shameful. duk dama babban abokinsa alhaj Amir ne yake yawan bashi wnn tabbataciyar shawarar na akan cewa ya dage akan ayanah, kar ya zuba ido yay shiru yace saita girma ne zai sako kai, tun yanxu ne da ayaanan bata dawayo zai jawota jikinsa sosai, ya dinga bata gifts, snnan yana kyautata mata akai akai sabida kowani zuciya yana son me kyautata masa, snn ya dinga spending time da ita sosai yana dan janta da harmless physical touch, uwa uba yana spoiiling inta da ababen kwadayi sosai, Alhaj ameer ya tabbatar masa cewa inhar yayi hakan, tamkar yana trainer zuciyar ayaana ne da sonshi kuma ahaka ta girma, natural love ne zai ginu aranta akansa, snn koda wata matsala zai taso agaba da matarsa safeera by then sunyi shakuwa da ayaana da bazata taɓa iya rabuwa dashi ba. shawarar sosai tay making sense amma sai gashi nan yafara aiwatar abun yana masa wani irin gashi kmr ayaana tafara jin tsoronsa.. doguwar tunani yayi akan haka kafin ya mike ya shiga wajen wanka. dakin kulthum ayaana ta shiga ta sameta a nannade acikin bargo kanta namata ciwo da alaman period dinta ya fara sako kai, da mmki ta dago ta kalle ayaana ganin jikinta na rawa rawa har ta zauna kusa da ita suka gaisa tace "sis what happen meye wann kikazo dashi a leda...ayanaa ta tattaro nitsuwarta dakyar tace "abbanku ne ya siya mana abu dukanmu dani dake safiya shine kawai na kawo ki aje mana..ni kinga dama yaa ibaad yace min karna sha abu me sanyi da sasassfe sai kawai kusha abunku. mikewa kulthum tay tace toh mugani.. da sauri taga ayaana ta mika mata, ta karba ta bude tace wow..toh thanks, kinsan wani abu sis? mama na tace zata siya min irin tablet dinki gobe, cikin gwalo ido ayaana tace alhamdullh dama ji nake kamar in baki nawa kyauta ..suka fara dariya.."kinsan ai baba yahanako? kawai ki rike abunki..in nima mama ta saya min sai muna koya abu aciki.. ayanah ta gyada kai tana murna...hira kadan sukayi me sanyi sann ta kama hanyarta ta dawo sashen ammi karama batare da ice cream din ba, koda ammi ta tuhumeta batun kiran bata boye mata ta gaya mata komi dayace mata saidai bata san ya zata fadi abun a sigar da zaisaka ammi taga abun kamar yana damunta ba,... ...haka akay taron wknd din kowa ya hallara saidai sam hanklin ayana baiya jikinta saboda daure mata fuska dataga ibaad yay ranar sosai wanda yasa ta dadajin ta damu atake kuma tsoron karban abun hannun uncle moh din yafara kama zuciyarta, duk da ammi karama taxo ta samesa a mutunce ta tuhumesa aka batun ware sauran yaran da gifts, saidai dake ya raina age dinta yana ganin kamr ko shinan ya girmeta, dama can da irin rainin kanin mijin nan aransa kuma gani yake kmr ba asalin age dinta su hajy mairo suke fada a fili ba, kuma he is very very sure yama girmeta sai bai wani bata kwakwkarn amsa ba ya shanshantar yace ai shirmen yara ne dan haka akyalesa zaiyi duk abunda yay niyya ma ayaana tun tadaga haka tasan ba fahimtar ta zai yi ba, sosai ta rike alkwari ma ibaad she make sure ta saka ido, duk sanda ya kira ayaana gefe sai ta kuma tambaye ayaana ya sukayi. bai kuma fasa kawo abubuwa time to time yana bata ita daya ba, har yasa ayaana tafara fitowa fili ta nuna masa alaman bataso, ya zamana kullum kota kashe wayarta kota ki zuwa sashen nasu gabaki daya musmn in aikowa yay taje. bayan faruwan hakan da kamar sati uku komi ya fara lafawa su ayana suka koma 2nd term insu na jss1 ibaad kuma yana kkrin shiga 2nd smtr na level two dinsa a medicine. wann satin ne suka samo wani babban cigaba a gidan, inda da wasa da wasa mahaifin anty safeera dake matsayin tsohon ministe da sukaje wani confernce ya saka hannu awani takarda har aka budewa uncle mohammed wani babbn intl connection ya samu wata contract da wata construction firm na larabawa, ita kuma hajiy mairo mai tuwo babban shagonta ya samu state award na fastest growing traditional restaurant a kano haka akay taro yan kasuwa kala kala suka kawo investmnt akan zasu adada wajen ana so ajonashi ayi prof. catering school na koyarda abincin zamani dana gargajiya... satin gabaki daya ayaana sai taji sakat sabida hanklin uncle moh ya koma ga shirye shiryensa na tafiya kasar dubai zaije yay kamr 1 month kafin ya dawo.ranar alhamis da safe wajajen karfe 10.00am saura ibaad ne kawai baije schl ranar ba sbd abubuwa da suka masa yawa, kuma hrga Allah yafi gane advanced private club lesson dinsu akan normal schl lectures dinsu ynxu sai gabaki daya yau ya dauki karamin hutu da zai harhada ppr works da assigment dinsa na club dan sunyi nisa sosai a field, ga vsiting doctors turawa wasu larabawan egypt din nan duk ana turowa suxo sumusu practicals da lectures on a short visit, school lectures dinsan gabaki daya kmr masa revision ne. past exams result dinsa was incredibly awesome shine wide margin topper a ajinsu sede abun baya darashi sam kuma haryau bai yi aboki ko abokiya a ajin ba, shide bazaka taɓa gane masa ba dan ko mahaifyrsa baiya son nuna mata result in yaci saidai suji ana yabon kkrin dansun a bakin professor ciroma dake abokin bappa zaidu ne. ibaad will alwys keep his successes private nd his problems even more quieter, asalinsa baison yawan samun attention ko yabon kowa da kowa ko kadan kawai abunda ke gabansa yakeyi most time. tun daya dawo daga sallan fajr yake kan calculations da su drawings da sauran lissafe lisafen chem. compounds acikin dakin sa. yana gamawa kenan ya shiga ya fito wayarsa ya fara kara bappa zaidu ya kirasa tareda umartansa kawai yay akan tunda yana nan yaje fmily house ya dauko ma hjya mairo me tuwo wani envelope a dakin ta yakai mata shago ynxun nan. tun da ya gama wayar daukar lokcinsa yay me kyau ya shirya kansa kamr wanda zaije wani waje mai muhimmaci. he wore a complte set of gentle men set data masa mayen kyau, this clean white short-sleeve polo me aji da wata Light grey chinos, paired with Clean white sneakers and a simple brown leather wrist watch hade da Fresh haircut dinsa dat look brushed neatly. snn ya shafa hadadden turarensa na naxos. ya dauki wallet dinsa da wayarsa it took him 30min snn ya fita ya dauko baqar lexus din bappa zaidu dake parke a tsakiyar gidan ya taho family house dashi. gidan was quiet yara duk sunje schll ammi karama taje aikinta ya rage anty safeera ne kawai ta aje komi nata danta taya mijinta shiryawa da safe ne but they have this wonderful intimate sex kafin ta shiryasa tsaf ta rakosa har waje kagan shakuwa da irin soyayyarsu bakata taɓa tsammanin uncle moh zai daga ido ya kalle wata ya mace a duniyar nan ba. suna fitowa gaban motarsa sai ga ibaad harya dauko file din a hannunsa zai wuce yana sauri anty safeera ta kwala masa kira ya dawo ta wajen sun ya gaishesu... uncle moh dama ya jima yanaji aransa ibaad baida ladabi sosai atake ya fasa shiga nasa motar yace tunda ibaad fita zaiyi da babban mota kawai shi yakaisa aiport din ya saukesa. duk yadda ibaad yay dan ya doje haka yaki sam yace he cant drive nd make calls kawai suje ya bawa hajiy aikan ya kaisa aiport. ibaad ya hakura baice komi ba ya amshi jakarsan yasaka masa a booth har yaje ya zauna a driver seat uncle mohd bai gama tsotsar bakin matarsa ba duk dama yasan ibaad yana iya kallonsu ta madubin mota. saida ya gama duk iskancinsa da zaiyi sann ya zo ya bude motar ya wani hakimce a owners coner yana zama ya fara zabga kiraye kiraye yana hira da wasu aboknsa yana kyakywtawa da dariya kamr wani drivernsa ya daukosa har suka isa shagon hajy mairon ibaad baice masa komi ba,yay parking ya sauka yakai mata aika yana dawo wai sai a sann uncle moh ya sauka shima yaje, ibaad try his best not to react dan yasan uncle moh is alwys trying to provock him to anger, dan sam sam baya treating maheer haka wani bin ma kamr frnd yake daukar maheer amma shi sam jininsu bai gama haduwa ba. after like 10 min of waiting ya dawo yana shiga motar ya cigaba da wayarsa banda tadin sirrikan aurensu dana yan matansu awaje babu abunda yakey da abokansa.. wht seem like a few minutes jouney bcome endless for ibaad sabida surutun banza da uncle moh yake yi a baya, 11:30am suka kawo aiport, haka yaki sam ya rike troly ko ya bayar a dauka mai a moving vehcle yace sam sai ibaad ya sauko ya bishi dashi ciki, suna tafiya ciki yanakan wayarsa kamar bazai gama ba. he is busy bragging na yadda zai kara samun kudi dat will make him do what ever the hell he want in his life. ibaad yay baya baya dashi yabarsa yay gaba shi yana tahowa daga karshe, tun suna cikin harabar arivals idonsa ya sauka akan wata dattijuwar mata wacce daga ganin shigarta kasa msulmace she is walking alone nd slow, da tsadadden hand woven gucci bag a hannunta bana kananan masu kudi ba,saidai abun da ya fara dauke masa hankali da yanayinta shine wannan shortness of breath din daya hango atattare da ita she was heading for her luggage nd exit he tot to himself she will be fine tunda arival ne, sai ya dauke idonsa har suka iso inda uncle moh zai tsaya ahnkli ya aje masa bags dinsa yakama hanyarsa ya tafi baiko cemai sai anjima ba. Da sauri ya shiga mota dan ya koma gida, dan da yamma can yana so yaje shi gym, maheer barely have time now sabida karatunsa yay zafi sosai. yana kama hanya dede gate din fita daga cikin aiport wata katuwar jeep ta tsare masa gabansa tana tuki ahankli ita bata matsa gefe ba kuma bata bashi space din wucewa har suka hau kan hanya yana horn amma mai motar bai bashi hanya ko ya matsa ba, tun yana iya dabara yana kkrin over taking har yaji ransa ya fara baci da matukin motar. sundau mintina suna tafiya a slow har saida suka danyi nisa kafin hanya yay fadi ya samu ya kara wuta ya wuco gaba caraf kuwa idonsa ya sauka akan wann matar da dazu ya gani, she was driving very very slowly nd shaky kamr wata me blurry vision can kuma yaga tafara breathing fast like she can’t catch air tadanyi Resting dayn hannunta akan chest dinta while trying to breathe, kasa wuceta yay ya sauke windonsa yafara mata horn saida yay kamar sau biyar kafin yaga dakyar ta juyo ta kallesa yana shirin mata alaman ta tsaya yaga da sauri ta sauka akan shoulder ta tsaya da motar dake shirin kwacewa a hannunta a mugun girkice take nishi kmr wacce heart attack yke neman kamata atake. agaggauce yay parking ya sauƙa ya iso gaban motar ya tsaya yafara kwankwasa mata windon yanacewa "excuse me ma'am are u okay?...tana numfashi sama sama ta bude kofa suna hade ido tace dan samari ...pls.. help me," help me karna mutu na bar yaro na pls help me..kafin yace wani abu tafara kkrin dago wayarta zata bashi tana jan nmfashinta dakyar tana cewa" i will call my doctor..pls help me ta..lk ..to him.. kusan duk wani symptom na heart attack atake ya fara bayyana ajikinta all this cold sweat, visible Chest discomfort ga wani irin shortness of breath mai dauke da Chest pressure sai yaga kmr jaw dinta yana mata ciwo shima. his insticnt was almost driving him crazy bai san sanda ya bude motar ba, yana budewa yay turning off ignition ya bar kofar motartan a bude, ya maida seat dinta baya, ya cire mata seat belt dan ta zama she is lying down flat godiyan Allah ma dayaga she is still uncoucious hannun ta na rawa tana mika mai wayar yafara magana da doctorn ta, docton yace masa maza maza kafin tafara loosing counsiouness ya kawota asibitinsu na rahama international private hospital yanxu he wll send emergncyy on the way too,. ibaad yana daga wayar a kunne ya ga doc har ya turo location...ya koma car dinsa da sauri saurii ya kulle, snn ya dawo ya samu matar is still very much councious nd breathing, saidai the more tanayi the more yana raguwa the more suna bata lkci the more lamarin yana kara lalacewa baiyi wata wata ba ya shiga motar yafara janta yana tukin yana mata magana just to keep her awake ita kuma sai rokonsa take akan yay hqri ko sunje asbitin kar ya kyaleta har sai yaronta yazo, snn duk tsiya kar ya bari wani ya shiga inda aka kaita in ba mutumin sunan shi jamal ba, har suka karyo kwanan shiga gari bai gama gane nufinta ba, wanda tun basu karasa asibitin ba motar paramedics na asibitin suka tardasu a take atake aka dauketa aka kwantar da ita flat aka bata nitroglycerin bcos she is still very much coucious snn aka sa mata oxygen mask within few minute suka iso rahma intenational hospital aka wuce ciki da ita aka fara bata taimakon gaggawa. yana asibitin ya tura tex ma mujaheed ya masa kwatance inda spare key yake dan ya dauka yaje ya dauko masa car daya bari a hanya dazu. saida har yaga mujaheed ya amsa shi da okay snn yaji hanklinsa ya kwanta kamr yadda matar ta rokesa haka nan ya zauna for almost 2hrs har aka kira azhr ya samu wani security yay tipping insa snn ya ce masa kar yabar kowa ya shiga ciki inba wani me suna jamal ba. after few minute ibaad ya idar da sallah ya dawo kenan ya hadu da securityn da ya bashi gadi awaje suna hade ido yace masa ai matar ta farka tana nemansa haryace mata yaje sallah so zai iya shiga ciki.. cikin sauke ajiyan zuciya tare da yin hamdala dan dama a dame yake ya koma gida ya doshi dakin. tun a kofar yake jin sautin magangnu kmr ba ita daya bace aciki, saida ya dan kwankwasa kofar snn yay sallama kusan atare suka amsa shi ya shigo ciki cikin nitsuwa, inda atake suka hade ido da wani hadadden cute guy dat look handsome nd exctly brazillian sabida skin colour da dark red lips dinsa da wani irin baqin suma. ya saka suit baki me dan karan tsada wanda a ido kawai dao bazaka ce kusan age mate na ibaad bane, sabida sense of responsiblty da maturity dake lullube a fuskar yaro...kallom juna sukayi na dakikan lkci kafin murmushin matan ya katsesu tace dan samari shigo mana ya ka tsaya daga kofa ibaad baice komi ba ya karaso daf da ita yace "how ur feeling maam ya jiki...da hawaye a idonta tace nagode Allah "Alhamdullh, Allah ya maka albarka. nagode yaro na. you are a god sent you saved my life kumaka rike min alkwari.. what is your name? yace "Ibaad" ..tace "masha Allah ibaad, i am hajiya maryam moriki. mutane sun fi kiran da lady Diana. this is my only son jamal moriki. atake jamal din ya mika ma ibaad hannu har ynxu jikin sa yana rawa rawa muryansa kamr nawanda zaiy kuka yace"..thanks men. thanks for saving my mother's life it means alot.. pls how can we repair you can ask for anything ...karamin scof ne ya kufce ma ibaad yace "no. pls..i just did what i tot is ryt.. Allah ya bata lafiya. gayen ya gyada kai with so much gratitude in his eyes yace "Ameen"..ibaad ya kalle matan da karamin murmushi yace can i call u lady?tay dariya kadan tace ye.. yace" okay lady, i think i will leave you two now..Allah ya baki lfya card dinta ta ciro ta mika masa da hawaye a idonta tace "pls dont say no my dear..call me anytime aikoda baka buktr komi awajena zamu iya gaisawa bcos ure a very kind person.. bai musa mata ya karbi card in ya kalli jamal sukay sallama suka dinga masa godiya sosai. yana ficewa a dakin ko titi baikai ba yaji ana kwala masa kira ata bayansa yana juyowa sa mamaki yaga jamal ne ke biyosa yana riskansa, ibaad yace hey, i hope everything is okay? jamal yana haki yace "yeah yeah..na manta ne ban karbi contact dinka. ibaad yace is der really need for that.. ..jamal ya kalli cikin kwayar idonsa yace u did not only save my mum frm dying u waited for her nd protected her...pls let me be ur pal or wat eva, by the way i am new in nigeria, taki jirana na nw gama meeting tazo ita daya, jirgi na kuma yazo 1nd half hour bfr hers..aiko gaisawa zamuna yi maybe we cud even hang out sumtimes.. cikin kyabe baki ibaad yace "alryt, gayen ne ya fara ciro wayarsa wata golden plated iphone tana shining wanda saida ibaad ya mata kallo biyu, irin customise phones din nan ne sa ake saka musu highly encrypted security codes, ibaad ya saka masa numbers atake yay saving ya masa flashing ,ibaad yay saving numbarsa snn suka rabu. Bayan faruwar haka sa kamar wata guda bai kara ji daga wajen su jamal ba, kuma shima bai sake nemansu ba kowa yafada harkan rayuwarsa uncle moh ya dawo nigeria daga dubai gabaki daya harkalla ya balain bude masa kudade da budi tazo masa atakota ina wani irin sabuwar salo yazo dashi mai ban mamaki, giyar kudin daya karayin na balain debarsa, yanxu ya dawo kusan kowani karshen sati saiya bawa ayaanah kudin kashewa ko tana so ko bataso, harhada tactics dinsa yakeyi da hajiya mairo me tuwo dan kawai ayaana tana karban abun duniya a hannunsa, lamarin da gabaki daya ya jawo mata rashin nitsuwa sabida yadda ibaad yake yawan fushi da komi dake faruwa... dakyar uncle moh yazo ya fara yana hadawa da sauran yaran a kyautatwarsa, but still sai yay ma ayaana wani abu na daban, ko ya bata nata kyautar yafi na kowa ko ya saya mata nata kalar daban. banda ammi karama data hana sam ayana tana fita daga zarar mgrib yay ko side in anty safeeran bata kyaleta taje da dare yanxu. kafin ayana suyi exam na shiga jss 2, wani irin silent war ne ya dinga gudana tsakanin uncle moh da mutanen gidan musammn ma ibaad dan uncle moh nuna musu yakey shi babba ne, kuma yasan me yakeyi, wani bai isa ya dakatar masa ba, nd he is always manipulating anty safeera with big big gift, ya canza mata cars and soo much money koda kuwa sunyi magana akan wasu abubuwan dayake bawa ayana sai yace sam ba haka bane sai kaga kuma ta yarda dashi, ga hajiya mairo ita kam bata gane komi ita duk daukawa tay danta muhammadu yana da tausayine kawai sosai kan kace wani abu ayanah tana da exotic watches, abaya na dubai, da expensive bags da kuma expensive jewerie kala kala daya siya mata duk wai tsarabar dubai duk sanda yaje koda na kwana uku ne sai ya kawo tsaraba na ayana kuma me shegen tsada yake kawowa. silent war dake tashi atsakanin ibaad da uncle moh din yasaka ayaana a wutar tsakiya, ibaad ya dawo yana mata tsauri, akan tsafta, bacci, ko ana kallo zaizo ya koreta acikin yan uwanta ya hade rai yace taje bacci, dole tay karatu hadda zai takurata wani bin tanayi bakinta na bari. duk sai ya zamo bata samun sauki face wajen mujaheed. har karya takeyi ma uncle moh dan karta karbe abun hannunsa dan ta samu sakin fuska awajen ibaad koda rana dayane amma sam sam yaki shidakansa saiyaje ya bawa hajy mairo yace ai abu kazan nan na ayaanah ne a ajiye mata ita kuma da zuciya daya take daukar abun haka zata kira ayana tasata karba dan dolenta babu yadda ta iya msmn ma da yanzu yafara hadawa da yaransa yana siya musu duk dama baikai wanda yake bawa ayaanah a idonsu, da kuma bayan idonsu ba. abubuwan dake faruwa sunyi affecting din ibaad sosai, musmn daya gane cewa wann ƙarin daukaka da sabon budin da uncle moh ya samu na kudaden larabawa shine ya saka izgilinsa ya karu sosai yake yin abunda yagadama ,ynxu duk gidan babu wanda ya isa ya hanasa yay abunda yaga dama koda sau nawa ammi karama zata masa magana baya daukar maganan ta da mutunci a idonsa bare kuma matarsa da tunda ya samu karin daukakar yake balain manipulating inta da soyayya yana baza mata bakin aljihunsa busines dinta tana wasa da kudinsa aciki duk ya rudeta ta zama koda taga abu marar kyau bata wani daukar abun serious kuma daga yay mata bayani kadan sai ta shashantar. hakan sosai ya kashe ma ammi karama gwiwa, ita kadanta tasan cewa ayaana kwata kwata batason komi dayake faruwa tskaninta da uncle moh, amma ganin ya rufe ma matarsa da yaransan ido duk basu korafi tarasa ya zatay, gashi alkwari tay bazata kyale ibaad ya tunkare case din ba, dan tasan duk randa tabarsa yay magana akan ayaaana bala'in da uncle mohd zai kunce agidan basu san karshensa ba...sam sam bataso ibaad yay fada da uncle dinsa musmn akan ayaana gani take kamr zaiy affcting abubuwa dayawa agidan. ibaad ya shiga wani yanayi wanda har yakany amusing din zainab arifa, wani bi, she enjoys the bully da takurin dayake ma ayaana,dan duk sanda taga ayaana tana takure ko tana kuka sanadiyar masifar ibaad bakaramin dadi hakan yake mata aranta ba. within 2 months it became so clear that uncle moh yana opressing din lamarin ne da kudi, dan yasan ata nan ne kawai ibaad ko wani agidan bazai iya taka mai burki ba. business din da ibaad yake cewa saiya gama 2nd semester dinsa ne zaiyi sai yaji yafara shiga ransa cos he feel he had to do sumting to get ayaanah out of that complicated situation da uncle moh yake kkrin cusata aciki yana cikin wann nazarin suna daf da fara shirin exam zainab arifah ma tafara nata makircin, inta zo gidan taga ayaanah atakure tana karatu ita daya ko an hanata fita sashen su anty safera sai tadinga cewa ai ayaana tana bata tausayi, haka zata bita har daki tana pity petting inta, wann wkdn din ana zuwa tazo ta same ibaad da kinibibi tafara ce masa yadda take takura ma rayuwar ayaana ynxu tana bata tausayi dan haka tana so ya bata permission zasu je shopping hala ta samo mata farinciki acan" he was so pissed wai har da ce masa tausayi yarinyar take bata..yace atleast she is grounded. zainab tace but she is just so vulberable i kind of pitying her.  yace you dont pity urself da everything u want weda good or bad u must get it? tace excuse me how is dat a bad thing? yace mata abar tausayi ai itace wanda aka traineta batasan darajar kanta ba. maganan ya mata zafi sosai ranar da fushi ta koma gida. ranar gabaki daya ransa a mugun bace yake, ayaana tana lura dahshi yau ko abinci baici ba...wani tunani tay, can da yamma bayan ishai kafin su wuce gida, taje kitchen ta debo abincin ta kawo masa har dakinsa, wanda dakyar da wahala ya kulata. haquri ta dinga bashi ita kanta bata san asali meyasa take bashi hakurin ba. dayaga tay masa kuka sosai kuma yasan hanklinta sam ba akwance yake kwana biyun nan ba sai ya hakura ya sauko sun jima a dakin nasa yana mata nasiha cewa kwata kwata tadena amshar wani abu awajen wani namiji koda shine yake bata abu excessively haka kartana karba sabida one day wnnan abun zai zamo mata trap ko wani abun gori. har ransa baiso da ya gaya mata hakan a fili ba duba da age inta, amma ji yake kamr uncle moh ba tsakani da Allah yake mata wasu abubuwan ba. kuma yana amfani ne da matsayinsa akansu yake yin abunda yaga dama dan yasan yana da bakin da zai iya magana hajiya mairo ta amince dashi kai tsaye. kusan ma akan uncle moh ya mata fada amma da wayo kuma sosai ta fahimce shi duk da ma bai ambace suna ba. since that day datay shagwaba ta rarrashe yayanta suka dawo dede ya dena fushi, a satin gabaki daya sai ta fara wani irin silent rashin kunya, daga zaran uncle moh ya saya mata abu kai tsaye sai tace masa atambaye yaa ibaad in yanaso ta karba... tunda tafara masa haka na daya na biyu dayaga abun nata dagaske ne tuni yaji ya fara mugun hatsala, ranar jumaa da sassafe ana fita a sallan fajr ya kada jallabiyarsa ya wuce sashen hjy mairo da zimman kai karar ibaad game da wann magana da ayaanah take furtawa.... # atattauna monday in sha Allah zamu tashi da zafin tsiya.....💋❤️ idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [01/12, 11:42] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️3️⃣4️⃣ Tun gari bai gama wani washewa ba uncle moh ya karaso cikin sashen hajiya mairo, lkcin ita kadaine azaune acikin sashntan tamike sawun kafafunta akan wata lallausar sallaya, tafin kafar nan ya gama jin bakin lalle asalin na gagajiya sai sheqi yake yi,cikin sashen banda qamshin turaren sandal balls babu abunda ke tashi koina ya dau tsafta da qamshi lazimi take bugawa da katon carbi a hannunta tana Allah Allah tagama tajawo wann hadadden herbal tea dake tashin kayan qamshi gabanta da surkuwnta fatima ta kawo mata a flask yanxun nan, tana cikin wann yanayin taji an doka mata sallama.. "salama alaikum jin muryan autarta ne yasa maza ta gyara zama tun bai karaso ba tace"muhammadu?? sai da har ya shigo da baqin jallarbiyrsa snn yace naam hajiya nan take ya zube kasa ya zauna da ladabi yace "hjy an tashi lafiya? tanata kallon murdadn fuskansa tace "kalau, mohammadu yaya kake, yaya kuma yan jikokina? tun be amsa ba cikin kyabe baki tace jiya anan nan yarka kulthum tazo ta shanye min madara na kuma nace mata bata isa ba wallah saita biyani, wai haka kuka rainesu ne in zasu sha conflaks sai sun zuba kusan rabin kwankwanin madara a kofi? yara basu san maleji ba, basu gaida me maleji, hm yyl haka kawai ana zaman kalau bazaku turo yaranku suna kassara ni bazai saku ba ..cikin karkadai tare da katseta ahnkli yace "wai har kayan madarar taki ya kare ne mama? tace o,o nifa bance maka yakare ba wnn tsakanina da jikokina ne kasan dai fada baya karewa amma dai ya kamata ku koyawa yarku kulthum maleji wani shegen namijin ne ynxu zataje gidansa tana masa irin wann barnan madaran baikoroto ba hmmm.. yaja ajiyan zuciya cike da ji dakansa yace koma yaya ne zuwa anjima zansaka akara stocking miki kayan shayi tunda ke da jikokin naki kike sha, mama in kulthum bata sha madara yanxu sai yaushe zata sha? ..kyabe bakinta tay tace toh toh shikenan, ai yarka ce banawa ba. kudai dake barnan kudi dama baya muku wuya..ohhh ni mairo Allah na tuba yaushe ma aka kawo wnn din baifi sati biyu ba inbanda shegen kwadayin yara inama nake da lkcin shan wayanann abubuwa,.. hmm toh ya aikin naka kuma ince dai komi lafya? fuskarsa ba asake sosai ba yace lafya kalau hajiya...bari na zuba miki shayin ki kisha dan wata magana nake tafe da shi kuma sauri nake zanje na shirya naje aiki . cikin kwalo ido game da dafe kirji tace tohhhh..ince dai ba wani aure zaka jajibo mana ba muhammadu..ku fa maza ba dama kuga matayenku sunyi bulbul suna walwala agida caraf saiku kawo batun mata kishiya..yaushe ma safeeran ta gama haifa maka yaya da har zaka fara batun dankara mata kishiya kai jama'a.. jawo flask din yay yanakan zuba mata shayin a cup a nitse yace "hjy bance miki fa aure zanyi ba dan Allah karki kaini gaba.. tace amma ai zakayin ko? nifa uwarka ce duk naga take taken ka wallah.. dan karamin murmushi yay yace ehh tohh idan zaku bani mata agidan nan ba.. dan dariya tay tace "mata agidan nan? kaji wani maganan banza yo safiya yar cikinka zaka aura,.. ko kuma waye kagani ya dace dakai agidan nan, zaidu dai ya rigaka furtamin sunan fatima..kai da Allah gayamin meke tafe dakai kawai bana son shashanci. sauke ajiyan zuciya yay ya kalleta with serious face snn yace "hajiya bawani abun tashin hankalii bane..kawai dai yadda abubuwa suke tafiya agidan nan ne basu min dadi, kar nay magana ace na tsane wani yaro wani ina fifita shi Dan haka gaskiya ni zan gaya miki abunda ake min agidan nan bana jin dadinsa dan na lura kamr yaran nan gabaki daya basa ganin girmana kuma iyayensu mata ne ke daure musu gindi...inba haka ba harnine za'a dinga min gadara agidan nan,wai ace na bada yarinyarnn kyautar abu sai taki karba tace wai sai wani wawan yaro agidan nan ya bata izini akan shi waye ne? zaman aure ne a tsakaninsu ko kuma shine ubanta, ni sam bana so na ja wata magana, amma tun da yarinyar nan dai jikarki ne, kece zakiyi masa magana dan duk gidan nan wallh babu wanda zai iya dukana acikin yaran nan, dan haka banaso akaini bango na harzuka na ci uban yaro acikinsu babu wanda yafi karfin duka wajena. aje kofin shayi tay cikin katsesa tace kai kai kai innalillahi wa inna ilaihi rajiun haba haba haba muhammadu..wai kai da waye haka kake wann masifa da boye boye, banason mita kmr matar mamaci kawai fito fili, waye ya rainaka? waye kuma tantirin marar kunyar acikin yaran nan da suka hada meeting sukace zasu bugeka suna hauka ne da zasuce maka zasu casaka? wai waye yay maganan nan gaya min nikaina saina ci ubansa cikin harde ransa yace hajiya aikinsan waye ne basai nakama suna ba amma inhar kinaso na kama sunan shikenan akan ibaad da ayaanah nake magana. rike baki tay cikin sassauto da murya tace tohh shikuma rayyanun meyay maka muhammadu Allah sarki naga bayama shiga harkan ka meye hadinsa dakai kuma adan hatsale uncle moh yace" a'a..hajiya dakata min, dan Allah karki wani fara bin bayansa da wann irin pretence din dan ko ke nan kinsan anjima ana nuna min ban isa da yarinyar da kika kawota gidan nan ba, yakaiga maman safiya saitana tsare ni dawasu irin maganganun banza kamar tamaidani yaro bansan menakeyi ba dan ina bawa ayaana kyautuka ya zama ana kallona kamar mutumin banza, duk sabida ke nake yin hakuri na shareta sann ina bata girmanta kasncewarta ex matar yayana amma bafa tsoronta nakeji, bana son raini, bazan kuma lamunci raini musmmn daga wajen marar kunyar Ɗanta dake neman shiga harkata akan yarinyar nan ba..wai tukunma ma ni a'ansa ne? gaskiya hajiya kija masa burki, ya kyale yarinyar nan tunda shi ba ubanta bane kuma ba aurene tsakanin su ba..kar ya kara hanata karban abu awajena idan ba haka ba wallah agaban yarinyar saina ci masa mutuncin da bzai kara iya daga ido ya kalleta ba bare ni... cikin hade fuska tace kai subhanallah toh ya isa haka ..shi rayyanun ne yace ma ayaana tadena karban abu awajenka baki da baki ya gaya maka haka? yace "aa baifada min baki da baki ba,amma ai kullum nabata abu sai tacemin wai inje intambayesa kenan shine yahanata karba, nifa wallah munafurci ne banaso...a fito fili mana, inkema bakisone in saka hannuna akan yarinya ne akigaya min saina san anware ni, saina bar muku yarku dama ai gwaninta ni bai karbeni ba, wani abun da akeyi agidan nan na rainin wayo ai ba isa ayi ma yaa zaidu ko yaa zayyanu ba saini da aka raina ma wayo juyowa tay ta kallesa tace kai muhammadu wallah kafiye fadin rai abu kadan saika fara hada kanka da yayunka shi zayyanu ma ina ruwansa shidaya tsine ma uwarsa? zaidu kuma kasan baya mita girma ya kamashi kaine dai kake halinku na yan auta haryanxu.. ...shikenan kaje, naji korafinka bari shi rayyanun yazo ni da shi zamuyi magana kaima sai akai zuciya nesa. banason ayi abun kunya yadda rayyanu yake zuwa gidan koyan dambe (gym) yana dada buduwa yana kato kowani rana, ai da kuyi abun kunya dashi gara duka kawai ahakura da rainon abarmin yarinya kawai zan maidata ma zaidu sai shiya riketa agidan sa, dan wallh haka kawai bazaka kama dambe da yaran cikinka ba..Allah na tuba wallah dukanka rayyanu zaiyi kaine dai baka kallesa da kyau ba toh wallh ahirrrrr dinku nahana wnn magana, wanda yake zuwa gidan dambe kam bazaimin asarar haihuwa ba gara shi uwarsa bata tsufa ba koyau tay aure zata iya sake haihuwa. da dan bacin rai a fuskan uncle moh yace "Allah ya kiyaye ya dake ni, ohh ashe dama tsoron sa kikeji kenan ko hajiya? zatay masa magana a zafafe yace toh wallh ba'a isa dai akan dan wnn maganan a daga yarinyar nan agidan nan ba..kawai ki masa magana inba wai tsoronsa kikeji ba..ko so kike ki gwada ma duniya maganan da ake fada game da ke akan uwarsa fatima ya tabbata gaskiya, dama ance kwata kwata baki kaunar lefin fatima kusan kowa ya san da haka ..toh wallah bazaiyu ba, akan shi waye...? cikin daga mai hannu tace "toh naji. yanxun nan zan kirashi zaizo zan masa magana kuma koma miyene zakaji ayi hakuri akai zuciya nesa. daga haka suka karkare maganan bayan ya dan zauna da ita na wani lkci ya ciro cheque na kudi wanda ya shirya tun jiya ya bata yace toh ga goron jumaa hajiya"..daukar cheque din tay tagani kudi ne meyawa tana murna tafara saka mai Albarka daga nan ya tashi yakoma sashensa domin ya karya ya shirya ya fita. Tun bayan haka hajiya bata sake dago wnn maganan ba, har saida taje shago ta zauna kafin ta dinga kiran ibaad awaya yanata ringing bai dauka ba karshenta basu hadu ba sai har washe gari ranan asabar, kowa ya taho, su ibaad ne farko farkon zuwa gaisheta aka gaisa lafiya ana zama kenan tafara dago maganan acikin mutane. ga bappa zaidu, gasu maheer da mujaheed da su anty safeera, kananan yaran ne kawai basu nan kamar maganan arxiki tafara nasiha cewa tana alfahari da kokarin kowanne acikinsu, sai kuma ta murda zancen ta dawo cewa ita bata dauke ma wani kyautatawa ko kulawa da jikarta ayaanah ba, dan haka karda hakan ya zamo silar da wani zaiy gadara ma wani. tay dogon wa'azi akan kyautatawa..tunda ta fara maganan ibaad kallonta kawai yake da mamaki.. dan yagama lura da cikin gidan gabaki daya, bama hajy mairo ba, kusan gani suke kamar tsaurin da yake ma yaran akan tarbiya da karatu kawai takurawa ne da mugunta. kowa ya tofa awajen shi baice komi ba hajiya tace wai a saukake ma jikokinta su more zama agidan adena tsorata su bakowani dispcline bane akeyi da zafi da tsauri, bataso taji ana yawan duka, ko ana hanasu hutu, tunda duk suna kokari snn duk abu na kyautatawa da nuna gata indai agidan nan za'a basu kyauta ba nawaje ba kar ana hanasu tunda gidan nan duk ba cutar dasu za'a yi ba. yanajin yadda uncle moh yay maza ya haura kan maganan harcewa yake su ibaad din ma ai tarbiya da nitsuwa bai gama ishensu ba dan haka basuyi girman da suma zasu takura ma na kasa dasu ba... kusan kowa ya tofa albarkacin bakinsa atakaice dai hjiya mairo da uncle moh suka justifying komi which sunhow make sense to odas, sabida kowa gani yake toh meye lefin da ana bada ayaana ko wata yarinya kyautuka agidan nan, ibaad yay shiru ransa ya gama bashi cewa uncle moh ne yakai kararsa wajen hajya sai bai tanka kowa ba har aka sallamesu dukansu uku suka fita.. maheer yay kmr zai fahimce abun amma kuma sam ibaad yaki ya bashi fuska suyi maganan, mujaheed ne ma yaso shima yay korafi da dabiar baban nasa, saidai sanadiyar maganan nan sai shima ya dada zulmuwa yafara ganin abun as normal tunda dai gidane kuma babu cutarwa acikin kyautatawa. kin cewa komi da ibaad yay yasaka maganan yay sanyi kowa ya cigaba da abunda ke gabansa har yamma yay, da zasu wuce gida hajy mairo ta kirasa uwar dakinta tafara masa magana privtly shikadai akan maganan rayuwar ayaanah she din't even ask him what is hapening kai tsaye tay assuming cewa murdadden halinsa yasa yake so lallai ayaanah tadena karban abu daga wajen yayanta...sai cewa take inda muhammad ba dan cikina bane da sai nace kareta kakeyi, toh yaushe kuma alheri ya zama mugunta? ynxu inba shi ba waye agidan nan yake saya mata kayan gayu. wallh har tausayi muhammadu yake bani ka dubafa yadda yake nuna ma ayaana so da gata, harma fiye da yayan cikinsa, wnn ma ai abun alfahari ne garemu, kuma haka Allah yake son mutum yaso dan wani kamr yadda zaiso nasa toh ahir dinka rayyanu da nemansa da fitina nide bana son tsugudidi da tashin hankli...kaji na gaya maka kenan tunda tafara maganan latsa wayarsa yakeyi idonsa na kallon wayar har ta gama baice mata uffan ba kuma bai dago ya kalleta ba. har saida tay shiru ya miƙe tsaye ahnkli cikin danne abun aransa yace "toh, hajiya kiyi hakuri..inkin gama ni zan wuce gida kaina na min ciwo! yanayinta wani iri tana kallon daurarren fuskarsa tace ahhh dakata min, wai yanaga kana wani daure fuska kana amsa ni daddaya rayyanu? wato kai badama amaka mgna kenan sai kay fushi? toh bari inazuwa ka jira ni anan..tun be amsa ba ta fita fuuu bada jimawa ba saigata nan ta dawo da ammi karama tana cewa hajy lafya? harsaida ta kawo ta ciki sann tace"fatima ga danki nan, wai daga namasa magana akan abunda yakey marar kyau shiknan fa ya fara kumbura. ....fisabililllah ynx meye laifin muhammadu dan yana nuna ma ayaana gata... shin ita ba mutum bace da zaina daure fuskansa yana hanawa? cikin lumshe ido da budewa while stilll maintaining his temper yace "Hajiya cewa fa nayi kiyi hakuri ai banmiki wani musu ba, tunda naji maganarki shikenan..kuma na baki haquri kusan akaro na biyu kenan saidai kuma inkinaso shima naje na bashi hakurin ne toh.. hawaye tafara saukewa cikin raki tace fatuma kinjishi ko? ahkli ammi tace hajiya dan Allah kiyi hakuri..tunda yace yaji in sha Allah koma miyene ya wuce. tace aah ah fatima kin haife rayyanu amma ashe kekam ma bakisan ainihin halinsa ba, ai ni gwammaci yamini masifa akan dayamin shiru, hakafa anan ya barni inata magana baice uffan ba wai sai cemin yay inyi hakuri kamar wani na zalunceshi? yo meye laifina anan dan nagaya masa gaskiya, yarinyar nan fa ba uba ne da ita agidan nan ba..meye ne aciki idan muhammdu yana bata gata na uba da zaina hanawa ni gaskiya bangane ma rayyanu mutum sai kace kafurin farko? cikin lallashi ammi karama tace yi hakuri hajiya. maganan ya wuce haka i am sure ya ji. kuma in sha Allah hakan bazai kara faruwa ba. dama fa yana maganan ne sabida kar abun yay yawa tazo ta lalace ko kuma yan uwanta da ba amusu irinnata abun yay affecting dinsu, aike kinsan yadda yara suke tunani amma bawai ya hana bane Allah ya huce zuciyarki mama tsabar ransa ya baci baisan sanda idonsa yay jaaa awajen ba..yarasa ma me zaice caraf kuwa sai wayarsa yafara ringing baiko daga yaga waye bane muryansa kasa kasa yace ammi zan wuce inaga maheer ne yake kirana suna jirana zamu wuce gida dare yayi. gyada masa kai tay da tausayinsa a idonta cikin taushin murya tace "toh, inka isa gidan saika kirani..har zai wuce tace rayyan toh kay ma hajy saida safe mana..fuskrsa a daure yace"...hajiya sai da safe' baijira ta amsa ba agaggauce yabar sashen yanajin ransa na wani irin tafasa... ringing biyu wayarsa yay ya dauke bai duba ba har saida ya shiga mota ya same maheer yana dubawa kuwa da mamaki yaga kiran jamal ne baibi kirar ba dan kusan tafiyar kurmaye sukayi a motar sabida in ransa na bace bai fiye son yin wata magana.. har suka kai gida kowa ya nufi dakinsa ransa na dagule dan gabaki daya abunda ya faru ayau yay masa zafi sosai saidai bai bata lkcinsa wajen yanke hukunci koyin wani tunani meyawa akai ba kayan jikinsa yacire kai tsaye ya shiga bathrum ya kunna cold shower ruwan sanyi yana sauka a duka ilahirin jikinsa yajima ahaka kafin yaji ya dawo cikin hayyacinsa bacin ran yay sanyi, wrpping towel yay around his waist, snn yay brush a agaban sink, yana gamawa yay alwala yadawo room dinsa yay yan shafe shafensa ya shirya kansa cikin wata clean short marar nauyi bai saka riga ajikinsa ba ya dau ruwan gora ya zauna daga bakin gadon sa yanasha cikin lumshe ido da budewa yaji duk abubuwan da su hajiyan suke fada nadawo masa kansa, at some point yafara jin ya gaji dakomi dake faruwa, he even started to blame himself for caring, sai kuma ya tuna ita ayaana babu ruwanta, she is just a naive little girl yasan dai duk wann maganan banzan bazai wuce uncle moh bane ya tada shi, yay tunani duniyan nan na yadda zai kyale musu ita yayi abunda ke gabansa saidai wani bangaren ransa kuma gabaki daya yaqi sam ya amince masa da batun fita sha'anin ayaana msmn inya tuna content din dake cikin wasiqar mahaifyarta, ji yake kmr idan yayi sake rayuwar ayaana ya lalace tmkar yaci amanar mamanta ne data rokesa with all the emotion i her heart cewa yasaka mata ido sosai akan rayuwar yarta ayaanah sabida mahaifinta juma ya riga yamusu mmunan baki bataso yarta tazo binni ta lalace. idanunsa a lumshe yana cikin lisafin yadda zaiyi ya warware wasu abubuwan, wayarsa ya kara katseta da kara, da sauri ya bude lumashen idonsa duk ya dauka ko jamal din ne yana dagawa saikuma yaga mahaifyarsa ce cikin sauke ajiyan zcya me sanyi yadauka tun beyi magana ba da sanyin murya tace rayyan nima fushin kayi dani ko?dazu nace kana isa gida ka kirana shine har yanxu shiru.. dan karamin numfashi ya saki ahnlki yace "kiy hakuri ammi wanka nay yanzun nan nake shirin innagama saina kiraki tace its okay..kun isa lafya? yace alhamdullh kai tsaye tace "rayyan, pls dont take all this to heart. i knw it pains alot to be misunderstood kuma dama abunda nake ta guje maka kenan shiyasa bana son ka dauki zafi akan lamarin ayaanah..dan Allah nide karkace zakay fushi da ita da kuma sauran yaran nan. sumtimes hajy tana magana ne in favour of her son's emotions, kasan dai ita uwace, dama bazataga kusukuren danta haka kawai ba. amma tunda sunce maka kabari toh kwata kwata kadena shiga harkansa. cikin katseta yace ammi nifa bance ma yarinyar nan tay masa komi ba. kawai nasiha na mata akan yawan karban abubuwan masu tsada da takeyi a hannunsa, .anyways, nide maganan nan ya kare kuma ba fushi nayi ba, nide in ina takura ma yaranku kuyi haquri i will amend my ways. dan shiru tay muryanta wani iri tace rayyan pls nide karka yanke wani danyen hukunci dat will make you to abandon ur sisters, inba dan kai ba bansan yazanyi da safiya ba. i truly truly understand you. dont blame urself for anything kaji?? kawai dai shi kawun ka muhammad din ne nakeso kafita a harkansa.... a nitse yace toh ammi..kema ki kwantar da hanklinki i am okay..wani kira yana shigowa wayata can we call it a night? tace okay ayi bacci lafya. karamin murmushi yay mata yace u too maa. tana katse wayar ya ga jamal ne cikin sauri ya dauka dan karya yanke da calm voice dinsa yay sallama, suka gaisa.. yace kwana biyu..nan da nan jamal yafara bashi haquri yace urgent meeting ya maidani U.S i cudnt call you men i am so sory..ibaad yace babi komi nima i was pretty much occupied, toh yajikin mum dinka, da fara'a jamal yace alhamdullah ta warware sosai ..hira kadan sukayi jamal ya fara sugesting ko dazasu hadu acikin sati su gaisa tunda shima ya dawo kanon yanzu kuma zaiyi kamar hutun wata biyu yanan nan ranar wednesday da yamma suka yanke zasu hadu kafin suka karkare kowa yay bacci washe gari sunday tun bayan sallahn fajr ibaad yakashe wayarsa gabaki daya sassafen suka fita gym shida maheer basu dawo ba sai wajajen 10pm sukay wanka suka ci abinci dats packed with healthy protein, maheer ya wuce wajen harkan secret investment ventures dinsa da already yanzu ya farayin karfi dan ya jima da fara abunsa a boye. wani irin baccin huta gajiya ibaad yayi duk jikinsa saida ya samu nitsuwa, but with what is happening arnd him yaga kamr shima is high time kawai yay puting business tots insa into action tunda yana da kudin nan, ga uban gadon filaye da millions of naira da babansa ya bar masa me yawa dake babansa surgeon ne amma kuma yay running Big rice farming business ya tara silent arxikin nan saidai shi humble and simple life yay baya show off kwata kwata bakamar na prof ba dama kuma maheer yasha matsa masa akan yafara kafa source of income insa da wuri basai karatun sa ya rikesa sosai ba. he tot abt it for while, sai kuma ya rasa ta ina zaifara sabida baida wasu kwakkwaran circle na abokai inba frends circle na maheer da mujaheed ba, besides, mujaheed is a sport nd tech guy kuma shine karaminsu a mazan gidan sai gabaki daya baifiye son shigewa jikinsu sosai ba sabida field of interest dinsu yay hannun riga in bawai suna gida duka atare ba. Da wannan tunanin aransa yake zama har ranar wednssday yay suka hadu da jamal moriki a wani waje da shikansa bai taba sanin akwai irin wajen a kano ba. THE BLACK MINARET inside wani huge walled villa acikin nasarawa GRA blacl minaret yana dauke da wata matte-black metal gate with the emblem of a small eight-point star. Only members na wajen sukasan address snn ba a iya shiga saidai wani dan wajen ya kawoka ciki. special waje ne da boyayyun Business magnates, young heirs of wealthy families,Oil & real estate families, crown princes, nd Private bankers da many Diaspora billionaires suke zuwa when they’re in kano town. Jamal ne dakansa ya fita waje ya jawo ibaad ciki, just few members wanda kowa abunda ke gabansa yakeyi ne awajen waje is god damn private nd breathtaking, All-black marble floors Gold trims, silent lounge with dim amber lighting ga lumtsa lumtsan Leather chairs, da private conference room da kuma babban library with only business and philosophy books sai cocktail bar da suke cema Mirage Counter... duk wayewar ibaad saida yajishi kamar ba a kano state yake ba, sai kuma ya tuna taken garin wai koda me kazo an fika nd na today he don confirm dat statement. wani hali guda daya jamal moriki yake dashi wanda shine yake balain tafiya da ra'ayin ibaad wato humbleness da bala'in saukin kai ga iwa uba aji da yin magana acikin nitsuwa bada jiji dakai ba. jamal ba irin gayun nan bane wanda arxiki da daukakrsu ke rufe musu ido su raina wani ko suyi girman kai ko show off, kyakkwan tarbiya ce mai rai da lafya ajikin yaron he is calm, jovial and classy.. royal blue suit yasa me balain tsada amma bamai hayaniyan design ba,tunda ibaad yazo suka zauna su biyu a mirage counter suna shan mocktail, anan yafara introducing kansa properly ma ibaad jamal moriki yaro ne ga wani shahasharen me kudi da ya rasu kwanan nan, bada jimawa ba. he is the only son of his mother lady diana, after suffering in court da kawunsa akan arxikin babansa daya rasu shine harya samu aka damka masa ya hau kai at this young age dan da wata biyu kawai yagirme ibaad a shekaru saidai yanayin yadda yake maganansa da tulin kamiya da kuma nitsuwa tareda ilimi u cant just deny his early maturity aura. a yale uversity dake U.S yake kan karatunsa, while still tryng to run his fathers business conglomerate in the U.S and Dubai. maman sa ne kawai take saka masa ido akan komi shiyasa baya son ya rasata dake tana da boyayyen ciwon zuciya wanda a sanadiyar mutuwar babansa ne akasan ma tana dashi ....sunxo kano ne sabida anan ne shima aka haifesa asali ma anan ya fara tasowa a family house din maman sa gidan mahaifinsa ne kawai yake abuja. wasa wasa suka sha hira dan ibaad baiwani sha wahalan bayyana masa kansa ba dan yana ambatar sunan familynsu na almansur jamal ya cankosu yace masa ai tun suna yara sukasan kawunsa prof zayyanu sabida ta hannun prof din marigayi baban jamal alhaj moriki yake samun wasu intnl contract da kudadensa ta sauki. it became so easy for them to trust each oda at first manly date dinsu,..daga haka jamal yay requesting ko zasu dawo abokai sabida baisan kowa a kano ba kuma bazai iya trusting cousins na jikinsa ba duba da suna nuna maitarsu akan arzikin da aka daurasa akai yanxu.. ibaad baiwani bashi fuska a farko sosai ba, harsaida suka dan dau lokaci suna yawan hanging out tare suna hira suna dada fahimtr juna within 3 weeks ibaad ya fara sakan jiki dashi musm ma da har cikin family saida jamal ya kaisa, nd jinin mum din jamal din bakaramin haduwa yay da na ibaad ba, wnn sanyin aji da yadda yake kame kansa yasa ta jima da ganewa tabbas ba karamin tarbiya aka bashi ba hala bazai cutar da danta ba. dama shi sabo ga maza bawani abu ne mai daukar lokaci ba nez musmmn irin nasu na yaran masu shi, they are always talking about bigger things, educations, cool adventures, da abunda duniya ke ciki..busines jamal yake karantawa. most time zaizo gidan bappa zaidu da yamma ya jira ibaad a masallaci, ko ibaad ya same sa acikin black magnet a regular hangout dinsu.... #DONT BE SHY FINE GEH OYA POST UR COMENT SABIDA DA DARE A SAMU BONUS idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [01/12, 20:47] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: 💫💫💫BONUS Dagata fannin family house kuwa tun bayan abunda ya faru ibaad bai sake kuwa shiga harkan uncle moh ba duk dama ayan satikan nan yayita nemansa da magana musmn yadda yake wasu abubuwan with full authority, yanzu kam ma baya neman permission,.. ko ayaana bata son abu zai siyo ya raba, snn yabata me kyan ciki ya bama sauran yaran yan dede, safiya ta hada harda haushin hakan ta dawo kamr kishiya ga ayaana ya zamo sam basa magana, bata kaunar kuma taga ayaana ta shigo daki musmn da wani abun duniya da bata dashi. tun kowa yanasa ido yaga ko ibaad zai dauke kansa akan yaran gidan yahau fushi ya dena kula kowa sai suka ga ya kwashe tashar kowa ya watsar, normal yake rayuwansa kamr yadda ya saba, saidai haryau bai kara budan baki yace ma ayaana komi akan gifts dinta da uncle mohd ba,. zaizo zasu gaisa zai duba karatunta he will even challenge her to do more as usual abu dai inya shafi uncle moh ne kawai baya tsoma musu baki aciki wanda tun ana nemansa da magana a gidan har kowa ya gaji ya kyalesa.. adan kankanin lokaci kusan duka schedules na rayuwarsa ya fara canzawa sanadiyar tarayayyarsa da jamal dan jamal bai cika 6 weeks a kano ba suka yi wani irin shakuwa da ibaad, they hang out alot to private clubs,sport, libarary, gym shikuma maheer gabaki daya karatunsa da business dinsa yanxu yana balain hanasa yawo dasu sosai duk dama ibaad yay introducing dinsu ga juna. sati biyu kacal ya rage ma jamal ya koma aiki da kuma schl dinsa a united state, hakanan yadinga matsa ma ibaad akan suje su abuja atare suyi sati guda su dawo, sabida yawan zama da juna da sukeyi tare kowa yafara fahimtar capacityn brain in kowa nd he despreately want ibaad to meet his oda childhood friends sabida akwai abu mai muhimmaci dayake so ya saka ibaad din aciki wanda baison ya masa na sauri ko kai tsaye face harsai ibaad yaje yaga yanayin abokan nasa acan. ibaad bai wani saba da wann rayuwar ba saida ya tattauna da maheer, da mamaki yaga maheer ya kara zugashi akan yaje, sabida ya gama lura da cewa jamal moriki yana da strong business netwoking yana mutuwar so ibaad yaje ya leko musu yagan wani irine.. abun bai wani shige ran ibaad ba haka maheer yajashi na dole sukaje yaje ya gaya ma bappa zaidu cewa zaijeshi abuja da abokinsa jamal, akan ya rokesa suje family house dinsa suyi sati zasu dawo ...dake bappa zaidu has been obseving jamal most times inyazo gidan a masallaci suke yawan zama tare da su sai kawai ya kyalesa yace masa yaje amma kar ya wuce sati guda din daya roka.. few days bayan bappa ya bashi go ahead din yaje family house yay sallama da mahaifyarsa wajajen 10am na safe suka bi jirgi suka iso garin abuja tun daga airpot kusan convoy na security uku ne sukazo aka kaisu wani katon mansion na mahaifin jamal a maitama cikin abuja da kadan gidan yafi na bappa zaidu a girma da tsayin gatanga, daga su sai uban securities sai masu aiki kala kala, cikin awani luxurious suite mai manyan dakuna aka sauke ibaad snn aka musu tarba mai kyau, bayan sunci abinci sun huta jamal ya nunna ma ibaad cikin gidan nasu. yace masa nan ne asalin gidan mahaifinsa, insunxxo abujan ne kawai suke sauka anan musmn in suna da wani meeting ko hidima. asalin family house dinsu kenan saidai basu fiye zama aciki ba tunda mahaifinsa ya rasu. they understand each odas pain easily sabida duk yara ne da suka rasa ubanninsu tun suna kananan shekaru, bayan sun gama zagawa ya bawa ibaad key din wata fancy sport car shima ya dauke nashi suka sha wankansu suka fara zaga garin abuja, kusan kwana biyu sukayi agarin suna zallan yawo hanklinsu akwance saidai ibaad yay waya agida nan kam masu aiki ne ke musu komi. a kwana na ukun ne da yamma sosai bayan isha'i jamal ya gaya masa cewa ai childhood abokansan gabaki dayansu sun hallaro yanaso suje suyi spending darensu nayau atare dasu. ibaad baisaka komi aransa, he dress simple classy and casual kamr yadda ya saba, at around 9pm sai gasu agaban wata irin hadaddiyar under ground club na manya suna shiga jamal ya bada membership card dinsa aka bude musu kofa suka nufi wani waje inda babu wani hayaniyan manyan mutane, acan sama regular joint dinsu inda babu music babu komi sai expnsive phones, laptops da tab, shisha pots wasu gayu ne su biyunsu a zaune all dressed up in their respective sophiscated designer regal wears. kowannen cikin su bazakamai kallo daya kaji qamshin talauci ko kauyanci ajikinsa ba snn kowa da irin kyan da Allah ya zuba masa kujera na farko by his ryt was graced by a guy named prince hassan zarko, the youngest son of zazzau emirates shine dan auta agidan su na sarautar zazzau, shi irin chocolate skin colour dinnnan ne amma akwai shi da wani irin sanyin kyau da fararen manyan idanu masu mugun daukar hankali, yasaka white royal heard scarf me tsada akansa untop his designer casuals, kalar royal scarf dinsa daya yake da booth din dake kafarsa wanda shikansa booth din ma abun kallo ne. daga gefensa wani caramel skin tone guy ne, kana kallonsa kaga pure hausa fulani guy, baida fara'a sosai siffarsa is sumhow huge nd he is a bit matured looking, sunansa farhan bello murya, he is the only son of a private bank owner in sydney. sai kuma jamal moriki da ibaad almansur da suka shigo cikinsu yanxu. daga nesa zaka ce bakaramin girman kai yaran zasuyi ba amma suna kallon jamal dukan su suka mike tsaye farhan ya fara kawo hannu suka tafa yace "hey men, suna gaisawa ya mika ma ibaad hannu suka gaisa, jamal da prince hassan suka rungume juna suna dariya yace "so good to be back bro..."yana daga ido yace "ibaad ryt?..a nitse ibaad yace "yes..mika masa hannu yay suka gaisa yace welcome to the crew nd u guys shud have a seat muma bamu jima da shigowa ba...suna zama farhan ya kira wata waiter ta kawo musu ababen sha masu sanyi... kai tsaye jamal yakara musu re-introducing ibaad as his only trusted frnd in kano state wanda sunriga sunji labarin sa sai basu wani cika sa da questions ba, dake ba group bane na kananan magana, atake suka fara vibing da juna, sosai farhan ya zama addicted to shisha sauran kuma basa son shan koda hayakin dayake fitarwa. sun jima a wann waje getting to knw each oda amma dake irin halin su suga kamar ibaad din yake dashii 100% snn suka yanke hukucin spending kwana biyar din daya rage musu a abujan atare. what ibaad tot it will be soo boring nd distant sai yaga kamar ma abokan jamal din sunfishi ilmi da saukin hali, komi acikin aji da ilmi sukeyi, musmn prince hassan daya kasance da jinin sarauta ajikinsu, bambancinsu da ibaad shine iyayensu sun bala'in sake musu suna duk wani abunda suka ga dama da kudi, they can sleep wherever they want, suna da security shikuma ibaad kudin gidansu is a classic quite wealth, a al'adr gidan su basu nuna kai basu show off da arzrki amma duk inda sukaje ansan sunan gidansu da babban gnrational wealth legacy na ahalin al-amansur. cikin kwana biyar din nan sunyi yawo A abuja kamar wanda aka korosu agida, they have alot of fun su hudun, replays of introductions da kuma sharing comon intrest, suka exchangin contact da ibaad suna cika sati kuwa da yamma ibaad da jamal moriki suka dawo kano shikuma farhan ya tafi kasar waje, prince hasan dinne kawai ya wuce gida..koda ibaad ya dawo gida maheer ne kawai yake sanin abunda yake ciki da new circle of friends dinsa, wani bin koda yaso ya ja baya dasu saikaga maheer ya hanashi sam coa he believe one ryt network of connection is better than many years of hardwork. da ikon Allah kuwa yaga su farhan din ne ma suke yawan nemansa a waya duk da basa kusa amma ana gaisawa sosai..one week bayan sun dawo daga Abujan ibaad ya raka jamal airpot ya koma united states shima ya zamana time to time haka suna yawan communicating su hudun, within few weeks suka bude group chat su jima suna hira on diffrent topics. suna kuma sharing videos na moment na rayuwarsu, ibaad was busy quietly observing them har ya gane cewa gayu ne masu tarbiya da hankali da they don’t dress loud. they don’t speak unnecessarily, no girls, no party talks, infact their presence alone is status. rayuwa ya kasance musu haka har sukayi kusan watanni shida suna tare da juna, lkcij ayaana tagama jss 2 zata fara jss 3 inta, time to time abokan ibaad suke dawowa ahadu a kano ko abuja, they spend time together family visits, private football games,snookers, boys dinner. book clubs, da library ayi musu, ayi dariya, adawo daidai.. mutum dayane acikin su yake busa hayaki farhan wanda abune dayabi jikinsa sosai sabida zaman kasar waje dayakey all his life sabida abokaine ma kadai yake zuwa nigerian badon komi ba. tun da suka aminta halayyar da junansu kowa ya fara qamsuwa da juna prince hassan da jamal suka fara kawo joint busines proposal wanda daga grup chat hirar ya fara haryazama regular topic idan sun hadu.. ibaad yana samun hutun da zai kaisa ga shiga aji uku lkcin kuma maheer zaije ajinsa na karshe, maganan kulla alakar busines din ibaad da abokansa ya fara yin zafi, A garin abuja suka hada secret meeting a daya daga cikin exotic villa na mahaifin prince hassan, su hudunsu suka hallara for good 3 days suna abu daya,.. they are all intelligent,wealthy, and serious tareda wannan dan uban damuwar dake cikin ran ibaad na ganin yadda uncle moh'd kullum yake amfani da girmansa da kuma kudinsa yana baza mulki agidansu musmn akan ayaanah. abun yana masa ciwon da har baisan ya zai iya misaltawa ba dan sosai dabiar uncle moha din ya fara jawo ma ayaana kananan baqin jini, ko anty safeera yanxu bata wani fiye janta ajiki kamar da can ba,kotazo sashen sai dai ta tsaya awajen kulthum ko suyi extra lesson dinsu a falo tare da mujaheed, shikuma the more yanaganin ayanahn tana murjewa tana wankuwa sai yafara jin feeling na soyayya aransa na ginuwa akanta sosai... daga koyar da karatun da suke yawan yi ya fara koya mata poems na soyayya, sai suna tsaka da karatu sai yace a warwashe brain, amma harga Allah all those poems dayake rubuta mata are meant to express what he feels for her bacin ita batama san meyakeyi ba. kulthum ne kawai comfort zone dinta a gidan, kawancen su da kulthum har yaso yafi nata da sultana duk dama suna yawan haduwa da sultana kullum a school da islamiya duk da bambamcin ajinsu they became real frend nd sisters, shakuwarta da kulthum ya samu nasaba ne da tana balain son jin labarin zainab arifah abaki kulthum din dan taga zainab arifahn sunfi kusa da anty safeerah kwana biyu dataga ibaad baya fiye zama dasu agidan sosai ta fara saka kishinsa meyawa aranta, tace ko zainab arifahn ne ke dauke masa hankali yake kin zuwa gida dake ko zaije abuja zaizo ya duba lafyarta ya bata kudin kashewa amma daga bappa zaidu sai maheer sai mamansa suke sanin baya gari..abubuwan sosai suke damun ayaana acikin ranta bana kadan ba, kuma tanata tsammanine ko zainab arifah ce ke son rabata da inuwar yayanta.. tsabar freedom da yaran gidan suka samu yanxu har zuwa shagon hajy mairo sukeyi da yamma haka acikin sati suna haduwa da ruthy har sai can dare snn ake dawowa dasu... tamkar da wasa ibaad da abokansa suka fara harhada tattaunawa akan long term busines empire da zasu gina dan su dada karfafa alaqarsu.. Duk da sunyi meeting na kwana uku a abuja, it still took them series of calls, facetime, group chats, spies, routings, and research kafin suka hada kansu a tsakiya. suka bawa business empire din suna _Q4 Sovereign Group Ltd_ each of them had agree to fund 25% of finance kafin suka nitsu suka fidda structure, aka yi dividing roles base on power da kowannen su yake dashi.. prince hassan ne Executive Chairman sabida Diplomatic access, royal network da kuma social intelligence na gidan su sai suka bada farhan bello murya Managing Director, dan he is a very social guy shine musu kamar clients Charmer, negotiator,deal-maker..snn aka bawa jamal moriki COO wato chief operation office sabida he is already running his dad's companies yana da Practical brains, buzz logistics, da kuma execution plans, ibaad kuma aka bashi CFO chief Strategy Director nd also he wll be the risk manager, nd mastermind behind all finances ups nd downs... abune ya dauke su tsawon watanni suna shiryawa wanda ayayin da suke hakan fahimtar juna da shakuwa yake dada shigewa jikinsu sosai, har suka dawo aminai tamkar tsinsiya madaudrnsu daya, just like the name of thier company the Quadrant four sovering group just like a strong brotherhood pillar. Duk da dukiya da kuma tarin daurin gindi da royal and poltical connection din da iyayensu suke dashi abubuwa bai musu sauki ba, musmn ma ibaad dayayi komin sa aboye, wnnn karon maheer ne kawai ya san da komi shine ma yake taimaka masa da private legal adviser nasa, cos each of them must provide one for registrations nd all the legal documentions. step by step sukay drafting duka wasu core documents, sukayi kyc da aml, sukacire duk wani board of gorvenance, da strictt rules suka bari a cewa business dinsu is a quiet jouney, No public announcements kuma All investments dinsu is via Q4 subsidiaries only, da sauransu, bayan sun gama haka saida aka koma school akay one full semester snn suka dawo nn suka sake zama suka fito da duka operational moves dinsu lokcin kudin kowa ya shigo hannu 25million each suka hada each making it100million to avoid risk suka tsaya akan abu uku wanda zasu fara kawo musu riba within 3-4 months kuma kasuwanci ne bamai hayaniyar da za'a jisu ba.suka zuba 40% a Agro-Supply & Farm Input Distribution, sai kuma 35% a Cold-Chain Beef Processing & Packaging amma shi acan kasar Waje suka kai inda akwai stable demand da electricity, sai Land Banking irin Buy & Hold na filaye innan, suka zuba masa 25% shima to enable them venture into real estate in the future. dukansu suna karatunsu na University kowa yasan bazai samu lokci ba dan haka suka using duk wani vector power na iyayensu sukay hiring competent operators da managers sanda har suka dage suka daure sukayita securing komi nasu legally kafin nan kowa cikinsu ya samu cikakken nitsuwa.. ata fannin ayaanah kuwa tin baya data cika shekaru 12 tafara ganin al'adanta tana kuma samun kulawar tsafta da tarbiya sosai awajen ammi karama saidai halayyar uncle mohd na jin kanshi haryau bai canza ba amma takanji da sauki duk ranar da ibaad ya bata lkcinsa, ya kulata, dan kwata kwata Girma baizo mata da sauki ba sabida tun a ynxu Komi nata ya soma bayyana kmar su budewar kugunta da kuma kirgen dangi daya soma nunawa boro boro akan kirjinta ..,bayan uban kyaun fuskanta dayake dada fitowa shape din jikinta shima sosai yake kokarin bayyana kansa sosai. A makranta haka maza da malamai zalamammu suke takura wanda sam sam bata kulawa da suitadai abinda yakaitakawai shitakeyi inya dameta ne saita gayawa Ammi karama komi dominta ta bata shawara akan yadda zatayi. sauki data zo tafara samu da aiki yafara ma uncle moh yawa akasar waje, yanxu yana yawan ficewa kasar wajem saidai duk ya dawo ya dinga takura mata da kiraye kiraye kenan kullum yanaso tazo ta sameshi suyita hira. AFTER 2YEARS... ... rayuwa yaja yau da kullum ta wuce wasa, abubuwa dayawa sun faru amma mafi akasari na cigaba ne da kuma kawo gabar da kusan rabi daga cikin yaran gidan zasu shiga wani sabuwar qarni na rayuwa.. just few month ago maheer ya kammala law dinsa already yana jirar yay passing bar dinsa ne snn yaje shi nysc dan bappa zaidu ya riga yagaya masa cewa zai turashi can (UOf T) wato University Of Toronto a canada zaiy 1yr msc LL.M yadan kara karatu duk dashi aure ma yasaka aransa sosai ynxu.. dan wann shakarar ne su sultana da kulthum suke ss3, nd in like 9 month time zasu cika 16-17yrs zasu gama secndry schl dinsu baison yaje karatu a wata kasa ace bai dawo da wuri ba sabida yar uwarsa kulthum din yake so ya aura... kamar yadda ya saba kullum ma ammi karama kawai yay ma bayanin qudurinsa ta ita kuwa bashi shawara akan cewa ya daure yay passing bar, yay nysc dinshi, yaje canada ya dawo by then kulthum tama kai na auren nd what he need to do shine kawai ya tabbata da cewa sun samu fahimatr juna akan haka kafin ya tafi inyaso kafin ya dawo angama batun aurensu acikin gida, as usual this advice sits very well with him. ya bari aransa kawai hakan zaiyi tunda already yaga da alama kmr kultthum din ma tana sonshi sosai saidai kawai da ba abarinsu su nuna ma juna a fili..amma haryau shi kadai take kulawa. ko sultana da ta fara saurayi kusan a boye take chat kawai sukeyi, His name is ahmed waziri dan gidan sarauta ne a kanon kamr mamnsa itace first wife na wani tsoho sarkin kano da ya rasu da jimawa. tunda suka hadu da sultana a school yazo daukar jnr sistrnsa yabi ya makalkale mata sosai itakuma bakaramin tsoron yayunta su kamata tana hulda da namiji da sunan soyayya takeji ba. dagata fannin ayaana kuwa dan subucewar tazarar kulawa da uncle moh yay creating na karfi da yaji tsakaninta da ibaad yasa along the years ta samu dama daga wajen hajy mairo duk ranar da bata da islamiya ko lesson takanje shagon hjiya ta samu ruthy wacce ta gama buduwa tay katuwa kamar ba age mate dinsu sultana ba. ayaanah intaje bata saida abinci dan tasan ibaad ya jima da hanata amma sosai take tursasa kanta tana koyan abubuwa da ake musu acikin catering school din musmmn da professionals aka kawo wajen suna koyarwa, gashi ruthy tazo ta gamu da mazan kano tawani irin bude ido ta zama yar gayu sosai, ita kanta ayaana mamakinta take sha, most of the time ita dayanta take zuwa shagon ta dan jima tare da ruthyn tanamai koyon wasu dabarun girki na zamani dana gargajiya sabida su kulthum sunakan shirin su waec da su jamb dinsu, gashi ko first term ba'ayi ba tukuna. yanxu haka ss1 ayaana ta shiga ta zama big girl now amma Girma yazo mata da kalubale kala kala sabida wann matsanancin slim shady coca kola shape din da jikanta ya fitar dashi, yakasance kamr ita ta jera halittar jikinta dede wa deda,nononta da suka tashi fitowa so full nd round, hips dinta yadan baje dakyau yabata perfect curvy model shape, kyanta ya kara bayyanna sosai dake tana balain samun kulawa. .. wani irin silent soyayya mujaheed yake nuna mata wanda haryau bata dago ba, haka a wasa wasa zata ga zai tura mata morning nd evening tex kuma ta amsashi itama duk da tunanin cewa sabon da sukayi da kirkinsa ne kawai yayi yawa ba komi ba. hakama duk takuri da shige shige da wahalan saye sayen kayan duniya da unclle moh yadage yake kan mata Allah baisa ta dago meyake nufi da ita ba, itade tasan duk gidan babu wanda yakaishi bata kudi da kashe mata kudi..daukawa tay Haka Allah yay shi da son kyauta. hatta wayar da ibaad dinma ya siya mata yanxu kusan sau biyu kenan yana canza mata da latest iphones ynxu haka dai kowa dai ya zuba masa ido ne ba acemai komi...ko ibaad ma saidai ya kalla abun ya dauke idonsa duk dama haryau komi ayaanah zatay arayuwanta sai tazo ta tambayeshi shide kawai harkan uncle moh ne baya sake ya shiga dan ynxu ko ya gaishesa da kyar yake amsashi.. wani boyayyar haushi uncle moh yake fama dashi, dan ya jima yana lura da yadda ayaanah take bala'in daraja interest in ibaad at heart.. Zata ki sam tazo jikinsa amma bai taba ganin taji kwuiyar ko kunyar yima ibaad wani abu ba sabida schl da business na Q4 yasaka ibaad bai samun time na kowa amma duk abunda yakeso sai yaga shi kawai ayaana take koya, duk wani fav food dinsa ta san recipe dinsa awajen ammi karama, nd she love to be the one to take food to him inyazo koda bazaici ba zata kai masa har daki, dan zcyarta yana cikene da uban damuwar canzawar dataga yayi ayan shekarun nan musammn bayan matsalar su da uncle mohd sai bata gane komi ba. saita rike cewa lallai hala zainab arifah ce take dauke masa hankali tunda tasan ana ma zainab islamiya a gida ...hakan kuma take rayuwarta da wann tulin fargaban ta dora ma zuciyarta akab zainab arifah. girma da gogewa yasa zainab Arifah din ta zanca itama, inzatazo gidan wani irin kure adakar wanka takeyi, musmn ma da ynxu ta gama secndry schll ita dinta next week kuma ake shiri zaa musu grand ceremony snn nan da sati uku zata bar kasan nan. ayanah na makale da murnan zainab zata bar kasan ta kyale mata yayanta, batasan itama zainab arifah din itama adame take da rashin samun kan ibaad da takey arayuwarta kwana biyun na ba. dukan su they are woried abt canzawarsa amma kuma kowa yana zargin kowa batare da sannin su ba shikuma yana can baima san sunayi ba dan daga harkan schll dinsa sai business dinsa daya sako agaba musmn ma da yanzu suka dawo sun shaku da su jamal sosai... business dinsu da suka fara tun a watanninsa na biyar suka fara samun agro revenue amma dukansu basu taba ba, awatan su na tara suka fara small cold chain distrubution shi dake a dubai ne jamal ne yake dubawa sosai nd all the land da suka siya sunyi securing, kusan komi dai ya tsaya da kafarsa saura kawai yay karfi. 1rs year suka fara samun return na kudadensu they make 39million naira each cos of the transction na cold chain in dollars yake zuwa musu, sunay suna reinvsting har saida suka bude rep. office a dinsu a dubai, snn suka fara karban monthly flow divisions kowani wata kowa kudi yana shiga acct dinsa ... uncle moh da harka ya buda masa sosai yakan siya ma ayaanah abubuwa nagani ma fada, haryau shine gadgets, jeweries ne,kudi ne duk zai bata.. amma haryau baisan cewa ibaad ne ke siya mata duk wani abunda take amfani dashi me matukar muhimmci a matsayinta na ya mace ba, ryt skin nd hair cares, sanitary pad, inner wears, da school items komi shiyake siya mata ammi karama kuma suke saya mata kayan sawa da duk wani abu daya shafi zaman gida most time kuma bappa zaidu ne ke biyan mata kudin makaranta ita da sultana gabaki daya atare, bacin nan duk wani kananan abubuwa ibaad ne yake mata quietly snn yay guiding inta. Dagata bangaren zainab Arifah kuwa wani irin grand shiri ake yi na graduation event dinsu dake tsarukan su ba iri daya bane dana sauran makarantu, dan sungama makarantar da kusan watanni kenan har result dinsu duka sunfito amma yanxu ne ake shirin musu gagarumin graduation ceremony saboda kebetaccn makarantar masu shi ne sai sunyi shiri sosai sunyi gayyatan manyan mutane both daga cikin gida dana waje.. Bisaga labarin fitowar result, is no longer a news a gari cewa Zainab Arifah is the e best ever graduating student of her set, asalin madarar guruwa ce by karfi da naci, duk dama gidansu sunyi gadon ilimin amma kokarin da zainab tay a karatu ya samu nasaba ne da yadda take mutuwar son taga ta faranta mahaifinta ransa ta dorasa a wani babban matsayin da dolensa ne ya alfahari da ita tunda aka san cewa result dinta sunyi kyau wokers din gidan su basu kara samin duwawun zama ba her pink yar gata graduation dress har kasar MILAN akaje wajen wani designer dinkawa, the whole week was spent on shoping, satin da za'a shiga na spa ne dan haka ta katse komi tun anan aka sallame malamin islamiyarta aka cemai aikinsa ya kare kenan dan ana yin graduation partyn kominta is ready zata wuce karatunta a kasar waje. yadda kasan aure zatay haka suka dau abunda zafi, amata wann, amaya wancan. a week din spa din nata ne Ibaad yasamu wata urgent call daga wajen mahaifiyar jamal moriki wani lamari dayazo musu da babban abun mamaki, duk dama suna sane da cewa a satin nan jamal was supose to celebrate his birthday In the U S, sai kuma katin marriage engagement dinsa yazo musu abazata..he is going to be engaged to his childhood sweethrt dinsa mufeeda Bilal yar gidan babban lawyer na babansa dayay musu fighting har suka samu arxikinsu da komi nasu ahannu. His pained gold digger uncles suna kan pushing narritve din cewa jamal har yanxu karamin yaro ne bazai iya running babban kamfanoni ba wasu abubuwan sunaso ne lallai abasu karfi da yaji dan su kwace arzikiin yaron nan., the judge advice them to get him married, cos in the state samunka da stable relshp ko aure yana iya hana wasu kananan premature legal actions yayi aiki akan namiji ko mace and this was the only way for jamal. dan haka atake atake aka shirya aurensa da mufeeda bilal cikin satin nan. farhan dake sydney shiya fara isa, kafin nan su ibaad da prince hassan suka zo daga nigeria. kwana uku sukayi a U.S aka yi auren jamal kamar da wasa biki yay dadi sosai, it was in a very private nd luxurious way kuma dama can suna son juna sai akay small lovers event acikin private yatch. bayan sungama supporting abokinsu to the fullest, washe gari suka dawo gida kamr ba ayi ba, kusan jakan designer guda suka dawo dashi na wedding souveniers shi ko bude nasa ma baiyi ya bawa amminshi duka kyauta baisan ma ma waye ta raba ba. duk yadda ake shirin hidiman graduation din zainab arifa ko kadan bai dara ayaana ba, ta dai ga su kulthum sunyi spa, sun gyara gashi an zabe special kaya..ita da kuma dake Allah Allah ma take zainab din ta bar kasar nan ta kyale mata ibaad sai abun baiwani darata ba. #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [03/12, 17:20] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️3️⃣5️⃣ Graduation day: Wayewar gari ce mai sanyi iska tana kadawa ahankali kamar ana masa umarni ya nutsu yaurana kokadan bata fito ba tukuna amma dakin Zainab Arifah ya riga yayi wani irin haske da grandier decorations tareda tsadadn fitilu da kyawawan akwatunan kyautuka da aka jera mata a dakin tun jiya da daddare ayayinda take bacci batama sani ba.White nd gold boxes, ga manyan bouquets ga su sabbin bags, heels, sets na jewelries,har ma da wani babban frame da aka rubuta OUR PRIDE, OUR STAR. Congratulations on your Graduation zainab Arifah al-mansur.”Duk dakin ya dauka da sheƙi kamar gift room na royal palace. yau Waking Moment dinta ma daban ne hajiya hamida ne tazo da dakanga da wani irin expenisve botle of champaing da sassafe cikin tsananin farinciki tay poping fasss a sama tace baby girl… wake up. its ur day!!! Da tsananin farin ciki Zainab tabude idonta a hankali ta tsaya cakkk ta yi blinking sau dyawa saboda dakin nata ya canza tamkar magic land with all the light, dolls, and gift boxes sorrounding her, atake Tsigar jikinta ya tashi ta mike zaune cikin wani irin sautin murna tace "yeeeyy...finally, i am a graduate! awn nd dis is All for me?hajy hamida tay dariya softly tadan shafa kanta tace yess Everything for you, my daughter. You earned it. Today is your special day.” tun bata amsa ba sai gan nan prof zayyanu ya shigo cikin dakin sanye da farar jallabiya yana murmushin farin cikin wanda bai iya boyewa,with this strong i am proud of u energy yace heyy "look..my princess is up! top of her class,best in the whole set Zainab Arifah Ina alfahari dake sosai, Wannan ba ƙaramin abu ne, zamu iya yi komi don nuna miki yadda mukeji princesss u can name anything in this world today nd i prmise u it will be yours.. da tsananin murna ta dora kanta akan kirjinsa ta dada rungumesa sosai tana jin wani irin sinadarin sonshi yana lulluɓe ta. da wani irin shauqi a muryanta tace i love u dad ...you are best man in this whole world. zan iyayin komi dan nasaka farinciki..dad..all this success is dedicated to u ... idonsa kamar zai zubar da hawaye yace "Thats my girl.. i love u too my princess..ure my world. ta kara kankamesa ssai hajiya hamida ta dinga kallonsu feeling sober tanata murmushi sosai jim kadan manya manyan kawayenta su Nala da Rukky suka iso gidan suka kawaye ta yadda ake ji da zainab din kowa ma zama yay sunai mata kallo kamar wata real princess. professional yan kwalliya su biyu ne suka mata special makeover aka saka mata Wani shimmering italian pinkish gown da gold shoes, kayan ya kwanta a jikinta tamkar anzana ne ajikinta her Hair was styled neatly, aka mata subtle make up mai kyau irin nasu na masu shi, kawarta Rukky tana tsaye a gefe tana tahowa kasa da excitement. tun daga can tace “Nalaaaaa, yaufa akwai bura uba anyah kuwa arifah bazata makantar da yaran makaranta yau ba? Nala ta ce, we run d town remeber? Wallahi the whole school will bow for her today, Dukansu suka yi dariya. at arnd 9.30 am aka gama duk wani shiri suka fito tare da ita iyayenta da kawayenta dukansu suka sakota a tsakiya suna masu yagalgalata, a cikin wata exotic convoy na mercedez bunker Jeeps guda hudu suka nufi wajen hidima cikinsu babu wanda bai tsokalo wankan kyau na fitan hankli ba. Wajajen karfe tara da rabi suka isa babban conference hall inda venue graduation in yake security ne kaca kaca a school din har da surveillance drone tun daga waje manyan motoci keta hayaniyar parking sabida ingancin karatun da ake samu awajen yasaka wasu masu kudin marasa girman kai suka kawo yaransu schl din duk dama basufi daidaiku ba. Drivers suna gama parking ahalin prof sauka suka karasa ciki her family arrival was chaotic dan kafin ma su iso cikin aka fara zunde ana nunasu saiji kake ana ambatar the almansurs, ihun rans dinta kakeji "O.M.G its zainab Arifah almansur"top student! she broke the school record! kusn kowa idonsa nakanta suna takowa hannunta makale dana babanta tana wani irin yngatcn murmushi ana musu confetti har inda zasu zauna lokcin zuciyarta acike yake da farin ciki danji take kmr wa ita kadai akay shirya wann taron bama sauran dalibai ba. decoration din wajen yayi balain kyau yaran masu kudin nan are all dressed like met Gala red carpet event, basu saka wani graduation gown ba kawai sai aka rabawa kowa expensiv silk graduation banner kowa yamakala wuya like a parade prince nd princeses. Bangaren su hajiya mairo kuwa dake yau asabar ne tun jiyan ta dinga jadadda ma kowa fitowa da wuri dan zuwa wajen hidimar nan dan bawai zainab Arifah zataje ta gani kadai ba harda ma zumudin son taga zayyanu duk dama ya raba kansa da ita amma still akasar ranta tanaso koda fuskansa ta gani. haka tasaka aka tashi sassafe, tun 6 am aka hau shiri, dama kuma anyi odern abinci da kayan snacks anyi packaging insu in d best way possble duk na kaiwa graduation ground domin taya zainab arifah murnan gama makaranta. kulthum da sultana suka saka designer gowns dake ynxu sunyi tsayi duk angirma sai bakaramin kwalliya me aji suka sha ba classy french gown ne ajikinsu amma na sultana mint green, na kulthum kuma calm champainge gold da duk wani matching accesories bakaramin kyau suka yi ba... ayanaah ce kawai taki sakin jiki ta shiga ribibin hidima dan tafi dmuwa da abunda zai je ya faru acan,haka kawai takejin kwata kwata bata son tana ganin yayanta da anty zainab arifah, kuma wann intense feeling din sosai yake ginuwa acikin zuciyarta bana wasa ba. kowa na zumudin zuwa amma banda ita dan normal make up inta tay ta shafa kajol, tay lining lips dinta ta bishi da shiny lipgloss sai kuma yakara sakawa tay masifar kyau din harma fiye da wanda suka tsaya cancade make up tashirya tsaf cikin atampa exclusive green da pattern din yellow da baki, dinkin yayi mata kyau sosai, skirt ne with peplum blouse mai three quarter hannu, ba a sa komai a jikin rigar ba sai patterns din atamfar aka yi mata aiki dashi, dan kunne kawai ta saka bata sa sark'a ba, agogon gucci ta dauka ta mak'ala a hannunta tay dauri me push back kadan snn ta yafa veil me sharara tagama shirinta ta fito. ayaanah tayi wani irin kyau, gashi tay tsayi zaka rantse su sultanan ma age mate nata ne, karfe tara da rabi kulthum suka fito daga dakin sukayi dakin anty safeerah, tana ganinsu tace "Masha Allah sisters dina kunyi kyau" kulthum na murmushi tace "not as much as you, sultana tace aikece beauty queen a dan shashance ayaana tay dariya kasa suka sauko suna jiran mujaheed mai kaisu yazo dan Already hajiya mairo da su ammi sun fara yin gaba, daga su yaran sai anty safeera ne ynxu agidan dake maheer akace ya tukasu su hajiy kowa yasan aransa ibaad ma yana tare dasu..jerowa sukayi awaje harabar gidan sunata daukar hotona da selfies da wayoyinsu. agaggauce anty safeerah ta kulle dakinta wayar ta a kunne tana cewa haba mujaheed yanxu da kabisu maheer din uban waye kake so ya kawo yaran nan bayan ni anbarmin aikin tahowa da abinci ..maganan datake y kenan har ta sauko tana fitowa babban falo tana jan tsaki daga can kasa ta hango ibaad daga stairs har ya canja kayan dake jikinsa ya saka casual ralph lauren shirt da sweat pant ajikinsa kafanshi sanye da slippers din Fenty, babu ma alamar zaijeshi wani waje, hanyan waje taga yabi zai fita ba tare da ya kalli palon ba rike da makullin motar da wani irin sauri tace "ibaad, don Allah ga su kulthum nan ko zaka ajiyesu a awajen su hajiya tunda kai ma fita zaka yi pls dan Allah kawaye na ne har sun iso babu wani space a motar kuma bana so suyi driving da kansu, bai juyo ba saida yaji ta gama cikin ransa yace hmm wato dai yau shi yazama driver wa yaran nan,cewa kawai yayi "toh" snn ya sa kai ya fita. anty safeerah ta sauke ajiyan zuciya dan batay tsammanin ma zai amince da wuri haka ba. hasken rana daya fara fita ya haska fuskar ayaanah dago kanshi yayi zai duba ko sun fito idanunshi suka sauka kanta tsayawa yayi yana kallonta da gashinta da yasha gyara da yadda take murmushi ahankli. wani abu me karfi kamr sihiri yaji yana fizgarsa, cikin sauri ya dauke kai basu ma lura dashi ba saida ya shiga motar ya danna horn da karfi. sultana ce ta farga ta fara zuwa kafin kulthum tabi bayanta ta shiga suka zauna a gidan baya da ido suka dinga ma alama ma aayana signal akan ta zauna agaba dan karma yace sun maidashi drivernsu ganin babu yadda ayaanah ta iyane yasa ta shiga gaban har zai tada mota jin dadin turarenta ya bugoshi ya dakata ya dubesu su biyun abaya ya daka masu tsawa yace "ina kuke tunanin zan kaiku haka da gashi a bude kmr wasu dolaye ku fice min a mota kuje ku rufe kanku da kyau kuma kar wacce ta ɓata min lokaci...da wani irin speed suka sauko suka wuce cikin gidan da sauri fargaba yasa ayaanah jin kmr itama ta sauka ta bisu tana kama handle din motar ya kwace ya rufe kirjin ta taji ya buga idonsu sakale dana juna yace "where did u think ure going to? muryanta a rarrabe tace "kace...muje...cikn katseta yace "not you..suda bantaba gaya musu bane nace suje ke ai nasha gayamiki kidena tula kwalliya a fuskarki bakiji ba..u wanted me to see it ryt? toh nagani! cikin matsanancin jin nauyinsa ta sunkuyar dakai kasa muryanta na fita ahnkali tace "nifa ba kwalliya nayi ba, amma bari zanje na canza toh. ...dan dauke kansa yay cikin basarwa yace"i dont have that time.. just use ur veil nd cover it up banason irin wann dresing in da zai nuna wani part na jikin ki awaje.. jan veil din ajikinta tay ahankli ta kara rufe jikinta dashi, yana kallonta da wutsiyar ido yace "not like this, sake hade ido sukayi dashi ya mika mata hannu idonsa nakan veil din ajikin sanyin kunya ta zare veil din ajikinta ta mika masa ya rike duk qamshin ta ya buleshi cikin lumshe ido da budewa ya kare ma jikinta takaitaccen kallo snn ya tattaro makansa nitsuwa carefully yay placing veil din above her head, ya dan rufe mata sama sama daga inda sumanta yake nunawa ta gaba she look abit matured now tamkr wata matar aure kanta na kallon kasa har ya gama kafin ta dago ta kalleshi da sanyin murya tace "nagode"..ido ya zuba mata baice komi ba, taga ya daga wayarsa yana latsawa ko minti daya bai gamayi da wayar ba sai ga su sultana sun dawo babu dandanin gashinsu da ke nunawa a fili. suna gama shiga ya kunna motar, ya saka karatun qur'ani at medium yadda babu daman suyi magana da juna. har cikin makarntr su zainab arifahn ya kaisu spot din da familynsan suke yana ajesu suka sauka yana kkrin juyawa kenan hjiy mairo ta hangosa ta karaso wajen tafara masa masifa akan dalilin dayasa shima bai shirya yaxo nan din ba aikuwa ko kulata baiyi ba yaja motarsa yay cikin gari. haka nan ta dinga surutu dakyar da wahala tasaka ammi karama ta kirasa awaya harsaida ya amsa cewa zaizo tukun hanklin hjy mairo ya kwanta.. daga gefe kuwa kulthum da sultana banda tsokanar ayaana babu abunda sukeyi kowa nace mata tay kama da matar aure duk dama wasa ne she keep wondering why xai saka mata veil dinta ahakan.. can anty safeera taxo tare da kawayenta su biyu sai ruthy da hajy mairo tace axo da ita zata na rabawa jama'a abubuwan souverniers da sukazo dashi.. kusan kowa ya hallara face bappa zaidu dan shi baidama lkcin wann shirmen banxan, uncle moh ma daga baya ana daf xaa shiga yaxo aka basu speacial seat a VIP zainab arifah dake can sama wajen graduant kamr xata hadiye ranta ko ta tada aljanu data gan kowa yana wajen face ibaad. gashi har camera me tsada na msmn tazo dashi wanda zata dauke zallan memories din graduation inta dashi, wanda intaje U.S ta dinga kallo tana tunawa da wnn ranar a matsayi ranar farincikin da bazata taba iya mantawa dashi ba Shiru hall in yayi ana sauraron speech in da Principal keyi da ta gama ne sauran members in High table suma suka karba mic suna yiwa graduating students in Nasiha game da sabuwar rayuwansu wanda zasu fara a university sai da aka gama speech ne aka fara presenting dinsu short litreture drama professional band perfomance da wasu abubuwan na nishadi da al'adu. Ana gamawa aka fara kiran best graduating students domin su karbi certificates dinsu Mc na cewa Zainab arifah hall in ya cika da ihu fa tafi bayan ta mike masoyan ta ne ke ihun kai hatta malamai sai da sukay mata tafi cos she was such an excellent student duk da tarin chaos din datake jawowa na nuna classims acikin dalibai. ihun da aka sane ya sa ayaanahn jan tsaki mai tsayi a hankali batare da tasan ma tay ba zainab arifah ta sauƙa daga kan kujeran da take ta karasa stage ta karbi certificate inta daga hannun principal a hankali tace mata " Thank you maam" bayan yan hotuna da aka dukesu da ita ta koma inda sauran mates dinta ke tsaye lkcin kawai ibaad ne a mind inta tafarajin wani irin baqin ciki atake kar ruwan idonta yafara canzawa.. haka aka ci gaba da kiran sunayensu har sai da aka kira duka students din sannan aka yi musu standing ovation tareda tafa musu dukansu a kan stage in kowannensu ya tapping bannersa suka sa ihu ana musu hutu, bayan nan kowa kujeranshi ya koma bayan nan, lokacin ne aka fara presenting beautiful prizes for the best overall graduating students lkcin kirjin kowa na bugawa da fargaba. Itadai rashin zuwan ibaad kawai takeji aranta dan taso ace yana nan xa'a kirata sama a karramata haryanxu batasan wani irin baqinciki zataji acikin zucyarta ba in ibaad baizo ba. Principal ce dakanta ta taso ta tsaya tana kallon Zainab Arifahn kamar shining diamond cike da alfahari ta amshi mike tace “Ladies and gentlemen…presenting our exceptional star… the one nd only pride of this honourable Academy… Zainab Arifah Almansur.” memakon taji farinciki duk ta tuna ibaad baya nan sai ta fashe da kuka saida babanta ya tashi yaxo ya rike mata hannu,.tahowa yayi da ita zuwa stage Gown dinta yana sharar kasa gashin kantan nan dayaji gyara yana baza kyalle wajen duk ya kaure da tafi kuma kowa ya mike tsaye aka bata Standing ovation. Ayayinda zuciyarta ya cike da duhu wann rana na farinciki yadawo mata na kuka babu wanda yasan akan ibaad take kuka an dauka ko kukan murna ne da nuna godiya Daga nan aka karanta achievements nata Best Overall Student, Winner of School Math Olympiad, Honorary Award for Leadership, Outstanding Academic xcellence...Principal ta dauko award plaques masu kyau har guda biyar duka ya mika wa prof zayyanu sai kuma muryar announcer kawai.“By the request of her parents, family, and the school board, Zainab Arifah almansur is presented with the Elite Scholar Crown, the award given once in ten years...raf raf aka fara tafi..tsabar kuka taki sam ta karbi awards din.. wa baban nata aka mikawa crown dn yasa mata akanta lokacin tafi da kuma camera flash ne ke haskawa ta kota ina duk da kukan da zainab takeyi still prof yanaji ne kamar duk duniya shine kawai ya haifi ƴa me ilimi, hajy hamida kuwa har tana zubda hawaye, har sai bayan angama snn Zainab ta mike a hankali ta kama mic for her speech kusan kowa yasan ta tsaurin ido amma yau sabida absence din ibaad muryanta na rawa rawa hartana jan majina tace “Today… is more than graduation to me. It is proof that no background, no doubt, no challenge can stop a girl who sees herself as capable to win..“Thank you soo much dad. Thank you to every single person who believed in me nd who care to come..dede nan ta kara fashewa da kuka me zafi dakyar tay controlling kanta tace"I promise… this is only the beginning.. Wani irin tafi aka mata kafin nan Music ya fara cike wajen kawayenta su Nala ta daga ta sama tana ihu, zainab “ZAINAAB!!! Zainab Arifah became the name the whole school will never forget amma awajenta is almost the worst day ever tunda ibaad baixo mata ba. haka aka ci gaba da bawa sauran dalibai prizes, but asif today is her day alone har gifts na most most obedient, uwa uba itace neatest, punctual..snn akaba dukka prefect kyauta Dj ne ya kunna ma zainab din wakan champion mates dinta sunata mata murna suna zagayeta dan kuwa tafi kowa karban prizes a wajen Kowa na admiring dinta koma wacece ita Masha Allah tayi kokari sosai. haka aka ci gaba da bidirin daga karshe aka rufe da addu'a,tun suna ciki suka fara daukar hotuna da yan ajinsu har suka fito waje,all eyes was on her kowa ma hirarta yakeyi sabida karramawar data sassamu da kuma irin kukan dataci. Daga nan Kowa wajen family members dnshi ya wuce hajiya mairon ta fara rungumewa ta kara fashewa da kuka tun kafin tafara complain hajiya tace mata zainabu Allah yasanya Albarka,Allah ya taimakeki yasa kifi haka",tace Amen hjy amma meyasa bakice ma ibaad yazo ba gaskya hajy bakimin adalci ba. baki bude hajiya tace ikon Allah dama ba kukan farinciki kike yi makanki ba akansa kike wann uban kuka toh wallah ki koyi gode ma Allah zainabu kaji min yar goguwa wato namiji ne ma aranki ko? Daidai lkcin prof yake karasowa tawajen tare da su hajy hamida da wasu friends dinta.. suna xuwa hajy mairo ta dauke wuta tay tsinin baki, murya kasa kasa hjya hamida da frnds intan suka tsunguna ta gaida hajiya mairo, itama ta amsa ta a dakile. sabida idon mutane yasa prof ya karaso gabanta yafara gaisheta, jin yanace mata mama mamaki abun yake bata..kallon idonsa tadingay da fushi bata amsashi ba har ya tashi ya bata waje....zainab Arifah ta dawo kamar wacce aka mata mutuwa koina taje ta tsaya saita tambaya mesa ibaad baizo ba duk saida tasa iyayenta suka damu, prof ya dinga kiransa layinsa a kashe. maheer yana tare da kulthum, ita kuma tabi ta nanike ma mujaheed da question har ya rasa abunda zai ce mata. can can bayan har angama gaishe gaishe anata rarraba abinci snn ibaad ya karaso ahakan ma disturbing text message din daya gani a dayan layinsa da amminshi ne kawai tasani yasaka yabar abunda yake yay wanka yasaka black kaftan da hula ya taho. yana sauka a mota out of emotions zainab arifah ta wani je da gudu ta rungumesa saida tasa yaji kunya idon mutane sosai, it was hard for him to maintain his face yayo saurin raba jikinta dashi fuskrsa a dore yace "ke lfyarki kuwa ya zaki wani cakumo ni cikin mutane kamr wata babban mahaukaciya are u insane?? cikin kufula ta kallesa zatai magana cikin katseta yace" ke da Allah matsamin karko sake min haka..am not ur mate" dan turata gefe kadan yay ya wuce wajen su amminshi tay saurin biyosa abaya da fargabn kar ace mutane sunga abunda ya faru she kept following him duk inda ya tsaya within few minute ta dawo dede tadena kuka sai kuma ta bude chapter kinibibi...bata ma bari babanta ko su hajiya sun tuhumesa ba sai tana karsehi tunda dai yazo shikenan...dacan ayaana tana zaune da su anty safeerah da su sultana ne saidai tunda aka kafa chapter zainab arifah taga kowa yana cewa ai kukan datakey sabida ibaad baixo bane bla bla bla tunda yanxu ta gama schl kawai ayi kkri amusu aure karta shiga wani hali kowa yana kawo dfrent opinion hanklin yaana sai ya fara tashi sosai.. she was watching duk yadda zainab rifah ta makalkaleshi batajin kunyar idon kowa kamr wutsiya take binshi tama mance batun iyayenta agefe ga hajiya sai hirarsu take ma uncle moh itama maganan kenan ayi ayi musu aure.. ruthy ne kawai tagano cewa ayaana ba kalau ba, Agindin wani bishiya ruthyn taja hannun ayaanah suka zauna ta inda ba'a kallonsu, tun kan tace mata komi taga ayaanah tana hawaye tafara rarrashin ta tana bata hakri har sanda taji nauyin dake kan zuciyarta yay sauki snn Ta tambayeta meye ne damuwarta? Dacan tay shiru kmr batasan mema zata fara furtawa sai can kuma Ahankali ta sauke ajiyar zuciya saboda fargaba da tashin hankalin da zuciyarta ke ciki wani tsiririn numfashi taja hade dayin kasa kasa da kanta dan sam bazata iya kallon kwayar idanun ruthy a wannan lokacin snn tay mata karya ba. Ahankali tasoma magana muryanta kasa kasa cikin sanyin jiki tace"yaya na ne" daga nan shiru ta danyi tana fidgeting fingers dinta kanta asunkuye take idanunta suka kara tara wasu sabbin ruwan hawaye tanajin wani sabuwar feeling din tsananin tsoro dake dabaibayeta,a cikin shagwabbiyar yanayi tanamai takune fusknta da sakalci tace,'..toh Bashi ba ne saiyana ta fadomin acikin raina kuma ynx kowa yana cewa zai auri anty zainab.. ...shiru ta kumayi tana dago kanta sai zirrrrr hawaye masu rauni suka sauko mata bisa kuncinta, kara fashewa da kuka tay mai tsanani cikin kukan take cewa "ni wallhy bana son ya aureta..kawai bata dace dashi ba..kuma baice zaiy aure ba. Jawota jikinta ruthy tay ta rungumeta ganin kukan nata yafarayin yawa tace kai ayaanah kiyi hakri dan Allah...kinga za'ay ta kallon ki kina kuka anan wajen...kiyi shiru kinji? Da kyar ta dena kukan ta dago kai tanajan shesheka ruthy tana dan shashare mata fusktanta cikin sigar lallami har sanda ta danne kukan tas snn ta riko hannayen ta suna fuskntar juna da sanyin murya tace "i knw how u feel..hajiya tace min he is ur quardian, wai shiya kawoki nan garin ko? its natural for u to feel attached to him nasan duk inda yake ai shima hanklin sa nakanki ..koda bansani ba ai alama ya nuna yarinyar nan ce take sonshi..kimasa uzuri kinsan idan mace tanason namiji irin wann bazaki iya gane komi ba. Ta dafa gefen fuskarta acikin nitsuwa tace ki kwantar da hanklinki ki karkisa damuwarta aranki if she is not good for him zakiga bazai aureta ba kinsan mata masu throwing kansu ma namiji maza basu daukarsu da daraja i assure u he is not going to fall into her traps jiki a sanyaye ayaanah tace haka ne, sai kuma tay karamin murmushi tace "i dont even knw why it bothers me. sai inaji kamr i am intimadetad by her. i mean, ruthy look at her she is a rich princess, classy nd intelligent..kuma tana sonshi sosai..sai naga kamr dai with time zakiga zata aure shi din dan banga wani abu data rasa ba. cikin dafata ruthy tace 'ayaanah amma kinga kanki kuwa har kike hada kanki da wancan kucakar...ayaana tace what?ruthy tace yes kinjini gayyar kudi ne da kyale kyale amma wallah ko kusa dake bata kai ba. if da ace kece a matsaynta ma da ba haka ba. besides, kema me kika rasa? iyaka ta nuna miki bude ido kema da kinaso da tuni na nuna miki hanyar zamowa big girl dede da yayanki.. da mamaki ayaana tace bude ido as how?? cikin rage murya ruth tace "like getting to knw alot of big girls stuff mana. kmr yadda wancan din takeyi. she have her gang, fashion taste, nd can drive cars. halama tazaga duniya tay socializing ke fa zama kawai kike a waje guda kuma yadda kike kyakyawan nan koshi yayankin yaga kina leveling up bazai kalle wata zainab arifah ba. shiruuu ayaana tay for a while kafin can tace " i dont knw what to say..amma zan miki magana innayi tunani akai.. karamin dariya ruthy tay tace " its just leveling up babe. wai bakiga yadda na dawo bane? just to knw how things work.. what attract men..no matter what dai dik macen da bata san kanta ba bazata iya mulki a duniyar namiji ba. itama wann din da tana da aji da tuni yafara sonta...cikin katseta ayaana tace its okay...zan kiraki amma bari nagama ss1 dinnan dai cos i dont want to be lagging behind.. ruthy tace anythime kika shirya kawai kizo wokers estate ko mu hadu a shago i wll teach u some things.. da fargaba aran ayaanah tace okay...daga haka suka bar hiran, bayan ayaana ta gyara fuskarta sukazo wajen daukar hoto. Tunda akay na family tay dasu sultana da kulthum sai bata kara shiga wani ba dan yadda zainab arifah take makalkale a inuwar ibaad yana balain bata haushi #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [03/12, 18:12] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️3️⃣6️⃣ Neman waje tay ta zauna akan wani chair bata jima da zaman ba cikinta yafara murdawa which explains the sudden mood swing da anxiety datake fama dashi saiyanxu ta gane ashema period ne yake shiriin xuwa mata shiyasa ita kanta ta gane kanta.. tunkan ciwon ciki yay nisa ta mike cikn sauri zataje wajen mujaheed ta rokesa suje gida tunda anma gama komi tana dosowa sai kuma tagansa tare da xainab arifah suna magana portrait juyawa tay da ssuri bata karasa wajen ba, agefe kuma kwata kwata bataga su kulthum da sultana da yaa maheer ba da alaman sunje can ta wajen prof xayyanu tare da anty safeerah da uncle moh ana gaggaisawa batamasan meyake gaya musu acan ba tana juyi ta hango hajiy mairo tana zaune da ruthy tana sharo kwana zata zo wajensu taji inuwar mutum ata bayanta kirjinta taji yana bugawa da balain karfi tana juyawa kuwa suka hade idanunsa waje guda ...ganin yadda idonta yay wani irin jaaa ahnkli yace ina zaki je? muryanta na fita da sanyi kafin ta amsa shi taga ya kamo hannunta "come lets sit over der nima nagaji..kafin tace wani abu taga ya jawo hannunta ahankli take binsa abaya har suka isa gaban wani chair a garden suka zauna inda babu hayaniyar mutane sosai suna zama ta sauke ajiyan xuciya ya xuba mata ido fuska ba yabo ba fallasa yace "are u okay? hawayen da batasan da su ba ya ciko idanunta da sauri ta girgiza kai ya hade rai "toh mesa kikaje can kika xauna da wata kina mata kuka? da mamakin jin hakan daya furta ta kallesa cikin sanyi tace cikina ne dama yake min ciwo. .".dan shiru yay kdan yana kallonta cikin kyabe baki yace "nd u dint tell me? toh toh ince ta baki drugs awajen kinsha ...hawayenta datake dannewa ya fara zuba ta girgixa kai ahnkli tace lokcin ai kana tare da mutane ne ni bazan iya zuwa nagaya maka ba yace ni bana tare da kowa its just zainab ko bakisan ta bane...cikin turo baki da shagwaba tace but she is talking to u all the time shiyasa. ..yace shiyasa me? u have no businss with her talking to me da zakiy fushi..cikin makale wuya tace "ni ba fushi nayi ba..da wutsiyar idonsa yadan harareta yace i dont believe you sau nawa kina ciwon ciki bakaiy kuka ba saida kika ganni da mace..kara tuluwa hawayenta yay tace nifa ba haka bane i dont want to cut u ppl off kuna magana kartaji haushi ai naji ana cewa ita zaka aura kuma.. karamin dariyar bazata yay yace.."aure? ninace miki haka..zatay magana yace look..in abunda ke damunki kenan why wont u do sumting abt it..go nd tell xainab dat ure once my wife shikenan zata kyale miki ni hala. hawayen tafara sharewa ahnkli kafin ta san amsar da zata bashi sai ga zainab din tana tahowa ta wajensu da sauri ganin yadda suke zaune kurkusa da juna kuma akebence da wani irin hararar kasan ido ta kalle ayanaah tace 'ashe kinzo? ai ban ganki ba..dakyar ayaana ta amsa tace ehh..shide mamaki take bashi. zainab ta dawo da idonta kansa tace hey, ynxu photographer da zai mana portrait zaizo just give me 5min dan Allah zan je na dan kimtsa fuska na zo nace mai ya same mu anan...tana fadin hakan batajira jinshi ba ta juya da sauri ta bi kawayenta dan agyara mata fuska cos she want a very big portrait of them wanda zatay masa enlargement ta aje a dakinta tana barin wajen bada jimawa ba kuwa photograper yazo irin professional din nan to kowa yana jiransa shikuma baisan waye zainab arifah ba he tot ko ayaanah ce..yana zuwa yafara cewa small madam kidan kara matsawa kusa dashi..sir can u place ur hands around her, yawaa..bai bata lokci ba ya daudauka musu hotona masi shegen kyau..yana barin wajen ibaad yace tashi muje gida tunda cikin ki namiki ciwo kar yay tsanani..batace komi ba ta miƙe tsaye ta fara binsa batare da kowa ya lura da su ba ya bude mata gaban motar dayaxo dashi ta shiga ta zauna snn ya zagayo yana shiga ya tukasu suka bar schll din suka nufi gida. yana sauketa ya juya ya koma gaban wata eatery ya shiga, nan ita kuma ta wuce daki dan tay wanka ta saka pad, ta gama har ta fito kenan tazo taga ya aje mata ledoji guda biyu, daya na drugs daya kuma kayan cime cime ne aciki..tun bata bude ba taji qamshi na bugata bari tay ta kimtsa kanta ta saka simple riga da wando marar nauyi ta zauna ta jawo ledan ta ciro fruit salad na ciki ta sha saida taji daidai snn ta fara cin su plaitain eggs da su pper chicken dake ciki...katon ice cream dake ciki tasha kadan ta aje sauran a fridge at around 2pm ta tura masa text snn ta kwanta nan wani bacci me nauyi yay awon gaba da ita.. bata kara jin meya faru ba sai can wajajen 4 data farka takeji labari abakin kulthum yadda zainab arifah ta dinga ma photographer hauka a fili...in short the whole graduation dat was suppose to be joyous was just a grand mess kowa saida ya wuce gida da gulmanta a makaranta. bayan komi ya lafa 2 days bayan graduation din aka kawo ma zainab arifah pictures insu har gida ta gaggani bayan ta yayyaga nasu ibaad din tasa wuta ta ƙonasu kurmus, gashi tun jiya tay tay ta rokonsa ta text message akan su sakeyin hoto baiko kulata ba harynxu.. dakyar ta cire batun hoton aranta ta dukufa shirin zuwa karatu duk wani abu na yar gata an mata har saida ya rage kwana biyu kafin ta wuce snn tazo gidan ta musu sallama, kowa a shashensa. anan ta nace musu wai saidai ayaanah ta karbi wayarta ta mata hoto ita da ibaad, ayaana kuwa ta karba ta musu pictures guda biyu, zama tay awajen tana editing din hoto dan ya kara kyau bayan ta gama ganin ita daya ne anan ta miƙe kai tsaye ta shiga room dinsa bataga kowa aciki ba har da zata juya kuwa sai caraf taga hotona guda uku half opened acikin envelope akan table dinsa da sauri ta bude taga the same pictures ne nashi da ayaanah data yayyaga sune anan batama san ya akayi ya samu copies dinsu ba.. kirjinta atake ya fara mata zafi tay sauri ta fara cusa su a envelope din da alama zata dauke taje ta konasu agida har tagama tattarawa zata saka a jaka kenan taji mutum akanta tana dagowa taga ayaana ta kura mata ido fuskarta ba asake ba tace "anty zainab in kin gama gani kibani yayana ne yace inkawo masa pictures din zai tafi dashi gida kuma sauri yakeyi... ranta bai so ba ta miƙa mata.. ayaana ta bude hotonan tana kalla agaban zainab arifah tana murmushi basuce ma juna uffan ba, har ayana ta gama ta juya wani dan uban tsaki zainab arifah din taja ta fito batace ma kowa komi ba ta wuce wajensa sai taje ta same ayaanah still tana tsaye ajikin motarsa suna magana bata san me suke fada ba haushi yasa kawai ta shiga nata motar ta daka ma driverta tsawa basu ma lura da ta bar gidan ba. koda da taje gida sosai haushin ayana ya kara tuluwa aranta tana jin kamar duk duniya babu wanda ta tsana kamr yarinyar nan ynx bata daddara ba ranar da zata tafi haka tasa babanta ya kirashi wai shi zai kaita airpot duk da hakan ya faru har ta wuce U.S hanklinta a tashe yake akan alaqar sa da ayaanah. gashi sunyi da babanta cewa bazatana dawowa gida ba sai once in a while bayan ta samu dogon hutu, tun a jirgi kuma tafarajin inaaa hakan bazai taba yuwa ba, tun bayan graduation innan she bacome so insecured abt ayaanah sai ta fara jin dole ne ma tana dawowa gida akai akai sabida bazata sake yarinyar tagama kwace mata ibaad ita tana can tana karatu ba tana isa gidanta a manhattan sukay waya da kawayenta iyaka maganan datake musu kenan sai kuma taji duk sun bi bayanta akan tana dawowar kawai in tana zargin ayaanah acewar rukky ai ayaanah tafita komi da komi is only fair if she marked her territory. bayan kamar wata biyu da wucewar zainab arifah kasar waje daga nan nija kuwa ayaana tafara sauya kalar rayuwarta gabaki daya schdules na karatun ta da skin care da skills inta na girki duk ta kara kaimi akansu bana wasa ba. dacan bata fiye kashe kashen kudin da uncle moh yake bata ba but the more ruthy tana gaya mata yadda rayuwa take a america the more tana gogewa anan itama. ruthy tana harka da wasu gang ne ita kanta batasan a ina ruthy ta samesu ba they know almost everything abt life kullum tazo shago anan suke haduwa, haka zasuje wajen hair dressing, latest designer da ake dinkin zamani da sauran abubuwa na gyaran jiki na mata tana daf xata y final exams na ss1 aka fara shirin graduation din su kulthum da sultana ranar da suka gama su final exams dinsu aka musu hadadden walima a ranar ne kuma kulthum ta gaya musu cewa yaa maheer yace mata zai aureta but she dont knw what to tell him yace dai taje tay tunani..they kept it as secret basu gaya ma kowa ba saidai su bata shawara, har maheer yay passing bar dinsa yay register nysc. acikin yan kwanakin nan ibaad yafara batun exams insa na 500lvl yafara clinicals daga lkcin ne kuma ya lura da sudden canzawar da ayaanah tay sosai wanda harshima yasha mamaki irin seriouness da karatu da kuma yadda take bala'in yin wayo tana wayewa harma kamr zata fi su sultana sanin rayuwr kwalisa da kwalliya yanxu. while uncle moh is busy faving ways yana spoiling dinta with gifts dan wata rana har schll dinsu yake zuwa mata da suprise, tuni ruthy ta fara gaya mata cewa ai uncle moh sonta yake yi,ita kuma duk bata dauki abun seriius ba damuwarta yadda zata dawo macen kanta ne ta dan kwace ibaaad a hannun zainab arifah. first time da zainab ta fara zuwa hutu iyayenta basu so ba amma ta nuna masa bazata iya zama acan haka ba babu yadda suka iya suka kyaleta, kullum tazo gidan she will only provock the situatuon na wann silent jealousy war dake tsakanin ta da ayaanah, zainab tana ji dakanta cewa tana da komi na duniya, ayaana kuwa tana amfani da wann daman tana dada shaping brain da sense of fashion inta. kafin ayaana takai ss2 maheer ya gama nysc da zai wuce karatunsa aka hada harda hidimar birthdaynsa akayi masa home walima me dadi ranar haka sultana da ayaanah suka zuga kulthum har saida ta amshi batun aurensa yabata kyautar axurfa ring me shegen tsada few weeks after that ita da sultana suka fara level one a bayero university shikuma ya wuce canada karatu... rayuwa ya zamana basa wani haduwa sosai da ayaana inba agida ko wkends ba wanda yasa ynxu ayaana tafi shakuwa da ruthy sosai sabida suna spending much time insu atare a shago da kuma cikin kawayen ruthyn da suke nuna ma ayaana wani duniyar yan matanci da batasan dashi ba. she is almost 16 amma sosai jikinta ya habaka silent rival competition dinsu da zainab arifah har sai ya baka dariya musmn da zainab taxo ta fara jin kamar kanta zai kunce idan ta dawo taga canji ajikin ayanah,kmr yadda akata ririta ilimnta haka taji ana ririta na ayaanah, nd nala is alwys trying to copy ayaanah's fashion sense. gashi dai normal laces da atampa take sawa amma yadda take zagewa tay styling dinsu da dinkin zamani yabi jikinta yasa suka fara kishi da ita sosai ya zamana ko zainab tana school a can america amma hanklinta sam baya kwanciya, she was so intimadated da ayaana, professional gym din datake zuwa acan U.S tana gyara shape na jikinta duk sai taji ya fara kasa mata, yadda take ganin jikin ayana yana transforming into hour glass shape dake itama suna fita gym din time to time haka da su ruthy. ita kuma tay tay nata ya canza amma inaaa.. she started to think abt cosmetic surgeries. inda zata biya millions of naira agyara mata shape inta ya dawo me kyau fiye da na ayaanah, still duk wnn bai isheta ba har gidan su tasaka mum dinta hajiya hamida akan lallai ta kirawo mum ramlat collection itama aka siya mata atampopi da leshuna irinna ayaanah. babu abunda basu siya ba aka bawa fashion profesionals suka mata dinkunan zamani yet still duk hanklinta bai kwanta ba. within dis time business din su ibaad yay flourishing sabida they are well connected and highy marketed by strong business routes he bot his first personal cars ayayinda yake kan kkrin shiga final year yana xuba kudi me yayiwa ma mum dinsa hidima snn ya kuma bude ma ayaanah clothing line online business tana saida imported gowns wanda ko ammi karama ma bata gayawa mata komi da komi akai ba dan harga Allah bataso uncle moh yaji labari bare yay wani abu akai, kanwarsa safiya kuma ya bata kudade itama tanayin nata beaded bag business din agida. hanklin uncle moh ya fara karkata sosai wajen batun fayyace ma ayaana sirrin dake zuciyarsa da zimman next year tana gama secndry school sai aurensu, haka kawai ya tsira nunawa anty safeerah wata kalar soyayya me ratsa zuciya kudinsa yake zuba mata har kamr baisonsu trying to trap her dan kar yazo ya kawo batun aure ta kawo masa matsala dan ji yake babu amount of borin da zata masa da zaicanja shi ya fasa auren ayanah musmn ma yanxu dayaga ta bude ido ta wayewa sosai the same week ayaana tafara lura da wasu dabiun ruthy da bata gane musu ba, dan dacan dai ta dauka kasancewarta ba musulma ba yasa take harka da maza but now is becming totally difenrt wasu irin mata da gayu take harka dasu kmr yan cult, nd it feels like she is sleeping with both of them. saidai abune da ta kasa samun wani evidence akansu dan ruthy bata sakewa ayaanah tazo dakinta ga tana aikata wasu abubuwa da ba daidai ba. ita ta koya ma ayaana abubuwa da da wuyane akoya mata su a gida kmr su amfanin saka jigida, full nd elaborated explanation of what female libido is, vaginal care,art of seduction da sexual feelings,har yadda ake aski na maza, she will alwys tell ayana ai intay aure wyann abubuwan zasu mata amfani musmn ma da ynxu da iyawa matan bariki suke kwace zuciyar mazajen wasu, ruthy ta jima tana so ayaanah ta fito fili ta bata labarin alaqarta da uncle moh in aurensa zatay dagaske saita nuna mata hanyar da zatay handling babban mutum dan tunda suke da ita ta lura kmr shine yake yawan bata kayan duniya da kudi amma kuma haryau sai taga ayaanan kmr hanklin ta ma bai kasan gabaki daya. ayaana bata wani jin maganan kowa inba na ibaad ba, ruthy ta kasa gane mata sam gani take kamar game dinta agefe amma kuma tafi damuwa da wani daban wanda yake da budurwansa da zai aura. Har ila yau, Rayuwa sosai ta sauyin bazata wa ayaanah. wanda ya santa a shekaru biyu da suka shude bazai taba yarda da cewa ita din bace yanzu cikin sauki dan kuwa wayewar da tay ynx ya bala'in amsar tsarin jikinta ya saka mata kamiya da nitsuwa da kwanciyar hankali, ko fatar jikinta ma dayaji isashhen kulawa, motsa jiki hutu,da ingantaccun Abinci tuni jikinta ya warware ya dau wani irin haske da kyalli kibane kawai batayi sosai ba amma babu wani abu ajikinta na girma da bayyana ba Wani irin tsabar kyaunta na tun usuli shiya soma hargowan fallasa kansa a fili kamar wanda dama a matse yake daya fito sarari,ba aufi tun tana ss2 din tan tasoma dawowa babban mace cikin cikakkiyar hanklinta Dadin karawa da yanzu ta cire tunanin komi da kowa aranta takuma dora dammaran kai rayuwarta gaba shikenan taji rayuwa yana mata sauki,bayan tallafawar tarbiyansu ammi karama karatun novels din da takeyi shima ya balai'n taka rawa sosai wajen cire ma zuciyarta tsoron tunkarar rayuwarta na nan gaba duk dama Labarin novels baicika zamtowa gaskiya ba amma yana taimka mata wajen social nd mental awarenesss da samun ilimi game da wasu rudaddiyar matsalar dake addabar rayuwar ya mace koma na wani daban na kusa dashi, Hatta kulthum saida ta komo baya tana shan mamakin irin tarin ilimin ayaanah yarinyar a mugun nitse take,kuma tana kkrin perceving knowledge dinta in a very sensible and matured manner sam sam batada ragon azanci, wanda za'a iya alakanta yiyuwar hakan,a sababin challenges din da tacikaro dasu masu nauyi da wuyar dauka a rayuwa. ko ita dakanta batayi tsammanin zata kai wayann shekarun batare da taga mamanta ko addanta ba. kwance tashi babu wuya karatu ya fara rike zainab arifah sosai yawan dawowarta nigeria duba ibaad sai ya ragu sosai, dan akwaita da son taga tafi kowa ilimi kuma can columbia university na manhattan kusan makarant ce da ake ji da ita a duniya mostly geniuses da gifted student ne kawai ke iya zuwa can dan haka kusan dolene yasata nitsu danta faranta ma babanta ransa kamr kullum ...all this time tun bayan graduation din xainab sau daya tall prof xayyanu yaje shago ya gaida hajiya mairo wanda rabi hayaniya kawai suka kare dashi, koda ta masa maganan yan uwansa da shiga dangi sai yace mata ita ta wareshi kuma yan uwansa dama arxkin sa suke so bashi ba, duk nasihar da zata masa ahaka maganan nasu yake karewa, shine me lefin amma yafita playing victim card da kyar da wahala ya turo hajiya hamida tazo ran juma'a da goma na arziki ta gaishe da hajy mairo agida wanda tun daga ranar basu kara dawowa gidan ko sun kirata awaya ba. rayuwa ya cigaba da haka ibaad yana kammala exam yafara batun housamnship ayaana tana kkrin zuwa ss3 saiya bude personal business dinsa a kasar waje him nd his friends are lowkey conjuring 400+ millions every month his life had completely changed u cant even recognise him ryt now, wasu harkan ma ta wajen connectiomn dinsa yake samar wa bappansa upper hand a international business. it was miracolous how life can completely change with the ryt ppl, ryt netwking, nd ryt connections batare da ansha wahala sosai ba. kudi yake dashi ynxu wanda shikansa bai nitsu yasan nawa ya tara ba da shi da abokansa sun dawo wasu kala na daban irin hot gentle guys dinnan da zakama ji tsoron hada hanya da su, farhan yay gemu all over his face yana kuma kitso shima yana managing wani branch na bank in babansa acan sydney yanxu, prince hassan kuma shima this year zaiy aure yana tech business personally ya bude kamfani fin tech, jamal is already running companies nd fathering a 1yr old baby boy da matar sa mufeeda ta haifa masa. ibaad had this upgraded john abrahams body structure not too big and not close to skinny kuma shi yana da tsayi, he is a bit muscular and very strong shi baiya tara gemu me yawa kamr na farhan saidai sajensa is alwys neatly caved, kansa a low cut yake bari. his skin is as smooth nd clean like a baby. duk ranar dayazo gidan haka kulthum da sultana zasuyi ta hot body crushing akansa while ayaanah had deeply fallen in love with him.. duk dama babu wanda yake kulawa da rayuwarta kamr shi, ita dai haryau bata cire tsoro da fargaban zata iya rasashi wa zainab arifah ba.. kwance tashi ayana da sultana da kulthum suka dawo hadaddun yan mata kuma haryau safiya bata sakewa ta hada hanyarta dasu, soyayya me sanyi da dadi kulthum sukey da maheer d distance make them addicted to each oda on phone, video calls, chat, kuma duk abunda takeso yana tura mata sultana tafara kula saurayinta ahmed waziri sama sama wanda a schl ne ma kadai suke haduwa. this year zasu shiga 200 level, ayaana kuma tana first term ss3 ranar asabar anzo wknds kwasam bappa zaidu ya shigo ma hajy da su uncle moh da maganan auren kulthum da maheer kai tsaye tunda bazai jima ba zai dawo dan yasamu ma wani aiki a malaysia already ..kamar da wasa aka fara maganan uncle moh bai damu ba da murna yace in har kulthum ta amince toh shima ya amince dan yafi aminta ma da maheer sosai... cikin kankanin lokaci su anty safeerah suka ji ta bakin kulthum har saida aka gamsu da komi snn aka fara batun aure, it was like the smoothest weding proposal agidan kowa is okay with it dan hannu biyu ammi babba ta amince sanin cewa anty safera da uncle moh suna dashi, kuma kulthum din yar gata ce she have noting to loose kwata kwata wata uku su bappa suka saka rana nan aka fara shirye shirye, kawayen amarya su ukunsu sukayi meeting aka bawa sultana babban kawa ayaana kuma itace incharge na girls bridal shower event da zasu hada as usual ruthy ta kira tana tayata siye siyen kayan bridal shower da kayan da zasu saka, while sultana suna shirye shiyen kayann amarya na dinner, kamu da su dinki da su anko da sazu saka a hidiman biki... Tunda aka fara ma amarya shiri ta koma yawancin zamanta tare da hajiya mairo a nan family house, in ana zaune kullum cewa take gidan zaidu yafara fin karfinta dan tunda aka saka ranar auren maheer ammi babba ta kunce ma bappa zaidu salo salo na shafin hauka, kullu yaumin sai tay zage zage ta kirasa munafuki, kai hatta maheer dinma zagin shi takeyi tana cewa ana munafurtan ta, badon komi sai gani datay kusan rabin shirin auren da ammi karama akeyin komi, ita kuma ko kadan batason fatima ta shiga mata hidimar auren danta, shikuma maheer yasan ammi babba sam bata iya muamala da jama'a ba baison ranar aurensa yaji kunya shiyasa ya nace dole dole sai ammi fatima ta shige masa gaba, koda tazo taji labarin cewa ma da shawara ammi karama maheer zaiy auren nan bakaramin zage zage tay ba.. iya bakin kkri hajy mairo tay wajen sasanta su amma ina haryau ammi babba a haukace take tana jin haushin kowa dan haka tace lallai lallai itace za'a barmata batun hada akwatunan aure haka ta tara gang din kawayenta su hajy ramatu haka maheer ya siya boxes dinsa snn yafara turo mata kudi tana sayan abubuwa wasu abubuwan oder yakeyi ya saidai taga an kawo. tsabar zugin kawaye wani irin kayan fitar hankli suka dinga sawa sabida kar ace fatima tafita ko ita bata dashi..haryau bata gama warkewa da dumbin baqin cikin datake shaka awajen bappa zaidu ba cos she knew shine yake sponsoring din rayuwar fatima da kudadensa ta rasa wani irin asiri fatima tay ma mijinta dan ko ita baiya kashe mata kudaden dayake kashewa fatima a boye. hajiy mairo dataga bazata iya solving wann case din ba yasa ta tattaro ta dawo family house domin shirya amarya Saidai shirin tasu ba irin tamu ta zamani bane,irin shirintasu ce ta al'ada ta yadda za'abi salo salo wajen kakkabo da ni'imar ya mace wanda basai an shashsha wani wahalar banza wajen shaye shayen maganin mata ba. Tun cikin wnn watar farkon acikin watannni ukun nan da ya kama hajy mairo ta sauya ma kulthum routine din cin abincinta,yanzu kaff abin cinta sun dawo na asalin fresh fresh ganyayyaki da kayan marmari da hadaddun kunun daƙa asalin dakan tsakar gida na turmi,vgero,waken suya,gyada mai yaya, Ridi,alkama da makamantan su kala kala masu nunnuƙe da kayan yaji kanun fari masoro,kajiji harda busasshen dankwalin hausa, domin hade jikin mace,da tsassafo da ni'ima da kuma bulbulo da komi najikinta ciki da waje. yanzu kusan awajen hajya mairo kulthum ta take wuni safe da rana wani bin bacci ne kawai ke kawo ta cikin gida anty safeera batace musu komi sabida ta lura wann ba huruminta ba ne haryau da akwai wnn kunyan bata son ta wuce iyakarta akai. Gefe kawai tay itama tana nata shirye shiryen ata gefen ta kyale kulthum da hajiya mairo Babban aminiyar hajy mairo wato hajy hajara wanda kusan kullum tana zuwa gidan suyi budurin su akan kulthum atare babbar mace ce datasan ilimin al'ada irin tsoffin matan nan ne da anga jiya anga yau..ansan komi. Dan tunma kafin su fara shirya amarya ita tasoma kawo shawararin cewa abi da yarinya a sassafa sassafa acewarta takurawar da akeyi ma ƴa mace inzata gidan aure a dura mata wann abata wann shine babban makasudin dayake jawo mata matsala acikin zamantakewar auren ta a nan gaba musamman ma wann zamani da yawancin kayan gyaran na emrgency ne bana din din din ba,in yay ne yayi lasting zuwa wata uku wata shida,ko shekara guda amma daga an haihu kuma shikenan komi ya lalace kenan sai anyi dagaske asake dawowa zam zam Kafin nan kuma sai kaga yarinya har ta shiga damuwar ganin sauyawa atattare da mijinta Batare da yin la'akari da cewa shidan adam in ya samu dadi, anan gaba na wanda yafi dadin da ya samu abaya zai nema ba. Hakan yasaka amfani da magungunan mata batare da karato hikima da basira aciki ba yake da mummunan hatsari ga rayuwar ya mace daga zarar miji yaji zaƙinki tun kina amarya, bazai karayin la'akari da yau da gobe ba a kullum bukatarsa shine kirika kara masa zaki yau yajiki fiye da jiya gobe ma yajiki fiye da nau wann shine burin kowani da namiji. Dan haka yasa suka dauki hanyar bida jikin kulthum ta hanyar da baza akai ga wann matakin ba,babu wani maganin mata da suka siya face yan tarkacen hade haden su na wanke infection,da dumama cikin jiki da farji da kuma duk wani matakin da zai kauda zubar ruwan gaba Sirrintaccen hadinta na furen tumfafiya da aka wankeshi tas aka dakashi da mazrkwala masu kyau kamar falle Guda biyu,sai dabino shima mai kyau kamr rabin gwangwani haka da kaninfari maiqamshi cokali guda da citttan ta daidai misali Duka wannan hadin aka dakesu lugwi suka dawo gari. In za'tay mata amfani dashi sai an gurza kwakwa snn a jika a ruwa ta jiku sosai snn sai tace ruwan kwakwar a kofi,toh da hadin wannn garin da ruwan kwakwar za'a tafasu daga ya dan huce kadan sai bata ta sha. Wnnan hadin mai tasirine mai saka mace taji tana hadewa tana matsewa taciki,yana matukar kakkabo da sha'awa da niima shiyasa Bai wuce sau daya sau biyu suke mata acikin sati ba. Sai yan tarkacen markaddan kankana dabino da gwanda da zuma,ko markaddden ayaba a zubamai zuma aciki abata tasha. Ta hada kayan sauko da ni'ima da kara dadin wajen daban wanda dama hade haden yayan itacuwa na fruits su suka taka muhimmayar rawa aciki sede wasu fruits din ba kasafai aka cika samun su ba saita sha wahalan aikawa a jos ko can ta wajen inyamurai sannan sukanyi excises din jikin ta sosai,sai yan daidai kun supplements kamr su sweet root of peruvian viagra da asalin tsumin goron tula. To Tasan yarinyarta virgin ce duk dama da sauran sit bath da hajiya hajara ta riga ta bayar wanda tasan zasu matseta amma anan hajy mairo saita ragesu wasu abubuwan xuwa nan gaba Aganin ta in kulthum ta matse sosai abunfa bazai zo ya musu kyau ba dan haka kayan matsi basuda da yawa acikin kayan gyaran ta. ..kuma duk wani abu na amfanin mata me kyau na zamani duk ta dan siya mata na tsuguno na wanka duk ta sata agaba, Shirin datake mata irin wanda za'aji tane zam zam bakamar ko wacce mace ba. sauran kuma aka dan tarkata aka mata guzuri dasu. mujaheed was so busy a ranakun yana taya mamansa abubuwan shirye shiryen biki kusan ibaad ne yake yin komi gameda fannin ango duk wani hidiman kayan sawa and all what is needed na ango shi kadansa yakey tareda shi da prince hassan zarko dake sukadaine ynxu a nigeria farhan da jamal kuma suna kasar waje sai lkcin biki zasu taho. ata fannin kawayen amarya kuwa abubuwa basuyi ma ayaana tsauri ba dake tana tare da ruthy suna aiwatar da kominsu atare wata rana har kwana sukeyi atare agidan ko taje ta jima a dakin ruthy. ana shigowa month din bikin shiri yay nisa amincewa da shakuwa yafara shiga tsakanin sultana da saurayinta ahmad waziri yadda taga ana ma kulthum yasa itama tafara jin kamar bazata wani jima ba zatace masa yes kawai ya turo itama tay auren nan. he is very calm and loyal to her, duk wani yawace yawace da saya sayen biki yana makale da ita duk dama yaa ibaad ya saka mata ido ya hanata hirar dare ko yawo da sauri a mota anyhow yawanci abu sai taje school suke samun daman yinsa hankali kwance. Burnt Orange da,Chocolate Brown da,Gold aka fitar kalolin biki dana anko dana komi ba kawaye ne zasu daka burnt orange da golden head, iyaye kuma zasu saka golden attires da chokolate brown head, maza da sauran tarkacen famiy kuma they stand btwn gold nd chokolate brown.... 3 weeks to the weding ne birthdayn saurayin sultana yace mata kaninsa usman ne zai shirya masa cake cutting party kyma yana so ta halarci wajen koda na 5 minutes ne a farko bata amince ba amma dataga ya nace sai kawai ta amince masa cewa sai ta tambaye gida in anbarta taje kwana a wekdns family house zata iya fita da dare batare da kowa ya sani ba.. sabida aminta da son datake ma ahmad ta roka bappa zaidu ya barta akan zata kwna takai ranar sunday a family house, sartuday night ne birthday partyn daga kulthum sai ayaana kawai ta gayawa gaskiyar inda zataje.. bayan anzo wkends an watse around 8pm sultana ta shirya zuwa birthday ayaana da kulthum suka rakata waje batare da anganosu ba...30 min kawai tace musu zatay by 9.30-10 dai suka saka ran zata nemesu suzo su shigo da ita amma inaaa 9.30 ya wuce 10 yay har ya wuce akazo kan 11 ayaanah ta dinga kirar layin sultana yana ringing amma ba adauka ba hanklinsu in yay dubu ya tashi suka rasa abunda yake musu dadi, tana kira kulthum tana kira wasa wasa har 2pm na dare basu ga sultana ba karshe ma sukaji wayarta akashe tsabar sun damu har kuka sai da sukasha subiyunsu a daki tsoro ya gama cika zuciyarsu...da har sun yanke hukuncin cewa kafin asubah zasu fito su gayawa ya mjaheed sai caraf suga text message dinta na cewa tana waje...da wani irin speed suka fito cikin sanda hanklnsu bai kara tashi ba saida su ganta babu takalmi babu dan kwali daga ita sai wayarta jikinta na rawa sosai. kafin su iso dakin gabansu ya gama faduwa, saida sultana tasha kuka snn ta fara basu labarin cewa ai set up ne, kaninshi faisal ya saka musu kwaya a drink ya dauke hotonan su akan gado half naked awaya yana threatning dinsu akan zai watsasu.. how they both wake up confuse tayita kuka harta fasa masa kai da flower verse ta zazzgeshi shima yayita kuka... she told them how he confront his bro har ya masa duka agabanta saishi kuma ya fadi gaskiya cewa ai mum dinsa ne tace ya lalata masa rayuwa sabida kar azo a bashi sarauta ...she was recording cos she was shocked of the betrayal yadda ahamd din ya saka yaron aransa sosai iya abunda yasa su ayaana jin relieve kenan but they are scared, angry nd confused. ta basu labari har inda ahmad ya rakota waje yana bata hakri yana mata bayani and how she regret trusting him while he let his family problem push him to black mail her kawai ita bata son ta sake gann fusknsa, she came home cold nd crying she even played the audio recoding for them. sukayi ta kuka then she demand they kept it as secret har saita samu mafita satin gabaki daya basa cikin hayyancinsu dan har vaginity test sun rakata tayi. kullum ahmd zai kira ta amma bata daukawa, he came one time ana daf da bikin kulthum, dakyr suka roqeta ta kulashi nd he told her yayi bincike akan magana anma kama mum din faisal tana zuba asiri ma sarki she is custody now..nd he want to ask for her permission ko zai iya fadan abunda ya faru tsakaninsu ma sarki koda baza abashi aurenta ba he want to get justice for her since his bro is trying to expose them to get his mom out.. yace gara ace shiya fara kai maganan da kaninsa yakai yadai kalallameta she was just crying, then later told him koda yakai karar tan will it be enuf to save her dignity? baya tunanin idan iyayenta suka sani, ko yayunta sukaji ta fita da dare taje wajensa zasu kasheta, she put her self at risk ne sabida ta yarda dashi nd she loved him so much...kamar xai kuka yale amsata with more intense love duk agabansu ayaana akayi suma suna hawaye yadda ahamd din ya dinga rokon sultana yana bata haquri sai can ayana ta jawota sukayi magana agefe suka tattauna posble out come nd plans. then they decide akan tace masa zuwa anjima she wll make her decison nd call him bayan tagaya masa yana tafiya sukaje daki suka karasa tattaunawa, then da dare ta tura masa text saiya kirata tace tana da solution da zata basa na kare kansa daga sharrin faisal bro din, amma sai ya mata alkwarin cewa he wll only use that to keep him silent..amma bawai ya tona musu asiri ba..he beg nd gave her his word....dacan ma harta fasa sabida tsoro daga baya kuma da safe saita tura masa recording audio da video..she blocked him a chat din ryt away, yakira ma bata daukawa but he still send her text every day da kyar su ayaana suka ta rokonta akan tabashi snd chance musmmn ma since the plan was succesfl kuma faisal da mum dinsa ma ansaketa an kulleta shikuma yabar kasa. dakyar sultana ta iya yafe maganan ya rufu and ever since shima ya fara batun zai turo asan dashi agida tace masa bayanxu ba sai angama auren yayanta tukuna... case din daya dauke musu hankli a satin kenan basu ma san da cewa zainab arifah itama ta dawo nigeria domin halattar biki ba dacan anata cewa baza'a tara jama'a kafin kace wani abu satin biki anfara cika musu gida dan Acikin mutanen da anty safeera ta sanar da su iya wanda suke close da itane sosai,sai relations yan uwanta na nesa da kusa da kuma few colleques dinta na wajen aiki da suke kud da kud hajiya mairoce dai ta taro mutanen ta birni da kauye,dan wasu na kusa da itan ma a sashen ta suka tare tun ana saura sati daya hidima ana shirye shiryen bidirin biki. Tun abu na kamar wasa saida yan uwan anty safeera sukazo sukasaka shirye shiryen ya wuce tunanin jama'a abu yana nema ya dawo wani babban hidima dan kuwa bakaramin naira ake ta narkawa awajen tsare tsaren hidindimon da za'ayi ba. Programes kala uku wanda ba'aza somayin su ba sai ana saura kwana uku da zuwan ango nigeria,dan hakama yasa aka buga invitation card tun wuri aka babbawa wanda ake son su hallici wajen taron wanda mafi akasari mata ne ,mazajen da aka gayyata basufi a kirga ba yawanci ma abokan mahaifinsa ne da wanda ake mutunci dasu sosai. Day one na budirin bikin da wankan amarya aka fara tradional bridal wash colour of the moments was brown nd gold, akayi decorating cikin gidan aka kawata shi da ado irin na al'adun indiyawa ga tabarman alfarma masu shegen kyau Inda sisters da anties din anty safeera kowa ya dauki nashi sashen hidiman da zai kula dashi. Ranar wankan amarya aka gayyato tradional beauty nd spa artist dinta tundaga ƙasar sudan saidai ita irin asalinta yar buzuwa ce din nan, hadin gambizar niger da kuma ƙasar sudan din,itama da mukrabbanta tazo gidan aka tara mata ana yan raye raye na al'ada akayi ma amarya traditional spa,waxing etc,snn aka mata wankan madara da caramel dilka, da wani irin kwabin skin mask Bayan an gama wanka har 12 dare aka kai ana mata tsumi da kayan qamshi. Tun ba aje ko ina ba jikin kulthum da kawayenta ya fara fidda wasu irin rikitattun qamshin turaruka tun daga tsakar kanta qamshi hartafin kafafunta qamshi ne mai tsananin dadi yake fitarwa. Washe gari sassafe haka aka sake taron bridal sitting inda aka tsantsara ma amarya lallen heena ja da baki a hannu da kafafu masu mugun daukar hankli, duk wanda yazo wajen shima saida aka zana masa nasa a hannunsa.. Tun daga rana na biyu manyan mata da antys suka fara ma amarya nasiha da hudubar zaman aure da wani dan karamin Al'adan su da sukeyi kamar budan kai,wanda saida yammacan akayiwa mata kwalliya ta saka golden chantilly lace dinta mai matching color design na amina muaddi heel cover shoes da purse dinshi,an mata kwalliyarta nude kamar dai yadda take so mai daukar numfashi taji gwalagwalen nan wuya da hannu bakaramin kyau tayi ba. Wani babban mayafi mai sharara dogo aka mata rufi dashi duk inda tabi qamshine mai ratsa zuciya yake ragowa awajen,few schl mates dinta data gayyata wanda basufi su uku ba su suka dan tssattsaya mata akayi program din kamar budan kai. Yan uwan miji bayan sun mammana mata kudi suka kawo mata kyautuka Snn aka bude fuskanta a sarari kowa ya kalla. daren ranar maheer ya dawo suka zauna a wani babban hotel, both his freinds and ibaad's friends su goma cass aka kwana tare. Washe gari Ranar juma'a ne randa aka saka ranar daurin aure, da dare kuma sai dinner early morning 11:30 saturday za'ayo budan kai snn akai amarya. yauma bakaramin kyau amarya tayi ba makeup artist sun tsantsara mata wani nude nd breathtaking kwalliya bakinta na wani irin shining da lipsgloss, ta saka wani tsadadden white lacy flowing weding gown mai cuts nd ruffle neck da dogon hannu ,kayan is so decent nd damn classy mayafinshi shima transparent ne har kasa yakeja yana sharar kasa,bayan nan komi na jikinta da akayi pairing silver colour ne... angwaye suka saka grizzly sand colour shaddoji amma gare dukansu suka dinka ango ne kawai yasaka pure white ana gama daurin aure sukayo wata gawutacciyar liyafa acikin wani babban hall inda duk wasu mazajen da uncle moh ya gayyato suka hallara aka ci aka sha aka babba da souviernies wa baki can angwaye suka rako shi gida yazo yay gaisuwa kafin nan aka fito da amarya da kawayenta sunsha kyau bana kadan ba,ayaana da kulthum sukasa chokolate brown colour aka musu nasiha bayan manya sun fita aka barsu duk wani surutun ango da amarya da akayi ayaanah bata dago kai ba hakama ibaad baice uffan ba har suka gama suka fita, he was just noticing yadda mujaheed yake ta daukar hoto da ayaanah, lkcin abokansa duka suna falon hajiy mairo anata surutu zainab arifah tazo ta zauna acikinsu dan bata taba ganin abokan ibaad ba sai yau and she is dying for him to introduce her to them to shikadaine bayanan anan, yana can sashen amminsa shikadai a daki ya cire garensa yana business call, yana gama kammala wayar cikin sauke ajiyan zuciya ya rubuta text ya tura ma ayaana akan ta kawo masa abinci daki yanxun nan. ganin text din yasa ta raba kanta da fitinar mujaheed tace masa ana kiranta aciki, tajuya zata koma ciki kenan cikin sauri sai ga safiya suna hade ido tace " ke..uncle moh yana kiranki acan falonsa waikije yanzu nan yana tare da abokansa acan... Tun safiya bata gama rufe baki ba ayaanah tace kije jice masa baki ganni ba tana fadin haka tay sauri ta wuce cikin gida, sashen Ammi karama ta nufa tana tafiya tana gyara zaman veil dinta dan irin dinkin me fallen neck dinnan aka mata mekyau batasaka komi a wuyarta ba wani irin shiru sashen ya dauka dake ammi tana tare da sauran jama'u a sashen hajya mairo ga frend in ibaad dana maheer an cika wajen da surutu zainab arifah ce kadai acikinsu kafin mujaheed shima ya jonasu... jin shirun yay yawa kai tsaye ta nufi dakinsa dan ta duba shi, ahnkli ta turo kofar kirjinta na bugawa ahnkki ta tsaya cak daga kofa tana hango fara kal din singlet dinsa ya kwanta adan rigingine dagashi sai singlet din sai doguwar wandon shaddansa na daurin aure da bai cire ba. kai tsaye wannn qamshin jikinsa me ratsa zuciya ya danne nata qamshin duk dama jiya wuni sukayi ana musu turare cikin daidatu makanta nitsuwa tay sallama me sanyi ahnkli taga ya juyo suna hade ido irin sihirtaccen kallo daya bita dashi yasa tabi ta sunkuyar dakanta kasa da sauri...ya amsa sallamar ya zuba mata ido gabanta na faduwa ahnkli ta karaso gaban gadon har zata tsuguna yabi ya saka hannunsa ya fixgota bazata tajita azaune kusa daf dashi... #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [04/12, 20:36] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahms. To All my group members i heart you❤️💋 ⏯️3️⃣7️⃣ tanajinta daf dashi atake wani irin sihirtaccen ajiyan zuciya ya kufce mata inda atake qamshin jikinsu ya gaurayu dana juna yanamai fidda wani irin shauqaqqiyar qamshi me kara sautin bugun zuciya... tsikar jikinta duk suka miƙe, jin nauyin mayun ruwan idanunshi daya kafa matasu akanta yana wani irin kallonta camly da kasala atattare dashi, tareda browsing halittar jikinta da sassanyar ruwan idanunshi masu masifar kashe gabobin jiki da jefa zuciya cikin wani duniyar garari.. bugawa kirjinta yake kamar zai ballo waje, gabaki daya taji ta kasa daga ido ta kalleshi dan kusancin dake tsakanin su yasa take jiyo yadda kirjinsa yake bugawa da karfin gaske.. karamin gyaran murya yay muryansa na fita kasa kasa yace malama sai yanxu kikaga aikan nawa?da kyar ta iya dago rikitattun idanunta ta kalleshi ta marairace murya tace"..i was thinking abt what u may like to eat shine yasa banyi sauri ba..dan karamin scoff yy da cute kamemmiyar smiles dinsa yace okay, toh Deceive me mana!! i knw ure not thinking abt me,ure just busy with ur friends!hmm su, kawar amarya manya! dada sunkuyar dakanta kasa tay cikin turo mai baki ahnkl tace "yaa toh me zan kawo maka kace kanajin yunwa..atakaice yace mata 'something fresh, pancakes or anything but freshly made ko kina wani abune na katseki..da sauri tace "a'a..i am, sai tay shiru, ahankli kuma akunyace tace...anything for you! tana fadin hakan ta miƙe tsaye ganin har yanxu mayun idon sa nakanta tace "i wll be back in 7minutes,..adan kasale ya gyada mata kai.. ..wayanta ya hango kusa dashi kmr zai ce mata ta dauka but somthing deep in his hrt force him to keep quiet haka ta fita batay noticing cewa tabar masa wayarta a gefensa ba.... tana fita ya jawo wayar yanayin haske wani hadadden hotonta yagani akan screen din wanda yadau lokaci idonsa na kan hoton baiko kifta ido ba daga kitchen kuwa ayaana tana shiga ta bude inda ammi take ajiye kayan su hadin pancakes din cos ammi has almost everything in stock wai indai na dafa abinci ne is like cooking is one of her favourite thing a duniyan nan, within minutes ayaanah ta gama kwaba cinnamon pancake with all the love in her heart batay amfani da sugar ba tasaka masa pure honey da melted butter da asalin liquid milk da wani mayen vanilla flavour. sharply ta fitar da like 6 flaps of pan cakes a wuta, tana gamawa tasaka banana slices akai, tajera chocolate drizzle akn banana slices din carefully snn tabi kansu da pure honey in a stylish wavy drizzles, cikin nitsuwa ta jerasu akan wani white clean plate, atake cikin gaggawa ta dauki juicer ta zuba frozen straw berry ta hada fresh straw berry mint splash with just mint, lime da ice cubes cikin kankanin lokaci tasaka komi akan karamin tray tazo musu dakin nasa dashi... karamin sallama tay lokacin hanklinsa yay nisa akan wayatta baima ji sallamn ta ba bare ya amsa ta, after 2-3 password trials he sumhow manage to use his name nd open her phone babu inda kuma baishiga ya leka ba sumtings make him go utterly speechless wasu kuma anan ne yagani yake shan mamakin su, like the amont of money da uncle moh yake tura mata, da flirt nd love text messages da mujaheed yake tura mata kowani safiya. tunda ta leka ta bayansa taga wayarta ne a hannunshi gaban ta ya fadi kadan, how he opens it remain a mystery to her but dake tasan zucyarta awanke yake sai bata damu ba ta karaso, da karamin gyaran murya tace yaa ur food is ready ..qamshin pancake din yaji ya daga kansa suka hade ido ya mata wani irin kallon kishi daya dan tsorata jikinta a dan sanyaye ta taho gabansa ta aje plate din tanajin sautin saukar ajiyan zuciyarsa har yanxu baice mata komi ba da ido kawai ya mata alaman ta zauna kusa dashi tana zama yace" can u help me out with the food..ya nuna mata wayar dan ta gani dakyau.. yace i am busy here..karamin ajiyan zuciya tasauke ahnkli tace "sure...wanke hannunta taje tay ta dawo ta zauna kurkusa da shi, tana daukar pancake din tafara bashi a baki ahnkli yakeci har saida yacinye guda daya snn ya karbi abunshi ya fara ci dakansa yabi ya xuba mata ido yana kallonta da abubuwa aranshi yana tauna pancake din batare da ko kiftawa ba ayayinda ita kuma ta sauke kanta kasa tay shiru da fargaban me zai biyo ba in yagama karewa wayatta tanadi Ya cigaba da tauna pancake ɗin a hankali every minutes zai juyar da ruwan idanunsa a kanta kamar wani mai karanta cikin zuciyarta he was busy debating in his hrt, wani abu nace masa kodai ya kama kanshi ne ya basar, ko kawai ya fadi abunda ke cinsa acikin ransa, abazata kuma ya ajiye sauran bite din dake hannunsa a gefe yana jin bazai iya shiru ba, still yana kallonta da irin kallon nan da ya daɗe bai yi mata da wannan zurfin ba. A hankali ya miƙar da hannunsa ya riko nata hannunn tare da jawo ta kurkusa da shi har saida taji saukar hucin numfashinsa yanamai malala akan kyakyawan fuskarta. Muryarsa a kimtse yace ..“Ayaana…tana daga ido kafin ta amsa shi cikin kafeta da kallo yace meyene ke faruwa atsakaninki da mujaheed? tambayar taji ya fado mata a jiki kamar an watsa mata ruwa mai sanyi. ta daga kai a hankali kamr tana son ta yi magana saikuma taji kalmomin da zata furtan duk sun makale mata a maƙoshi. matsowa ya karay idanunsa tattare da wani irin launin kishi mai hade da rikitaccen kallo yace“ madam i’m asking you “Ki fada min… why is he messaging you good morning my heartbeat every day?.. Ayaana ta rufe idanu tana jin jikinta nayin wani kalar rawa rawa taciki da wani irin shagwabben murya ta buɗe idonta a hankali tace yaaa i dont know..kasan he loves to jokes abt things, ni kuma harga Allah babu abunda ke tsakanina dashi....Ta ɗan yi shiru, tareda matsawa kusa ɗashi sosai nan ya lumshe idonsa ajiyar zuciya mai nauyi yanamai kufce masa ya kura mata ido kamar zai shige cikin ta...ahnkli yace “So ke kince min baruwanki da kowa ko? let me ask you, if he was the one dat ask u to make this for him will you come nd give me? da sauri Ayaana ta girgiza kai a hankali tana dan wasa da yatsun hannunta duk ta kasa kallon cikin idonsa sai ya miƙa hannunsa ahankli ya ɗago fuskarta yasa ta kalleshin na dolen-dole. snn yace “Ayaana.” kirjinta na bugawa tun kan yay magana tace " i swear babu wani abu dake tsakanina dashi yaya wallh dagaske nake. A hankali ya janye numfashinsa daga can cikin zuciyarsa ya ce“if u cant give him this pancakes bcos is mine, then stop giving him nd other men what belongs to me for exmple like ur time. yana fadin hakan ya saketa Snn ya ɗauke pancake ɗin yakai bakinsa yana taunawa ahnkl cikin wurga mata wani irin kallon mallaka mai nunnake da shauƙin soyayya me narka jiki da zuciya. ji tay kamar zata nitse a wajen dan kunya takasa cewa komi wani irin ruwan shauqaqiyar soyayyarshi taji ya lullumeta daga sama har kasanta yana mata yawo duka ilahirin sansanin jininta da jjiyonta yana mata rawa har acikin kwawalwa. batace masa komi ba face murmushi datake sakewa a kunyace yana gama tauna na bakinsa ta dauki mint splash din ta bashi ya karba yace "thank you" ta gyada kai..yana sha yay hamdala yace..madam take ur phone..tana karba kasar wuyarsa yace nd pls stop cheating nd deceiving me okay.. karamin dariya ya kufce mata cikin sanyin murya tace yaa i am not cheating or deceiving u. yace hmmm..toh naji..ya kalle agogon sa yace tunda na koshi yakamata muje waje ko gyada masa kai tay ya miƙa ya jawo rigarsa ya saka itakuma ta tafara tattara empty dishes din.. kafin ta gama ya bude closet dinsa ya dauko wata karamar box dan karamin abun wuya ne aciki dats made of pure gold amma irin mai round neck innan ne kuma rare design me masifar kyau bakaramin dacewa da kayan jikinta yay ba idonsa nakanta yace "hey..turn around.. tana murmushi ta juya masa, ahnkli ya matsar da jelar suman ta yabi ya samata abun wuyar wanda ya zauna mata damas akan wuyanta yamata mugun kyau bana kadan ba.... gaban madubi tay ta tsaya tanamai admiring har ya karaso daf da ita yace"did u like it?da sanyin murna a muryanta tace "its perfect ..tana fadin hakan ta ciro wayarta batare da ya shirya ba ta musu mirror selfie cikin basarwa tay kmr bada niyyar ta sakoshi a aciki tayba, irin hoton bazatan nan ne dayay mugun kyau, cos he is wearing his grizzly brown shadda ita kuma chocolate brown material nd they look absoltely perfect nd in love. daga nan har suka fito musu sukeyi akan hoto tace mai sam abun wuyanta kawai ta dauka bashi ba..yayi ta nuna masa taqi sam har ya gaji ya kyaleta. suna fitowa sarari kuma kamar basu ba, his face remain stiff nd emotionless ita kuma normal take tahowa agefensa dede kofar sashen falon hjya mairo ya tsaya ya leka ciki yace guys ya kamata mu wuce ko.. one by one su jamal sukay sallama da ammi karama, lkcin zainab arifah tashiga daki kara shafa powder sabida ji datay suna maganan wucewa tasan dolene ibaad zai fito she really want him to introduce her to his gangs of frends dataji sun bala'in burgeta sabida wankan ajinsu da swags dinsu na wealthy background kafin su gama sallama da ammi karama su fito already ya sako ayaana agaba har sunje waje ta gaban motarsa suka tsaya...friends dinsa suna isowa wajen su taji ya kama hannunta calmy ya dada pulling inta by his side yadda zai basu clue she is his special sumone batare da ya furta ba, da sigar tsokana jamal ya kare musu kallo ganin dacewarsu a fili yasa yay murmushi me shegen sanyi yace "ohhh wow finally", da sanyin fara'a ayaana ta fara gaishe su, each one of them with calm respect kowa yagaya mata sunansa da kansa..kai tsaye yace mata these are my best frends..nd guys this is ayaanah...dariya me sanyi farhan yay yace "you mean 'the our ayaanah..ibaad yadan hararesshi prince hassan yace she is perfect!! hajiya ayaana we are hoping to come for ur own celebration soon..mune kirjin biki aiko.. ...murmushi me sanyi tay tadada boye fuskarta ata gefensa abazata tareda kankame hannun ibaad din nata cikin nata hannun sosai.. the air almost stand still nd heavy ayayinda uncle moh da taragon abokansa suka fito waje shima yafito rakasu atake atake yanayinsa ya canza dan baima iya basarwa ya bi ya tsaya cak yadan kuresu da ido, wutar kishi kamar zai fasa kwayar idonsa daya ga yadda ayaanah ta wani irin rike ma ibaad hannu shyly and lovingly kuma tana tsaya daf daf dashi kamr ma zata shige jikinshin daga tsaye...wanda ko kai makaho ne kasan dole ne da wani abu dat is going on awajen musm da abokansa suka famar nuna gamsuwar su da ynyin ayaana sosai..har jamal yanacewa wata rana zai kawo mata matarsa har gida suna gaisawa. sabida wannan dan uban embrassment din yasa uncle moh yay saurin kauda kansa bai sake abokansa sun dago da wuri ba face Alhaj ameer da already yasan fuskar ayaanah a hoto atake atake jikinsa ya bashi cewa abokinsa baijin dadi kishi har ya sauya ma ruwan idonsa kala cikin rufa masa yay maza suka bar ta wajen suka fita can can waje ...yayi ta basu haquri wai amaryan tashi tayi nisa amma soon zai kawota har gidajensu agaggaisa. suna rabuwa da aboknsa ya shigo gidan da bacin rai baiko kallesu ba ya wuce ciki ya kira mujaheed yace maza maza yaje ya kira masa ayaanah ynxun nan...mujaheed har yaji tsoro da irin tune din daya masa maganan..ya fito kenan sai ga zainab arifah ta fito a rude suna hade ido tace "hey dan Allah ina gayun nan sukayi? yace ohh ai ibaad yazo sun fita waje halama sun tafi ...da wani irin sauri ta kama hanyar wajen har tana haki tana kuwa hangosu da ayaana ta tsaya cak jin numfashin ta ya dena fita wani abu kamar mashi taji ya cakke ta dagata yadda ibaad ya wani makale ayaana agefensa hannunsa sakale da juna...at that moment da kallon banza na kisa da tuni ta kashe ayaana dashi daga inda take,saida ta gama kare ma yanayinsu kallo da kyar cikin fizgo kanta daga fushin ta karaso wajen su da wani irin murmushin makirci tace "hi..sauran suka mata kallo daya farhan ne kawai ya amsa ta.., tace har zaku tafi awwn..nd i tot we shud get to knw each oda more..tana maganan amma so take tazo kusa da ibaad sai taga ayaana ta daga ido tana kallonsa da wani irin shagwabben ido kusan babu hali takwace hnklinsa daga wajen ayaanah ...zatay magana cikin katseta jamal yace "whats dat ur name ma..anyways. sum oda time in munxo.. da wani irin kinibibi ta takune fuska tace but he dint even introduce us..da karfi tace ibaad...a dan shashance yace ohhh guys this is a cousin sister..prince hassan da already is very irked da kalar rawan kantan a mugun miskilance ya daga hanci sama yace "huhhnn i felt that. ta iya surutu kam, sannunki toh! farhan yadan yi dariya baice komi ba ya kalle ayaana with soft smiles a fuskanshi yace baby gal it was nice meeting u, ayaana tay mrmshi tace pleasures! wani irin rudani zainab arifah taji ya rufeta ta kasa gane komi sai tay shiru ...jamal yace guys ya kamata muje ko..shima ya kalle ayana yace madam we will meet at the dinner, yeah? ahnkli tace yeah..ta kallesu duka da sanyin murya tace thank you i raally apreciate..prince yace pleasues is all ours babygal.. "..ibaad ne ya fara hango mujaheed, yana isowa ya babbasu jamal hannu akay sai anjima snn ya kalle ayanah yace "softy in kin gama kixo ure needed inside urgently ..ibaad yay kamr zai dago abun sai kuma ya basar ya mata ido akan taje, sallama ta ma su jamal snn tabi mujaheed din abaya cikin sanyin takunta mai daukar hankli basuyi nisa ba mujaheed yace mata babansa ke kiranta a sama snn ya dawo kamr lost zombie zainab arifah ta tsaya cos they dint really give her an ounce of attention musmn prince da gabaki daya ajin yarinyar bai masa ba.. she is too over confident nd wild for his liking, irin babu nitsuwa da jan aji na mata ajikinta sai sam baison suyi hiransu da ita..ayaana na shiga baifi da minti biyu ba ibaad ya shiga motarsa sauran abokan ma kowa ya shiga nasa motar suka bar gida suka nufi hotel inda ango yake domin a shirya xuwa dinner da dare.. tsaye xainab tay da mujaheed awaje tun bayan tafyarsu take kawo masa sukar ayaana, sai ce masa take ayaana bata da tarbiya, bata da aji tabiyo abokan ibaad ne dan wani acikinsu ya ganta yace yana sonta, ah ah ayaanah is too cheap, ayaana is too fake , bata san meyasa ibaad yake sake mata ba, bla bla bla..suna tsaye awajen ta kirga kagagun lefukan ayaanah sunkai dubu but still bataji zucyarta yaimata sanyi ba.. hakanan ta nace mujaheed ya rakata wajen kawayenta su nala acan xata shirya sai suje dinner tare dan tanaso ne no matter what dai abokan ibaad su san da ita she just cant be feeling left out while ayaanah is enjoying all the petings frm ibaad alone. daga bangaren ayaana kuwa tana isowa ciki already mujaheed daya rakota ya koma waje ya gaya mata babanshi ne yake nemanta a sama sosai gabanta ya fadi amma sai ta basar cos her heart is too happy abt ibaads gesture for her to feel fear, da dan gwarin gwiwarta ta karasa har sashensa.. tay sallama bai amsa ba harta karaso ciki da ladabi ta tsuguna tace uncle ance kana nema na.. mikewa zaune yay yana mata wani irin kallon bacin rai yace "sai yanxu ne aika na ya isa wajenki..zatay magana ya haura mata "Dont speak when i am speaking..kawai dan kin maidani bansan menakeyi ba kika kama kikaje wajen wanda suka fini muhimmci awajen ki dake baki da kunya ko, is it akan those chewing gum boys zaki share kirana? ayaana kin ban mamaki wallh fushin da hatsala da yake mata maganan dashi yasa tay shiru batace komi ba for a while sai can tace uncle nifa yanxu ne akace min kana kirana .. da bacin rai ya mike tsaye "Hey Dont you ever lie to me.. kar ma ki soma maidani bansan menakeyi ba, anan agaban abokaina safiya tace min kince acemin ba aganki ba..i have to pretend, it hurts me.. but i make a joke out of it nace musu safiya batason taje aikin ne kawai tace haka...nd i was calling ur line kinata wani danna min user busy ashe keee kinsan me kikeyi..ure with those chewing gum boys ai dole ne bazaki dauke wayata ba..nd u saw me outside kikay banza dani wai yaushe na fara wasa dake ne ehhh.. hawaye masu zafi ya cika akwayar idanunta sabida fushin da yake mata maganan dashi muryanta na rawa rawa tace i am sorry uncle, i tot she was joking shiyasa nace mata haka kuma ni ban san ma ranka zai baci ba har haka ba dan Allah kay hakuri... memakon data fadi hakan ya rage fushin mana sai ma ya cigaba da mata ihu sai hargagi yake yana cewa haba da Allah ayaana kin bani kunya yau wallah..kin kunyatar dani agaban mutane, he was angrily stressing dat he has plans yace..baki kyautamin ba snn..bazaku tashi bada hakuri ba sai kinga kun cuce mutum nd please mind urself, kome kikeyi inhar ni ne nace mikizo to maza kizo.. shi ibaad ne waye shi?ai in da kina darajani koda wasa bazaki dauki kirana abun wasa ba. tunda yafara masifar shiru tay masa batace uffan ba hawayenta na zuba ahnkli, he talk , talk, talk..har ya gama batace masa komi ta tashi tana kuka ta fita.. tana ficewan kuma sai yaji hanklinsa ya bala'in tashi, wanda kusan hali ne ajikinsa, he love to over react musmn in abu ya shafi kishi ko wani abu da baixo dede da raayinsa ba.. sashen ammi karama ta nufa takoma dakinta da zafin masifar da yy matan aranta tana gama share hawayenta ta shiga wanka tabi ta doro da alwala tay magrib da isha snn ta sako doguwar hijab ta wuce dakinsu kulthum inda za'a musu shiri na fita dinner tareda amarya, jim kadan aka fara tsantsara musu make up, amarya zata saka champainge gold sukuma wani irin saki ne burnt orange me masifar kyau sukay ankonsa. aka tsantsara musu kwalliya still ayaana ta maida abun wuya da ibaad ya bata a wuyarta dake gwal ne me tsadan gaske kowa sai yaba design in yake bcos of how unique nd simple akayishi babu hayaniya, tuni ta debi kashin uncle moh ta watsar cos she was abslutly feeling herself da abun wuyan nan da yayanta ya bata kowa yake yabawa... around 10pm aka gama komi kusan kowa xaije wajen dinner biki ammi karama ce kawai bappa zaidu yaqi sam ya amince mata taje wani taron dare dan haka ita da wasu bakinsu tsofi aka bari agidan suka dai. kowa yaga amarya kulthum da abokanta sai an ce tubarkallah masha Allah, so young so beutiful and elegant kayansu is extremely sophiscated da slay queen styles na dinkunan zamanin nan.. tsabar rawan kai haka zainab arifah ta dinka wata expensive lush material kalar kayan kawaye zak zak dan kawai ta jero da ibaad a bridal train a musu hotona, unfornatly sai shikadai ne bai iso hall din da wuri ba, ya zamana abdlgaffar ne yau zai tsaya a spot din babban abokin ango, addini ya shiga jikin ibaad and it feel odd for him yaja jama'a sallah bada jimawa snn yaxoshi tsakiyar jama'a yana dantse rawa byan bai ma iya rawar ba. in oda not to spoil maher day sai ya bar abdl gaffar a spot dinsa he was no where to be found har aka gama shirya train din amarya da ango zasu shige cikin hall kenan zainab arifah ta jirashi har ta gaji sai daga baya ta hakura taje ta mannu da mujaheed suka shiga atare..bayan shigarsun bada jimawa ibaad ya taho ankon fararen kayan sukayi ango kuma yasa brown kusan irinna matarsa bakaramin kyau sukayi ba. table of six six aka bawa duka abokai da kawayen amarya prince hassan yaxo da yar budurwansa yasmine kaita babanta is a minister she was soo cute too, farhan da jamal agefe, tun kafin ibaad yazo jamal ya kirawo musu aayaanah tana zaune dasu, ibaad yana zuwa table dinsu ya cika.. wani irin haushi da karsashi kamar zai kashe zainab arifah da already ta hakura ta zauna tare da mujaheed da su anty safeera da mum dinta hajy hamida da hidimar dinnern kawai ta iya zuwa dan tasan akwai masu kudi anan xa'a bajintar nuna arxiki... yau kusan ranan ammi babba ne da kawayenta duk dama sunji mugun haushi da sukaga ammi karama batazo ba dan dagangan suka yi plan na games na truth or dare, quiz, wakokin habaici da wasu shagalinsu na mata da zasu walakanta ammi karama dashi abainar jama'a ita da gang din kawayenta su kusan sunkai sha biyar anci ado kure adaka kamr matayen sarakuna da gwamnoni haka aka sha shagali hanklin zainab arifah da uncle moh gabaki daya nakan table din ibaad da ayanaz kowa yana jira daya acikinsu ya tashi, zainab tana Allah Allah ayaana ta mike sai ita ta koma seat inta, she cudnt go dazu sabida abokan ibaad din basu wani bata fuska ba kuma da sukazo ayaana kawai suka jawo jiki, shikuma uncle moh ya rasa yadda xai yi su kebe da ayaanah ya lallabeta ya bata hakurin akan irin abunda ya mata daxu har ya sata kuka.. the waiting seems endless all this while ibaad yaki ya tashi koda xai tashin ma tare da ayaanah suke zuwa sama daga manni sai daukar hoto kuma haka zai sakota agaba tana gefensa har su dawo wajen xamansu atare, here nd der cikin jama'a zakaji ana bala'in ririta gulman dacewarsu.. it was the worst night for xainab arifah tun tana daurewa bata son daukar abun serious har ciwon ta yaso yafara tashi mata, worst not with the way with the way her friend ruqqy is qouting" wann yarinyar kam ta kwace miki saurayi".all the pain has gotten to her neck, duk da uwar notice me da barin kudin manni data dingayi haka har aka gama dinner arnd 12pm na dare tanaso waikoda ibaad yaganta su gaisa da kawayenta da nashi abokan amma inaa, ashema 11:30 ya sabule ya kai ayaanah gida yace ma abokansa ai tana da ciwon mura wai sanyi zai kamata.... har gidan kuwa yakaita kafin ya dawo hotel few minutes kafin sauran angwaye suka fito washe gari sassafe ya raka jamal har airpot da suvenrs na biki sabida aikin dake gabansa da gaggawa. da shi da su farhan dukka aka gama hidiman budan kai da su da sassafe, sann aka ma kulthum nasiha aka kawota gidan ammi babba, anan za'ayi wuni snn amarya da ango su kwana daya kafin nan washe gari su wuce malaysia atare. . Ammi babba bakinta har wuya tsabar murnan irin goma na arxikin tsaraba da ta samo abikin nan...not untill dataje tana ma maheer ɓaɓatu ta tsince shi yana waya da ammi karama duk ya daga hankli ita kuma tanata bashi hakurin cewa ai babansa ne ya hanata zuwa dinnern sa amma in sha Allah itace zata fara xuwa gidansa bayan sun wuce malaysia da amaryansa gobe ...daga jin haka kishi ya bi ya rufe ma ammi babba ido.. duk inda bappa zaidu yay sai ta bishi da habaici damuwarta wai baya kishinta fatima dake itace gwall dinsa ai bai sake tay kwalliya taje ta shiga cikin maza tay rawa da dansa ba.. Shareta yay har ta gaji da habaice habaicen tay shiru bai kulata ba.. bayan biki family house yadan yi shiru dedekun bakin nesa ne kawai basu watse ba washe gari da sassafe uncle moh ya dinga tura ma ayaanah text akn taxo ta samesa yana son magana da ita,wanda ko daya bai shiga ba dan tun wajen dinner data lura da take taken sa tabi tay blocking layinsa ta hada da dansa dayake aikowan ma tay blocking.. tun jiyan kuwa mujahed yaso ya nunnata ma abokansa as wife to be dinsa, like he alwys told them shima auren gidan nan dai zaa masa da ayaanah irin yadda akayi na kulhum da maherr, yayita kiranta wajen dinnern nan amma lambarta bai shiga ba kuma althrou yaganta tana tareda ibaad ne wanda kowa yasan ba a ma ibaad irin wann rainin bare yazoshi ya kirata agabansa sai kawai ya basar da komi dake tay blocking dinsu both uba da dansa tay baccinta bata ga wani abu da suka turo ba kuma kirar kodayansu bai shiga wayarta ba, kwanan kulthum daya tare da angonta agidan su bappa zaidu yay musu nasiha duk family aka rakasu airpot da yamma suka wuce malaysia atare da zimman few weeks frm now zasu dawo gida sabida krban trnscrpt da sauransu wanda zaa ma kulthum transfer ta koma da karatun can malaysia inda mijinta yake da zama yanxu.. bayan wucewar amarya da ango satin gabaki daya an daukeshi ne wajen kewa da kuma sallaman baqi musmn ma na nesa da sukaxo musu, for good 6 days ayaanah taki sam ta hada hanyarta da su uncle moh, tun bai gane tana dodging insa ba har yaaxo ya gane mujaheed ne kawai hanklnsa yay nisa sabida shine yake yawancin jigilar kai jama'a aiport ko tasha sai bai wani lura da cewa blocking insa ayaana tay ba, he just tot irin mood swing na missing din kulthum ne kawai yake kan damun su ita da sultana bcos they really cried lkcin da kulthum zata bar gida. daga gefe kuwa uncle moh sosai ya shiga hayyacinsa ya sissiya abubuwan duniya da yawa harda sarkan wata gwal wanda zai lallashe ayaanah dashi dan ta dena fushi su dawo daidai. sam baiyi tsammani dan ya mata fada zata dauke masa wuta haka ba. he was really worried nd remorseful gashi so yake within 8 months frm now tana gama scndry school dinta sai ya shigo ma hajya mairo da batun aurensa da ita.. bayan sati guda da biki anty safeera ta farka da wani irin laulayi dake ta jima tana family planing harga Allah bata masan ciki ya shigeta ba kawai gani tay kominta na canzawa she just left it a matsayin stress ne na bikin yarta datayi ranar asabar da sassafe ta gaya ma uncle moh cewa batajin dadin jikinta xataje asibiti yace mata bari yay wanka kawai yazo yakaita dakansa a duba masa ita. dakinta ta nufa dan ta shirya tagama amai kenan sai ga mujaheed ya shigo dubata... shiya taimaka mata ta kimtsa kanta, lckin duk ta damu sosai harma tafara suspecting cewa koma cikin ne da ita, tafara hawaye tana cewa mujaheed gaskiya batason ta sake haihuwa sabida dakyar take sha kuma gashi ta balain jimawa bata haihu ba zata sha wuya..mujaheed yanata dariya yana lallashinta yana ce mata zata iya, ahaka ahaka har ya shigo mata da batun ayaana saidai wann karon he was damn serious abt it, yace mata in 1 nd half years zai gama 4yr course nashi daykey a univrsity dan haka yanaso shima yay aure kafin yaje masters a dinsa kasar waje kuma harga Allah ayaana yake so kawai ya aura anty safeera taji dadin haka, kodan ma kanana kanan zargin dake ginuwa aranta game da alaqar ayaana da uncle moh ya kare akawo ma weird gifts dinsun nan full stop... tana murmushi tace masa inkuwa ayaana zai aura zata goyamai baya dari bisa dari.. he was soo happy da yanayin yadda anty safeera ta amshi maganan, sharply yace mata zaiyi tunanin yadda sai fito fiki ya gaya ma ayaanahh qudirinsa acikin satin nan ko kafin watan nan ya kare kar kuma wani ya rigasa furtawa. daga kofa uncle moh yay shiru yana jin duk wani hira da sukeyi gabansa yarinka faduwa yana jin wani irin jiri jiri na shirin kwasarsa daga tsaye sanin cewa yana da zafin zuciya bazai ma iya jurewa ya kallesu da wanna maganan har a tunkaresa da shi ba yay maza ya fasa shiga dakin ya koma room dinsa ya dauki car key yabar gidan, basu kara ganinsa ba, duk kirar data masa saican ya tura mata text yace mata "urgency ne ya fitar dashi, kawai taje asibitin ita daya inya dawo zaizo yaji. awajen abokinsa ya wuni wajen neman mafita., ita kuwa tun da laulayi ya lafa ta debi kashin asibiti ta watsar bataje ba, kowa ya hallara akayi wkends babu uncle moh ranar agidan gabaki daya sai can dare ya dawo nan ma bai kula kowa ba ya kulle kansa a daki cikin tunanin shawarar da alhaj ameer ya bashi na tura mujaheed karatu wani kasa tareda saka masa sharudan cewa bai amince yay aure ba sai ya kammala har matakin masters dinsa da niyar kafin nan ya dawo ai riga y aure ayaanah sai kuma yaga ta tsiyan. zainab arifah ta musu sallama, itama tabar nigeria ranar sunday da matsancnin damuwr ayaana a ranta.. bayan kamar sati biyu masu kyau da kammala bikin kulthum lokacin komi na gidan ya fara dawowa daidai ranar alhamis da yamma ayaana ta dawo daga lesson wanka kawai tay ta saka doguwar rigan atampa holland dark green colour ya mata kyau sosai ta daura dankwali, kunun madara me dumi da ammi karama tay ta dauka tazauna tana sha gidan yay shiru she was just wondering yaushe ammi karamn zata dawo daga aiki dan tunda kulthum ta bar gida she have been lonely dake safiya bata ma kulata ita dayanta yanxu take zama inba dai chating sukeyi da sultana awaya ba.... toh yanxu ita kanta sultanan bata da wani time sosai sabida soyayyarta da ahmd ya kara yin karfi ya dage da batun zai shigo gida da maganan aure. ayaanah tagama shan kunun ta kenan har zata danna ma ammi karama kira tamata shagwaba caraf sai ga safiya ta shigo suna hade ido tace ke ayaanah hajiya tana kiranki acan shashenta ta ni kiy sauri kifita kallon series zanyi tun kafin ammi ta dawo ki hada mun makrcin dakika saba.. ayaana batace mata uffan ba ta bar wayarta anan daga ita sai dankwalinta data kifa akan doguwar sumanta ta wuce sashen hajya mairo,... tana isa ta bakin kofar ta tsaya cak musmmn da taji muryan uncle moh ne ata ciki suna magana da hajiya mairo yi tay kamr zata juya ta koma sai kuma she cant run away from him forever gara dai tay facing issure din, ita haka kawai de takejin batawani son ta cigaba da tarayya dashi,koma meyene intention dinsa kawai gara ta hakura, kwana biyun nan data guje shi ya zamana da babu shi arayuwarta bakaramin kwanciyar hankli ta samu aranta ba. dakyr ta tattaro makanta nitsuwa tay sallama a nitse ta shigo babban falon wanda tun shigowarta wnn dan uban qamshin turaren wutar dake mamayrta ya sa ya zuba mata idanunsa har ta karaso ta zauna kasa cikin nitsuwa fuskarnta a basake ba murya kasa kasa tace "ina wuni uncle...yay wata yake yace lafiya dear yaya kike..kafin ya dora tace" hajy ke kika aika nazo??" cikin kyabe baki..haj mairo tace o.. o..o ..o dama muhammadu ne yazo min da wata magana, yace ranar daga miki fada kawai kika hau dokin zuciya kika dena gaishesa waike kina fushi dashi, yoh inbanda kinsamu kansu suna shagwaba ki har ke kin isa babban mutum dayakai ya haifi biyun ki ya miki fada kihau fushi dashi kudai rinka ma kanku fada ayaanah muryanta kasa kasa tace "hajy nifa banyi fushi da kowa ba "to toh muhammadu kaji ai agabanka ta karyata ka,ikon Allah ayaanah ashe haka kike baki da kunya? cikin katsesu yana wani irin sum sum yace aah hajiya karki mata fada dan Allah. ai leifina ne da ban tsaya na lura da uzurinta ba...ayaana dear, i am sorry kinji ko i shundt have shouted at you ranar kiyi hakuri kinji dear hajy ta nuna masa yatsa kai muhammadu ya isheka haka, akan me? ita awaye da zaka zo kana wani langwasa mata murya..ba kirarta kay ranar tay banza dakai ba shone kuma kaine zakazo kana bata hakuri..daka mata fadan sai me? waye ke moruwa dakai inba ita ba, har wani fushi kika tsira da manyan ki..lallai tab di jamm...irin tarbiyan da kuke basu kenan, basu darajaku yanxu ke ayaana ko duka muhammadu ya miki shi ba' kusan asar ubanki bane.? tunda ya kai haifeki ai sa'an ubanki ne marar kunya kawai taɓabbiya. maza maza ki bashi hakuri bana son iskanci da bude idon banza da wofi. muryan ayaana na rawa rawa tace "kayi hakuri uncle nifa ban rainaka ba..ranar naga kanata masifa ne shiyasa sai bance komi ba amma ni ban raina ka ba yadda ayaana tay maganan da bacin rai hajiya ta harxuka tace 'ke da Allah karya kikeyi inba raeni ba meye ne..kice kawai kina dai tare da ubanki rayyanu bazaki iya saba masa ba dake ya hure miki kunne kina raina manyan gidan nan kamar yadda shima yake raina uban kowa.. toh muhammadu ya gaya min komi, ince dai akan shi rayyanun ne kikaki zuwa kirar da ya miki ranar? toh wllh wallah ahir dinki da raina min ɗana akan rayyanu, dan kinga yana sake miki.. yana tausayin rayuwarki toh wallah bazaki hada kai da rayyyanu kuna walakanta shi ba..tunda kikazo garin nan meye muhamadu ya ke miki inba alheri da rufin asiri ba...snn kece ynxu zaki tsiro masa da iskanci da rashin kunya har wani kina fushi dashi kajimun shashasha marar hankli toh wllh karna sake jin haka kaikuma muhammadu wallah banason irin wannan shegen gurbataccen tarbiyan da kuke bawa yaran nan, yanxu ka kinkimo wayann kyautuka harda sarkan gwal zaka bata ita da laifi kuma zaka kara lallata da kyauta wato kenan tacigaba da yin abunda take maka na rashin kunya kenan ko? yace ahhh hajiya Allah ya huci zuciyarki nifa bance ki kirata ki haura mata da fada ba, ai leifi na ne dana mata fadan ko..ni sulhu kawai nake so. ya juya ya kalle ayaana a marairaice yace ayaana dear kiyi hakuri...i bot this gifts for u ina fatan zai saka komi ya wuce... ayaanah tafara hawaye batace komi ba dan ranta bakaramin soyuwa yake mata ba... hajya tace ohh bazaki amsa shi ba, ni wallh da bari kay naci ubanta toh meye haka ana bata haquri tana mana kuka ke kenan baza a gaya miki gaskiya ba ko rainashi dakikeyi abu mekyau ne... ta share hawayenta ahnkli tace hajiya naji nace yayi hakuri...ke fa bakisan asalin abunda ya faru ba kinata min masifa ..tace nayi din, saiki tashi ki dakeni nasan cewa a nonon rayyanu kika tsotsi rashin kunya Toh wallh baki isa k raina muhammadu agidan na zuba miki ido ba mikewa ayaana tay tace "ni zanje daki kaina namin ciwo.. hajy zatay magana uncle moh ma ya mike tsaye da wani irin sigar lallami hajya dan Allah ya isa haka..kinga kinsa kanta na ciwo..dear kije abunki kihuta nasan kin gaji...ince dai komi ya wuce..ahnkli ya matsao kusa da ita yace i wll call u with my new numbber dan Allah ki dauka zamuy magana a atacan i am sorry for all this kinji ko...ayaana taki tace masa uffan hawaye na zuba a idonta...ya kuma cewa zan bar miki gifts dinki anan inkin huce saikizo ki dauka kigayamin in sun miki kyau... da wani irin masifa hjya tace "ana miki magana kinayin shiru ma mutane..chab din jammm ahhtoh lallai ayaana wuyarki yakai na yanka..toh wallh wallah har shi rayyanun dake hure miki kunne bai isaaa muhammadu yana masa magana yana kin amsashi ba maza kifita kibamu waje marar kunya kawai. inbanda samun waje waye zai dauki wnn rainin agidan nan inba muhammdu ba.. da wani irin sauri ayaanah ta fice a sashen tana shiga sashen ammi karama suka ci karo da ita a kofa tana kkrin shiga, suna hade ido wani irin kuka ta fashe da shi cikin sauri ta rungumi ammin tana kuka mai zafi jikinnta atake atake ya dau wani irin zafi sosai... #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [06/12, 14:58] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahms. ⏯️3️⃣8️⃣ yadda ayaana take rabza kuka me cike da bacin rai da fushi yasa jikin ammi karama yay wani irin sanyi kanta a dan daure tarikota cikin damuwa kuma ahnkli snn taleka corridor ko zataga wani na biyo bayan ayaanan sai bata gan kowa ba, jawo ta cikin sashen tay suka wuce har cikin dakin baccin ammin direct safiya tabisu da kallo suna shigewa daki ta taho cikim sanda ta manna kunnenta ajikin kofar dan taji meke faruwa. ammi ta zaunar da ayaanah akan gado tanamai rungume da ita cikin muryan lallashi me taushi da nuna tausayi tace haba haba ayaanah kukan me kikeyi haka keda waye, snn me aka miki kike wann kukan? dada shigewa jikin ammi tay tana kukan sosai harda rufe idonta, da muryan damuwa ammi karama tace' kiy hakuri mana mamana, nd pls can u tell me what is going on zakifa sa hanklina ya tashi, ke da ibaad ne ko?? cikin tattaro makanta nitsuwa daqyar, yadda zakasan abun ya mugun bata mata rai hawaye nazuba a idonta cikin zafin shesshka dakyar tadago kai ta kalle ammi snn tace ammi dan Allah dan Allah kice ma uncle nifa bana son gift din dayake bani, haka ma ranar bikin kulthum ya kirani falonsa wai dan bansamu naje ba shine yau yajeshi ya gayawa hajiya wai ina masa rashin kunya ina rainashi ita kuma bata san kan maganan ba kawai tanata zagina, ammi nide dan Allah kije kice musu banaso..ni nagaji wallah banason komi nashi, kawai ki gaya masa yadda zai dan fahimta ya kyaleni... jawota jiki sosai ammi tay jin yadda ta karashe mgnan da matsanancin kuka ahnkli tana cewa "its okay ayaanah ya isa haka. karkiyi ki daga ciwonki abarni damuwa ita hajiya batasan illar haka bama..calm down zanje na sameta anjima kidena kuka mamana.. ahaka ta dinga lallashin ayaanah har tay shiru kafin nan ta kyaleta akan gadonta tana kwance ita kuma ta shiga bayi tay wanka ta canza kaya ta fito suka fito falo atare, kallon ta safiya ta dingai tana mata dariyar mugunta kasa kasa sai can tace 'toh gacan wayarki yana ta ringing gashi kinje kinsaka privacy screen baya nuna suna halama uncle moh ke kiranki. ..da sauri ayaanah ta karaso ta dau wayar tana budewa taga tarin miscalls har 12 da new number sai 3 miscalls da lambar ibaad, da uban text message da uncle moh din ya turo mata na lallashi da ban hakuri da wata sabuwar numbershin dayagaya mata cewa zai nemeta dashi daxu. dake ana daf za'a kira magrib ne dakinta kawai ta nufa bata bi takan calls din ba tana xama akan gadonta tay dialling number ibaad dabai dauka ba ta tura masa sako.. daga nan aje wayar tay taje bayi tay alwala har ta fara sallan magrib ta idar ibaad bai kira ba sai kuma taji hanklinta ya fara tashi cos she hate to miss his call dake bai saba kiranta haka kawai ba, ana daf za'a shiga sallan isha tay banza da new calls din uncle moh dake kan kara shigowa wayarta sai ta fada gidan wanka, tana fitowa tazo tay yan shafe shafenta sama sama tay kyau snn ta saka wata fitted gown na material sea green colour ta gyara sumanta tay parking dinsa baya gaba daya, tana gamawa tay sallan isha'i har yanxu uncle moh bai dena kiranta ba,she was so annoyed gabadaya mood dinta canza, tafito ta samu ammi karama harta gama musu dinner suna hade ido da sanyin jiki tace sannu da aiki ammi, da murmushi ammi tace yawwa ayaana ynxu an huce ko? to kizauna kici abinci dan Allah bana son hayaniya zanje na ci nawa da hajiya kinji ko? da ladabi tace toh ammi amma a koshe nake bana jin sha'awar cin komi kawai saikin dawo! babu yadda ammi batay da ita ba tace sam bata jin yunwa ne ammi na ficewa kuwa safiya ta dauke abincintan tawuce daki dashi ita kuma ammi karama ta wuce sashen hajiya da cooler data zuba nata abinci itama, wanda tun zuwanta sashen mgna akan lamarin ayaanah kawai ammin take ma hjya mairo amma hajia taqi jinta sam sai cewa take ai tsoron rayyanu ne yake lalata tunanin ayaanah shiyasa har take raina manya.. ayaanah tarasa abunda ke mata dadi, tafi minti 30 bata motsa akan gadonta ba wayarta na ajiye agabanta dacan harzata dauka takashe shi gabaki daya kenan saiga wani sabon saƙo yashigo pingggg da can kamar bazata duba ba da tunanin ko uncle moh ne tana kuwa daukawa taga lambar ibaad ne rubutu ne ke yawo akan screen din ya nuna "can i see u outside?? wani irin dadi taji tuni ta ture wayar gefe ta sauko kasa ta jawo chantilly veil dinta ta kara fesa turare snn ta fito tana takowa a sannu-sannu, gidan ya dau wani irin shiru veil ɗinta yana motsawa a iska tana kuma jin bugun zuciyarta na tahowa da karfi karfi banda securitynsu a harabar gidan bataga alamar kowa ba ,gashi ta bar wayarnta aciki dan bataso tazo gabansa da wayar yaga shegen kiran da uncle moh ya isheta dashi bata san wani kalar bayani zatamasa akai ba. Bata ganshi nan kusa ba har sai da ta karasa bakin gate. hadadden Motarsa na kunne, headlights dinsa kawai yabari ata ƙasa, yana zaune a ciki da kananan kaya fari kal din T shirt yasaka da blue jean, yay jimm kamar wanda ya dade yana jiranta awajen tun tana bude gate din ya zuba mata ido yanata kallonta ta cikin gilashin mota har ta karaso cikin sanyin takunta me daukar hankali...bai janye ruwan idanunsa akanta ba har saida ta bude murfin motar ta shiga a hankali daddadar kamshin motar dana jikinshi atake ya wani gauraya da kamshinta. sallama tamasa tana zama ta dan lumshe idonta kadan tana jin nauyin dake karsashi a zuciyar na kkrin lafawa. ...kallonta yake har ta dago suna hade ido ta marairaice murya da sanyi tace "yaa good evening"..idonshi still fixed on her face yace "evening madam nd why did u ignored my calls? ...karamin ajiyan zuciya ta sauke tace "wayar ne nabari a falo lkcin hjiya ta kirani kuma i called u back baka dauka ba cikin kyabe baki yace "olryt., na kira ammi ai tace min kinata fada da hajiya wai kinki cin abinci ko?, batace mai komi ba ta sunkuyar dakai tana wasa da yatsun ta..shiru ne ya dan ratsa wajen ya dada kallonta yace "Are u okay? daga idonta tay da wani irin shagwaba tabi ta marairace kmr yar 4yrs har zata kalle cikin kwayar idanunsa sai taji wani irin raunataccen hawaye yaciko mata ido kuma, da sauri yace aa aah malama dakata, kafin kifara min kuka anan kisani kaina na min ciwo ynxu haka daga asibiti na fito ko gida banje ba... yana maganan ya miƙa hannunsa baya ya jawo wani brown eatry bag a seat din bayan snn ya miƙa mata fuska ba yabo ba fallasa with his calm cute voice yace...will you eat this for me tonight? it contains ur favourite starters, fruit salad, nd tasty chicken.. hawayenta me sanyi datake dannewan ya zubo tare da murmushi ahnkli tace "i will ..thank you yaa..ba yabo ba fallasa ya gyada mata kai tare da jawota jikinshi ahankli tareda narkewa cikin qamshin turarensa ta lafar dakanta akan kirjinshi batasan sanda yaciro hankynsa ba ji tay yana share mata hawayen ahnkli kuma cikin tsananin kulawa muryansa kasa kasa yace "once i get home we will have 5 min to chat, saiki gaya min menene matsalarki da kike son min kuka, nd dont forget to send me the pictures of you after uve eating everything here... kinji ko? Dada jingina tay ajikinshi kadan cikin sauke ajiyan zuciya ta gyada masa kai, they remain like this for a while suna jin bugun zuciyar junansu dake yi da karfi kafin can ya bude lumsashun idanunsa tare da janyeta ajikinshi ahankli ya sauka ya bude mata kofa ta fito ya raka ta har bakin gate suna kallon juna muryanta kamar na wacce zatay mai kuka tace "thank you" ..murmushi me sanyi kawai ya mata tare da shafa gefen fuskarta da cool hands dinsa baice mata komi ba ya juya ya koma cikin car dinsa within minutes ya bar wajen,.ta doso cikin gidan kenan, uncle moh dake rike da wayarsa acan corridor ya hangota daga can sama ta waje. he was shocked daya ganta ta fito daga ta bakin gate da kuma babban ledan eatry a hannunta, jikinshi har na rawa rawa yafara saukowa da sauri, idonshi a rufe ya bi matakala yayo waje ita kuwa a dede main door taci karo da mujaheed shima ya tsareta yana kkrin tambayarta da mmki ina ta fito dan yasan 6pm ne deal breaker agidan mace bata fita koina inba da kwakkwarn dalili ba.. bata kuwa boyewa mujaheed ba tagaya masa yaa ibaad ne ya kirata waje harma ya tafi, dake zuciyarsa a wanke yake bai dau abun da wani issure ba har yasa ta bude bag din yagani sai ta bashi pack na chokolate guda daya ..immidietly ya bude yakai bakinsa ya gutsira yana kkrin bata da wasa kenan sai ga uncle moh ya iso wajen, wani irin mugun kallo ya masa da kakkausar murya yace "kaii mujaheed me kake yi anan wani irin firgita mujaheed yay ayaana tay saurin dauke kanta suna hade ido da babansa ya dan sosa keya yace bbu komi baba i am just coming in ne fa yanxun nan na dawo, atake atake wata wutar zargi ya cakka kahon zuciyar uncle moh, "coming in frm where? sai yay asuming cewa fita yawon shagalinsu awani waje sukayi da ayaanan shiyasa ma hala taki daukar wayarsa gashi har ya siya mata abu sundawo suna ci atare ...da bacin rai yace "ure very stupid mujaheed get inside..ya kalle ayanah da tulin kishi a idanunsa yace" ke kuma ba anhanaku fita da dare ba.. where is ur phone? muryanta na rawa rawa tace "yana cikin daki..tsabar kishi muryansa harna rawa yace ohh barin wayar kikay aciki kika bishi kuka fita. hmm bakomi, get inside ryt now...yanayin yadda yay maganan da authourity da kuma zargi yasaka tay sauri ta shiga cikin itama da mugun sauri.. bayan ya koresu haka ya dinga safa da marwa a harabar gidan yanajin kirjinsa na tafasa, wai shin duk wahalar rainon zcyr ayaanah dayayin nn tun tana karama sai dansa mujaheed ne zaizo yasa ya tashi abanza kenan... wato harma ayaana zata iya sneaking da dare ta fice yawon banzanta da dare da mujaheed amma shi babu yadda baiyi da ita suje ko ice cream sunasha awaje ba amma sai taki wato ma yarinyan na ta mugun raina masa hankali kenan kome? da matsanancin fushi tare da zazaafar zargi ya hana kansa sakat a tsakar compound har sai da yaji kansa da zcyarsa yana neman fashewa da fushi snn ya daga wayarsa maza maza ya tura ma Alhaj ameer text an suyi chatting akwai wata magana very urgent within few minutes alhaj ameer din kuwa yay reponding, tun suna chat yana ranting har ya koma ciki ya dauko key din mota ya shiga motarsa ya kulle kansa dan suyi waya kawai anema masa mafita ayayinda yake jin matsanancin kishi, zargi da kuma haushin ayaanah alhaji ameer kuma is busy telling him cewa ai dama yarinyace dolene hanklinta yafi karkata gun samari dede da ita, kawai mafita daya ne yay gaggagwa cikin satin nan ya daga mujaheed agidan tun kafin komi ya lalace. fannin ayaana kuwa tunda ta wuce ciki bata wani samu sararin nazari akan reaction din nasa bama dan tana shiga dakinsu kirar ibaad ya shigo kuma yabi ya umarceta akan taje room dinsa taci abincin awajen suyi video call he want yo watch her eat aikuwa atake ta tattara ta koma room dinsa ta zauna da abincin agabanta tun ana wayar 5 min basu da gamawa har saida karfe 10.30 na dare yay baima tsaya jin tarkacen labarin abunda ya farun tsakaninta da hajya ma he just focuse on making sure she has eaten nd her mood was uplifted, sha daya saura bayan sun gama video call in ta koma dakinsu yau ba karamin farinciki tay bacci dashi a daren ba, she slept smilling with alll the sudden care nd flirtious gesture da ibaad ya dinga nuna mata kmr wanda yasan abunda ke faruwa da ita.. bayan kwana biyu haka kawai taga uncle moh ya wani irin dauke mata wuta, baya kiranta awaya, in sun hadu ma saida ta gaishesa a ladabce ta wuce, shikuwa satin gabaki daya wai fushi yakey da tsananin kishi ga zargi, yabi ya saka ma mujaheed kahon zuƙa duk motsinsa sai ya saka ido akai, babu dama yaji mujaheed baya na ydinga kiransa kenan just to make sure baya tare da ayaana yana ayyana hakan at same time shida abokinsa alhaj ameer suna ta famar gathering all transcripts, course descriptions, credit hours daga makarntar da mujaheed yake ynxu infact they have already writen a formal letter of intent/explanation to ta Chinese university on why he want to transfer his son and to esure they meet all their requirements. ma agent dinsu ya barma aiki kiraye kirayen International Admissions Office of the Chinese ya zuba kudinsa bana wasa ba dan a samar masa Zhejiang University of Technology agaggauce dan tsabar zafin kishi da zargi har can can china yake kkrin tura mujaheed, gashi yana sane da cewa in yaje za'a maida karatunsa baya but he dont care agarin cuccusa kai da tsabar neman alfarma agaggauta abun yasa har anty safeera ta fara dagoshi, afarko ta kasa gane meye ne yake faruwa tsakaninsa da mujaheed da kwana biyu ya zama so hyper reactive, ya dena sake ma mujaheed fuska ga takuri ga yawan kiransa awaya akai akai muddin baya gida his real intentions nd reason basu fito mata asarari ba, amma wani abu yana bata cewa dolene akwai wani babban matsala daya shiga tsakanin uncle moh da mujaheed. a sati na biyun while ayaana na kkrin fara test a schll anfara maganan biya mata su waec da neco da jamb, cos in aprox 6-7 month ake tsammanin zata gama secndry schl, unknown tension da sudden canjin fuska tsakanin mujahd da babansaa yabi ya hana anty safeera kwanciyar hankli daga can kuma shirin gaggauta daga mujaheed a nigeria yay nisa sosai, harma sun samu admission din duk bai sanar da kowa ba ya fara batun kama ma mujaheed permnt haya acan inda sai yay watanni fiye da goma ba bai dawo gida ba. da balain zafi ya dauki abun aransa, gani yake babu mahaluki da ya isa yay masa asarar qudirinsa na samun auren ayaanah musmn yadda yaga kayan marmari ajikinta na bala'in habbaka, nonon ta ya fara cike kirji gasu round gasu a tsaye, gata da tumin shape komin ta dai dai kuma me masifar daukar hankali kuma tana da tsayi kusan halittar jikin mahaifiyarta tawure ta dauko zak zak..the more she grow the more sexy nd fresh she look. gabaki daya ya kwadaita da samun wann yarinyar a turakar sa gani yake randa ya same ayaana akan gado toh kakarsa ta yanke saka, gabaki daya tsufarsa sai ya zabgeshi adanyen jikinta kasa da kusan shekaru ashirin nd he want to have cute cute kids with her... wann satin anty safeera kusan kullum sai ta tambaye mujaheed ko wani abu ya shiga tsakaninsa da babansa shikuma haryau bai san mezaice ba,dan baima kawo tunanin zai iya taɓa kasancewa akan ayaana ba. ranar juma'a da sassafe anty safeerah tafarka da laulayi sosai tanata amai yau kowani baccin kirki basuyi ba amma memakon ya tsaya ya bata cikakken hanklinsa sai kuma ya kasance yana murna na ganin fitowar ticket din mujaheed ranar sunday da sassafe wajen karfe 7.30am ranar sunday jirgi zai daukesa double way trip ne, jirgi biyu, daya zai saukesa sai daya yakaisa china he will first of all go to Abuja then Istanbul kafin ya samu direct plane to Beijing inteconecting flight is almost 18hrs journey on plane. anty safeerah ta koma dakinta kenan zata dan watsa ruwan dumi da sassafen mujaheed na fitowa a masjid uncle moh ya kirasa a sashen hajy mairo, bayan sun gaggaisa kawai ya fara musu bayani wai zai tura mujaheed china ranar sunday, kamr almara mujaheed ya dinga jin maganan a kunnensa..worst part yadda atake ya jujjuya zancen ya dawo dashi kamr zai turasa ne kawai dan yaje yay ilimi me inganci kuma harma ya gama komi, wanda hakan yasaka hajiya mairo ta hau kai da murna da tunanin babban gata akayi wa mujaheed.. duk dama kan mujaheed ya balain rikicewa agaban hjy baiy nuna komi ba har saida suka dawo sashensu snn ya samu baban nasa a daki ya gaya masa cewa gaskiya shi bazai iya komawa china kwasam karatu ba...duk dama gentle parenting ake musu, ana barinsu suna fadin raayinsu amma wnan karon uncle moh haura masa yayi da buhun masifa har da gaura masa mari yace masa umarni ne yake bashi ba neman shawara ba... abu tun yana wasa wasa mujaheed ya dga hanklinsa duk gidan sai da aka shiga tashin hankali sosai it turns out babu wanda yabi bayan uncle moh sai hajy mairo tace sam ba ayi ma muhammadu adalci yana kawo cigaba agidan ana kushe shi...kan anty safeera kamr zai fashe ,mujaheed yana magana yana kuka shima uncle moh yana magana yana daga jijiyar wuya wai an rainashi har ta rasa na waye guda daya zata ji karshe dakyar saida bappa zaidu da yazo weknds ya tarasu duka aka warware magann shidakansa ya lallaba mujaheed ya bashi haquri sosai snn ya amince zai tafi amma ba har ransa yaso ba saidan out of immense respect dayake ma bappa zaidun kawai ya amince dake ma yaga bappa zaidun ya nuna ya fahimce shi sosai.. inkaga mujaheed tsakanin friday da sartuday dolenka ne ka tausaya masa gabaki daya ya fita a ahayyncin sa, fushi, rudani da baqin cikin rushe masa karatunsa anan tare da maidashi baya yasa ranar sunday ne daya tashi yin tafiyarsa ma mahaifyarsa da sauran kawai yay wa sallama baice uffan ba babansa da hajya mairo ba ya wuce abuja, ever since ya kama hanyar abujan ya kashe wayarsa for hours ranar sunday babu wanda ya samesa ranar kusan wuni anty safeera tay tanata kuka ta rasa abunda yake mata dadi, babu yanda bata danta langwasa mijinta ya gaya mata meyasa yay ma mujaheed haka ba amma inaa yaqi sam ya kula kowa duk da abun yamasa zafi sosai da mujaheed ya tafi bai masa sallama ba. kin kunna waya da mujaheed yay all thru his jouneuy bakaramin cusa gidan yay acikin tsananin fargaba da baqin ciki ba, hajy mairo kullum tana jigila asashen anty safeera tana bata haquri.. for almost 15hrs babu labarin mujaheed lissafin duniya anty safeera tay harta fara tunanin koma duniya zai shiga bazai jeshi wani karatu a chinan ba hanklin uncle moh yabi ya tashi, he is feeling the urge to keep calling his agents, ko kuma koda ya rarrashe matar sa ta dena yawan kukan nan datakeyi tun jiya amma ina, abokinsa yace mai kar ya sake emotional draman mace ya rushe masa qudurinsa ai ita macece zatayi ta bari. tashin hankli bai kare agidan ba face har saida bappa zaidu yazo gidan da yamma ranar monday da news din cewa yayi yawa da mujaheed yana lafya kuma ya isa china kalau.. dagajin haka hanklin uncle moh ya kwanta. anty safeera kuma ta kasa nitsuwa harsaida mujaheed ya huce can cikin dare ya kirata sukayi magana yay assuring inta ya isa snn ta kwantar da hanklinta, altho tay tay mujaheed ya sake ransa yaqi, daga ta masa da maganan ya kira babansa da bacin rai ko kuka zasu rabu...kawai gani yake kamar da akwai wani boyayyen lefi daya masa babansa da har yamasa wnn mugunta, cos he cant just send him far away from home gatsau, kuma ya maida masa karatu baya batare da wani kwakkwan dalili ba. kwana biyu anty safera tafara sawa aranta wai koda zata lallaba mijinta taji dalili abakinsa, she have been tryn her best amma yaki sam ya bata fuska, sai kawo mata wasu dalili yake har yasa ta fara zarginsa da wani abu duk dama bata kawo ayaana bane aikuwa a satin data dage agarin bincike kwasam ta samo information cewa da alhaj ameer aka hada komi kuma acikin gaggawa... tundata bincika ta gane kmr abokaine suka zugashi ranar data dage zata je asbitin a dubatan she became all hormonal sassafe ta tashi da bori sosai, uncle moh ya shirya zai fita tay confronting dinsa akan batun sako abokai cikin harkan rayuwr su da na yaransu, tun suna magana na fahimta abunka da me sabon ciki aka fara haurawa juna, ya dinga mata ihu yace ta dena ce masa bai isa ya yanke hukci a akan rayuwar mujaheed cikin gushewar hankli da subucewar baki ta fara shigo masa da gori da kuma barazanar cewa zata kai kara wajen mahaifinta kawai adawo mata da danta tunda bayaso, ita ba zaa saka danta karatun dole a inda baiso ba. ran uncle moh ya baci ganin ta hatsala ta dauki mayafi shikuwa yace mata taje gidan amma tasani kafin ta dawo wallah aure zaiyi kuma zai aure wacce zatazo ne ta masa biyayya agidan nan ba wacce zata nuna masa gadara da iko da dukiyar ubanta ba. tunda ya furta mata wann maganan kara auren ya fita taji cikin ta da duniyan na ma gabaki daya na juyawa ficewarsa agidan da fushi bada jimawa ba aka kirashi awaya ahujajan cewa anty safeerah tana asibiti ruwa ruwa har ta samu miscarriage...tundaga inda aka gaya masa jikinshi ya fara rawa rawa dan bawai baya kaunar matarsa bane, kawai dai zuciya ce irin tasa, wanda bata da linzami ko kadan. a hujajan ya wuce asbiti ya samu an shiga da ita ciki za'a wanke mata ciki hajy mairo ne da ammi babba kowa yana neman jin meyafaru da doc yake batun ma safeerah ciwon hawan jini... tunda ya iso asbirin yake safa da marwa akan likitoci dan sosai ya shiga hanklinsa ido ya raina fata, ganin ana batun complication na hawan jini, tsoro ya kamashi marmaza ya jawo hajy mairo gefe ya zaunar da ita ya fara mata bayani abunda ya faru da kalar kalaman da ya furta ma safeera kafin abun ya faru salati ta dingayi cikin raki ta zazzageshi tace masa maza maza ya janye wann maganan koda dagaske ne zai kara auren yay maza ya karyata, kar yaje ua kashe matarsa abanza gashi yau yay asarar haihuwa kawai ya san yadda zaiy ya karyata kansa inyaso nan gaba inma auren zaiyi saiya san sigar daa zai gaya mata. #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [06/12, 15:50] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️3️⃣9️⃣ baida mafita hakanan ya saukar dakansa ya amshi shawarar hajiya mairo hannu bibbiyu sbd yana balain jin nauyi da kuma tsoron yarasa aurensa da kyakkwan matarsa safeerah, few minutes suna zaune awajen tana bashi shawara har akagama wanke ma anty safeera ciki snn aka fito da ita likeyly uncousious an saka mata drip idonta a lumshe da alama har ynxu a tsorace take batama san inda take ba tukuna.. a wani private VIP room aka sakata, uncle moh yay nan yay can duk ya kasa nitsuwa, tun bata farka a bacci ba ya fita ya siya babban bonquet na red flowers da get well soon cards manya manya ya jejjera mata a agefen gado, uban damuwa da rawan kafa dayake yasaka har su ammi babba suka fara tausaya masa, kmr mutunin arxiki ya nuna a fili kamar subutar baki ne yasashi ya furta ma safeerah cewa zai kara aure. ana daf wajen za'a kira sallan azhr anty safeeran ta dawo hayyacinta tafarka lkcin u hajiya ne kawai a dakin haka nan suka yanyaneta kowa yana fadin iya albarkacin bakinsa akan lamarin kai kafin ma uncle moh ya dawo hajiya tay kkri wajen ganin ta karyata batun aurensa a zuciyar anty safeerah ammi babba sai ce mata take bataga yadda uncle moh ya damu bane har hawaye saida yay suka taru suka babbata hakuri suka lallabata, kafin can uncle moh din ya shigo, data kallesa yadda yake sum sum kusan rabin abunda takeji a zuciyrta na fushi da kishi sai ya gushe musmn dataga flowers da abubuwan daya jejjera mata na soyayya kmr ba shi ba... ana idar da sallahn azhar su haj mairo suka basu waje yazo ya zauna a kusa da ita irin dan basarwa na matan nan kawai ta iya mishi, yanata lallabata akan tay hakuri taki cemai komi tanata kuka hankalin sa yay bala'in tashi, har da guntun mata hawayensa akan cikin nata daya zube sosai yazo yafara bata tausayi ma.. ba a jima ba ammi karama ta kawo musu abinci tay musu jaje da gaisuwa. kwanansu daya a asibitin uncle mohd yana kan bikon matarsa, bata kuwa kulashi ba har saida aka sallamesu suka dawo gida, bayan kusan kowa acikin yaran gidan anzo an gaisheta hajiya mairo ta hadasu a falonta tay musu nasiha, as usual sai nunawa take cewa safeeran ma tana da laifi akan meyasa zata na jayayya da mijinta bacin niyyarsa akan dansa mujaheed mai kyau ne aishi uba ne bazaiso ya cutar da dansa ba, sai da ta wanke anty safeera tass ta mata fada, snn shima ta wankesa tace masa bata son ta kara jin irie iren wann magnn banza yana fitowa daga bakinsa. ranar gabaki daya uncle moh ya sauya ma anty safeera ya dawo kmr wani sabon mutum, he was with her all thru the healing journey sai da ya tabbata sun sasanta kansu, harda dansa mujaheed da situation din yasashi yaji kamar sanadiyarsa ne auren iyayensa ya samu tangarda gashi har mamansa tay bari shima baida wata mafita haka ya bawa uncle moh hakuri ya hakura yace zai masa biyayya yay karatun kawai saboda karda acigaba da samun matsala tsakanin iyayensa.. bayan kwana biyu soyayya me matukar tsafta da sanyi ke wakana tsakanin uncle moh da anty safeera everyhing seems fine, mujaheed, kulthum da mijinta maheer ma suna kiran gida akai akai ana gaisawa. duniya sosai tay ma ayaana dadi kwana biyu da uncle moh ya maida hanklinsa kan zallan matarsa, baida lkcin damunta da kira ko wani sakon gifts,.. rayuwarta takeyi cikin sauki da kwanciyar hankali time to time suna waya da yayanta suna dada shaquwa da juna cos she is getting all the lovely feeling nd butterflies frm the little attention nd love dayake bata sosai, yanxu bata da wani aiki face karatu sai in sun hadu da sultana kowani wkend ko tay sleep over. most of her time da ruthy take spending a shagon hajiya, by now she have learnt alot of things na baking, local dishes, drinks, cullinary skills, traditional dishes duk dama takanzo ta takura ammi karama agida ta koya mata wasu abbwn da ibaad yake so a rayuwarsa cos she loved him soo much har batasan kalar yawan son datake mashi ba. nd for the fact that duk wani abu na duniya da zai mata tsakaninsu kawai yake karewa, he even hire a social media manager nd distrubutor for her online imported abaya business daya kafa mata dan kawai ta sa hanklinta akan karatu sosai.. duk wani hidiman kudi duk wani alheri da zai mata bata taɓajinsa ko a bakin yaa maheer ba bare kulthum, bare kuma su ammi. hakan yasa bakaramin kallon ibaad da daraja take yi ba, it feels like tsakani da Allah kawai yake mata abu, kai ko safiya datake yawan wasting kudin shi a poor investment baiya mata gori akai saidai ya kara mata wani kudin ta sake trying wani .. she respect ibaad much more than she loved him. rayuwarsu ya kasance normal ana neman wata daya da sati biyu da auren kulthum bayan komi ya dawo normal hanklin uncle moh ya fara dawowa kan ayaanah, musnm yanzu da gabaki daya ya kasa gane inda ta dosa, shi sam sam bai lura da alamar tama yi missing din mujaheed ba, duk dama yana zargin ko suna waya, soyayyarta da ibaad kuma is not childish nd loud yafi ganin kamar tsoron ibaad takeyi shi yasa bata iya saɓa masa in yay magana bata tsallakewa bai fahimce komi dake gudana atsakaninsu ba ayan kwana biyun nan da ya maida hanklinsa kan safeerah sosai ya lura da cewa har girki take ma ibaad yazo gidan ya ci ko tay packging masa, nd he just tot is normal, untill ranar shima ya fara cewa ta masa abu sai yaga ta kawo masa ruwan jajjagen complain ko ta share batun tace ta manta. sai kuma sabuwar kishi ya fara ginuwa a ransa game da ibaad, badai kamar yadda yaji akan mujaheed ba wann karon gani yake kmar ibaad yafishi power akan ayaana, har ransa yaji yanaso ya kwace wannan matsayin amma ya rasa ta ina zai fara ana fitowa da sabuwar iphone yay maza maza ya siya mata da wasu expensive perfumes koda ya kirata ya bata sai ya fara requesting wai ta masa girki shima kuma baya tashi fada sai yaga anty safeera bata nan. da kyar ranan yaci sa'a hajy mairo ta sakata ta masa kunun madara yasha, akan wnn abun saida yay sati yana yabonta har abun ya fara bawa anty safeerah haushi sosai. shikuma so yake wai koda ayaanah zata dauki hint itama tafara masa abubuwa na kyautatwa dana nuna biyayya kmr yadda take ma ibaad gashi his birthday is around the coner duk ya mata text message ko suka gaisa sai ya tuna mata birthdaynsa awasa, he was stylishly suggesting suje outing ayaanah sai tay kamr bata gane meyake fada ba dan bala'in mamaki yake bata musmm da ruthy tafara fayyace mata cewa da yuwar uncle moh yana crushing akanta ne dariya ma abun yake bata tana ganin kamr ko tsabar zuga kyanta da akeyi, da kuma bude idon su yasa har ruthy take tsammanin ko uncle moh zai zubda mutuncinsa da dukkan girmansa yace yana sonta, cos she tot is impossible for him to even think about that dan a matsayin uba kawai take kallonsa har yanxu... ruthy ne tay introducing inta da daka abubuwan zamani kamrsu saka jigida, sarkan kafa da kitso, sosai ta koya ma ayaana kitso da gyaran gashi musmn in suka je gidanta har yadda ake hada maganin mata tana koya mata dake ita tana harka da maza sosai, kusan ma abun da yasa ayaana bata iya kaiwa yamma kenan a dakin ruthy cos all kinds of ruggerd guys da girls suna zuwa wajenta, and she is highly suspecting cewa ruthy tana cikin wani kungiya sabida nacewa datay tana saka jan kaya, no matter what intay dressing sai ka ganta da red colour ajiki, sumtimes ko red scarf ko hanky ko handfan, u will neva see her witout red hakama abokan nata suke. duk sanda ayaana kuwa ta tambaya sai tay dariya tace mata ai kalar youth church fellowship ne kawai ba wani abu diabolical ba. most time ayaana will just mind her busines dan bakaramin koyan abubuwan duniya take yi awajen ruthy ba all this relship secret data san su ammi karama dai bazasu zaunar da ita su gaya mata ba, difrnt kinds of stories akan maza, cos ruthy ta bala'in iya hirar sex, da abubuwan da maza ke so ana musu. with all this emergency kayan mata data iyasu sosai duk tana gayama ayaanah, sun yarda da junansu sosai, the frienshp is not tight amma is very loyal dake sun fito gari daya yasa sukema junansu kallon sisters kawai. cikin wann satin ya kasance uncle moh yana ta xumudin samon first gift dinsa daga wajen ayaana dan yanaso inta bashi gift dinne sai yay inviting inta suje wani waje tare su shakata, daga nan kuma ya qudura in har ta amince ta fita fashi to babu sauran jira kawai zai fara bayyana mata kansa a sarari dan tasan intention insa akanta tun yanxu anty safeera ma anata gefen bakaramin shirya ma birthday din nasa takeyi ba, he is a very generous husband dan haka kowani shekara xaka ga ta masa cake kala kala, suyi hotona ayi decorating waje. ana saura kwana biyu birthdayn nasa da yamma ayaana tana daki kwasam sai taji muryan kulthum da wani irin sauri ta fito suna hade ido suka rungume juna suna tsalle suna murna, gabaki daya kulthum ta sauya ta kara haske tana blushing kamar mai sabon ciki. jiya da dare suka dawo daga malaysia suka kwana agidan ammi babba, da safe kuma sukaje schl dinta suka karbo duk wani document na transfer dinta, ranar murna awajen su ayaana kamar bazai kare ba. daren ranan wajen kulthum din ta kwana kafin washe gari jumaa sultana taxo musu kwana biyu. rayuwa yay dadi kulthum ta dinga basu labarin yadda aure yake da masifar dadi musmmn ma da wanda kakeso, yadda rayuwarta yake tafiya da yaa maheer kamar wani labarin novel, har sultana dake jan baya baya da abun tafara jin kwadayinsa, ayaana kuwa gani take in har yaa ibaad zata aura hala nata soyayyar sai ya ninka wannan ma. ranar asabar wkend kuma ranar ne birthday uncle moh he wake up smilling expecting to see ayaanas text msge da sasssafe amma sai shiru daga na matarsa saina yaran sa ne tun 12pm na dare shiru shiru har karfe 10am ashe ayaana km tunda yaa maheer yaxo da safe sukabarsa da kulthum a dakin suka koma sashen ammi karama, tun sassafen kuma ta tura ma ibaad good morning text dan da balain shauqin sa tay bacci, musm yadda kulthum ta gwadaita musu dadin aure duk suka susuce sultana ta makale a lungun gado tana waya da ahamad ita kuma ayaana tana kwance akan sallahya busy smilling at the gud morning reply daya turo mata bada jimawa ba. jira take ya dawo daga gym dan yace zai kira yaji muryanta, kuma so take ta masa surprise meal na fattah lahmp nd flour bread which is his favourite kanuri meal da amminshi take masa ocassionally which she learnt very well awejen ammin. sunayin wanka tasa sultana agaba ta rakata sukaje mall suka siya wasu abubuwan da babu har akayi family breakfast basa nan, kuma anan ne aka ma uncle moh wakar happy birthday masu bashi gifts irinsu anty safeera da kulthum da su maheer duk suka bashi hanklinsa yaki kwanciya sabida babu ayaana, he comforted himself da tunanin hala surprise take hadamai baisan ma kwata kwata ita tamance da batun yau ne birthdaynsa ba she was busy buying spices to impress ibaad da favourite dinsa yau inyaxo wekends... around 12 suka dawo gidan ita da sultana lkcin su ammi babba har sun iso gida ya cika anata hayya hayya birthdayn uncle moh hajy tana ta basu labarin haihuwarsa su anty safeerah anata kyakyawa da dariya maheer da ibaad ne kawai basa gidan cos he had to escort him to the hospital zaiy test cos ders this problem na rhesus tsakaninsa da kulthum cos he carry a minus baison ya mata ciki azo ana samun matsala ko ta sha wuya sosai.. anata shagali kulthum da sultana suka cika ayaanah da hirar soyayyarsu a kitchen din ammi ayayin da take shirya ma ibaad abinci, dake ammi takan kyalesu suyi komi da suke so, kulthum ma tay fresh ginger juice da samosa wanda zata tarbe maheer dashi, banda hirar soyayya babu abunda suke yi, da mamaki duk kuwa basu dago lamarin zciyarsa ayaanah ba, they just tot yaa ibaad is too hot nd godly handsome nd will neva ever pick any girl acikin gidan musmn da batun soyayya, but dake sunsan yana daga ma ayaanah kafa a komi yasa suke dauka kawai normal alaqar shakuwace dana kulawa a tsakaninsu ke gudana ..bayan sun gama suka sha wanka kowacce tay kyau sosai ayaana ta saka baby pink lace, dinkin ya dan bi hour glass shape inta tana baza wani irin qamshi, zak zak inda ammi ta koya mata har suman kanta tana turarawa, gashi sun iya kabbasa din nan bana kadan ba. tunda su ibaad suka dawo ya dora idanunsa akanta yaji ya kasa nitsuwa gabaki daya dan bawai zallan kyaun datayn bane ya rikita shi,qamshin, kunyan, da kuma yadda take masa magana da shagwaba da kuma nitsuwa yasa with each passing minute yakejin jijiyarsa na tashi sosai, for the first time in his life yaji yana matukar shaawar wata ya mace a duniyar zuciyarsa da rayuwarsa har gangan jikinsa yafara jin yanajin sha'awar ayaanah. waje guda suka hada musu chops din ita da kulthum, ayaana tana gefensa yanacin fatta lamp da flour bread din har yana lumsshe idonsa ji yake da sukadai ne a wajen baisan wani irin sakin layi zaiyi mata ba... sun jima awajen maheer is unpolegstically showering kulthum da soyayya dan har wani dorata yay akan cinyarsa suna cin chop din suna hira acan gefe tsakanin ibaad da ayaana kuwa bakajin me ma suke fada dan kasa kasa sosai yake yabon girkin nata, dadi kamar zai hallakata murmushi kawai take zuba masa tanajin kamr ruwan shauqin soyayyarsan har cikin jininta yana malala kmr zai hadiyeta, sun jima a falon kafin nan shida ayaana suka fita waje suka bawa su maheer waje...cikin motarsa ya bude mata ta shiga shima ya zago ya zauna ya kullesu da tinted aciki, dan kadan ta jingina ajikinshi suna kallon reels daga wayarsa, which is mostly abt medicals nothing fun in it but she like it this way atleast baiya kallon yan mata tay tay ya sakar mata wayarsan tarike dan yasan damuwarta shine kawai tay masa bincike taga ko yana kan magana da zainab arifah tanayi tana basarwa amma sosai ya fahimce shagwabn tan sosai. dada narke masa take ajiki har abokinsa jamal ya kira, jin yace masa yana tare da ayaana, jamal din ya dawo da call din video suka gaisa, da mamaki taji yana bawa jamal labarin dadin abincin data masa, she was so happy acikin ranta musn yadda jamal yake cewa very soon zasu zo tay musu me dadi suma agidan ibaad din suci.. hira me dadi sukayi daga nan ya hadata da matarsa mufeeda suka gaisa cikin aminci she was just gushing akan irin kyaun ayaanah..ita direct take tambayarta yaushe xakuyi aure muxo shagali ayaana saidai ta kalleshi tay murmushi, shine kawai yaketa cewa "soon!! but she dont knw weda he is serious ko kawai yana biye musu ne. bayan sun gama call din ne ya bude gallery din sa yanuna mata project dinsa na gidansa can United Kingdom, very sleek country classic mansion ne me aji,fully energy effecient ga water pond ga garden ga kuma kids backyard ga pools guda biyu daya a sama daya awaje snn za'a musu glass walls a katon kitchen dinsu, just 4 bedroom, daya nashi daya na matarsa, sai na yara dana baki. plan din gidan mace daya yay which make her heart beat faster dan bata san ya al'amari zai juya ba, she is desperatly hoping ace itace akayi wa wann gidan ba zainab arifah ba, even tho he is asking for her gunuine suggestion awasu abubuwan still dai tana cikin fargaba sosai. while suna nan mota daga cikin gidan ammi karama ta nemesu sama da kasa ta rasa, kawai sai ta share.. kowa saida ya taru a falon anty safeera aka yanka cake din uncle mohd aka masa abubuwa gogan naku he was just pretending to be so happy da irin romantic suprises din da anty safeera ta masa mai ban sha'awa kuma ta kashe kudi fa sosai ta masa gifts na kece raini har dasu agogo masu matukar tsada.. ibaad da ayaana na mota basu gama tattauna sauran plan din gidansan ba har saida aka kira sallahn azhar snn suka gama, lura da fargaban dayake idon ta na kokonton samun shi a matsayin miji yasa ya dinga mata dariya kasa kasa yana dan tsokanarta cewa in yatafi can ma da wuya ne ya dawo da sanyin shagwba tace yaa yanzu dama saika tafi can kabarni anan? yadan ja cheeks dinta yace inace zaki koma can U.K din dai tare dani?but is totally ur choice madam, i cant force u inkince baki son zama dani ai shikenan..tana kallonsa kamr zatay kuka tace kai bakason zama dani kenan? cikin kyabe baki yace"who wudnt??ahnkli ya dan rankwafo fuskarta nmfashinsa na gogar nata yana mrmshi cikin lumshe ido tare da budewa da kasallaiyar murya yace 'u're beautiful, smart,..sexy...cikin jan numfashi yace "but... ...maraitaccen idon ta fixed acikin nashi ahlkli tace 'but what? yace "i dont knw if ure strong enuf to cook me as hot as d way u cook ur delicious food'..ahnkli tace "cook you?? shiru yay yana mai kure kwayar idonta da kallo yana murmushi me sanyi har saida brain inta ya fara harsasho mata meyake nufi da wani irin sacewar jiki ta rufe idanunta da duka tafukan hannunta yana murmushi ya jawota jikinshi ahankli ya rangwafo cikin kunnenta yace kin gane kenan ko?? ta dada boye fuskanta akan kirjinsa ..ahnkli ta gyada kai..yana dariya yace "good..go nd think abt that hard nd long. yana furta hakan yadaga ta ajikinshi ganin taki ta hade ido dashi yace "bakinki ya rufu ko?to kije ciki karki hanani alwala, we wll talk later, yeah?? kanta na kasa tana murmushi ahnlki tace yeah.. karamin kiss ya dora mata a hannunta daya rike snn yasaketa cikin nitsuwa ta bude motar ta nufi cikin gida da bala'in sauri.. tsabar kirjinta na bugawa batama lura da cewa babu kowa ba kawai ta nufi daki da shauqi ta wani irin sulalewa akan gadonta tanamai sauke ajiyan zuciya me karfi da kuma shauqinsa me balain yawa aciki dake mata rairayi ajiki, masifaffen qamshin turarensa daya gama mata malala a jiki hade da nannauyar kalamansa ke dirar mata acikin kunne da kwakwala yasa taji gabaki daya gabobin jikinta sun mutu murus... wani irin shauqaqiyar juyayi take y akan gado ba acikin hayyacinta tana ji aranta kamata domin ita Allah ya halicce ibaad dan wani irin makahon sha'awshi taji yana dirar mata wanda damshinsa tuni ya fara kkrin jike mata panties, tajima akwance tana sauke ajiyan zuciya daga bisani ta cire kayan jikinta tay wanka tazo tay sallah sai taga text dinsa akan ya fita amma baizai dawo da wuri ba ka inbe dawowa anjima kawai zasuy waya.. tana murmushi ta amsa masa, kafin ta jawo qur'ani ta cigaba da karantawa da tsakar rana dan gabaki daya bata gane kanta ba, dan daga tafara tunaninsa sai taji sha'awa me karfin gaske yana kkrin rufeta ganin bazata iya jurar wankan tsarki ba yasa ta cigaba da karatun qur'ani har saida abun ya gushe mata aranta snn tay bacci. uncle moh har yagaji da jiran yaga ayaana awajen birthday insa har ya cire kunya ya tambaye ammi karama tace masa ita dai tabar ayaana tana girki ma su ibaad ne amma bata san ko ta gama ba ransa sosai ya sosu da jin haka, wato ibaad haryau dai bazai daina shigewa hancinsa ba, sai yau yaji yana nadama dama a hannunsa ibaad din ya girma da duk wann rainin dayake masa bazai kai nan ba. but now da dayekeji yayi karfi yay kato yana wasa da kudi yaron gani yake kamar shi sa'arsa ne. da wasa wasa kuwa har akagama shagalin birthday ayaana na shekar bacci, sultana ta gama shagalin birthday snn taje tay hirarta awaje da ahmad ta dawo itama ta jonata suka sha bacci. sai cahn yamma suka farka kulthum sun fita da yaa maheer dan haka a sashen ammi karaman suka cigaba da zama safiya kuma na kallonta a falon anty safeerah tana ta ciye ciyen cakes da abubuwan birthday nan ne da sultana tafara bata labarin barin kudin da anty safeera tay sai ta tuno tace shit kice dai nikadaine banje bazday uncle ba, sultana tace ehh wallh ke da mutuminki yaa ibaad ba??? dama kuma ba ɗasawa sukeyi da uncle moh ba.. ayaanah ta kyabe baki tace "hmm,wallh ni mantawa ma nayi toh Allah ya karo masa shekaru masu albarka ...sultana tace ameen..wai ina kukaje ne da yayan? kefa yaa ibaad yana balain shagwabaki.. ayaana tay kwafa tace kai sultana bashi yaje ya dauko ni ya kawoni garin nan ba aikuwa dolensa ya kulani? suka fashe da dariya..tace "kai ayaana kamr wani zaki iya fadan ahaka agabansa aje dai a yana shagwbaki amma dai kinsan gayen nan baida dadi..in ya hade rai kamar mala'ikal mutuwa.. ke wallah ya ibaad is unbelivble ni bansan ya zasu kare da budurwansan can ba kiga dan uban wuyan dayake bata. wani cak dariyar ayaana ya katse da harara tace wa knn badai anty zainab arifah ba datake nace masa ba? Sultana ta fashe da dariya tace "Allah ya shiryeki ayaana wato kedai bazaki kyale matar nan ba ko?.. jan pillow tay kirjinta tace inhar ta kyale shi zan kyaleta..kwana biyu ma banga ta dawo ba hala karatu yay zafi sultana tace eh amma next week kuwa zaki ga ta dawo kinsan kmr mayyace bataza sake tay missing birthday yaa ibaad ba, kinsan he is a november born ko?? ayaana tace "really? nov when? tace nov 18th. ayaanah tace whow amma ko sau daya bai taba furta min wani abun birthdaynsa ba cikin sace ajiyan zuciya sultana tace "Dats bcos he lost his dad dat day ..nd you know what...ranar fa suna tare da babansan ya rasu, so i ques it bring back bad memories for him..jikin ayaana atake yay sanyi tace "Allah sarki, Allah ya jikansa..i feel really sorry for him. sultana tace "yeah, lets call this lover gal yanxu haka zaki samu sunacan dakin yaa maheer a gida suna morar juna ni wallah bansan wani irin maganin mata ammi karama ta bata ba yarinya ta sake ma miji jiki ayita haƙarta bata gajiya? dariya ayaana tay tace barta ta more abunta shima ai yanaso ne da baya so bazai nanike mata ba ni wallah abun ma tsoro yake bani... sultana tana dariya tace yarinya kiyi shiru sai mun dandana munji dai, i feel like we are missing sumting over der...ayaana ta fashe da dariya tace we are definatly missing ...Muma Allah ya aurar damu ..sultana tace Ameen very soon in sha Allah, koki riga ni ko in rigaki, amma bana so amana rana daya inba haka ba duk banda kawaye wallah yadda yaa maheer yakeji da umminsan nan bafa kyaleta zaiy tamin kawance yadda ya kamata ba...ayaana tace wallh kuwa toh ai gara ke..nifa ko schl friends banda shi yaa ibaad kuma jininsa bai hadu da ruthy ba so she doesnt count. sultana tace ayya kuma ruthy is a nice girl fa. anyways arniya ce kinsan shikuma uztazi ne hala baisan teddy bear dinsa tana wasa da kafurai... kara fashewa da dariya sukay tace lallai sultana wato ma nice teddy bear din yayan ko? sultana na dariya tace toh ai naga wai duk duniya kece kawai kika mallake masa zuciya ayaana tace hmmm abeg dont deceive me zainab arifahn tasa tana ina??.. sultana ta kara fashewa da dariya tace ita ai "fan" dinku ce.. atare suka kara kwashewa da dariya har suna tafawa.. hira me dadi suka cigaba da yi har kulthum ta dawo hirar ya rikida ya dawo na soyayya duk sai da ta sa musu shaukin son suyi aure sosai. uncle moh yay yaga ko wulgawar ayaana bai gani ba, babu text babu komi har washe gari sunday da yamma har saida sultana taxo musu sallama zata wuce gida snn ya hade idanunsa da ayaana normal ta gaishesa saj jin ana hirar cake din birthday cikin rubibi tay amfani da damar tace masa happy birthday.. he was deeply hurt data shashantar da abun, gashi da aukin saurin fushi kawai saiya dena kiranta ya dena tura mata sako, ya fara avoiding inta ita kuma ashe ma batasan yanayi ba, ranar wednesday da yamma tasha wanka ta bi ibaad suka raka su maheer har airpot ranar ma bai dawo da ita ba sai can da yamma bayan sunje wajajen shan iska tare wkedns ne birthday she was deeply thinking abt it tarasa me zata masa wanda zai saka yaji sanyi kuma bazai feeling offended ba gashi aranar satuday still nashi ma zai fado #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [06/12, 19:54] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE BOYE arewabooks@surayyahms WKND BONUS MY COMENT SECTION U PPL ARE THE BEST❤️💋 PREMIUM LAUGHER, PREMIUM HATE❤️😂TEAM UNCLE MOH SHOUT POWER!!!! kafin ranar friday hakanan ta zauna ta shirya very beaufitul hand written cream colour note fancy writing pad with few comforting words on it da very fine bold handwriting inta... _"I know this day carries weight for you.I don’t expect you to celebrate it Just know you’re not alone today.”_ snn tay signature dinta ajiki snn ta tattara rabin kudin da uncle moh yake xuba mata taje ta siya quality leather wristwatch tasa aka rubuta " _only time will tell how much u mean to me"_ abayanshi wajen silver palate in..da wani simple men bracelet black colour mai hade da matured ring nothing flashy in it sai ta saka fancy notebook bcos she knew him to be a very reflective person. tun a schll tay wrappin gashi batason kowa ya gani tarasa yadda zatay, kawai sai ta yanke draw ta xuba a wani white closed up box ta kai ma sultana tace mata dan Allah tana komawa gida taje ta aje mata a closet din shoes na yay ibaad karkuma ta bude taki sam ta gaya mata meye ne aciki amma dakyar sultana ta amince sabida tana tsoron kar abu yaje yay backfire a hada har da ita aci ubansu atare. tsabar tsoron ibaad datakey tana kuwa komawa saida ta bari yamma yay yaje sallan magrib tasan bazai dawo ba xai yaja su ishha da sauri taxo dakinsa ta bude wajen shoes dinsa ta saka box din ta rufe tay sauri tabar wajen taje ta kira ayaana tace mata ta saka mata acan. ita kanta ayaanan da fargaban ko zai ji dadin hakan ko zai bata mai mood dinsa tay bacci da wuri, washe gari ta farka taga miss call dinsa tana kira taji be dauka ba saita tura masa text na good morninng, after ta idar da sallah sai taga reply dinsa, wanda ya tabbatar mata cewa bai bude wajen shoes dinsa ba tukuna, she deliberatly plant it der sabida tasan shi da shegen tsafta inbadai awajen shoe bane dole ne dazai gani tun jiya da dare. lura da cewa bai gani ba yasa ta tura masa text cewa she kept him a piece of her thougts acikin closet dinsa, at first bai gane me take nufi ba, saida yaga tanace masa akan yje wajen dayake aje shoes dinsa, da mamaki yaje ya bude sai kuwa yaga box din a aje. daukowa yay ya fito dashi waje ya warware box din, da hadadden note din ya fara cin karo which actually really really calm him down, sanin cewa she knew what dis day meant to him, she carefully choose her words. hmm kawai ya furta daya karanta snn yasaki murmushin da bai shirya masa ba nan da nan yabude sauran ya ga abubuwan data saka, and he was like its the best gift he has ever received in his entire life, musmn message din da akay carving abayan agogon daya mugun tafiya dashi, hakan datay masa bakaramin karama mata daraja a idonsa yay ba. he re-fell 1million time stronger nd deeply in love with her. such a totful timeless nd calming gifts wanda babu shirme ajiki ko kadan. ya jima baiy kalar murmushin dayakeyi a wann safiyar ba but dan ya tsorata ta saiya kashe wayarsa, ta nemesa kamr tay kuka bata samesa ba, duk ta damu saida ammi ta mata fada kafin ta fito ta karyawan safe. atamfa me shegen kyau ta saka purple colour nd her heart was seriously beating if not for mujaheed daya kirata dazu suka gaggaisa da bata san ya zatay ba, altho distance make it harder for him to call her akai akai ga karatunsa acan babu sauki ko kadan.. har su sultana da su ammi babba suka zo wkdns ayaana bataga ibaad ba, sultana ce tace mata ai tun safe ya fita itama bata gansa ba kuma ba tare suka zo ba. bayan sallan azhr unxpectly saiga zainab arifah, omo she changed level gabaki daya ta dawo American girl tadada kwaila jiki tay haske sosai an mata lippo sunction ta kara shaping lips dinta , she came with a huge flower bonquet da su ballons da fancy luxury gift boxes na perfumes,shoes,dollar bonquet da karamin box me dauke da key din new brand alfa romeo car. tana zuwa da kibibinta she have to make everybody knew today is ibaad birthday duk dama tasan cewa gidan ba a celebrating but she dont care, ita mutuwar baban nashi bawai darata yay can can ba, "he died along time ago nd so what? kusan words din ta gaya ma kawarta rukayya kenan datake kkrin hanata wann shirmen, nala kuma sosai ta zugata itace ma ta zuga mata ta siya masa mota na yayi. tana zuwa taga tagama haukarta babu ma ibaad agidan kuma bata wani samu fuska awajen hajy mairo ba sabida kowa yana jimamin mutuwar mahaifin ibaad a wann rana. ammi babba kuma gabaki daya mind inta nakan bappa xaidu ne, tay kababa ta hana shi motsi, she knw zaiyi waya da fatima zai lallabeta zaice mata shine zai cike mata gurbin maragayi mijinta..she is 100% certain he wll do that, shiyasa ta hanasa sakat ta hanashi motsi bare yaje kusa da fatima, babu yadda ya iya haka shima yasakai ya fita... ganin kininibin zainab yay yawa anty safeera ta jawota sukeje can sama, tafara mata fada akan wann gift din yay yawa nd is not proper tunda tasan bayaso batason azo a memeta abunda yamata ranar zainab dake jin ta girma yanxu she is in her 20s taje ya tabo rayuwar america bawani shege takalle tsakar idon anty safeera tace mata ita bakauyiya ce shiyasa batasan ya ake soyayya ba. ita abunda taga dama shi kawai zatay cos how can she even let her lover to kill his joy bcos of a mere corpse dat elapse long time ago. baki bude anty safeera ta dinga kallon zainab arifah da mamakin jin kalamanta, dan kuwa zuwanta american nan dataje tagamo da yaran turawa it seems like bakaramin kara lalacewa tarbiyanta yay ba, ga wani dan iskan nose ring datake sawa ynxu bama asaman hanci ba a ata ciki like a she-bull da wani irin strong make up din datakeyi.. tunda anty safeera ta lura da yanayin danyen rashin kunyar dake kan zainab arifah sai kawai ta kyaleta.. ayaana suna sashen ammi karama amma sosai labarin gift din arifah ya iso garesu mood din ayana sai ya dada canzuwa sosai ta dawo kamar wata wacce bata jin dadin komi, can da yamma kusan magrib ibaad ya dawo daga asibiti dan suyi sallah da su bappa zaidu da uncle moh ya gaida amminshi da su hajiya kafin ya wuce gida. yana kuwa zuwa shashen hajiya mairo ta taresa da batun irin abubuwan da zainab ta taho masa dashi, atake atake ya hada rai ya sauya fuska, the same siyasan da uncle moh yake zuwa ya shimfidamata ya nuna mata abu babu kyau haka shima ya mata ya haura mata da bori yace mata last week anan nan falonta tazauna tana bada labarin haihuwar uncle moh ana buga shagali ana celebrating ana dariya wato yau dayazo na mutuwar babansa shine zata mance ta kawo masa wani batun gifts din zainab arifah sabida bata dauki mutuwar babansa komi ba ko, dagan gan ya masifeta yace bata damu da ubansa ba, dama kuma ai ta jima tana nuna warayya akansu..tunda ya hade rai ya fadi haka shikenan kuma yasaka tsohuwa tafara kuka ibaad yana wucewa sashen amminshi maza maza tasaka aka kira zainab arifah tana kuka wiwwiii tace mata sam sam ta tattara wann kayan ta koma dashi gida, rayyanun ma yace bazai karba ba, yau ranar baqin ciki ne, ita bata son wani kyautar da zaizo ya saka aga kamar tana nuna ma wasu warayyya. duk rashin kunyar zainab saida hajiy mairo ta fita bori tace sam rayyanu yace bazai karba wani kyauta ba kawai ta koma dashi inyaso ta kawo masa kyautan wani lkci amma ba a wann ranan da suke fama da jimamin mutuwar ubansa ba.. da tsananin fushi zainab arifah ta koma sashen anty safeera taje tana kuka..daga fannin ibaad kuwa babu yabo babu fallasa suka gaisa da amminshi a daki sukay jimamin su duk dama ita abun ya riga ya wuce mata aranta sosai dake bappa zaidu ma ya jima da hanata saka ire iren wann damuwa aranta har abun yaxo yay mata sauki. ta tambayesa meyasa baizo tun dazu ba yace mata aiki ne ya masa yawa a asbiti duk dama sun kusa gamawa, ynxu nysc kawai ya rage masa kafin ya tattara komi nashi ya koma UK da zama dan acan zai dora da duk wani tarkacen major courses dinsa until he became a full cardiologist consultant a imperial college dake london. suna gama hirarsu ya wuce dakinsa direct yana zama akan gadonsa ya cire shoes dinsa tareda cirowani abu me kyau a aljihunsa a karamin box, sai yanxu ya kunna wayarsa text dinta guda uku ajere ajere daya gani yasaka shi yay dariyar bazata gamida kyabe baki kan last text din ya danna mata reply ya rubuta waiting for u in my room..tana gani ta kalle sultana ahnlki tace "wayyo Allah na sultana yaa yana kirana...caraf sultana ta mike tsaye da fargaba tace toh nide bari na koma wajen ammi karama duk abunda kuke ciki dashi ina can nasan dai bazai ci ubana agaban amminshi ba baki bude ayaana yace haba sis meye haka dan Allah keda zaki rakani wajenshi ynxun nan muje mudawo sultana ta dafe kirji tace niii??? lallai ma ayaana toh inkin ganni a lahira kaini akayi ...kefa kinsan ba uban da zai miki kawai kije.. abubuwa nawa ne kikayi agidan nan yaa yay kamar baigani ba,kefa yar gaban goshinsa ne kijje kawai. a marairace ayaana tace shikenan..amma dan Allah karki gaya ma ammi kinji? inma yamin wani abu banason tasani ne bare ma ta masa magana bazaiji dadi ba sultana tace toh sann ta fice da sauri ta nufi dakin ammi karama tana zuwa ta dale gadonta tafara zabga mata ruwan surutu duk wani hirar saurayinta ahmad kai tsaye take gaya ma ammi karama inna fada ne amata, inna dariya ne duk ayi. wann kusan wani babbam dama ce da ammi babba bata taba basu ba, cos she is always angry at her husband and plotting evil na yadda fatima bazata shigo mata gida ba, batama da lkcin sauraran yayan cikinta, gashi ynxu da maheer yay aure ko kadan baison kulthum tana shiga harkan mamansa yanama daya daga cikin manyan reasons dinshi dayaki sam su zauna anan nigeria da matarsa gabaki daya. mikewa ayaana tay ta gyagyara fuskarta da powder, ta dau turarenta na black opium asalin na saint laurent da shine yafara saya mata, ta shafa shi dan kadan sabida yana qamshi me mugun kama jiki, batay wani kwalliya ba ta goga chappet akan lips inta me qamshin straw berry nan ta dau mayafinta cikin nitsuwa ta karaso har kofar dakin sa tsayuwar minti biyu tay a kofarsa da fargaba tanamai kkrin tattaro ma zuciyarta da hanklinta nitsuwa waje guda. jin motsin kamr sun ammi zasu fito yasaka tay saurin yin sallama tun kafin ya amsa ta kuso kai suna hade ido yadan hade rai yace yawwa kinxo ko? oya..come over here". wani irin kara bugawa kirjinta yay tafara tahowa ahnkli kafafunta har na harhadewa tana tafiya ahnkl kmr antsamo ta daga kankara ta taho, da gefen idonsa yake kallonta yana kkrin gintse dariyarsa ya ga idanunta ya ciko da ruwan hawaye, dahar zata tsuguna agabansa abazata taga ya miƙe tsaye ya tattarota a hannunsa ya dagata cak in a romantic bridal style. cikin sauri da kuma bugun zuciya ta runtse idonta ji datay yay karamar dariya yasata sace wani tsoraccen ajiyam zuciya ta bude lumsashen idonta ta zuba acikin nashi ganin ita yake kallo da wani irin malalaciyar shauqi a kwayar idanunsa tay wani irin narkewan da bata shorya ba tareda saurin shagwabe masa fuska. ahnkli kmr wacce zatamai kuka tace "where hve u been? bai amsa ba saida ya taho tare da ita ajikinsa suka zauna abakin gadonsan snn ya gyara mata zama akan cinyarsa yana kallonta yace" where u lookng for me?? adan kunyace ta gyada masa kai yace' toh gani..zaki cinyeni ko? childishly ta girgiza masa kai, gefen fuskarta ya shafa kadan snn yadago habarta datattausr hannunsa,ahnkli suka hade ido yace"arent u going to ask me if i have loved the gift??? da tsananin fargaba acikin kwayar idonta tace"did you? saida yadan ja numfashi snn ya bita da wani irin piercing looks me narka gabobin jiki muryasa a kasa kasa yace "Best gift ever"..thank you! "i love it.. Dariya me sanyi me tafe da hawaye ya kufce mata tace well, i am glad u liked it ..karan hancinta yaja yace "but ure scared ai..how did u fixed it over der?ahnkli tace its a secret..cikin kyabe baki yace "okay..by sending ur minions to my room.. so, shud i qurd my heart? kar wata rana in tashi abacci inji kin sace min shi ."dariya tay me sanyi adan kunyace tace"i wish i can...i will take you. yana kallon cikin idonta yace"nd u think u dindnt? tana murmushi tace i dont knw yet, yace hmm kajimin pretender! zagaya hannunsa yay ta bayanta ya zaro karamin box ya dora mata akan hanunta dake dafe da kirjinshi yace toh this is my return gift..ina so kisaka a yatsanki nd each time u miss me u look at it nd rembr u're very important to me ...tsiririn hawayenta ne ya sauka mata amidts her smiles cikin sauri ta bude ring din taga irin wanda ta bashine zak akayi replicating tace "ohh my god. thank you yaa! yace ure welcome.. ya karbi ring din yasa mata, dan kadan yay kissing hannun tanajin kamar zata narke dan dadi. suna hade ido girarsa na sama a dage yace nd ure to heavy sauka min akan cinyana karama dake kina da nauyi. a mugun kunyace ta dan jingina ajikinsa snn ta zame ta sauka ta zauna daf dashi.. hira kadan sukayi sai sann ma tay noticing cewa agogon ne ahannunsa yace mata yay aiki ya gaji zaije gida cos he need to sleep early yau..har waje ta fito ta rakosa jikin motarsa ya sallameta kenan har zai shiga masjid suyi isha su wuce gida sai yaji ankwala masa kira da karfin tsiya da saida securitty men suka jiyo. ganin zainab arifah ke zuwa yasa ya tsaya cak har ta karaso, da wani irin yanayi a fuskanta like she wanted to blow hot akan maganan gift din nan da sukay hajiya da yace bazai karba ba ta karaso, saidai already anty safeera tay warning inta, tace mata ba a awannan haukar ma ibaad dan zai iya gaura mata mari kuma tasan tana sonshi bata son suyi hatsaniyar da zaisa ya dena ma kulata kwata kwata tana isowa babu wani sallama tace.. ibaaad . yace yess. tace 'wai ina ka shiga ne "ive been waiting for u..did u have a minute? ba yabo ba fallasa yace "ah huh... wani irin yangataccen rolling idanunta tay tace "ibaad wai meke faruwa ne?i came all the way from manhattan to come home and celebrate ur birthday i even bot you a car with my own money. amma sai kaje kace ma hajiya kuma acemin bazaka karba ba..please what in the hell is the meaning of that..dont i mean enuf to you?? shiru yay har saida ta gama hucin snn yace "excuse you ...are you talkng to me or u are shouting at urself???cos nobody dare talk to me like that.. dan karamin tsaki taja a mugun hatsale tace "but of course i am talking to u..look ibaad pls dont say No to me ..just take the gifts. yace "ohhh akan gift dinne kike wann ihun mtssss but i dont take gifts on my birthdays. anyways, thanks for trying. tace "ni ba godiya nake so, just take the damn birthday gift please... wallah kawayena zasumin dariyaa wai mesa kake so walakantani ne ehhh?...tafada desprately looking soo silly nd authorative. yace zainab yaushe muka fara wann wasan ne? you knw i am not the type da zaki bada oder. so take ur gift nd leave. cikin katseshi tace ibaad ban fahimce ka bafa why can't we be normal..all my friends have their lovers kuma wallah ba haka suke musu ba yace ohh thank GOD i am not ur LOVER. or FRIEND. kamar zatay exploding da muryan ta da already yake rawa rawa tsabar bacin rai tace "what? calmy yace "ohhh...ure not expecting me to act like ur lover or friend are u? muryanta harna rawa rawa tace "But amma ai kasan ina sonka,i love you, nd i tot we are..we are.. in love for a long time cikin katse yace "cousins dai ko"..kina so na sani, naji, kowa ya sani. no one stoping you, but u can't force love on ppl zainab. as matter of fact, i think...ive fallen for sumone else, nd u knw how it feels.. ..nasan zaki fahimta. tunda ya furta mata hakan kalmomi suka dauke abakinta hawayenta na zuba yarrr kamar ruwan rafi kuka mai matsancin karfi na shirin kurfce mata tay saurin toshe bakinta da wani irin bacin rai da isa tace "wallah wallah baka isa ba..kay kadan kace min kanason wata ko wacce ita wallah wallah bata isa ta kwace min soyayya na ba ..cikin matsancin kuka ta karashe atake taka fuskarta yay wani irin ja jikinta ya fara rawa sosai. ahnkli yace "just tot i shud let u know i am taken. karkizo kice nay deceiving inki cos actually kece dama kikeso na nikuma yanxu inason wata daban. kara fashewa da kuka tay tace ...'and you will regret it..we shall see wallahi, babu wata yar iskan data isa ta kwace min soyayya na.. tana fadin haka ta juya da sauri tana kuka ta koma ciki kamar mahaukciya ta shigo sashen anty safeera tana wani irin kukan bori, anty safeera tay sauri zata riketa da wani irin fushi da hargagi ta wani irin bangajeta jakarta da key din motarta kawai ta dauka ta fice a gidan a mugun mugun fusace hanklin anty safeera ya kasa kwanciya ko sallahn isha batay ba ta fito ta jira ibaad har yagama jansu sallah yana fitowa ta tareshi da maganan yace mata shi baisan komi ba maybe akan gift dinne kawai asaka driver ya tarkata yabita dashi.. tunda ya gaya mata haka sai batace komi ba dan tasan tunda har zainab tay borinta tagama bai karba toh tabbas bazai taɓa karba ba koda duk duniya ne za'a taru. washe gari sassafe haka ta anty safeerah tarkata komi da key din motar tasaka driver ya mayar mata gidansu, nd ever since yestade zainab arifah bata ci abinci ba, batay wanka ko sallah ba, dan ji tay kamar duniyar ne gabaki daya ya rushe akanta da har ibaad zai iya budan baki after all this years yace mata he is in love with sumone else kuma ba ita ba, shin wacece yarinya? a ina take, yar gidan dan uban waye, "wallh sai ta kashe ta, dan ko sharing in ibaad bazata iya ba. "he has to remain hers nd hers forever and alone, she kept telling herself cewa bata da kishiya a duniyan nan shiyasa ko awajen iyayenta Allah baima yita da kannen ko yayu ba, she is meant to be alone and alone forever in his heart wallh koma wacece yarinyar ko tabar mata shi ko ta wuce lahira direct dan wallah bazata taba sharing ko hada hanya da wata mace akan ibaad ba.. ENJOY UR WEKEND DEARIES AKASSHE MU NIDA UNCLE DINA UNCLE MOH DA PREMIUM COMENT SABIDA MONDAY MU TASHI DA ZAFI ZAFI HAR AGAMA BOOK 1 A SATIN GABA IN SHA ALLAH💋❤️ I REMAIN ON 08060712446 SURAYYAHMS ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣0️⃣ wannan mummunan tunani na kisan kai zainab arifah ta dinga lailayawa aranta gata da dan uban zurfin ciki musmn in abu ya shafi matsalar soyayyarta da ibaad saidai kawai aga ta dawo gidan tana bori tana wasu irin dabiu kamar me aljanu saidai duk tsiya bazata taɓa sakewa har ta gayama iyayenta ko ta barsu su gane ba dan tasan yadda suke matsanancin sonta da shagwabata, they are almost too emotional abt duk wani bacin rai da takurawa da zai shafi rayuwarta, tasani sarai inta fada zasu iya daukar tsatsauran mataki akan ibaad itakuma sam batason akaiga wani matsayin da zata rasa shi kwata kwata... Dan ma karta cigaba da zama da tunaninsa har ciwon damuwarta ya tashi yasaka on sunday night ta bada maid inta oder aka mata parking in kayanta na komawa schll ranar monday da sassafe jirgin karfe 9 ya wuce da ita U.S duk dama tunda ta isa schll bata samu wani nitsuwar zuci ba dan duk maganganun da ya furta mata akan he has fallen for sumone else yafi komi daga mata hankli yanzu tana da wani irin zazzafar kishi ne wanda yake ci kmr wuta a tsakiyar zciyarta kusan dakyarma take iya bacci abinci kuma ynxu bakomi yake burgeta ba kowa ya dawo yana bata haushi. kusan sati tay tana jin mugun zafin maganan ibaad aranta, a school ta dawo shiru shiru,.. she is alwys thinking. bata cika yawan kula kowa, koyaushe brain inta yana neman sanin wacece wann yarinya da ibaad yaganta har ta sace masa zuciya ba ita ba Allah Allah take tasan wacece dan taga shin dame yarinyar tafita, waye ubanta, nd how did she even get ibaad to fall in love with her wani irin dukiyaa wayewa ko kyau ne da ita bata dashi da wacn take dashi. saidai tasan bata da wani hanyar da zata iya sanin dukkan wayann tambayoyin face sai tay amfani da private investigator agents din mahaifinta,kimtsa baqin cikinta tay acikin ranta, kusan ko kawayenta ma bata gaya musu komi ba duk dama sun damu da suddn sauyawarta sosai dan cikinsu nala ce kawai take karatu a cikin kasar england not so far from them, ita kuma rukky anan US din itama take karatu saidai iliminta baikai tashiga mkarntr su zainab Arifah ba amma sunfi kasancewa a anguwa kurkusa..a satin ta na biyu da dawowa tafara bada oder ma private investigator akn a duba mata duk wani movement na ibaad agarin kano da kewaye, she dsnt want them to track his phone cos it maybe a bad idea tasan inyaxo yasan tana stalking insa har haka wani sabon case ne..she trust her dad's agent to do the work secretly, tunda ta bada aikin taji dama dama ta dan komar da mind inta kan karatu. Daga nigeria kuwa tun bayan da akay birthday ibaad kusan kowa ya koma hidimar rayuwarsa, safiya da ayaana suna daukar extra lesson sosai sabida tarin jarabawar kammala secondry dake gabansu, gashi almost the same time take kkrin yin sauka, abubuwa suka taru suka mata yawa, ga boko ga islamiya she hardly find time to breath inbawai ibaad ne ya kirata awaya ya sanyaya mata zuciyarta da kalamai ba. cikin wayann lokutan shakuwace mai bala'in karfi take dada ninkuwa acikin zukatansu, duk dama anayi yana jan mata aji da girma amma bata damu ba dan ji take kmr ma tafishi zurmawa. tunda kowa ya dawo nrml life insa ynxu kwata kwata bata fiye lura da obsession din da Uncle moh yake nunawa akanta dan tuni ya dawo da tsoffin dabiunsa na yawan kashe mata kudi da baya kayan duniya anyhow, ko tana so ko bata so, xai siya ya kai ma hajiya mairo ita kuma hajiya haryau gani take kamr duk ahalin gidan babu wani namiji wanda yake mutuwar kaunar yaga cigaban rayuwar ayaanah kamar danta muhammadu duk dama ta dora fushin ayaanahn arannta da tunanin tana raina masa hankali, tare da yawan dogding na kirarsa shikuma nunawa yake agaban hajiya kamar ma bai damu ba. but deep in his heart the way her body is evolving and changing yafi komi rudashi yanxu. musammn irin healthy youthful glow da fuskrta yake dada haskowa dashi da uban freshness na fatar jiki datayi, da wannan wayewan fallin balagan nan dayake gani a kwayar idonta yadda ta iya kwalliyya ga sumulmulallen dirin jikinta dake kara susutar masa da kwalwalwa. a dede wann gaɓar ammi karama take fara shirya yan matanta musmn ata ciki. ana daf da za'a yimasu waliman sauke qur'ani ammi tafara harhada abubuwan gyara da ake basu wanda kowa acikin yaran gidan ana bashi tun daga kan kulthum har sultana daga zarar ka gama secndry zasu fara gyaraka sabida rayuwar aurenka a gaba tunda su basu dogara da ikon maganin mata na wucen gadi ba. ammi karama cikakkiyr yar maiduguri ne she have all this tactics datakey wajen gyara kanta ita kanta, shiyasa haryau alaman tsufa bai fara bayyana a gangan jikinta ba, despite her mid- age she is still very well menstruating sabida halittar da Allah yay mata haɗe da yadda take balain kokari wajen kulawa da reproductive health inta sosai, wanda dama sbwar bincike yana bullowa game da lafiyar jikin mata nacewa boyayyun matsalolin rashin dedetuwar sinadarin kwayar halittar jikin mace shine yawanci silar daya saka wasu matan suke saurin tsayawa da al'adar su da wuri ko su shiga early menapouse a early 40s dinsu wasu ma a 35s. duk dama akwai na nature, saidai sabbin bincike kimiyyya suna dada fitowa suna nuna cewa jikin mata xai iya bambamta daga kan halitta har izuwa cikakken lafyar jiki zai iyayuwa daga inda watavta tsaya da haihuwa wata kuma ke dauka. yau shiyasa duniya take samun kala kalan testimonies na matayen da suke fara kafa labarin haihuwarsu daga kan shekara 45,47,50-52 har izuwa sama at rate of 1 to 5% na duka kiyasin matayen duniya gabaki daya. Ammi karama tafi kyale nata slow aging process in amatsayin halitta ne bata taɓa daukarsa abun damuwa ba, duk dama taga kawayenta da yawa yanxu sun fara shiga matakin tsayawa da haihuwar ma gabaki daya. ita kuma sai taga kamar ma yanxu ne kominta yake balain dada haɓaka da zafafawa musnmn ma sha'awa, koda ta tambaye abokiyrta dake aiki a asibiti kawai misali take kafa mata da manyan mata wanda yanxu ne ma suke fitowa duniya neman maza masu jini a jika domin biyar bukatr kansu saboda karuwar sha'awa. tunda tazo ta gane cewa kowacce mace da kalar halittarta she just ignore it saita cigaba da kulawa dakanta tunda babu wanda yake iya ja da ikon Allah. ayayinda ake rububin shirya waliman saukar qur'ani na su ayaana da safiya, ammi ta nemo aya me kyau da dabino busassu da farin ridi dan dede kamr 4 cup, da busasshen garin xogale shima bamai yawa ba, sai hulba dan kadan da small pinch na Cardamom iyaka farin ridi da hulɓan ne kawai ta soya du sama sama snn tay Dry blending everything into smooth powder tay Storing insa a dry container.. 1 table spoon na garin nan ake debawa a zuba musu acikin madara ko kunu wata rana asaka xuma wata rana kuma plain baifi sau 2-3 haka a sati ba...wanda duk wann shirin anayi ne dan lafiya da niima ya zauna ajikinsu sosai da hadadden gumbarta datake kirarsa matar rarrashi, shima da gari dabino da garin almond da garin ridi da aya akeyinsa sai ana sumulmulasu acikin Raw honey har su dawo cikakaken gumba, each time in za'a basu su sha dissolving ake saka su suyi acikin wani abu shansu musmn ma madarar shanu. sai hadadden curves boost powderta data musu da garin Gyada, dana kwakwa, ridi, busasshen dankali,aya da kuma original dabino, dukansu in powder wanda zai na ciccko da dirinsu snn niima ya zauna ajikinsu amma ahnkli ahnkli. batasaka kayan yaji kamr su citta, kanunfari ba, hulba ma saffa saffa, saboda tasan yara ne, koda ake yawan musu tsammanin yin auren da wuri batason a ballo musu jarabar sha'awa da wuri shiyasa take bi ahnkli bakoyaushe take basu suna sha ba. Dagata fannin zainab arifah kuwa bincike yay bincike amma duk kokkofin agents dinta basu samu komi ba saidai komi dayake ciki game da business insa da karatunsa sun samu sunga bala'in nisan dayay a dukiya, da irin yadda joint business empire dinsu Na Q4 sovereing ltd yake tafiya multinationals duk dama duk sun yi re-investing wasu kudi into indivisual personal business, they are able to move they busines very fast sabida alfarma da kuma metwk of connection da suke da shi sosai da sosai suna cikin shekaransu na biyar kenan but each is networthing a personal billion naira in joint business alone. sundauka duk abunda take son gani kenan amma inaa, aikuwa ko bude files din batay ba dan tunda taji babu abunda take nema acikin file dinsun tace musu suje sukona kawai dan karma babanta ya gani yaxo ya tambayeta meke faruwa. time to time haka kishi data dora ma zuciyarta yake nadota tadawo nigeria, wata rana bata ma bari iyayenta su san tazo zataje hotel ne tay 2 days,intay wkend a family house sai ta koma schll saidai duk da haka babu wani abunda ya sauya a tsakaninsu the more she ask him questions the more yake dada jadadda mata cewa yana da wacce yake kauna yanxu. bayan kmr wata biyu suna abu daya sai abun taji kamr ya fara taɓa mata kwakwalwa worst enuf that she cant find the girl nd bisa ga dukkan alamu ibaad is damn serious abt his secret new rlshp. ta saka ido kota ina bataga komi ba, saidai tunda akay waliman saukar su ayaanah taga irin special abubuwan da ibaad ya siya mata ranar sai taji bala'in kishi da haushi sai bata kara dawowa nigeria ba. zazzabi me rai da lafya tay harna sati biyu insctint inta sosai yafara gaya mata kode ma ayaanah ce budurwan tasa dan taga kamar ibaad baiya wasu gentle nd soft loving behaviours din dayakey da kowa face ayaanah And...God!!! she hates that girl so much,..tana jin tsanar ayaanah da zafi zafinsa har wuyarta yana mata kaikayi kullum. ranar juma'a bataje lectures ba tanadai kwance akan couch dinta ta lullube jikinta da off white comfoter tay shiru cikin tunani, dan tsabar damuwar kishi da yunwa jikinta na rawa rawa kmr me ciwon masashhar kaji, daga ita sai masu mata aiki acikin apartment inta saiganan nala ta taho, ta danna bell ya kai sau uku zainab na ji bata miƙe ba har saida maid ta sauko kasa tazo ta bude nala ta watsa ma maid din harara ta karaso da masifa har ciki tasaka wani damammen riga da wando da wata babban jaka tanamai karewa zainab arifahn kallo "Babe ke kuma meye haka? ashe abunda rukky take gaya min ba karya bane kenan? what is wrong with you look at you so unkempt kamr ba ke ba? wani soft tissure ppr zainab arifah tajawo tanamai tare sauran hawaye da majinan dake shirin sauka mata muryan ta adan dashe tace "nala kenan aike bazaki gane bane..i am lost..i am going insane. bana tsammanin ina da karfin cigaba da rayuwa ta, i am so confused nala ibaad is going to leave me wallah i can feel it in my hrt!! da wani irin sauri nala ta karaso ta zauna kusa da ita cikin lallashi ta dafata da maraitacen murya tace yanxu dan Allah akan sa kike wann abun ynxu fa almost 2 weeks kenan akace min baki da lafya..wai meyafaru ne tsakaninki da shi?? i tot u guys are cool by now ai. cikin cizza labba da baqin ciki tace "no we are not nala, ahnkli ta dada rushewa da kuka tace "na shiga uku,na boyewa kowa damuwata ne sabida a tunani zan iya samun mafita..but nothing really works....nala hankalin ibaad yakoma kan wata yarinya, ya zanyi???? cikin matsanancin kuka take furta hakan gabaki daya saida hanklin nala yabi ya tashi ta rungumota.. tace 'its okay Zee-Arifah, its okay babe, kidena wann kukan kinsan dad dinki yaji labarin nan it will affect ur life nd studies. cikin kukan tace "i know. nadaure nadaure amma bangane komi ba,..he keep spoiling one little brattttt, giving her all his attentions asif i dont even exist...ni ko ma yarinyar nan me yake cewa yana so? toh wallah in itane saina kasheta, she cant take him away. i will kill her..i will make sure she is deadddddd... da karfi cikin girgiza ta nala tace "haba!! 'Enuf Arifah!!!! wai me haka ne, kiga yadda jikinki yake rawa fa.. snn kar ki manta ba a nigeria muke yanxu ba..u got to mind ur own words..why wud kill her when ure not even sure itace.. da zafi aranta tace amma ai yafi sakaltata fiye da kowa a duniyan nan nala, wallah ko kece kikaga yadda yake janta ajikinshi yake mata wani murmushi saikinji kamar zaki hadiyi ranki ki mutu...i even did everything to look as beautful as her inma wai kyaunta yake gani but he is not even looking at me. nala tace okay maybe ure looking at the wrong girl..ni fa wallah ban yadda wnn gayen zaice yana son yarinyan nan ba, waima me take dashi, tsabar kyau kawai??Zee-Arifah babu mahalukin da zai ganki a duniyan nan yace baki hadu ba, plus kinfita gata, kin fita arziki ..girl next week fa babanki zai daura ki a akan kujerar daya daga cikin babban kamfaninsa nd u want to kill urself over a guy?downplaying ur value nd beauty over a village girl haba karki bada ni mana..i hate to say this, but gaskiyar rukky ce datace min kamar baki yarda dakanki ba. karki ga muna yawan kushe ra'ayin ruky amma sumtimes gaskiya take fada mana..zainab arifah akan gayen nan kina bala'in zubda class dinki tun ba yau ba, ke ko dan ajn ajin nan baki masa ,..even rukky thinks ure soo classeles for him, dagske ne baki handling insa yadda ya kamata, tunda yace miki akwai wata macen ba kuka zaki zauna yi ba mafita zamu nema . shiru zainab arifah tay dan tunda aka haifeta ba ataɓa tsaya an gaya mata maganan daya shige jikinta kao tsaye kamar wann ba, cak ta tsaya da gunjin kukan, ta zubawa nala ido can cikin jan numfashi tace "okay fine i think u might be ryt..i loved him soo soo much shiyasa banama iya gane me nake aikawa..tou ke yanzu me kika ganin zanyi? i really really want to knw that girl ko nawa ne san bata ta kyalemin mijina i knw i am meant to be his wife, in ibaad bai aureni ba zan mutu nala nala ta riko hannunta tace zamu nemota but you wont kill her zainab..kisa fa yana da mummunan hatsari snn kituna strong international reputation na babanki da familynki gaba daya kika kashe wata wallh u have alot to looose. Da wani irin hatsala tace "toh me kike so nayi nala?in zauna in zuba ido ya aure wata??lkcin dana bar nigeria ya riga ya gama housemship dinsa har ya fara nysc nd he will soon leave the country kuma bana cire tsammanin da aurensa zai taho UK karatu kamr yadda brother maheer yayi..u knw my family da wuri ake musu aure fa..and ibaad is very stubborn in yace zaiyi bamai hanashi Nala tace okay calm down..i have n idea amma bansan ko kinada ra'ayinsa ba desprerately zee arifah tace kigayamin kawai koma miyene ki gayamin zanyi. ahnkli nala tace i know a woman in nepal, around northen india zata iya taimaka mana musan wacece yarinyar, ko kuma ta taimaka kawai a raba tsakaninsu all we need is just alot of money nd strict intentions wani dan uban harara zainab arifah ta watsa mata da hatsala tace tuntuni kinsan da irin haka kika kyaleni inata damuwa??amma nala kema ai kinsan nafi karfin kowani irin kudi ko? ...a mugun dame tace so when are we leaving? ni wallah nafi damuwa da insan wacece yarinyar tunda kince min halama ba wancan bane cikin kyabe baki nala tace "toh why not now tunda yau friday ne ba schl muje da wuri, dan acn acikin kathmandu take zama we need to book her early. inmunje yau muka huta gobe zuwa jibi sai tamana aiki. cikn sauke ajiya zuciya zainab arifah tace cool toh muje ciki in shirya please help me call my maids daga nan suka mike suka haura sama kusan atare suka fara shirin tafiya india cikin gaggawa Suna gama shiri jirgin karfe 6 na yamma ya saukesu a yankin garin kathmandu dake cikin north indian cos shi kathmandu is the capital city of nepal amma dake duk waje guda ne most ppl think is just north india. gari ne me masifar kyau na gargajiya it doesnt shout luxury at all, manyan masana sunfi kirarsa da the Gateway city cos Kathmandu is the doorway to the beautifl Himalayas, mountain Everest, Annapurna, nd Langtang. akwai manyn wajajen bautan gumaka da aljanu bana kadan ba. duk dama gari ne na tarihi but yanada tarihi na sihiri da tsafi, maita da duk wani naiuinkan evil jinns, devilish act, da bokan ci me bala'in karfi. addini awajen baiya wuce Hinduism da Buddhism cos they live side by side naturally ga monkey temple for (lord Boudhanath and Swayambhunath) ga ka babban lord shiva temple (Pashupatinath) na yan mabiya addinin hinduism wanda yafi kowanne mabiya a duniyar masu bautar gumaka ..wann gumaka da mai hankli yariga yasan cewa bakomi bane acikinsu face manya manya kuma bakaken tsofaffin aljanu da mutane suke kan bautawa. garin kullum acike yake da baqi masu zuwa neman kowani irin mafitar rayuwa, da masu neman ilimin tsafi da masu neman normal ilimi, da writers, da su monks, wandarers da sauransu. Da yamma suna isa nala ta bar zainab a local motel tafita neman lay practitioner da zai musu jagora gobe da sassafe tunda tafice bata dawo ba sai can wajajen karfe sha biyu na dare. baccinsu suka sha washe gari da safe mutumin yazo ya kirasu suka fito yakaisu can KOPAN Area inda taron buddist women suke nasu bokancin, kowace mace awajen ana ce mata ANI shiyasa ake ce matayen wajen ANI gompas..direct wajen wata ba indiya aka kaisu wacce itama budhism intakeyi yauko karyawa basuyi ba aka kaisu wani dakin hutu aka basu herbal tea me masifar dadi suka sha after like 40 min of waiting aka musu iyo suka shigo ciki.... wata kiɓabbiyar mata ce a zaune akan jan dadduma kararrawa da jan candle yagewayeta tana ganinsu tafara murmushi kamr wacce tasan me ya kawosu dake mahaifyar nala regular customer ce sunsan ta anan sosai shiyasa bata shan wahala indan tazo. tun basu gaishe da matar ba suna zama ta fara gayawa zainab arifah damuwarta. hanklin zainab ya kara harzuka ya tashi tafara rokon matar akan ta duba mata komi. matsafiya Ani gompas tace mata ta kwantar da hanklinta, nan ta xana wani circle da farin chalk tace ma zainab din ta taso tazo ta zauna aciki.. tana zama aciki aka sa ta nade kafafunta a tsakiya, Ani gompass ta dau chalk din ta kara sana circle da cross a goshin zainab arifah snn ta saka ta lunshe idonta karta bude, tana yin hakan, ita kuma ta fara zana abubuwa kmr astrology stars tana yi tana wasu sibbace sibbace bayan ta gama ta umarce zainab ta bata tafin hannunta tana mikowa ta danna sau buyu akan stars din snn ta sakata ta doka goshinta da aka mata zanen circle din akai duk tayisu babu garga dama. bayan nan ta bata ruwa a wani bakin kwarya ta sha kadan snn tace musu suje dakij jira su jira fitowarta, suna fita ta dauko sauran ruwan tamike dashi ta shiga wani waje.. tunda suka zauna a falon jira nala sai ce mata take ai daga yanxu matsalarta da ibaad ya kare kenan har abada dan wann matar bata wasa ko kadan.. sunfi awa suna zaune da fargaban kalar sakamakon da zasuji duk dama sunriga sun saka aransu nasararsu kawai zasuji can wata mata tazo ta kira nala wai tazo ta karbi aikan mamanta, sai aka bar zainab arifah anan azauna, nala tana shiga dakin kuwa ta samu matar a tsaye Da alaman Hankalinta yayi matukar tashi dan ko murmilushi bata iyawa sun tsani suyi aiki a dawo musu dashi da wani evil energyn. it turns out sosai juma da taawure suka kulle jikin yaransu da kariya asalin irin tasu na fulani da buzaye. ashe abu kam tayi duba an gano cewa tauraron ibaad dana zainab arifah ne ma kwata kwata basu hadu ba dan haka zaman aure ko yin auren ma tsakaninsu zaiyi matukar wuya Ani gompas ta tabbatar mata cewa ibaad yana da matarsa and she cundt see even her bare ta gaya musu wacace sabida an rufe ta kirif da kariya, snn bazasu iya raba soyayr ba sabida me daurewa ce. ita kuma zainab wnm soyayar tata kamr karman ta ne. da baqin ciki aran nala tace haba Ani amma dai kinsan hakan bazaiyu ba. dan idan naje na gaya ma zainab wann magana daga kaina zata fara kisan kai just do sumting abt it ... babu bayanin da Ani gompas bata ma nala ba amma taki sam tace badai agaya ma zainab arifah wann batun ba tunda suna da power suyi kkri abasu wani abu da zaisa koda ace soyayyar ibaad zainab arifah ta dandana.. daga nan Gidan wani mutum aka kaisu Gidan kamar temple din bautar gumaka duk an sakaya shi da jan kyalle an kuma ajiye wasu halittun gumaka ga hayakin dake tashi daga manyan kaskon wuta wanda basusan me aciki Ba. Wani tsohon ba indiye ne yafito kirjinsa babu riga yadaura wata farar kyalle akan kugunsa goshinsa an zana farin layi har zane biyu Yaren su yake yi dan haka ba sujin meyake fada . Wani daki ya nuna ma zainab arifah anan aka shiga aka fito da ita daure da jan yadi Ta fito narai narai Ko dan kwali babu akanta. Ita dai binsu take amma badon ta gane komi ba domin kuwa idon nala akan ta yake takuma hanata yin questions akan komai.. wani shirgegen bath mai fadi da sakewa mutumin ya mata nuni yace ta shiga har sai da ruwan dake ciki ya rufe mata goshi Aciki ta nitsu,ba abunda take yi sai yatsine, Sau uku mutumin yana sata tana nitso tana fitowa daga bisani sai yace ta fito ta zauna akasa Tana zama ya shiga wasu irin addaoin irin nasu ma india, yana turara ta da wani irin hayakin ganye. nala tana zaune tana kallon su haka ma Ani gompass Haka akayi ma zainab arifah wannan wankan sau biyu har na ranar sunday kafin nan suka biya kudi suka fara shiri zasu dawo gida. wani kasko aka basu an rubuta sunanta dana ibaad akan jan kyalle sa bebin roba namji da mace aciki sunce daga taje dakinta daf ana kirar sallan magrib ta dau kaskon ta rike ta kalle gabar gudu da arewa ta kira sunan ibaad sau uku uku da zimman zaiji wann kiran a duk inda yake zaiji hanklinsa ya mugun tashi ya rasa nitsuwarsa bazai kuma taba samun nitsuwa ba har saiya taho inda zainab arifah take nala duk bata gaya mata meye hakan yake nufi akan ibaad ba duk dama tay tay a fada mata menene wannan din kuma waye yarinyar amma sai shiru wani bin sai tace bazata gane ba. Haka suka dawo UK babu wani kwakwaran bayani, nala warn her to take care of the clay pot kar ta bari a fasa ko ta zubar da abunda yake ciki. daren ranar suna rabuwa zainab ta dau magananin ta saka a drawa inta tay banza dashi sabida batasan asalin amfanim da xai mataba, tafi maida hankli wajen son sanin wacece yarinyar. washe gari monday a lalace ta tashi sabida tana da sakalci da lalaci dan haka wanka kawai tay ta wuce schll abunta bata kara duba kaskon na. ata bangaren nala kuwa tsabar gulma tun jiya da dare da suna dawowa data bar gidan zainab arifah direct ta sauka agida kawarsu rukky jikinta na rawa ta fara bawa rukkyn labarin duk abunda yake faruwa wanda haryau rukky mamaki takeji, na yadda nala take nuna tana tare da zainab arifah dari bisa dari amma a zahiron gaskiya kuma ta tsaneta, tana balain kishinta, da duk wani gatan datake dashi, infact batun cewa za'a dora zainab next week akan kujerar daya daga cikin mayan kamfanin babanta yana balain cixon nala aranta har yanzu da murna da rawan jiki tace ma rukky kawata ingaya miki matar nan tace min she is just wasting her time on ibaad, yarinyar da yake so din ma tafi karfinsu, bansan wani karya zan mata bane yasa nayi shiru amma zuwa gobe idan nay tunani i will tell her cewa boka takasa raba soyayyar, then i wll be collecting alot of money from her cewa ni zanna zuwa nepal ina mata jigila untill i become god damn rich hahahahaah.. da mamaki rukyya tace toh yanxu intazo taga abu baiyu bafa, ke fa kinsan zainab arifah once she is angry kisa ne kawai ke zuwa mind inta.. snn banga amfanin soyayar da babu riba da kika karbo mata ba. wallah wahala zatasha koda yajuyo yana sonta. matar nan ta gaya miki they dont match, soyayya babu aure meye amfaninsa? kenan dukansu biyu kin lalata musu rayuwarsu gashi kuma zaki amshi kudi...nala i knw dis isnt my businsss but i think this it too much for zainab you went too far gaskiya wani yatsina fuska nalan tay tace "wann fa ita taso, dan ni bai shafe ni ba. banyi kkri bane dana samu mata soyayyarshin ma ? abeg abeg i know she will be thanking me soon in ibaad ya fara kulata. rukky sai batace komi ba ta kyabe baki suka gama hirar nala ta kwana agidanta washe gari sassafe ta koma england tabar rukky da tunani, she started to feel like in suka ma zainab arifah haka basu kyauta ba, or lets just get to the queen of pretence.. gaban madubi rukky ta je ta kura ma kanta ido cikin lumshe ido da budewa tafara tuna cewa fa itama son ibaad dinnan takey kamar zata mutu aranta, kuma yana daya daga cikin manyan dalili datake kushe lamarin zainab arifah dashi, she wanted to use logic ta cire ma zainab sonshi sai ita ta samu daman shigewa jikinshi amma inaa ga nala yau tanaso ta jawo mata babban matsala yanxu.. daukar wayarta tay ta kira zainab arifah jin datay ance tana school yasaka tay maza maza ta fada wanka zuciyarta cike da sake saken abunda zata aikata. tana fitowa ta tsantsara shiri, direct ta dauki spare key ta wuce gidan zainab arifah masu aiki ne kawai dake ma sunsan zainab bata da wasu kawaye face su daga sukaga rukkyn ta iso agaggauce sai basu damu ba. rukky tana gama parking tun daga kofa tafara pretending kamar bata san zainab tana schl ba nan tafara kwallara kira zainab arifah...zeee baby, ..Arifah...masu aiki na kkrin gaya mata batanan tawani daka musu tsawa tace karsu sake su zo jikinta suna warin baki... kai tsaye cikin izgili tawuce dakin kmr zainab din kawai take nema, sharply tayi dube dubenta har ta samu kaskon tsafin da sauri ta saka a katon jakarta ta fito da sauri, ta shiga wani sashe...kafin ta sauko can kasa, while still pretending tace ma masu aikin ina zainab take? nan suka mata bayani, cikin bude musu ido tace musu surprise tazo ta mata dan tagaya mata cewa tay sabon saurayi amma tunda bata sameta agida ba karda wata acikinsu tay gigin gaya ma zainab din cewa tazo idan ba haka ba saita saka an koresu a aiki....wasa da hanklin su tay sosai ta tsorata su, kafin ta wuce ta kama hanyarta tafi.. tana zuwa gidanta ta karewa kaskon kallo wani irin baqin kishi ya turmusa mata rai ganin har wani doli doli mace da namiji aka saka aciki aka daure da igiya snn aka rufesu da jan kyalle me dauke da sunan arifa da ibaad haushi ya kamata ta rantaba kaskon akasa saida ya fashe into tiny pieces tana huci tace "if i cant have him kema wallah baki isaaaa ki mallake sa ba, daukar doli dolin tay ta kunce tana kuncewa daga can school kawai aka ga zainab arifah ta yanki jiki daga zaune ta suma maza maza akay rushing inta medical emergency and her cause of pass out is still unknwn for hours bata bude ido ba but she is still breathing haka rukky tasa wuta ta kona daga jan yadin har doli dolim snm ta kwashe kayan banza ta zubasu a shara nan ta shirya babu jira tawuce dubai hutun sati biyu.. WE ARE COUNTING DOWN.....TO THE END OF BOOK 1 idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025[09/12, 19:28] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣1️⃣ wajajen yamma liss daga asibiti ayayin da na’urar E.C.G ke famar kara wata siririyar hawaye guda daya ta sulalo daga cikin idon Zainab Arifah ba tare da ta farka ba, kusan ba'a cikin hayyacinta ba tafara wani irin gane ganen mugayen halittun aljanu masu muni da matukar tsoratarwa tareda gigitarwa dakyar da wahala ta kwaco hanklinta duk dama time to time haka zakana tana yawan razana ita daya.. zazzabin ne me tsananin zafi yake yawan rufeta ta ciki haka za tay ta ɓarin sanyi, saida har tay kwana biyu akwance anan asibitin amma ba agane meke damunta cos duk dama tana jin zafin zazzabin amma duk na'uran gwaje gwaje yakan nuna musu cewa lafyarta kalau ne gabaki daya kan likitoci yabi ya kulle sosai... babban asibitine da kwarrarun likitoci it was hard for her to believe its imcompetnce ace tanajin ciwo ajikinta snn ace wai ba aga komi ba, gashi ta hana sam a kira babanta sbda tanaso ne ita ta fara fahimtar abunda dake damunta kar ya kasance matsalarta da ibaad ne. arana na biyun ne nala ta kirata awaya da zimman zata shimfida mata karya akan batun sihiri da sukaje yi kamar yadda ta shirya... saidai ko samun daman furtawa batay zainab arifah ta tsareta da labarin abubuwan dake faruwa da ita da irin mafarkin datakeyi da kuma razana datakey sosai,.. bakaramin faduwa gaban nala yayi ba tace zata kira Ani qompas taji me ake ciki, after like one hour da yin wayansu nala takira zainab da rudani aranta tace mata kawai tabar asibitin taje gida ciwon bana asibiti bane Ani qompass tace zata duba musu abunda ke faruwa nan. babu shiri zainab arifah ta tattara inata inata batama jira sallama ba ta kira drivernta aka kaita gida, she took a break from class, cut contacts, tay ma babanta karya cewa zataje boot camp a singapore har sai ta dawo zata nemesa. tunda kuwa tay wann karyan ta dawo gida jikin ta ya zama babu kanta, dan tamkar asbitin ma yafi mata sauki dan agidan nata ne komi yafara mata afresh aljanu suna hanata baccin dare, hka kawai saitanajin motsi ko tanajin dariya, ko taji ana kiran sunanta abayan labule, koda kuma ta samu baccin daga ta kashe lamp sai taga an sake kunnawa.. she remain very scared nd traumarized lamarin daya jawo nala tazo UK tafara jawo ta cikin shaye shayen kwaya dan ya bugar da ita tana samun bacci. rukayya kuwa tunda ta wuce dubai bata sake kiransu awaya ba, she just ghost them, gabaki daya sukuma sun bala'in tsorata sun gigice, sunkira Ani gompass yafi sau akirga amma shiruuu ba a dagawa gashi mahaifiyar nala ta dada tsoratasu, ta dinga musu masifa tace meye kaisu har wajen manyan matsafa? da ma wani local boka kawai suka nema ya musu aiki amma zuwa har can nepal dolene akwai consequences, koda kuwa aikin yayu. sukam ma gabaki daya suka bar batun wani magani aka dawo neman wa zainab arifah mafita, dan tunda ta aje kaskon ranar shikenn ciwo ya nadeta waje guda bata kara maganansa ba, nalan ce kawai tazo suna zama tare sunajira desprately suji me Ani gompas zatakira tace musu, shiru shiru har suka ci sati guda zainab arifah gabaki daya ta dawo wata abar tausayi kullum sai tay kuka ga tsoro ya kamata sosai gashi tasha kwaya da kayan maye sosai wai danya cire mata tsoro ko yasata bacci har taji babu dadi. karatun ta da walwalan ta gabaki daya ya tsaya cak, da tsananin damuwa tafara tunanin kawai gara ta kira gida tagaya babanta komi karta mutu ba asan asalin meya kasheta ba. suna kan wnn rikicin da nala har tay bacci, on the 8th day sai tay mafarkin cewa drwer inta inda ta aje kaskon yana ci da wuta wutar kuma har ya kama mata jiki da wani irin balamammen tsoraccen ihu da firgici ta farka saida nala dake bacci agefenta tay wani wawan tambul ta rikoto akasa amugun tsorace tafara ihu tsakar dare. "zainab..zainab lafya "meye haka?? jikin zainab na rawa rawa cikin tsoraccen kuka ta sauko akan gadon da sauri t tana kuka me cin rai tace nala wallah wallah i regret following ur advice wann wani irin tashin hankali ne for god sake what is happening to me... ur evil magic ppl are traumatising me.. nala zata riketa tay wani kukan kura tawanka mata mari a rikice tana kukan sosai, da mugun fushi ta juya zata bude drawa ta dau passport dinta ta kama hanyar airpot a daren danta dawo gida tana budewa sai taga sholl babu kaskon data aje. wani cak kukan ya tsaya mata ta daga ido a mugun tsoroce ta juyo hawauynta na zuba bakinta na rawa rawa ta kalle nala tace "na...n...n..nala The clay pot is no longer here sun dauke abunsu, . da sauri nala ta karaso wajen tace "but dats...impossble! arikice zainab arifah tace wallah anan na aje shi anan na aje ranar, nala tace a'a maybe ure just confused baridai mu kara dubawa.. ahujajan suka hau birkita waje tsakar dare wajajen karfe uku da rabi suka haukata dakin da dube dube saida suka leka ko ina basu gani ba.. nala tace tabbas bacewar abun nan ne ya jawo musu wann buhun bala'i atake atake sai suka laka ma masu aikin gidan laifin komi.. maids suna bacci sukaje suka daddasa musu mari suna masu tuhumarsu inda kasko yake..duk sun rikice sun ma manta da cewa rukky tazo kowa yay rantsuwa yace bai dauka ba. Haka har safiyar ranan yay zainab da nala suna ci mata mutanen nan mutunci jira ma suke safiyar yagama washewa su mika su wa police sosai suka razana maaikatan gida har mai gadi basu kyaleshi ba suna cikin wann rikicin ne Ani gompass ta kira, sukaje daki nala ta saka musu a handsfree tace musu basu suka dauka ba, kuma anyi musu wasa ne da aikinsu shiyasa aljanun da akayi binding sihirin dashi suke bibiyarta dan haka ta nemo wanda ta dauki abun sunan ta kawai ake bukata kuma har sai ta nemota kafin nan su samu sauki. bakaramin rudewa zainab arifah tay ba, musmn da ta san wai zuwa gidanta akay aka dauki kaskon nan, ranar wuni sukayi suna bincike, boyayyer CCTV footage na jikin flower vase a dakin wanda ko nala bata san dashi ba shine ya nuna musu zuwan ruqayya dakin da daukarta da duk maganan da tafada. jikinsu yana rawa rawa suka kalle juna yau bakaramin mamaki suka sha ba, dan gabaki daya a rayuwa basu taɓa kawowa cewa rukkaya zata iya aikata haka ba, cos she always appear yar baruwanta kuma yar gaskiya itace me bada shawara me kyau me gayan musu gaskiya. kai tsaye nala ta gane cewa Rukky tana son ibaad ne shiyasa ta furta wancan maganan ita kuma zainab arifah tace sam kishi da hassada ne rukkyn ta rike ta dashi... tunda suka gano bakin zaren suka kira Ani gompass suka gaya mata sunan rukkyn sai a sann Arifah ta dena jin wasu abubuwa ajikin ta duk dama taji zafin da tay asarar kudinta da lkcinta sosai. Ani compass tace ma nala dama babban curse ne rukky taso tajawo ma zainab arifah data ƙona abun, sam sam bataso data kona ba, cos burning a magic is d same as destroying the spell forever dan bazata iya sake hada mata wani ba. nala bata ji dadi ba but atleast she thank God da bata gaya ma zainab arifahn Amfaninsa ba dan tasan da bakaramin bura uba zasuyi ba dan zainb arifah bazata taba yarda ace mata only chance inta na samun soyayyar ibaad kenan aka mata asararsa ba she kept lying to her, tace mata ai yanxu maganan aiki ya dan tsaya kawai su dauki revenge akan rukky su san meyene asalin manufarta na sace ma zainab kasko... hassada da kishi ne ko dagske ne akan ibaad ne...dakyar suka samu nitsuwa, bayan kwana biyu suka harhada tarko sukata bincike har suka san inda taje haka suka dinga spying har saida suka san yadda zasuy ta dawo tun hutunta bai kare ba sabida zainab arifah ma tanakan shiri zata koma gida hidimar mika mata kujera da babanta yace zaiyi.. shafewar basira yasaka Rukky ta dawon kuwa after a day of convincing, taci kwlliyarta ran asabar da yamma liss tazo gidan zainab arifah, but dake zainab din bata da hakuri, tana zuwa tafara daddaure mata fuska, haka sukaje can sama saman balcony inda babu kowa daga su saisu dama kuma sunyi niyyar daureta ne da igiyaa su mata lilis sai ta fada musu gaskiya, but zainab decided to question her akan ko dagsken ibaad take kauna. suna hawa sama taga sun sakota a tsakiya nan aka fara magana tun anayi cikin habaici ya dawo baqaqen maganan suke jefawa junansu sosai rukky tanata so ta juya maganan akan nala, she was busy insinuting cewa ai nala ce take zama da ita ba tsakani da Allah ba snn nala ta tsaneta tana kishinta aboye.. koda zainab ta nuna mata videon abunda ta sace mata sai bakinta ya mutu she have no choice bakinta na rawa tafara tono asiri ta gaya mata gaskiyar cewa karyafa nala ta mata bokan nan cewa tay bata da future da ibaad kota auresa is going to be her karma nd misery kuma nala is only after her money. tunda rukky ta saduda tay tone tone snn tay admiting cewa she was also obssessd with ibaad kuma yafara ne tun ranar da tafara ganinsa lkcin da suke ss1 da prof ya dinga matsa masa yana zuwa schll dinsun dauko zainab a makrnta idanun zainab arifah ya balain rufewa da mahaukacin kishi da zafin betrayal she was begin zainab cewa wallah ita iya abunda yake damunta aranta kenan amma bata tsaneta ba kawai ibaad take so kuma shiyasa ta fasa kaskon sihirin nan. gabaki daya ita kuma nala ta haukace da bori tahau kara wuta ta zuzuta maganan tace wallah karya rukky takey tana shifting blames ne dan tanaso ayafe mata, they kept accusing each oda agaban zainab itakuma zainab baqar kishi da haushi ya rufe mata ido, ynxu cewa da rukky tay tana son ibaad yafi ci mata rai fiye da komi bata batun nala take yi ba. kan kace wani abu suka kama dambe duke duke suka taru ma rukkyn akai... agarin zata fixgota a hannun nala tay wani irin loosing balance cikin kiftawar ido da bismillilah ta tureta tun daga saman bene rukky tasa wani irin ihu jin tafara rikitowa daga gidan sama zatay kasa caraf ta rike rigar zainab arifah tana ihu tana cewa help me zainab pls help me.. wani irin kallo zainab ta mata azafafe tace 'help u? ai wallah saidai ki mutu rukky, i trusted u but u stab me at my back, da abokai irinki gara in mutu ko inje mana ina kwana da macijin dana san sareni zaiyi wata rana, wawiya kawai butulu, inda asrinki be tonu ba danima kasheni zakiyi akansa kenan..ba ibaad kikeso ba? toh saikije lahira ki auresa.. idonta a rufe da fushi ta kara hankadeta tace 'he is mine.. da wani gudu nala ta miƙe daga kasa zata hana zainab karasa ture rukky kasa amma inaaaa kafin nala ta karaso harta fincike riigarta da karfin tsiya tare da kara hankadeta da hannu cikin kiftawa da bismilla sukaji saukar ta akasa gwaraf aikuwa sai gawa... wani irin tsoraccen ihuuu nala tay tace "what did u do?..u pushed her, u killed her...wayyo Allah mun shiga uku arikice zainab ta dago kai sai kuma jikinta ya fara tsananta rawa rawa tama rasa me zatace suka sauka kasa da gudu Allah ya so su bayan gidan ne taciki inda babu kowa. suna zuwa kasa suka gan rukky laying on the ground cold dead dan kuwa kanta tafasa rungumar juna sukayi sukasa ihu zainab taje arikice zata taɓata dan ta tabbarta nala ta janyeta da sauri cikin rikicewa da ihu tace dont touch a dead body are u insane???? zainab arifah tana kukan firgici duk ta gama rudewa tafara tambayarta me zasuyi dakyar suka nitsu, gashi yamma ya fara rufawa sosai jinin rukky yana malala akasar wajen sosai. bata da yadda zatay she just called her dad tanata kuka kuma a mugun tsorace ta gaya masa they got into a fight with rukky kuma ta tureta amma ta fado ta mutu mata a agida. yanacin abincine amma da wuri ya bari ya miƙe tsaye yace 'what?? nala ta amshi wayar ta kara masa bayani atake atake yace musu kar su sake suje kusa da gawan su matsa gefe su tsaya har saii ya turo mutane...hakan kuwa sukayi, bada jimawa ba wasu gardawan maza sukazo da plastic bag suka dauke gawan rukky aka clearing duk wani tiny evidence cikin daren suka discarding bodyn rukky, aka goge traces na waya, he had alot of ppl dat are doing a clean job for him that night dan kawai ya kare rayuwarsa dana yarsa cikin gaggawa before morning rayuwar ruqqy ya zama tarihi with no traces of her, nd her last knwn location was shifted to be dubai, call history, chats, komi aka cire na ranan da kisan ya faru yay kamr sunyi sati biyu basuy magana da su arifah ba ranar ko bacci basuyi ba dan tsoro, gashi babanta ya zare mata ido yace maza maza ta dawo cikin hayyacinta ta koma yin rayuwarta normal kar tasa ayi suspecting inta snn yay assuring inta cewa inhar yana raye babu abunda zai sameta har abada dake bata taba kisan kai ba Abun ya taɓa mata kwakwalrta sosai, nala was forced to stay with her, tun bata saba shaye shaye ba ya zamo ita dakanta yanxu take sayan kwaya su sha sosai suje clubs dan su mance da komi. in oda to make thing less suspicious shima baizo US din ba, mamanta ma batazo ba, itama basu barta tazo nigeria ba..nan baban nata ya daga duk wata hidimar da zasuyi na bata kamfani akan har sai abun yafice mata aranta kafin su dawo da rayuwarsu normal. shakuwa mai karfi ya shiga tsakaninta da nala within this days duk dama aranta tana tuna maganganun rukky time to time, daga suje england sai su zauna manhatan, yawan shaye shayen kwaya yasaka tuni suka fara mancewa da abubuwan da suka aikata. within a month suka hada babban party awajen da rukkyn ta rasu time to time haka suke zuwa gidanta suna nemanta gashi dama rukky bata da mahaifi mum dinta ne kawai me bala'in kudin, for one good month ana nemanta until rukky was declared missing in dubai with no traces of her where abouts. daga nan nigeria kuwa ibaad yana cikin watan sa na hudu dafara bautar kasa su ayaana suka yi jamb result din ta ya fito taci sosai so he gifted a sport car key tsakaninta dashi amma basu nuna ma kowa ba kawai hoton motar ya nuna mata da zimmn tana gama schll din gabaki daya sai tay deciding intanaso akawo mata nan gida saiya kawo mata, she was soo happy da wann babn kyautar, her first car was given to her by her love..shakuwa me yawa yana dada ninkewa acikin kolulwar zukatansu bayan nan suka fara rubuta waec dinsu, Wann lkci ne kuma uncle moh ya sako kai sosai shima, ynxu baya ma fiye boyewa har hajya mairo tay kamar zata gano meyake nufi amma dai tay shiru ta zuba masa ido batace komi ba. week din da zasu gama waec din ya zama wata guda da kusan sati biyu kenan da mutuwar rukky a hannun arifah. su hajiya mairo suna zaune aka aiko musu katin gayyata wajen hidimanta wanda za'ay ne agidansu ranar asabar mai kamawa. kowa yanata mamaki dan prof bai taɓa gayyatar su gidansa ba sai gashi da zai naɗa yarsa akan kujera yau ya aiko musu gayyata har gida wann abu bakaramin dadi yay ma hajya mairo ba cos she secretly wishes yaranta su hada kansu yadena ware yan uwansa sabida abun duniya Haka ta taro meeting tun daga kan bappa zaidu tace dole ne kowa saiyaje wann hidimar zainab da za'ayi ko dan a karfafa zumunci. atake atake tasaka aka fara shirye shiryen abubuwan gudumawa da ire iren abincin da suma zasu kai ranar week din ibaad yaje UK duba gidansa, ranar kuma ayaana suka gama waec tana fitowa kawai tazo taga uncle moh yazo har schll dinsu tsabar kunya dataji duk wani abu daya kawo bata iya karba ba sabida kowa daukawa yay ko babanta ne ma da girmansan nan duk wani shirmen red rose da bonquet da akewa yan mata haka shima yaje ya jajibo, safiya kuwa suna isowa gida tsabar kishi ko cire uniform batay ba taje ta gayama anty safeerah komi da yafaru. tun daga wnn ranar anty safeerah ta fara mugun daure ma ayaanah fuska har takaiga inba a cikin mutane ba bata amsa gaisuwarta bare tay mata wani magana da ita da safiya suka sako ayaanan agaba da silent anger turned into pure hatred..hutun sati biyu ne tsakanin Waec da neco gashi ibaad bai dawo nigeria ba bare taji sanyi tasan kuma dole zaijeshi wajen jamal ko farhan, kuma bata isa taje gidan ammi babba wajen sultana ba haryau dai Ammi babba can't even stand her. saidai suyi waya, ko in zataje gidan tare da hajy mairo. ganin kowa ya daure mata fuska agidan yasa ta maida hankli wajen zuwa shagon hajy kullum sai ta bar musu gidan taje ta wuni acan tana kan koyan abubuwa masu amfani, but still hanklin anty safeera yana kanta, she is secretly spying on her, takan sa mutane awaje suna dubawa ko in ayaana taje shago mijinta yana zuwa wajenta hira dan haryau bata gama gane meyake nufi akan ayaanan ba. ranar da safiya ta kawo mata gulman ma bakaramin habaici ta masa ba amma sai ya nuna cewa ai ayaana is exceptional shiyasa yake mata haka... tun kuma aranar ta nuna masa she is no longer okay with relshp dinsa da ayaana tunda ayaanan ta mallake hanklin kanta yanzu, kuma gasu bappa zaidu, su ammi karama da uwa uba ibaad suna kulawa da ita. kuma ai su basa yin abunda shi yakeyi..sosai ya lura cewa da anty safeera ta fara ganosa but he just ignored her ya maida abun wasa sai bata kara cewa komi ba ta kyalesa tacigaba da saka ido ma ayaanan kuwa sosai. Satin ayaana daya da fara zuwa shago zainab arifah da kawarta nala suka dawo nigeria aka fara shirye shirye, yanxu tana shan hard drugs, zaka sha mamaki yadda ta dawo big girl kamar ba ita ba but deep deep inside her brain is soo damaged da guilt na abubuwa dayawa da suka faru. yanxu haka bata da lafyar kwalkwalwa sosai she is living with a supressed mental depression wanda yake fara kkrin dawo mata full blown schizoprenia tunda tay kisan kai innn, amma fuska da hali normal mutum zaka ganta burbbling nd alwys hot like nothing has ever happend to her. ciwo brain inne kawai yake damunta aboye amma ynxu bata iya tuna komi data aikata kusan kullum ayaana tana tare da ruthy a restaurant in hajiya but dabiun ruthy yanzu ya sauya bakamar da can ba, dan hiran da sukeyi ma duk ta dena tafara shiru shiru saidai suy aiki a rabu,.. sosai ayaana tazo ta fara gane cewa kmr ruthy tana cikin wani matsala da damuwa kuma kamr matsalane ta samu da abokanta da suke ankon jan kaya, saidai ko ta tambayeta bata gaya mata komi saidai tace mata stress ne yanxu bata da saurayi she barely have sex shiyasa batajin dadin rayuwa. jin maganan ruthyn ya fara ma ayaana nauyi sai ta kama kanta tama dena tambayartan. alhaj ameer dake kkrin kara aure dake ya saki first wive dinsa zai karo wata haka ya tsaya ma uncle moh a wuya akan lallai yay inviting ayaana suje dinner awani waje kawai yay proposing mata batun aure. shikuma anan yagama lura da anty safeera yanxu ta hankaro gabaki daya baison ya kunna wata hayaniya yanxu duk dama niyyarsa kenan yaga ya gabatar da niyyarsa ma ayaana cikin satin nan ana saura kwana daya hidimar zainab arifah ibaad yay dawowar cikin dare dake ranar friday ne anan agida wajen amminshi kawai ya sauƙa 8:30pm bayan ya gama gaiswa da kowa ayaana takai masa abincin data dafa masa har dakinsa suka ci tare snn suka sha soyayyarsu me sanyi da saka nitsuwa har wajajen 10;30pm snn ya sallameta taje daki ta kwanta suna chating akan hidimar gobe.. he asked her if he can take her out on gobe da yamma bayan hidimar zainab arifah sabida prince hassan zaizo da wife to be insa yasmin zasu halacci wani taron siyasa na babanta a kano nd he invited them tunda sune kawai close mutanensa daya sani a garin kano..babu tantama ayaana ta amsashi da eh at same time taga sakon uncle moh he is also requesting if they cud meet sumwher else on sunday evening sai tay ignoring bata amsa ba tay maza ta share saqon suka gama chat dinsu da ibaad tau addua tay bacci washe gari gidan ya tashi a rububi, ahalin bappa zaidu da sassafe sukazo haka anty safeera tay ma sultana da safiya wata mayyar make up professional standard amma banda ayaana, yau bakaramin kyau su sultana sukayi ba. hakan kuwa ko kadan bai dame ayaana ba dan tasan ibaad baiya ma son ta fiye fenta fusksrta sosai dan haka sama sama tay nata make up, dayay balain fito da glowing natural beutynta, koda ta fito kowa saida ya kalleta anfita kwalliya amma ko kadan ba fita kyaun fuska ba. dukansu tsadaddun laces suka saka su ammi ne kawai suka saka manya manyan atampopi masu bala'in tsada da kyau , ammi karama tasha mamaki yadda su anty safeera da ammi babban suketa wani nuki nukin boye kayan da suka siyo irinnata awajen mum ramlat collection dariya ma abun ya bata sosai #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [09/12, 20:48] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣2️⃣ 9.30am prof zayyanu almansur's residence. Cikin Wani babban decorated hall wanda daga hangen kyaun wajen kasan if you're not in the first social class bazaka zo wajen ba, kyale kyalen dresing da kamshin turare dake tashi kawai ya isa ya bayyana maka cewa ba kananun mutane ne zaune a wajen babu abinda ke mamaye da wajen yake kuma dauke ido sai Top nocht party decors musmn ma kyalkyalin golden tabards da Hefty electric flower present da kuma pure white royal seats na VIPS wanda suke baza kyalli kmn ba'a taba zama akansu ba. The floor is lined with red carpert a tsakiya gefe da gefe kuwa angama basa hakkin sa wajen lailaiya shi da vintage rugs daga samansu eight bright chandeliers na haske da ganin wajen baka isa ka shiga ba sai kana wane ko Dan wane hidimar nasu na few friends and family ne babu hayaniya, dan haka matasa sun kai su tara agefe sai hira suke suna dariya kowa kagani awajen is cute in his or her own way wasu farare,wasu exremely white wasu kuma chocolate wasu dark they all look cute acikin designer suite and toxidos da gowns na da half jumpas designer wears duk sunyi mugun kyau kaman su suka zabe kansu. duk wanda zaka gani yana rike ne da wani irin customised red disposable cup irin mara nauyin nan and they're all chilling ana jiran saukan manyan iyaye time to time ana daukar hotana, manyan Mata suka saka atampopi da leshuna tsadadu wasu matan kuma da yan mata kuwa duk an bi layin turawa ne an cake da stylish designer gowns fuskan nan tasha make up an kwalkwaleta. jin kadan babban filin gidan ya fara cikawa da varieties of xclusive Convoys of cars duk irin Manyan manyan jiga jigan yan business men of the top forbes list kowa ya sauko ne da securities dinsa da familyn sa wankan su is filled with class da hadaddun yaran su masu ilimin business dana zamani. Tuni taro ya fara bada ma'aana inda party ogarnisers sukayi assorting kowani babban mutum awajen daya dace dashi, wajen zaman yan kasuwa maza da mata baka jin komai sai surutu is like thy r dyieng to meet each oda kowa nada abunda yake burin cimmawa na samun karin cigabansa arayuwa. masu saida kwayayi kuma da duk wani mai illegal business sune kamammu sun zauna kim kamar qumaka sai saa saa zagaka suna magana nd u wudnt wan to hear what they are saying cos thy look so wicked nd tyrannical babu komi acikin ransu sai kudi da power da lamarin daya shafi kisan kai ko binne asiri. Hidima ne daya amsa sunansa hidima aka hadawa zainab Arifah domin nadata wannan babban matsayi, She is going to be the youngest CEO of almansurs fin tech holdings na U.S branch duk wann gayyar taron kwata kwata jama'a da aka gayyata basufi 70 ba, including his family members sauran duk shaqiqan iyayen ne da kawaye, da wanda ake so anuna so ma zainab arifah sabida suna bude mata hanyoyin cigaba tare da bata kariya acikin duniyar kasuwanci nan gaba. kusan Last set of ppl da suka shigo babban hall na gidan Are the family of al-mansoors duk yadda hajiya mairo ta so suyi rawan jiki da sammako bappa zaidu saida ya wargaza mata komi, he deliberatly fixed his meeting dat morning haka aka gama shiri aka sha zaman jiransa agida har saida ya dawo dan kwata kwata baiga dalilin da zai saka suyi rawan jiki a inda ake bala'in raina musu wayo da hankali ba wanda ita kanta hjiya tasan prof zayyanu hve only invited them dan kar duniya tace babu familynsa awajen amma bawai har cikin ransa bane yaso yagansu acikin gidansa in a grand way cikin salon da yaja hankalin kowa hajiya mairo tare da yaranta uncle moh da bappa zaidu, da kuma surukananta da duka jikokinta maheer ne kawai yazo amma kulthum da mujaheed duk basa nan sabida already kulthum din tana fama da laulayin cikinshi sosai. kayan jikin su is so gorgeous bappa zaidu yasa wani irin baqin yadi yoloyolo me tsadan gaske data haske farar fatarsa ta masa kyau bana kadan ba, shikuma uncle moh ya saka designer half jumpa in oda to look more younger, ppl kept staring at his fine shoes sabida akwaishi da iya daukar wanka babu karya, maheer da ibaad suka saka tailored fitted french zegner suits maheer ya sa blue ibaad ya saka all black frm head to toe which makes him look like a very wealthy classy guy dat he is. calmy suke tafe da hannunshi daya acikin aljihu, but still idon masu kudin nan nakan agogonsa daya saka wato Richard Mille ana rumor cewa its cots $1m dollars fa ba naira ba, you know the kind of classy watch that make even the rich ppl stare, kusan shine a tsintsiyan ahannun ibaad, dat queit wealth da bayayin hayaniya, dan Kallo ɗaya zaka ma ibaad ka gane cewa this man belongs to rooms where money can’t buy him. dan Ba wai tsadar watch din bane kawai, da bala'in wuya ake samunshi. ganin irin wankan ajin da suka shigo dashi yasa tuni prof zayyanu ya aje girman kansa acikin zuciyarsa ya taho na musamman shida matarsa hajiya hamida datasa wani mayen tweed dress da rawan jiki suka tarbesu aka shigo da su, tsabar ya rainasu ko wajen zama na musmmn ba a ajiye musu, shigowar sun in a grand style yasa maza maza aka creating musu special table batare da wani hayaniya ba aka gaggaisa da juna Gabaki daya prof ya shiga shock ganin ammi karama cos he always tot of her as a naive little girl da late bro dinsa ya auro hmm ashe har ta girma tay kyau haka abun ya bashi mamaki sosai dan ranar graduation in arifah bai tsaya ma ya kallesu ba sai yau da aka gaggaisa sosai. tsakaninsa da bappa zaidu ne kawai basu wani yi gaisuwa me tsayi ba cos ppl kept asking about thier striking resemblance hajia mairo kuwa sai kan bazawa take yi cewa ai yan biyunta kenan muhammadu ne auta. Alaman Shigowar Mai hidimar yasa aka dan nitsu aka tattara hankli waje guda kowa yana so yaga karshen wanka.. Very dim white colour light aka kunna zallan inda zai dau attention akan zainab arifah babban kawarta nala ce ta soma bayyana ta sako green kaya mai daukar hankli zainab arifah kuma with her pure white Embroided nude gown mai highly detailed jackect tayi mugun kyau kamar wata fallen angel yanayin shigowr su is queite in an intimidating manner. kai tsaye ta iso inda iyayenta suke, Prof. Zayyanu ya miƙe tsaye Ya ɗan rungume ta, ya sumbaci goshinta cikin nuna tsananin kauna tareda rage murya yace Welcome, Miss CEO.. yafaɗa a hankali da wani irin murmushin jin dadi ta amsashi snn hajy hamida ta karaso aka musu hoto atare nan take idonta ya sauka a inda families ɗin Al-Mansoor suke zaune cos all her tot was on ko ibaad zaizo ko bazaizo dan itace tadada cusawa babanta ra'ayin cewa yay ma family gayyatar dakansa tasan dolene hajy zatasako kowa agaba yazo.. tunda ta wara idonta akansu ta hangosa taji komi ya tsaya mata, jikinta ya hau matukar rawa taciki cikin kasa tatattara nitsuwarta waje guda bayan tagansa kurkusa da ayaana rabi hanklinsa nakan fuskar ayaanan dake gefenshi da alama bai masan celebrant ta shigo ba. atake tafarajin irin wann mix emotion din na tsana da kishi zcyarta atake yafara huruwa yana harbawa wajen saka idanunta da hanklinta akansu cike da yanayina baqar kishi dake cinta akasar zuciyarta duk da taga ayaana ce kawai batay wani make up bt idonta nuna mata yake kamar tafi kowa haskawa.. kusan tare da iyayentan suka xo wajen dakyar ta sako wata siririyar fuskan murmushi ta kalli Hajiya Mairo me tuwo tana murmushi ta gaishe ta Dakyar ta iya danne wutr kishi yau ta kama kanta batama iya ma ibaad rawan kai da shishigi ba saboda zamansa dayay kurkusa da ayaanah. kusan kowa awajen da irin gaisuwar da ta masa, wasu cikin aminci da karramawa wasu sabanin haka daganan aka bude taro inda hajiya hamida da mijin ta prof suka gabatar da manufar partyn tare da jadadda ma mutanen shi cewa a shirye suke su fadada harkokin bunkasa hnyar samun kudi da arziki da taimaka ma jama'ar su... Sosai ake tafa musu babu kalar toast din da ba'ayi raising anan ba, the moment was so spicy musamman wajen da nala da zee arifah suka kasa dena zagin kwlliya da dressing din jama'a a zukatan su bayan jawabi da gaishe gaishe prof yace Ladies and gentlemen wlcome to a defining moment in the history of Al-Mansur FinTech Holdings..Today is not a celebration of wealth,” yana mai riko hannun yarsa ya cigaba, “it is a celebration of vision, power, responsibility, and trust snn yay nuni da yarsa zainab arifah dake tsaye a tsakiya "From today, the US branch of Al-Mansur FinTech Holdings recognizes my beautiful doter as its Young Chief Executive Officer. wani irin tafi wajen ya kaure dashi ya mika mata insignia snn yace congratulations zainab Arifah al-mansur, tana murmushi tace thank you daddy ta juya takalle mum dinta tace thanks mum. Ba ta yi dogon jawabi ba ta kalle kowa tace “Thank you, I am not here to prove myself. I am here to work cos i believe leadership is not inherited it is tested nd I am ready. thank you soo much daddy! nan aka kara tafawa sosai kowa daga cikin baqin sunajin tana burgesu sosai. Bayan nan kowa ya tsunduma yin abunda ke gabansa maza maza iyayenta suka janyeta tare da hanata muamala da su hajiya mairo sai nunna ta sukeyi ga manyan kusoshin kasa ana formal introduction ana batun business da kudi da kyar dai zainab Arifah take bada iyayenta hadin kai ta na fadada murmushin ta da saukaka yanayinta ta hanyar kara sake musu fuska dan ita kanta tana mugun son taga tasaka babanta awani matsayi na alfahari amma Duk damuwarta ayanxu baifi tsananin kishin zaman ayaanah a table din ibaad ba, cos she desperately wanted to sit with him nd talk to him tana mutuwar so ace itace ake yawan ganinsu haka manne da juna bada ayaanah ba. Gashi introduction na business yakici yaki karewa contact din mutane ixuwa yanxu har yakusa ya cika mata waya.. Bayan anyi nishadi anci ansha anyi rabe raben kayan duniya dana alatu kusan bappa zaidu ne yafara karawa da gaba sabida yana da abubuwan yi agabansa kuma bayason abunda za'azo a rainashi. uncle moh was busy taking advantage yana makale da maza yana tattaro sabbin intl connection ma career sa da harkokinsa. Ammi karama bata ko motsa ba tana zaune da hajiya mairo dake jama'a suna yawan xuwa gaisuwa tuni su ammi babba tabisu anty safeera ciki suka ja gefe cikin manyan mata aka hada tantin gulmace gulmace da hayya hayya kowa na fadin albarkacin bakin su. cikinsu kowa awajen millionaire ne ammi babban ne kawai ba a san ubanta ba amma dake ta iya cusa kai sosai ta saje dasu. anty safeerah already tasaka safiya da sultana acikin ribibi ayana kuma ibaad bai kyaleta ta bar wajen ba tana zaune a gefensa duk inda zaije tare suke zuwa su dawo sai can yamma bayan komi ya lafa baqin duk an ragu nan maheer yace ibaad ya rakasa waje dan shima zai wuce kasr malaysia by 4pm bazai kwana anan kasar ba yana da return ticket dinsa sbd jikin matarsa daya bari agida. suna ficewa ayaana ta haura sama inda su sultana suke da zimman tay fitsari snn tay alwala. ganin wucewrta saman yasa zainab arifah tay sauri ta fito waje ta tsaya tana jiran ibaad yagama sallamar maheer dan ta tsaresa da hira awaje inyaso sai sake shigowa cikin hall din atare...she really want all this hot girls nd guys to notice cewa she is with him, tana mutwr so a shaida cewa shine yake kulata dan ajinta ya kara yin sama sosai jin yadda ake gulman kyansa da ajinsan nan. dagata fannin ayaana kuwa tana hawa sama ta bullo cikin wani hadadden falo dake gidan kusan aljannar duniya ne yana da wani irin girma sosai ultra mega mansion ne. tay ta neman su sultana har awaya bata samesu ba, nan ta bullo cikin wani katafaren falo zata wuce kenan taga taron su anty safeera suna zaune da su hajiya hamida da wasu yan uwansu masu kudi tare da tsirarun kawayen hajia hamida masu kudi.. da wani irin kurarrren kallon kwakwafi duka manyan matayen nan suka bita dashi wanda saida kafafunfa suka fara harhadewa tafara ji kamar ta juya ta koma inda ta fito. kafin ta karaso ciki anty safeera tabi ta dauke wuta jin har manyan matayen sun fara ƙoda kyan ayaanah harga Allah yanzu mugun haushi ayaanah take bata musnm data lura da dabiun uncle moh akanta har yanzu. idanuwan ammi babba kamr zai zube kasa wajen kallonta cikin dauriya ta karaso tafara gaishesu wasu suka amsa wasu suka bita da wlkntaccen kallo kafin tay tambayar inda sultana suke a mugun walaknce hajiya hamida tace safeera wacece wannan lost creature din kuma amma dai ba yar gidan ku bane ko??? kafin anty safeerah ta amsa caraf ammi babba tace "wann ai wata Jikar hajiya mairo ne data jijibo a kauye basufa hada jini ba kinsanta dai da kwashe kwashe cikin yatsinawa hjy hamida tace ohhh nagane kice dai irin yar ciranin nan ne aka kawo muku wani irin dariya akayi wata mata tace but the girl is fine o.. ammi babba tace hmm jar miya wasa ne?? ai gasu nan su safeera ne aka jajiba musu kulawa da ita nikam ai ba a isa ba wallh tuni na raba kaina ...wata matar tace ahh wallh kin burgeni haka fa uwar mijina take wann harkan debo kazaman yara a titi jahilai barayi takawo wai marayu hmm Allah saka dai bata taba muku sata ba.. da mamki hajy hamida ta kalle anty safeera cikin kyabe baki tace ke kuma saikika zauna aka baku rainon yar kauye kika karba sabida baki da hankli? ..murya ciki ciki anty safeera tace 'ahh fa anty hamida ma anty fatima dai aka bawa yarinya can su karata.. ni babu ruwana aciki. cikin katsesu wata mata tace the girl look devilish, keeeeee karaso nan wnn yarinya daga ganinta zatay rashin kunya.. fargaba yasa ayaana taji kafafunta sun mata nauyi wani irin daka mata tsawa ammi babba tay kafin ta dawo hayyacinta ta karaso ciki.. you are very stupid wato ke harkin girma kin bude ido ko da zaki gaishe mu daga kofa snn manya suna kiranki kina tafiya kamar hawaiya waye sa'anki anan eehhh? sunkuyar dakai ayaana tay batace komi ba kuma bata bari hawaye sun sauko mata ba.. suka cigaba da kare mata kallo kowa yana baza hassadansa akan kyanta tun bayn matar data ce she is fine har yanxu ba'a sake fadin alheri akanta ba.. daga mai cewa tana kama da aljanu sai me cewa tana warin talauci ahh hancinta yay dogo dayawa, ayy idonta kalar na karuwai, ahh hala babanta almajiri ne masu haihuwa barkate sukasa ci da yara azo ana sadaka dasu, wasu cewa suke inda sune da a yar wanke wanke zata kare badai ta zama yar gida ba dan talaka ba dan goyo da zani bane ..kusan kowa da shinanigan dinsa suka sako yarinya a tsakiya. har saida hawaye ya ciko idanunta ayaana sosai jikinta ya fara rawa ahankli ahnkli saida suka gama cimmata fuska snn kawar hajy hamida datake cewa wai ayaana tana mata karnin talauci tace ke yar kauye jeki kasa ki kawo min platter na meat bag nd pls hurry up.. tun kafin ammi babba ta daka mata tsawa ta juya zata fita anty safeera ta umarce akan ta aje wayarta akan desk dan ta musu sauri haka ta aje wayar ta fita tana ji suka cigaba da zaginta for no reason kowa yana fadin albarkcin bakinsa na yadda suka tsane jinin talaka musmn ma yan kauye. muryan ammi babba kusan yafi na kowa tashi dadi taji musmn dataga anty safeerah ma ta jonasu tana bada labarin yadda su ammi karama da hajy mairo suke kan sakalta ayaana ake fifita harma fiye da yaran gida. ayana tana fita hawayen datake dannewa suka sauka mata ta rasa meke mata dadi, gashi bata ga alaman su sultana akusa ba. da kyr ta share hawayenta ta sauka kasa kallo daya tay ma wajen zamansu taga har yanxu ibaad bai dawo ciki ba. kai tsaye taje ta dauko meat bag platter din jikinta a sanyaye ta haura sama dashi har tay nisa ibaad ya hangota daga kofar kasa ayayinda zainab arifah da kawarta nala suka cikashi da surutan da bama jinsu yakeyi ba. at first yay tunanin ko ayaana tagaji da jiransa ne ta haura ta same su sultana asama suna karasowa ciki suka zauna tare da su zainab arifah akan seat tafara rawan kai ta fadi wann ta fadi wancan gata da bala'in son dora masa hannu ajiki.. ganin yaci minti biyar ayaana bata leko ba ya ciro wayarsa yafara daddanawa he call her like 4 times ba a daga ba. ya mata sako akan ta sauko su wuce gida still baiga reply ba atake yaji abun bai masa ba kuma yasan inya aike zainab arifah sama ba zuwa zatay ba tana tsaka da masa bayanin programs na sabon kmfaninta ya miƙe tsaye tare da gyara zaman suit dinsa dakyau yace musu "excuse me. very swifly witout any explanation ya barsu azaune awajen suna tumɓaleɓale da baki kamr wasu fans dinsa ya kara da gaba fuskar nan nashi a murtuke. zainab Arifah ta bishi da wani irin kallo, feeling so embrassed tamiƙe ta fara binsa da sauri gashi idanun kowa yana kanta u can easily spot irin vibe dinnan na cewa she is just throwing her self for ibaad's attention wnda yasa ajinta ya dan zuba a idon gayu. ibaad was walking fast yana jin bugun zuciyrsa na karuwa sosai saidai ya rasa menene ke faruwa da ayaanah dayake jin sudden uneasiness . da sauri sauri yake tafiya ayayinda zainab arifah da nala suke binsa kamar jela abaya yana kaiwa saman he looked at few places baiganta sai can daya faro jiwo muryan ammi babba tana masifa ita da kawar hjiy hamida data dora ma ayaana sawun kafarta akan cinya wai ta danna mata ayayin da takecin meat bag din, lkcin ne ma ayaana taji hawaye masu zafi yazo mata sosai. itadai batace musu komi ba dan dukansu awajen zasu iya haifar ukun ta ma tana durkushe acikinsu tana matsa ma dayan hajy kafa da suka sakata na dole waidan akan hawayen datake yasa ammi babba take mata masifa inda take shiga bata nan take fita ba. ibaad yanajin yar kauye walakntacciya yana flying a iska yay sauri ya karaso wajen baiko musu sallama ba idonsa yasauka akan ayaanah a durkushe da kafar mata data dora mata ajiki kmr ta samu baiwa... kamar kiftawar ido fuskarsa yay wani irin jaa da bacin rai ya tsaya yana kallonsu anty safeera tay maza tama dayan hjyn ido akan ta dauke kafarta akan cinyar ayaana ganin wajen ya dauke cak da shiru kowa ya zuba ma ibaad ido yasaka matar dauke kafarta itama ta kallesa nan..sai ga su zainab arifah sun leko,.. baice musu uffan ba ya karaso ciki fuskrsa kamr mala'ikal mutuwa daga masu hararar haduwarsa sai masu jin sha'awarsa tun kafin ya kamo hannun ayaanah da wani irin borin kunya ammi babba tahau cewa tohh munafuka sai ki tashi kije ai bagashi anzo a daukeki ba? dama ai hawayen makirci kike yi waiku kenan yaran zamani babba bai isa ya saku aiki ba sai ku hau kuka dan ace ana zaluntarku kedai ayaana kin shiga uku wallah. idanunsa kusan a rufe ya jawota daf kusa da shi ganin idonta har yanxu da hawaye ya tallabo fuskarta yace "what is wrong?? girgiza mai kai kawai tay hawayenta na kara zuba ji yay kamar kirjinshi zai amon wuta yaja hannunta ahnkli yace "lets go!..yana rike hannunta zai jawota su fita out of guilt anty safeera tace ibaad bafa wani abu aka mata ba kawayen anty hamida sukace taje musu aika shine take kuka ..tsaki yaja mata kuma ko kallonta baiy ba, yafara jan ayaana a jikinsa da kulawa ya ciro hankynsa ya fara share mata fuskarta, zainab arifah ta shigo ciki tana kallon mum dinta kanta adan kulle tace "mumy wai me aka mata?... cikin yatsina tace oho ke ni karki dameni... da sauri zainab ta juyo ganin har sunkai kofa tace "ibaad pls wait!! da tsawa hajy hamida tace "ya jira ya miki me? just them go yafi ruwa gudu mana..yaron nan tunda yaga yagirma yake bala'in raina mutane zai wani shigo tsakiyar mata bai gaishe mu ba ana masa magana kuma yana basar da mutane yawani ja hannun yarinya ya fita da ita and who is his mate here.. da wani irin rashin kunya arifah tadaka ma maman nata tsawa tace mum but you cant talk to him like that, i knw ure just bullying the girl...for god sake i was on a date with him muna wani magana ne dashi fa but you and ur friends have to ruined it for me...ina ruwan ku da yarinyar ehhh. kusan ba acikin hanklinta take masifar ba tace u knw he will react kuma bazai sake zuwa gidan nan ba sabida abunda kukayi yanxu nan su anty safeera da kawayen maman nata suka hayayyako zasu tsareta da surutai atake atake ta haukace musu ta kunce musu bori har jikinta na rawa da wani irin rashin kunya...tace karda wata mata tamata magana ai hidimarta ne kawai su tashi su tafi subar musu gidansu hidima ya kare ita batason ganinsu.. cikinsu kowa na mamakin kalar rashin tarbiya da kunyarta while ita kanta batasan meye hatsala ta take masifar ba, dan harga Allah jikinta na bata cewa ibaad zai dauki tsatsauran mataki wanda dole ne itama ya shafeta.. wasu hajiyoyin da abun ya musu ciwo atake suka dau jakarsu suka fice da fushi da hatsala hajiya hamida tace "Zainab how dare u asked my frends to leave kina hauka ne da ihu tace "they ruined my day badan su ba ibaad wud have been talking with me by now ...nd mum zanje na kirashi wallah ure going to apologise if not zan kai kararki wajen baba ai bake kika hada min hidimar ba u cant ruined it for me tana fadin hakan da wani irin bori ta fita nala tabita abaya banda kallon juna babu abunda ammi babba da anty safeera suke kowa na hmm hmmm.. da sauri zainab ta sauko kasa dan ta bawa ibaad hakurin abunda ya gani anama ayaana sai sholl batagansa bare ayaanah su hajiya mairo ne kawai suke kan zaune da alama basu ma san abunda yake faruwa ba wani irin haushi ne ya kama zainab arifah taje ta samu babanta ta fara masa kuka sanadiyar haka yasa securities suka kore dukkan wasu kawayen mamanta agidan with immidiet effect duk saida tasaka aka walakantasu aka rakasu har waje sosai ta kunyatar da mamanta. dagata bangaren su ayaanah kuwa kusan dakyar ibaad ya danne zuciyarsa ganin har yanzu tana hawaye harda shesshka dan maganganun banza da matayen suka mata sosai yake dawo mata kai yanxu yana mata zafi sosai dan tasan ita ba marainiya ba ce kuma iyayenta ba talakawa bane duk dama akauye suka taso, saidai irin zagin cin mutuncin data kwasa yau ko almajira albarka. tafiya kadan sukayi suka tsaya awani hadadden quest house na abokinsa prince zarko suna shiga mai gadi ya bude musu gate suna masu miko masa gaisuwa tun bai sako kasa ba. dede wajen parking ya paker black GMC yukon jeep dinsa ya sauko da wuri ya bude mata kofa ta sauko snn ya kama hannunta suka shige ciki. the place was so quiete gashi yamma ne wajajen 5:30 basu furta ma juna komi ba har suka kai cikin wani irin hadadden falon hutawa bai kaita cikin bedroom baison yay rarrashin da zai saka ya taɓa mata jikinta sosai.. suna zama lallausar kujera ya zuba mata rikitattun idanunsa dat are sharp nd piercing kamr wanda xai hadiyeta, ahnkli take sshhka har ta share hwayenta snn ya kamo hannunta cikin nashi ahankli yace are u ready to talk to me now? dago kanta tay kafin ta amsashi taji ya dada saukar mata kai da muryansa kasa duka wanda kusan bai taɓa marairace mata haka ba . da sanyin tausayinta a kwayar idanunshi yace Did you know it hurts me when u cry?sai yayi shiru na seconds kaɗan, kmar wanda yake kam neman wasu kalmomin da ba su saba fita daga bakinsa ba. kara matsowa kusa da ita yay sosai har ta ji dumin jikinsa cikin murya mai kashe jiki yace“I don’t like it,” not bcos i want to force u to be strong but every time you cry, I feel like I failed you somewhere.” jin haka yasa tay sauri xuba maraitaccun idanunta acikin nashi da wani irin kasala ayanayinta batare da tace masa komi ba hawayenta masu sanyi na zuba masa hannu. Yatsunsa taji ya ɗora akn fuskarta yana share mata hawayen ɗa suka dan ragen slowly kamar mai jin tsoron taɓa mata zuciya yana cewa "kisani, I notice everything about you. Even the tears you pretend are nothing. Hannunsa ya zamar akan nata ya kara riƙe natan sosai, ba da ƙarfi ba. yace I want to be the place you soften ba inda kike nuna taurin kai ba, i dont care how strong you try to be…all I want is to hold you till you stop hurting okay? yana maganan a nitse kallon bakinsa take bata ko kiftawa dan jin kalaman nasa takeyi kamr ruwan kankara ake xuba mata cikin zuciyarta dake mata zafi tanajin koinnta na daukawa da wani irin sanyi tereda matsanancin sonsa dake kkrin taɓa mata kwakwla with each word dayake furtawa ji take kmr zuciyarta na narkewa ahnkli ba acikin hayyacinta babu shiri yajita ta fado kan kirjinshi in a very melting way da wani irin shauqaqiyar tsumayi ta rungumesa tare da lafewa akan kirjinshi idanunta a lumshe take sauke nannuyar ajiyan xuciya... dakyar ya iya control kansa ya dora hannunsa agadon bayanta calmy yana dan patting inta. sunfi minti goma haka kafin taji sanyi ta dago suna kallon idanun juna da sanyin murya ahnkli tace "when you held me everything softens inside me. a maraitace tace i am sorry i cried nd u its u who get hurt! shafa kanta yay yace its okay..But i still want to knw what happen me suka miki? jingina kanta tay ahnkli akan kafadun sa tafara magana bata boye masa komi ba har saida ta gama.. nan ya tallabo fuskrta yace next time anyone try to hurt nd disrespect u like this dont respect them back kinji ko?? ahnkli ta gyada masa kai yadora bakinsa akanta yay kissing goshinta lightly muryansa kasa kasa yace"i apologise on thier behalf ...murmushi me sanyi almost in a whisper tace thank you, and Don’t stop talking to me like this It will make me feel chosen...murmushin bazata ya kufce masa yana kallon kwayar idonta baice komi ba ya kara sakar mata soft kiss asaman goshi yakara jawota jikinshin sosai ..dan karamin shiru ne ya ratsa wajen tana lafe ajikinsa har saida yaga ta samu nitsuwa snn ya kalle agogonsa yace "kije can dakin kijirani i will go nd get u some cloth nan da 40 min prince hassan zai karaso sai muje wajen program din nasa tare ko? ahnkli tagyada masa kai tace okay toh saika dawo kallonta yake har ta miƙe da sanyin ladabi ta shige ciki shikuma ya mike ya fita waje... gobe zanje na duba hakorina please use this pages as ur tmowrw page snn karku manta saura kiris ne mu rufe book 1.. #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [11/12, 14:11] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣3️⃣ ibaad yana ficewa cikin motarsa ya buɗe ya shiga ciki ya zauna snn yaciro hadaɗɗen wayarsa ya shiga wani site me 5str rating yay odering full set na kayan sawa da zata saka ajikinta hade da duk wani abunda suke buƙata for the night including a make up artist All his oders secured are arriving by 7pm on d dot cos they need atleast 1hr to get ready. yana gamawa ya kunna motarsa ya fice ya koma gida agaban masallacin bappa zaidu yay parking after few words dashi yajasu akayi sallahn magrib suna daf zasu shiga isha aka kawo masa duk wani kayan da yay oder in a fancy bag yasaka acikin motarsa ana idar da ishai da minti 5 ya fice sharply yajeshi family house dan already bappa zaidu ya gaya masa cewa kowa ya dawo. zuwa yay ya samu any cirko cirko ana ta hayya hayya a sashen hajiya mairo anty safeera ce kadai a sashenta sam taki fitowa dan tun awajen hidiman ashe sultana da safiya sukaji labarin abunda ya faru abakin masu aiki dake can sama suke lokcin da ake korar kawayen hajiya hamida duk sunji me sukecewa gameda walakanci da cin fuska da akayiwa ayaana. sultana kuwa tun suna sauka kasa awajen ta zo tagaya gayawa ammi karama sosai ran ammi ya baçi tafara gayawa hajiya mairo kenan su ammi babba tazo tace ma hjiya mairo sam ba haka bane yafaru ta jujjiya maganan tace kawai ibaad ya sakalta ayaana ne dayawa waidaga an kirata za'a aiketa saitafara kuka shikuma yanazuwa sai ya dauketa suka tafi.. wann maganan har suka dawo gida anayin shi, ammi karama da nata version din, hjiya kuma tace sam ai agaban raihanatu akay komi kawai karya sultana tay ba ama ayaana komi ba sakalci me data samu ana daure mata gindi tana raina kowa. itama safiya taxo da dogon baki na buga ruwan makirci, atake tahau bin bayan duk wani maganganun da hajiya mairo take furtawa tanamai cewa ai dama can haka yaa ibaad ya sabayi, koda ayaanah tay laifi ko rashin kunya baya mata fada ko hukunci saidai ya bi bayanta kuma shiyasa take aikata duk wani abunda taga dama. ammi karama tay musu dasu akan wnn mgnan har tagaji da magana basu fahimce ta ba, haka hajiy mairo ta hau dokin zuciya akan batun cewa wai ayaana ta riga ta lalace kuma ibaad ke daure mata gindi tana iskncinta yadda taga dama a gidan ai baza'a taru amata karya ba. tun dayaji tashin wnn hayaniyar sai bai shiga sashen hajiya mairon ba, ya wuce falon amminsa direct yana zama akan one sitter ya dau wayarsa ya kirata yace yana jiranta a falonta amma sauri yakeyi babu yadda batay dashi akan yazo falon hajy mairo aji ta bakinsa ba yace mata baida lkci tazo kawai. kyalesu tay ta fice hajiy sai masifah take ta inda take shiga batanan take fita ba tanamai cewa ai rayyanu yasan baida gaskiya ne shiyasa yaqi zuwa gabanta ynxu ya fada abunda ya faru kuma wallh zata dau mummunan mataki akan irin rashin kunya da sakalcin da ayaana takey agidan nan musmn wa manya. Da bacin rai Ammi karama tabar sashen tazo ta samesa yana zauna bayabo ba fallasa suka gaisa zata fara kawo masa maganan yace "mata tabar hajiya kawai ta yarda da abunda take so ta yarda dama ita hajiya mairo one sided tafiye son yanke hukuncinta kuma kodama yajr ya gaya mata gaskiya yanxu inda akan batun ayaana ne bazata taɓa yarda dashi ba.. dakyar ammi karama tabar maganan dan tasan sultana bazata taɓa zuwa tana kuka kuma ta mata karya ba beside tasan ammi babba bazata taɓa fadan gaskiya akan ayaana ba. bayan ya lallabata tabar maganan snn ya sanar mata cewa zaijeshi program tunda ayaana na tare dashi yana neman izini awajenta zasuje tare nd he wll bring her back home safe in an tashi. few question ammi tay masa bayan ta qamsu da inda zasujen sai batay wani gardama ba ta kyaleshi, dan tasan muddin ayaanah ta shigo gidan nan yanzu haka hala hajiya mairo bazata mata adalci taji ta bakinta zatay xuciya ne ta zazzageta akan abunda bata aikata ba. around 15min after 7 yabar gidan ya wuce quest house inda ya bar ayaana ita daya, female wokers din wajen suka bata wajen sallah tay both magrib da isha snn suka hada mata warm bath tay wanka ta shafa lotion snn suka kawo bathrobe me kaurin gaske suka bata ta saka ajikinta wanda har kusa idon sawunta ya kai, doguwar sumanta duka ta dauresa acikin towel tay zamanta abakin gadon dakin tana Allah Allah ibaad ya dawo.... after few min tana kwance da idanunta lumshe ahankli taji anbude kofar while she is still relaxing eyes closed taji qamshin turarensa ya bule wajen atake, cikin bude ido tareda miƙewa xauna tana mai dadda gyara zman bathrobe din ajiknta da sanyin sallama ya karaso ciki da ledan kaya ahannunsa tamiƙe tsaye dq amsar sallaman abakinta snn ta karbeshi da ladabi, ya hade harda hannunta ya rike yana mata wani irin kallo yace i took so long ko? cikin idonshi take kallo tace"..uhm but i am not bored! kallon bathrobe din jikintan yay yace "mmm i can see that..nan saiya sake mata hannun tare da kayan duka cikin sauke ajiyan zuciya yace "get dress dan its almost time kafin ta amsa yace "i wll be in d oda room zan shirya acan, snn wata mata zata shigo nan yanxu ta tayaki shiri nd w'll meet in 15min, yeah? da sanyin murya tace "yeah..daga nan ya juya tabi bayansa da kallo yana ficewa kuwa sai ga wata siriryr mata ta shigo da wani katon akwatin kwalliya tunda daga kofa dataga kalar kyaun ayaana ta fara mata murmushi salam alaikum gud evening maam... ayaanah ta amsa ba yabo ba fallasa tace kece zaki tayani shirin? matar tace yes maam both make up nd styling can we start? ayaanah tace sure... gaban madubi suka karasa kafin kace wani abu har sun fara the lady was very cheerful professional nd fast kusn komi zatay sai ta nemi cikakken izini awajen ayana, dan hakane ma yasa ayaana bata sake an yanke mata gashin girarta ba which save them alot of time kawai shaping insa tay tay grooming dinsa dakyau snn ta zuba mata dark eye shadows, thick feline eye liner, da nude red lipstick dayaji lipgloss me kyalli, countour din ma sama sama ganin ayaana already tana da wannan natural kyanta duk dama simple hot kwalliyar bakaramin kara fitowa da ita yayi ba. idonta da sukaji thick liner suka kara manya so sexy looking dogon hancin nan an kara shapin yay zarr kmr ita ta yanka ma kanta, da dan karamin bakinta, wani irin gyara tay ma gashin ayaana, ta zuba masa original wavy gel agaba gaba, jelar wave daya me tsayi ta sauke mata shi ta side daya in a very classy way yadda kai tsaye zaka gane cewa tana da doguwar suma kuma yolo yolo, har saida sukagama da fuskarta tsaf kafin suka bubbude kayan sawan within few minutes suka ciro su, alexandre vauthier V-neck rose red designer maxi gown, with subtle shimmers, sai YVSL sandals in nude, da sleek red clutch, earing da neck piece kuma gold ne da karamin red rubie stone ajiki..tana gama saka kayan matar ta dora mata nude turban kalar shoe inta tay mata push dashi kadan, matar sai rawan jiki take tsabar yadda taga ayaananh ta kure mata kyau she kept asking ko ita asalin yar nigeria ayaana saidai tay mata murmushi....da wuri suka gama komi tabar ayaana a tsaye tana kallon yadda tay ma kanta wani irin kyau nan matar tafice taje ta kwankwasa ma ibaad kofa tareda sanar dashi cewa sun gama, he paid her nd gave her extra tip saboda ta rokeshi ko zata dau hoton fuskar ayaana ta zuba a cataloge inyaso kamfanin su zatana biyan ayaanan weekly, amma yaki sam, yace mata matar aure ce kuma baison fuskar matarsa akowani irin professional catalogue so she understood him and left. da har zai koma dakin shi yagama shiryawa yaji kai bazai iya ba, jacket din suit dinsa dasu wayarsa da wallet dinsa kawai ya dauko ya kulle dakin da key gabaki daya qamshin jikinshi ya gama karade ilahirin gidan da wani irin sanyin dadi me ratsa zuciya da kwkwalwa signature perf dinsa zhexoff naxos tareda Tom Ford Noir Extreme ya shafasu duka atare,he is wearing a crispy white shirt me open collar mahadar midnight black tailored suite dinsa from Brioni, irin single breasted sharp shoulders din nan with no tie da black leather chelsea shoes sai hddn agogonsa na patek philippe daya fito yana kan kkrin mannata a hannunsa cikin sauri kai tsaye dakinta ya nufa ya bude kofar ahankli daga kofa ya tsaya cakk ya zuba mata ido fuskarsa na kkrin canzawa tana juyowa for a moment ji yay kalamai sun dauke abakinsa gabaki daya... tana murmushi tace yaa did i look okay?? karamin murmushine ta kwace masa abazata yace "ask me that question again madam..ta makale wuya a marairace tace "is it too much? sake kofar yay ahnkli snn ya karaso ciki suna kallon juna kamr zasu hadiye kansu, kallon kyakywan fuskarta dayaji kwalliya yake a shagalce kamar wanda baya duniyar ma gaba daya ahnkli cikin kare ma ilahirin jikinta kallo yace its nice nd dangerous"...atake tay dariya mai sanyi tace ahh yaa ibaad dangerous fa gefen fuskarta ya shafa adan kasale yace 'yes, dangerous for duk wanda ya shagala ya mance cewa ure taken mana. da sauri cikin jin kunyarsa ta sauke idonta kasa kasa tana murmushi har suka karasa gaban madubi atare. he stood behind her close enuf batare da ya mannu da ita ko ya taɓata ba he felt restless kamar kayan data sakan da irin kyan dayaga tay sai yana kkrin cusa masa baƙar kishi aransa' babban wayarta data rike agaban madubin tanata capturing dinsu ta saukar kasa kasa jin yay shiru duk sai tarasa tunanin meyake kan ayyanawa aransa. ta cikin mirrorn ta kalle idonsa murynta kasa kasa tace" yaa bakace komi ba..what is wrong? dan aje fuskarsa yay straight up yace "i am worried" ..ta juyo suka hade ido soflty tace "of what?..da kishi aransa yay maganan, amma bazaka taba tantancewa a fuskarsa cikin sauke ajiyan zuciya yace "this dress..so, ynxu what if someone stares at you for too long.. ko zamu canja ne kisaka wancan kayan da mukazo da shi??? looking serious nd sounding worried take kallonsa yacigaba da mitarsa wanda yanayi ne amma kamar bai saba ba. kinga shiyasa bana son yawan kwalliyar nan, yay yawa mana.. he looks at her again like kamr yana famar auna wani abu a fuskartata yace this is the kind of beauty any man will get worried abt it, kude mata kun shiga uku da kyale kyale ni kuma my wife will not step out with this make up thing ban isa ba yanxu sai kowa yaje yace yanaso.. fuskrsa take kallo with immense disbelieve na sanin cewa taɓajinshi ya hade rai yana zuba dogon mita har haka ba, tareda sanin cewa sosai ne zafin kishin yake kkrin balle masa beyond his control. ahnkli ta lumshe ido tareda budewa then ta kara step daya kusa da dashi har suna shakar numfashin juna then she gently reaches up for his sleeves, cikin nitsuwa tafara karasa gyara masa zaman wuyan rigar tasa in a calming way da sanyin murya tace "why not stay close to me tonight tunda baka yarda da kowa ba. girarsa na sama a dage yace "dama i wasnt planning to let u out of sight madam kawai de bana son a cuceni ne cos you have no idea how selfish i can be, murmushi kadai take iyayi jin maganan nasa yana mata wani iri kmr ta masoyan da suka mugun jimawa atare, ruwan kishi dake idonsa yasata kallesa snn ahnkli ta kara matsowa ta fado jikin shi coldly cikim tsumayi mai cike da shagwaba tareda narke mishi akan kirji cikin sakar masa wata iriyar shababbiyr malalaciyarrrrr shauqaqqiyar tsumammen runguma wnda sanda duk kasusuwan jikinshi suka amsa atake turarensu ya gaurayu dana juna sending him this high voltage of chill a duka sassan gabobin jikishi kanta ta lafar akan chest dinsa kamr yar baby tare da sakar masa irin numfashin nan me bayyana kalmar "i am all urs" ..batare da an furta shi a fili ba. yadda ta bala'in narke masan sai yaji kmr zafin kishin take raqe masa akn kirji. wani irin lumshe ido yay bata sakeshi ba kuwa har saida taji yana sauke ajiyan zuciya ajere ajere har saida ya nitsu sosai snn ta kwace kanta ahannun sa gently ta karbi jacket dinsa ta tayashi sawa they look so soo cute together mirror selfie data musu tasaka akan screen saver inta snn suka gama suka fito tana gefensa wayarsa yafara ringing prince ne ke kirarsa ya dauka suka fara magana yace masa gasu nan suna kan hanya... suna ficewa ya bude mata mota ta shiga ta zauna snn shima ya shiga hannunsa daya acikin nata daya yana tukawa har suka isa wajen program din da za'ay wanda already duk an hallaro.. The event hall glows with soft golden lights, music swirling lightly in the background. duk wasu manya manyan tables are elegantly set. Ibaad’s presence is calm nd controlled amma there’s a subtle edge in his eyes irin quiet warning din nan to anyone who dares to look at his girl dake tahowa agefensa dan shikansa baisan yana da wann kishin ba sai yanxu ashe gara ma daya jima da hanata yin kwalliya da kuwa ace radin kanta tay yau da sai yasaka ta goge but unfornatly he was the one dat odered it dan kar araina masa ajin budurwa toh babu yadda zaiyi. wani irin glowing ayanah takey in her rose-red gown suna isa kan table dinsu Ibaad yay sliding chair wa Ayanah in a cute gentlemanly gesture that makes even his friend raise an eyebrow prince yace guy sai yanzu? Ibaad yay murmushi lightly yace toh shiri da mata ai sai ahankli kasan nidai bazan yi latti ba.. prince na murmushi ya kalle ayaana yace Madam wai haka ne? nifa jikina na bani kmr karya yake miki...cikin snyin murmushi tace hmm ayi mana afuwa kawai..prince yace Bakomi amarya aike baki laifi daga nan suka gaisa snn ya nuna mata yasmin yace i want u to meet my fiance..yasmin dake kallon ayaanah tuntuni ita tafara mika mata hannu tace hi, i am yasmin..ayaana ta mayar mata murmushi suka sha hannu tace "Ayaanah. yasmin tace its nice finally meeting you...da tsokana ta kalle ibaad cikin kashe masa ido dan yasan ayaanan ta mata kyau tace..hey man, u look unsually beautiful today ..hannun ayaana ya rike anashi yana dariya me sanyi yace 'thank u hajiya nida beautiful din mungode"..prince ya karkada kai kawai yanata murmushi, the table was set with drinks nd neat template da wasu busines magazines. duk dama hidimar siyasa da busines kawai sukazo time to time ana hira zakaga sun tashi sunje sunyi sealing Q4 deals quietly har sugama su dawo, acikin mgazine din akwai huge estates na wani shudadden mai kudi da bashi ya masa yawa yasaka estate din a kasuwa, they are alrdy scretly planning to buy it ryt now to shape it into gidan haya dan su bunkasa harkokin su na real estate...ayaanah da yasmin kam na basu san meke faruwa ba kawai hirarsu suke sama sama dan yasmin kusan sa'ar su sultana ne tana 200lv ne a university going to 3 next year. amma dake ayaana tana kyan jiki da tsayi bazaka wani bambamce age insu ba time to time haka prince yake dada wayar gfs dinsu kai akan harkan kasuwanci musmn ma wanda ake tattaunawa awajen, program din was very polical nd educative sosai suka karu da ilimi, at arnd 12 ba dare aka fara kkrin rufe taro..duk wasu abubuwan da sukay securing ibaad yay analysing dinsu yay signing wasu kmr na siyan gidajen ya bawa prince with alot of souveniers aka bisu har waje sosai yasmin kaita taji dadin zuwan guys dinta event din sosai duk dama batason sunfita moruwa ba, they are movers and takers, they dont waste oppurtunies kusan wann babban dalilin jajircewan tasu shiyasa sukay arzikin da hankli ma bazai dauka ayan shekarun 5 inn nan ba...ga hadin kai ga intense privacy yanxu ynxu har sunyi securing 2 big deals agaban yan matansu amma cikin shiru batare da sun sani ba. sun yi sallama kenan prince yaja yasmin suka wuce ciki caraf sai ga wani alhaj da body quards dinsa sun tun karo ta wajensu ayaanah kai tsaye alhajin yace "yan mata can i have a word with you..kmr nasanki awani waje fa, koba zalihan saudi arabia bace.. anyways take my card koba ke bace i will like u to give me a call Beauty..i dont mind bein ur second boyfriend kyakkawan yarinya kamar ki ai kalar mu ce. tun kafin ta gama juyawa tagama wayene me wann uban audacityn ibaad ya juya da wani mugun harara ya kalle alhajin up and down a mugun dakile yace "Baba tsoho waimagana kake? alhaj yace eh da wancan beautyn nake magana zaliha ko?? ibaad yace 'ba zaliha bace, nd I don’t do sharing....saidai in kaje gaba can zaka samu yan iska kalarka akan titi sun yi layi ynxu dare yay nisa sun fito suna jiranka agaba. kafin alhajn ya budi baki ya bude mata mota fuskarsa a harde yace "get inside..tana shiga ta zauna anitse snn ya kulle motarsa. ta windo ta kallesu kome mutumin ya tsare ibaad yake gayawa masa oho ita dai taga kmar zasuyi hayaniya sai kuma taga ya dauke kai ya sharesa ya dawo cikin motar baice mata uffan ba suka kama hanyar gida. tun da suka kamo hanya lafewa tay a seat tanata kallon fuskrshi yadda yake tukasu a nitse tanajin matsancin sonshi yana kara yawa aranta sosai, dan ta lura koyana cikin fushi bai fiye magana ba,he is always controling his emotions saɓanin wasu maza da suke sauke fushinsu ko su haura maka da magann banza. ko kishi yakeji kamar zai kashe shi he will still remain calm a fuska. har saida kallon son datake masa ya shiga ratsa shi yana sanyaya shi kafin nan ya dan huce snn ya sake styrng din ya kamo hannunta cikin nashi while he is driving da dayan yana murzawa ahnkli, jin kasala na neman shige mata jiki yasa ta matso kusa ta dora kanta akan krjinsa tana shaqar turarensa tana lullumshe idon kafinsu isa gida wani irin bacci me nauyi yay awon gaba da ita. har suka isa gida yay parking bata sani ba a dakinsa ya ajeta akan gadonsa ya rage mata shoes da turban da jewries dinta duka dan baisan yaya zaije ya tarar da kanwarsa safiya ba, sharply ya shiga bayi ya kimtsa kansa yasaka jallabiya snn ya dawo palon ya barta aciki yay baccin sa akan dogon kujera. sai can da asbuh ya farka ya tashe kowa akaje sallah ya dawo ya samu harta kimtsa masa dakinsa ta wuce dakinta itama, jin kmr ya balain gajiya sai kawai ya hau gadonsa ya kwanta bashida farkawa ba sai 9.30am amminshi kawai yaje dakinta ya gaishar babu yanda batay dashi suje sashen hajy mairo ba yaki sam har saida yay breakfast dinsa me nauyi anan snn yabita sukaje, uncle moh ne kadai azaune a falon da alama yazo ne ya fara cusa mata magann batun zai kara aure da niyyar yau da yamma idan sun fita da ayaana ya furta mata duk abunda suke ciki zaizo ya gaya ma hajiy sai afara shirin auren na da watanni uku masu kamawa. zuwan ibaad da amminshi yasaka maganan bai iya fita a bakinsa ba, dan baison kowa yaji yafiso sai ya gama da hajy mairo yasata a team dinsa kai da fata snn ya gayawa kowa qudirinsa na auren ayaana, ibaad ya gaishesa ya amsa masa a dakile shima sai ya sharesa, tunda iya gaishe da hajiya mairo tafara masa mitar akan halayya ayaana ...cewa take ita gaskiya yau yau zata aika can jigawa ayi magana da kawun nan taawure, a isar mata da sakon cewa bazata iya cigaba da amincewa ayaanah tay wani dogon karatu ba kawai gara ta fito da miji tana gama neco amata aure tunda rashin kunya da fallin balaga tasaka agaba ta raina uban kowa. mitar duniyan nan tay ma ibaad baice mata komi ba, tagama tay shiru saiya kama hanyarsa ya fita ya barsu anan ya koma gida...ammi karama ta zauna tana dada fhimtr da hajiya ba haka halin ayaanah yake ba da kyar da wahala saida uncle moh yasa baki snn hajiya ta sauko da maganan auren nan. toh wallh fatima gara kice mata ta nitsu tunda bakwason a mata auren dole ni da tuni inada wanda zan hadata dashi...yarinya sai gantali ta nanike da jin hudubar rayyanu da yake da wacce takeson shi..idan yay aure ya kyaleta da baqin halinta zanga uban waye zaizo yace zai aureta yara sam babu lissafi waye azamanin yanxu zai dauki wann shegen shagwaba da sakarci toh wallah ahir kuja mata kunne...kai muhammadu aikune mata iyaye toh gaskiya ku hada hannu tun kafin nay sadakarta.. he look worried nd pitiful akan maganan hanata karatun amma har aransa wani mugun dadi yaji da hajy mairo tafara maganan aure kawai zata mana ayaanah ba karatu ba Da wannn farin cikin aransa yabarsu falon yaje sashensa yay wanka ya shirya tunda ya fice agidan ba'a kara ganinsa ba.. the same sunday morning wajajen 9 zainab arifah tafara shiri da zimman zataxo family house danta bawa ibaad hakuri ta lallabashi masu aiki kamar bayi suke kewaye da ita amata wann amata wancan suna cikin wannan rububin kwasam sai ga iyayenta duka biyu sunxo dubata they look okay kmr ba jiya aka gama tamfatsa tashin hankli atsakaninsu ba da murna ta taso tazo ta rungume dadynta sosai tanakan gode masa da irin hidimar da jiyan ya mata he keep looking at her da wani irin ido, har masu aiki suka basu waje, suka zauna suka sakota a tsakiya, snn ya fito da wani shiryayye file dan tun jiya da dare suka shirya magana shida matarsa kominsu a makirce cewa yxn ne daidai lkcin da zasu raba alaqar zainab da ibaad sabida, ya mata abubuwan da yasan bazata taɓa iya tsallakr umarninsa ba yanxu, tunda har ta girma tay hankli kuma tasan he cover her ass up akan batun kisa ga kuma ya dauki dukiya da matsayi babba ya dorata akai.. suna zama suka fara kalallameta da kalamai hajy hamida harda bata hakuri akan abunfa ya faru jiya, suka hada baki suka nuna mata duk duniya babu abunda bazasu iyayi akanta ba, cike da hikima suke karanto mata irin dumbin gata da alfarman da suka dora rayuwarta aciki wasu abun da baban ta ya mata rayuwa ana tuna mata ma kuka tafarayi ta kara rungumarsa... they use manipulation nd diplomacy to make her very soft and vulnerable kafin nan prof ya fito kai tsaye yace mata its hight time ta rabu da ibaad tay focusing akan careerta da rayuwarta sabida ibaad bai dace da ita ba. acewarsa ibaad maraya ne, koda yana da kudinma ai na gado ne, snn karamar yarinya ce ta rainesa shiyasa baida tarbiya, haka kuma zaidu ya lalatasu sun taso ne a lalace basu tashi sun nemi arxiki ba sai wankan karya da saka abubuwn da yafi karfinsu. snn dayan dalilinsa shine ibaad is just a medical doctor, and doctors are mostly paid poorly basuda time nakansu nd they cant even pull up a business dan haka tarayya da ibaad zai jawo ya zama shine matar itace mijin babu amfanin auren mijin datafishi matsayi da arziki cutarta kawai zaiyi hajy hamida tace malaminsu mai duba ya gaya musu cewa familyn babanta ne suka mata asiri take son ibaad dan susa ya aureta, ta haihu dashi, sai su kasheta,fuk wani dukiyarta ya dawo na dansu shikenan arxikin ubanta ya koma na ibaad da dansa kenan har abada. kai babu wani believable dalili a duniyan nan da basu fayyace ma zainab arifah ba..tun abun bai fara bata tsoro ba har saida taji kanta na juyawa sosai... watching her mum sheding tears wai bata son ta rasata and her father begging her with all sincirety in his eyes akan ta rabu da ibaad sai taji ta rikice ta rude gabaki daya... they poisoned her mind so much ta inda bata da wani kalman da zata kushe dalilansu dashi karshe kawai tace musu taji amma xatay tunani duk abunda ta yanke kuma tay alkwari zata sanar dasu, sosai suka sha mamakinta duk dama a aranar wuni sukayi suna saka masu aiko suna dubata dan kar tay wani abu drastic sai kuma sukaga shiru batay wani reaction din ba kawai tunani ta wuni yi a daki akan dukkan maganganunsu ta fannin ayaana kuwa bakaramin drama ta kwasha da hajiy mairo ba, dan kusan irin kukan data sakata ranar shi tasake sata tace mata bata isa tazo musu da raini gidansu ba dan kaf jikokinta babu mai raina babba sai uban gidanta rayyanu... haushi yasaka ayaanah tay zuciya ta bar gidan tun safe taje wajen ruthy da niyyar wuni awajenta sai kuma taje ta samu ruthyn babu lafiya, ita ta zauna ta mata aiki shara wanke wanke abinci ta sa mata ruwan wanka ta rakata har asibiti ashe ruthy kan ciki ta zubar na wani dan tsohon fan cult dinsu 4yrs kenan take masa kamr matarsa na aure which he can have sex with her anyday anytime haka suke gudanar da rayuwars dan shine ma yasata a cult dinsu gashi tana balain sonshi kmr ranta kwasam rana dayace mata lallai lallai sai tahadashi da jikin ayaanah sabida bai taba muamala da virgin ba kuma a cult dinsu ance in yay zaiy arxiki itakuma sanin hakan bazai taba yuwa ba yasa ta bijire masa wanda tun daga nan kuma matsala kala kala suke bibiyar raywrta har tafarajin kishin cewa duk tarayyarta da ayaanah ne ya kawo rugujewar rlshp dinta da kuma jin dadin rayuwarta, she alwys try her best to keep it hiding sabida harga Allah tana daraja ayaana tana kuma ganin girman hajy mairo but loosing her pregnancy nd her BF jiya kuma ya saka komi ya dawo mata afreshhh ayaana bata fahimce komi ba tsakani da Allah ta zauna da ita har yamma yay uncle moh ya dinga kirarta akai akai ita kuma ta kashe wayarta, gashi ba asan inda taje ba ranar shima bakaramin baci ransa yay ba dan sosai ya kashe kudi wajen booking musu table da romantic proposal decoration har yamma yana zaune awajen yana rubuta mata zafafan text na bacin rai wnda duk basuje ba sabida kashe wayarta datay . dagata bangaren ibaad kuwa baccinsa ya sha agida, kafin yaje ball, yay few leisure activities dake sunday ne da yamma can ya dawo yay wanka ya saka kanann kaya saiga sultana ta shigo suna hade ido tace "yaa ibaad anty zainab arifah ce tazo tana can waje tace ince maka sauri take zata wuce if u cud spare her a minute..cikin kyabe baki yace "okay" ficewr sultana bada jimawa ibaad ya sauko ya fito ya same zainab arifah acan kofar kusa da gate da wani katon jeep tana tsaye...tun daga nesa daya mata kallo daya yaga kamr ba acikin hayyacinta take ba. she is on high drugs sama sama takejin kanta but kwakwalrsa bai kawo masa harta fara irin wann rayuwar ba yadauka wata sabuwar iskancin kawai taxo masa dashi idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [11/12, 19:14] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣4️⃣ ibaad yana karasowa ta wajen motar zainab Arifah tay sauri ta sauka ta fito waje dan karma yagane a buge da kwaya take sosai.. tana sauƙa daga jeep din tay leaning back dinta to stand firmly wasu irin mayun idanu ta zuba masa ayayinda yake tahowa lokacin kwakwalwrta yakasa auna mata yadda zatay tafara ma rabuwa da wannn hadadden gayen wanda duk duniya ta zaga haryau bataga namijin da ya balain dacewa da ajinta kamarshi ba. idanunta taji ya ciko da ruwan hawaye zazzafa, tuna nasihan iyayenta da kuma dalilinsu da suka bata kai koma ba dan haka ba, kwana nan fa tay kisan kai snn babanta ya rufa mata asiri kai tsaye, bayan nan kuma yadau arzikinsa me bala'in daraja ya dorata akai babu shakka kodan hakan ya canci ace ta iya sadaukar masa da komi na rayuwarta saidai kuma batajin soyayyar ibaad abune wanda da zata iya binnesa cikin saurki, dan duk jimawan datay acikin tunani kwakwarlwrta ya kasa bata wata mafita, abu daya kawai tasan she is very sure of inhar ta rabu da ibaad to karshen rayuwarta ne yazo dan akan abun duniya kam sam sam bazata taɓa iya tsallakeshi ta auri wani namijin ba... sosai ta shirya daukar mataki but she has to ask him few questions kafin tasan me zatayi nan gaba. muddiin ibaad zai aureta ta amince zata aje musu komi nasu da suka bata ta rabu dasu tabi ibaad a musu aure, idan kuma bai amince ba...she has a good secret plan for all this eida ways tasan dai rasa ibaad a rayuwarta baya cikin options dinta gabaki daya. idanunta nakansa bata ko kiftawa har ya iso gabanta yay mata sallama bataji ba cos she was soo lost in her tots har saida ya kira sunanta snn tadawo cikin hayyacinta suka gaisa...kai tsaye yace "u wanted to see me...wani irin gyara tsyuwarta tay tareda sauke ajiyan zuciya tace "yes.. cikin gyada kai yace okay go on kinga ankusa a kira sallah.. cikin lumshe ido da budewa tace.. a farko dai i wll like to apologise gameda abunda mummy sukayi ma sisternka ayaanah kusan a nitse yace its unfortunatez But thanks..dan shiru tay can kuma muryanta na yar rawa ahnkli tace ibaad? yadago ya kalleta da kyau baice komi ba, da wani irin yanayi akwayar idonta tace" dama akwai wasu yan tambayoyine da nake so na maka but pls answer me sincerely its very important to me..girarsa na sama a dage yace "i am all ears..go on.. cikin sace ajiyan zuciya tace and pls keep ur answers short.. yace" Enuf of this rules na gayamaki zan wuce masallaci soon ko tace ok..uhm...dama inaso nasani ne what is actually going on betwn us kagane like inason nasani are we in a real rlshp? kai tsaye yace "No..next question pls.. cikin hadiye bakin cikinta tace "okay, have u ever felt sumting for me? like in ur hrt baka taɓa jin kana kaunar ace nazamo matarka ba? ..yace "Bantaba ji ba. cikin lshe ido da budewa tace "but u're aware that i cant even breath witout u ryt? nd kana nufin dagaske ne you cant marry me saboda kana da wata macen daban?? yace "hold on. where are we getting at with this boring cnversation da karsashin bruise ego a muryanta mekama dana izza da fushi cikin tsimewa tace i just want to knw.. bcos i want us to get married next week kaga ynxu i am settled kaima ure almost free. you dont have to love me now, ni inasonka. kuma bazan iya rayuwa batare da kai ba ai anayin aure ahaka.. magana tay masa kamar na asalin yar kwaya shiru yay harta gama magananta ya kalleta yace" zainab uve got to leave cos seriously banda wann lkcin.. da taurin kai a idonta tace but i am not leaving here untill u come to ur sense nd agree with me. nide aure kawai nake so muyi, bazan iya auren kowa ba saikai, tana gama furta hakan ta bude motarta ta jawo jakarta ta ciro cheque book na apex bank of america ta yaga leaf daya aciki ta miƙa masa lkcin hannunshi na cikin aljihu sai bai karba.. desprately tace pls take this,write any amount of money nay alkwari i will compensate the girl ure obsessed with kuma i will sponsor our weding inma shiri ne bakayi ba, ive got a house nd everything..U have nothing to think abt kwayar na wainata ba acikin hayyacinta ba tafara kkrin cusa masa cheque din a aljihunsa da wani irin sauri, shikuwa yana zare hannunsa daga aljihun ya wanka mata wani irin gigitaccen marin da dawuri tafasa ihu tabi ta dauke hannunta ajikinshi ta ja baya tana maidafe wajen kusan a rude . da muryan kuka ta dago zatay magana ya hade ransa ya nunata da yatsarsa yace ive heard enuf of ur insults keee ya isheki haka.. nd for ur information daga ke har ubanki bakuyi kudin da zaku saye soyayyata ko na macen da zan aura kwanan nan ba..ke a tunaninki har wani rufin asiri kike dashi da zaki zo nan ki kirani kina gayamin wannan kalar maganan banzan?who did u think u're zainab cos to me u're nothing jst a regulat spoil brat with no self worth.. wato dan jiya andoraki akan arzikin da bakisan zafinsa ba, wanda tun kafin kizo duniya aka gama ginasa shine har kin samu audacity da zakizo kimin burga dashi ko?toh ai ke karamar yarinyace wallah infact ure classless nd very stupid..i ques dis shud be ur last time talking to me naga raini tsakanina dake yafara yawa. ya girgiza kai "...youre just lucky ure my cousin sister today da wallh sainaci ubanki anan wajen naga waye gatanki, bana son raini nd if ur empty skull have failed to comprhend that then dats ur misery, my life is already moving on without you inkinga dama karki nemi mijin auren dazaki siyeshi da kudi ki aura ki tsaya kina hauka wata rana kuwa zan miki abunda baki tsammani inkika sake kulani... hannunta dafe da kuncinta hawayenta ya fara zuba tace son da nake maka ne hauka?? then u have no idea what love is..u have no idea what i did bcos of ur love da har kake cewa hauka, wallah karya kake bakasa isa ka rabu dani ba... yace thank goodness i dint ask you to do all those things... ur life ur choices ryt?? ke da Allah kiwuce..uve got to go.. nace bazan aureki ba kije kinemi wani ki bashi kudin. dacan hawayene ke sauka akan fuskarta kamar ruwa tanata kallon bakin ibaaad din amma dataji dirin shigowar jeep din bappa zaidu cikin compound in da wani irin karfi ta fashe masa da kuka kamar dukanta akayi.... baice mata komi ba ya kama hanyarsa yay cikin gidan yabarta atsaye, da karfi take kukan har bappa zaidu yaa karaso yay parking car insa ya taho wajen da mamakin irin kukan fitar rai datakeyi.. yace zainab meyafaru ne what is happening? da wani irin gunjin kukan makirci tazo jikinshi tace uncle zaid bansan meye nay ma ibaad ya tsaneni ba, if he cant like me atleast i am a human being he shudnt be hurting me with his words.." dan jawota bappa zaidu yay dan yadda take kukan sosai tabashi tausayi da muryan lallashi yace "kiyi hakuri doter its okay..kidena kuka...duk lallashin nan sai batace masa komi ba ta rungumesa saida har tay kukan makiricinta na kusan minti biyar ta kara daga mai hankli sosai snn ahnkli ta kwace kanta sounding depressed tana hawaye gwanin tausayi tace "shikenan uncle zanyi hakurin tunda abunda yake so kenan, amma uncle kace masa shima yana hakuri nimafa ba yin kaina bane nake sonshi dayawa haka...dede nan ta kara fashewa da kuka wani irin tausayi tabashi sosai tace' i will like to go home now kaina namin ciwo kaima inna taba maka wani abu kayafe min dan Allah. tana fadin hakan ta juya cikin sauri ta bude motar ta shiga within few minutes ta waina shi ta fice a compund din da sauri.. hanklin bappa zaidu a tashe ya shigo cikin gidan yanamai kwalawa ibaad kira daga kasa wanda tun be sauko ba ammi babba tay maza ta fito dan tasan bai taɓa kwalawa ibaad kira ahaka da tsawa ba 'yaa zaidu lafya kuwa naga ranka a bace bai amsa ba saiga ibaad din ya sauko kasa cikin ladabi yace sannu da dawowa bappa naji kamr kana kirana.. bappa zaidu yace "yes..inaso ne insan meyafaru yanxun nan awaje tsakaninka fa zainab Arifah? and why are you treating her like this ynxu idan wani ne yay haka ma kannenka zakaji dadi?u dont like her nd so what..dat doenst mean u shud keep hurting her with ur words gaskiya ban ji dadi ba.. kan ibaad na kallonsa kasa yace "Kay hakuri bappa..nayi kuskure. saidai bansan me tace maka ba nidai zuwa tay tacemin wai tanaso muyi aure next week snn ta ciro cheque na dollars ta bani wai she wll sponsor the weding shine nace mata karta sake min haka. nd beside bappa...nifa bance zan aureta ba jin hakan yasa bappa zaidu yadan sauko da tempernsa da mamaki yace zainab dinne ta gaya maka haka nd she gave u a dollar cheque??? ahnkli ibaad yace eh kuma hakane kawai ya faru tsakanina da ita... da mamaki bappa zaidu yace "toh?? ikon Allah indai hakane kam toh ai bata kyauta ba dan ba a siyan aure da soyayya da kudi. but kaima ai da kayi amfani da hanklinka awajen tunda kaga ka girmeta kuma ita mace ce u shud have mind ur words amma bakomi kaje kawai zan nemeka anjima ..cike da girmamawa ibaad ya amsashi snn ya haura sama yana wucewa Ammi babba ta kalle bappa zaidu da tsananin haushi a muryanta tace amma wallah kabani kunya yaa zaidu ...toh wann wani irin danyen hukunci ne me kake nufi da bin bayansa dakayi dan kawai yarinya ta kawo masa kudi dan tsabar tsiya na bibiyarsa shine zai ki karba?? kudin gadon dayake juyawar yake burga dashi wallah ya kusa karewa cutar kansa ma zaiyi inbe aure zainab arifah ba dan wallah rufa masa asiri zatayi. karkada kansa yay kawai bai amsa mata ba ya kama hanya zai haura sama tabi bayansa tana masifa "aikin banza aikim wofi yaro bakomin komi ba amma ana gani yana cutar da yarinya ana zuba masa ido, waikomi ya furta sai ahau kai a zauna ahau bashi gaskiya kuma fa munsani fa dan dan ba'aso ran uwarsa ya baci ne ake nonnokewa ba ason masa fada waishi dan gwall ..mmtswwwww wani uban tsaki taja suna dede gabar sashensa tay kwana ta wuce dakinta da sauri ta dau wayarta tafara kirar anty safeera dan ta shafa mata gulma. dagata bangaren zainab arifah kuwa tana ficewa agidan ta share makirtaccen hawayen datay ma bappa zaidu dan dama bana gaske bane so take kawai ta hada wani zazzafan plan wanda shine take gani amatsayin mata chance dinta na karshe na samun cikar burinta akan ibaad.. tana kuma sane da maganan ruqqy ranar da zata mutu na cewa aure tsakaninta da ibaad wundt be posbble, even if it will be, then its going to be her bgst karma..but damn all this magic nd astrologies...damn her parents..duk tay banza da su. yanzu lokaci ne da zata cire batun iyaye da kawaye ta dauki kwakkwrar mataki a hannunta koda mutuwa kuwa zatay in ankaita gidan ibaad wallah saita aureshi.... da wann maganganun aranta ta isa gidansu, tana gama parking ta sauka ta samu hjy hamida a falo suka gaisa kamr ba abunda ke damunta hajya hamida tace ur dad will soon be home for dinner we wll be expecting you at the table by 8pm babu yabo babu fallasa tace okay mummy, daga haka ta haura sama tana shiga room dinta ta kore dukkan maids dinta tace suje can can waje sai ta kirasu..suna ficewa ta kulle kofar da key ta ciki snn ta wuce gaban drwarta dake cikin mega walk in closet dinta tajawo wata jaka ta ciro piles of cocaine ta fasa ledan kadan da zuka zukan farshem kantinta takamfato a paper tazo dakin tazauna tasha sosai yahaura mata kai taji ta fice ahayyacinta dan abunda take shirin yi ba abu bane da hankali zai dauka ita kanta tsoron karta mutu ahaka takeji but is her one nd only last chance batada wani mafita kusan dole ne ta aikata. kayan jikinta ta cire ta saka wani mekyau,snn ta zauna akan chair ta dau scissors me kaifin gaske ta rage tsayin gashinta dakenan dede kafadarta sama sama bata yankeshi duka ba, just enuf to prove that she is mentally tortured nd unstable, nan ta zubar da gashin kasa snn ta jawo paper da biro ta fara rubutu kamr haka. Daddy, mummy...Ban san ko me zaku ce ba, amma ina fatan a karo na farko zaku saurare ni da kunnen basira ba tare da kun kalle ni kamar wata yarinya marar hankali ba. najima ina kokarin yin murmushi saboda ku amma wallahi na gaji... Na gaji..da jin kamar babu wanda yake ganin zafin da nake boyewa kullum game da rayuwr soyayyata. tana gama rubuta wann ta aje papern akasa snn ta sake dauko wani fresh ta rubuta Dearest Ibaad, masoyi na..Kai ka fi kowa sanin cewa ban taɓa roƙonka komai na duniya ba abu ɗaya kawai nakeso kabani wato zuciyrka da kulawarka da lokcinka amma Sai ka guje ni kamar ni wata mummn abace, Na san baka sona, na sani tun tuni. Amma da zafi sosai dayau ka fito ka nuna min kamar ban cancanci komai daga gareka ba. tana kaiwa nan ta sake yagewa pagin ta jefar akasa ..ta dauko final paper ta rubuta.. the three of you shud knw dat i respected ur decisions, kuma shiyasa zan yanke ma kaina wann hukuncin bawai dan na saɓa muku ba sai dan bazan iya saba maka ba daddyna.ina rokonka kayafemin amma bazan iya rayuwa babu ibaad ba, na yi iya ƙoƙarina, na yi kuka, na yi haƙuri amma babu wanda ya kula da damuwa ta. Idan wannan rubutun nawa ya dameku ko ya taɓa ku, to hakan kaɗai ya nuna cewa akwai ɗan ƙaramin wuri na fahimta a zuciyarku da ya rage min. kada ku damu dani. inna mutu komi zai wuce mana, kowa zaiyi rayuwarsa cikin sauki..ni kuma kabari na zai zamo wuri ne da babu wanda zai iya tambayana me nake ji aciki, nide dan Allah ku yafemin! yours zainab arifah.. tana gama rubuta last part din tay wani irin darriyar mugunta sann shima ta yarda dashi kasa ta dauki wayarta taduba internat tay dan browsing sai tay maza ta maida hoton ibaad a screen inta tay setting maid alarm 10min sai dau scizzors ta yanka wani karamin jijiya a hannunta atake jininta ya fara zuba along with the effect of drug alarm dinta na bugawa ta wuce uncounsious. dede nan private maid inta elizabeth ta karaso jin alarm din tay tsammanin hala wanka zaynab arifah take son tay dan baifi minti 30 ya rage babanta ya dawo ba tana isowa tay knocking sai shiru, tun abu na wasa wasa har ta sauka taje ta karbo spare key tazo tabude kofar tana ganin zainab arifah da scizzor a hannu akwance ga jini ga yankakken gashi ga takardu akasa a mugun razane ta fasa ihu tayo waje hajya hamida duk ta dauka shirmensu da zainab din ne jim kadan kawai taga elizbeth ta shigo a ruguje tana ihun sunan zainab Arifah kusan arikice hajy hamida ta miƙe ta bita taje ta tarar da halin da ake ciki da sauri suka applyng pressure a inda jinin yake zuba sosai kafin kace wani abu gidan ya balain rikicewa marmaza hajy hamida ta kira mijinta kafin ya iso harta riga ta isa emergency da zainab wanda atake aka shige da ita cikin Resuscitation Room batare da tunanin ko zatay rai ko ma ta mutu ba.. acikin tsananin kaduwa da tashin hankli hajiya hamida take jeka ka dawo a ward din sai nanata ta shiga uku takeyi cikin kuka da dukan wasiqun a hannunta tana karantawa tanajin wani irin tsoro da fargaban rasa yarta mai tsanani yana lullumeta jim kadan ƙofar wajen ta buɗe da wani irin karfin tashin hankali prof ne ya shigo ciki da sauri tareda gaggawa da wani irin yanayi da ko shi baisan wani hali yake ciki ba, yana tahowa kamar iska da sauri sauri gudu gudu jikinsa yana rawa rawa kamr an zuba masa ruwan kankara kusan a rufe ya damke hajy hamida yana cewa “Ina take? Ina Zainab Arifa? Ina Arifah? kusan a muryar da ba tasaba jinsa ba yake maganan duk hnklinsa yakai kolowar wajen tashuwa, wani irin kuka hajy hamida ta miƙe tsaye dashi babu hankali ajikinta ta bashi wasiqun jikinta na kyarma tace alhaj yanxu nan suka shige da ita ciki ta zubar da jini yayi yawa na shiga uku alhaji yata kenan kwalli daya na shiga uku tana maganan idonsa nakan rubutun hannunsa na rawa rawa, har saida ya gama karantawa snn ya ja numfashi, tsayuwar cak yay jin Kalmomin nata namai sare masa zuciya kakkarfan jiri ne yaso ya kwashesa yay saurin mannuwa da bango ya dafe kansa sosai, snn ya rufe idonsa da ƙarfi kamar yana ƙoƙarin hana kansa amincewa da abubuwan da ya karanta yanxu kusan a rikice yace “hamiida Me muka yi wa yarinyar nan? Me ta rasa a duniya?”yanxu akan wann tsinannen yaron har zainab zata kashe kanta??ya furta muryarsa ta karye da karfi. hawayen hajiya hamida na gangarowa tace alhaj ni damuwata da zainab arifah bata nuna min komi ba, bata yi magana ba, she even told me yanxu zata sauko a ci abinci only for her lock her self up and try to take her own life wallah wallah idan yata ta mutu sai dai ayi biyu babu yaron nam bai isa ya shaki numfashi a duniya ba dan da hannuna zan kasheshi prof ya yi wani dogon jan numfashi ya share fuska da tafin hannunsa ya kara kallon letters din suicide note ɗin nata ya kara memeta karanta kalmomin dake cikinsu cikin natsuwa duk dama zuciyarsa tana farfashewa. zuciyarsa sai tambayrsa yake wai shin yarsa zainab ce ga rubuta hak ta rubuta haka kuma a gidansa kuma wai ba lura ba.” ji yay atake hannunsa ta yi sanyi ya kasa numfashi na dan lokaci. yace lahawla wala kuwwa sam ni na kasa gane kan yarinyan nan i tot zainab is way more evolved than this, batay tunanin halin da zan shiga ciki ba?? lallai yaron nan ya cuceni cikin jin zafi hajiya ta ce tana kuka alhaj ai duk shawararka ce, saida nace maka tun tana karama a rabata da wann gurbataccn soyayya ta yaron nan dan Bana son a ce ita ce da matsala kace min sam sai tagirma toh gashnan ta girman babu abunda ya canza saima wanda yay qaru . baice mata komi ba ya jingina da bango idonsa arufe numfashinsa ya yi nauyi inda dede lokcin ne wata Nurse ta fito dukansu suka miƙe da sauri sukayo kanta tace sirr maaam kuy hakuri the Doctor is stabilizing her…amma kusata a addua atake hajiya hamida ta narke da wani irin kuka prof ya rike kujera saboda tsananin raunin zuciya. “Zan iya ganinta?” ya tambaye nurse din cikin murya mai taushin da ba a saba ji daga gare shi ba. Nurse ta girgiza kai tace “Ba yanzu ba sir… but she’s fighting… cikin rutse idonsa ya dafe kirjinsa for hours suna zaune cikin jimami daga su sai masu gadinsu. daga can gidan kuma babu wanda yasan meke faruwa, dan tunda uncle moh yay asarar kudadensa da time dinsa ya gama jiran ayaana ransa ya turmusa yay baqi ya dawo gidan yazo zai sauke haushinsa da masifarsa a gida hajiya mairo har tace masa ai ayaanah tun safe ta fice bata dawo gidan ba taje wajen ruthy sai sann yaji dama dama saidai bakaramin disspointed ya zama ba.... dake sosai anty safeera tana lura dashi ynxu sai jikinta tuni ya fara bata, haka tay ta tambayarsa meyasa mood dinsa ya canza, yace mata ai matsalar business ne kawai sai tay shiru ta kyalesa batace mai komi ba. har saida ayaana ta dawo gidan kafi talura taga duk ya kasa zama yana ta neman hanyar da zai saka akira masa ita amma dake idon da anty safeera tazuba masa yau yawa yasa bai samu wann daman ba washe gari kuwa da sassafen Allah labarin abunda ya faru da zainab arifah yazo kunnen hajya mairo anty safeera ce tazo tasanar dasu dan itama a bakin wata kawar hajy hamidan taji da safe cewa zainab has tried to commit suicide last night... wann labari yasaka kaf gidan aka rude hajiya mairo ta fara ihu tana koke koke gida ya zamo kamar na mutuwa. tun safen ta dinga kirar bappa zaidu dake monday ne wyarsa na falo shikuma yana daki bai gani da wuri ba, ammi babba ne tazo da gurmi ta hau gaya masa.. wayar dan uwansa uncle moh ya kira yaji yana busy yay sauri ya kira hajiyan kawai cewa take masa yazo ataro duka suje asibitin tare yar zayyanu kenan kwalli daya a duniya da kyar Allah ya bashi maza maza aje masa dan batasan wani hali zayyanu zai shiga ciki ba. the story came as a shock to ibaad ya sha mamaki amma bai nuna a fuskarsa sosai ba kowa ya fara shiri zasuzo family house asan me za'ayi within 20 min bappa zaidu da ammi babba da ibaad da sultana duka suka sauko kasa jin wani sabuwar tashin hayaniya awaje na tashi tundaga gate kakejin karar shgwan motocin polisawa mota guda aka turosu maza sunkai sha biyar suka tunkare su bappa zaidu "bappa zaidu yace officers lafya naganku haka dayawa a gidana? cike da girmamwa babbansu yace "lafiya kalau sir. nan ya ciro papern arrest warant ya mika ma bappa, yana maicewa sirr we are directed frm above to come nd arrest ur son person of Dr ibaad almansur with immidiete effect... cikin katsesu da tashin hakali bappa zaidu yace and on what charges...arrest kuma? dis is abslutely ridicoulos!! me yayi? nan babban cikinsu yahau ma bappa zaidu bayanin wai charges ne akan Intentional Infliction of Emotional Distress (IIED), he is also going to be held in detention for infliction of emotional trauma to zainab arifah leading to self harm.. its just a protective custody detention, some interrogations nd detntion for some hours. wani officer yana kkrin sakama ibaad handcuf bappa zaidu ya daka mai tsawa yace heys dont u dare... barawo ne, ko kuma kisan kai yay da zaku taru masa ibaad ya kalle bappa zaidu yace bappa karka damu i will go with them ku kuje gidan bappa zaidu yace Dats not ur decision to make young man... driver ya kira aka saka su ammi babba da sultana zuwa family house hanklin sultana yay bala'in tashi tun a mota take kuka ammi babba kuwa Allah Allah take su isa ta bada kanun labarai daga nan kuma bappa zaidu bai sake an saka ibaad a motar polisawa ya daukesa dakansa suka bisu police station din, ya zauna a waje suka shiga da ibaad ciki fadin irin tashin hanklin da family house ya shiga da ammi babba taxo ta gaya musu antafi da ibaad an kulleshi tareda bappa xaidu bazai kiyastu ba hankalin kowa saida yay mummunan tashi abubuwan suka taru suka ma ayaana nauyi a kirji musmn ma tunda ammi babba tafara zuba wani irin karya da makirci agaban hajiya mairo.. nan ta kwashe labari a juye ta gaggaya musu cewa ai fada sukayi da zainab din jiya da yamma,kuma zainab din ta bar gidansu tanata kuka basu san me ibaad ya gaya mata dahar taje tay tunanin kashe kanta tace musu kuma bappa xaidu yaxo yagani yana daure masa gindi duk da ma sunga halin da xainab din ta shiga ciki labarin take bayarwa tana kuka agaban hajya xaka rantse da Allah agabanta akayi komi dan babu irin karyan da batay akan ibaad ba, kuma ta kwashe komi tace lefin bappa zaidu ne dama tajima tana gaya masa ya sakalta ibaad, baya ganin leifinsa ko yay laifi baya masa fada snn yana nuna fifiko da bambamci, cikin habaici tarinka cewa ai yanayi ne dan ya burge ammi karama bata dai fito fili ta kama suna ba amma babu kalar gori da habaicin da batay ma ammi karama ba. tun jin wann batu hajy mairo ta birkice ta fara tsine tsine tana zagin ibaad, ayaana tabar wajen ta koma daki tanata kuka dan tasan bazai taba yuwa yama xainab wani abu me muni da zaikai har haka ba, sultana ne take rarrashinta sai safiya data fice wajen jin gulma.. ammi karama batace komi ba tay shiru musm dataga kowa ne yahaura sama, uncle moh, ammi babba da su anty safeera duk magana daya suka taru suna gayawa hajiya mairo cewa laifin duka na ibaad ne kuma ya samu daurin gindi ne daga bappa zaidu . cikinsu babu wanda yaso yay bincike ko yasan asalin meke faruwa kusan kowa ya hau dokin xuciya sai tay shiru abunta batace komi ba. uncle moh ya kira prof yafi sau talatin amma bai daga ba maza maza yace ayi shiri kawai aje asibitin tunda bappa zaidu yana tare da ibaad a police station... daga asibiti kuwa kusan sabida content na hard drugs ajinin zainab arifah yasaka bata farka akan lokaci ba it took her 6 good hours snn aka samu ta dawo hayyacinta she wake up very weak duk an lakaba mata IV fluids da pressure dressing a hannu tunda asubah data farkan iyayenta kowa yaxo jikinta kowa da salonsa na nuna mata soyayya amma kuma hawaye take sam sam taki tace musu komi tun suna mata lallashi har suka aje so agefe suka fara mata fada kowa ya harzuƙa yana fadin mata asalin manufarsa akan tarayyarta da ibaad tuntunin nan saiyau suka iya cire so da gata sukahau bayyana mata asalin yadda basu kaunar ibaaad kuma suka tsane tarayyarta dashi kwata kwata.. saidai basu sanar da ita cewa har sunsan an kama ibaad din ba their words of hatred akan tarayyarta da ibaad din'nt hurt her much sabida ta riga ta jima da lura da hakan musmn ma awajen mummynta hajiya hamida da tasan ko kadan bata kaunar dangin ubanta bare kuma ta haɗa jini da wanda take ganin kamar bai kaisu arziki ba. duk hargaginsu da lallashinsu shiru kawai tay tana hawaye batace musu uffan ba wanda hakan ya kara daga musu hanklinsu sosai. strickt security akasa a inda suke, wajajen 10am manyan gidan gabaki daya suka taho asibitin a motocinsu amma haka kememe aka hanasu shiga ciki.. hajiy hamida sosai ta haukace ta haura can sama da fushi da tsana tace Burin yan uwansa kenan dama su kashe masa yarsa kwalli daya, dan shima a cusa masa baqin cikin da zai kashe shi, snn idan ya mutu a dauki dukiyarsa abasu tana masa kuka ta maimata masa wann maganan cikin bori da fushi yafi sau hamsin.. daga wajen kuwa bakaramin rikici akayi da hajiya mairo ba in kaganta ma daukawa xakay an mata mutuwa, can daga baya saida akazo aka mata wayo akace ai zainab din tana cikin wani hali ne ana kkrin dagata ba asok hayaniya kuma hukuma na ciki ana bincike shiyasa ba ason kowa ya shiga kawai suje gida. bada son ransu ba ammi babba ta dawo da hajiya mairo uncle moh ne da anty safeera kawai suka tsaya a reception na asibitin. ammi karama kuma daga wajen ta wuce police station duba halin da su ibaad suke ciki... tana zuwa station dake ana matukar daraja familynsu sharply aka kaita wani waiting room ta samu bappa zaidu a zaune yana kan waya suka hade ido dan hawayen datake dannewa atake suka fara sauka katse wayar yayi har tagama karasowa gareshi tun basu gaisa ba yace haba Fatima meyasa kema kika zo nan kuma baga ni nan anan ba? da matsanacin damuwa a kwayar idonta tace "yaa zaid Kay hakuri kawai so nake naga halin da rayyan yake ciki bappa zaidu yace 'interrogations ne kawai babu komi ba tunda bawani laifi ya aikata musu ba neman fitina ne kawai. the highest they can do is to detain him here kuma insha Allah i wont let that happen. cikin lumshe ido da budewa da karyayyen zuciya tace Amma meyasa rayyan zai saka kansa acikin wnn matsalar..cikin fashewa da kukan da yazo mata bazata tace kaikuma kamar baka ganin lefinsa. yanxu duk cikin gidan kowa yana fushi dashi, hajiya ta dau abun da zafi dan Allah inde rayyan ya aikata wani abu na cutarwa akan zainab kawai ana gaya masa gaskiya ni wallah banason hakan yaje ya jawo masa karin baqin jini acikin gidan nan dan baida kowa a duniya inbasu ba. cikin sassauto da muryansa kasa yace haba fatima yau kece da kanki kike furta min wann maganan? i tot kinfi kowa sanin cewa ibaad kamar dan cikina na daukesa meyasa kike tunanin inhar yay wani abi ba daidai ba zan zuba masa ido in kyaleshi...in dis case he is just a victim of circumstances tsaya masa yakamata muyi bamu hau dora masa laifi ba...ita hajiyar tasan asalin meyafaru ne?? ammi tana share hawayenta tace ni bansani ba amma ai maman sultana ce tazo ta gaya mana wai fada sukayi da zainab din jiya shine ya mata wani abu hartaje tay tunanin kashe kanta..kuma tace tun jiya kay shiru baka masa fada ba duk dama agabanka akayi komi ahnkli yace fatima ive personally talked with zainab jiya, nazo kam na sameta tana kuka nd she told me they had a fight..da naje na tambaye ibaad kuma yace min tazo tace masa ne akan suyi aure next week, snn ta dau dollar cheque ta bashi claiming wai zatay sponsoring auren... i scolded him sabida tace min yagaya mata magana dabai mata dadi ba, but dan yaqi karban wnn qudurintan kuma sai nahau masa fada akan me?an taba siyan soyayya da kudi ne ko ana dole ne?..kuma kekanki kinsan da wuyane in iyayentan ma suna sane da wann abun, wallah inda ya biye mata wani matsala na daban zata jefashi aciki...karshe suce yay manipulating yarsu ya sace musu kudi, ko su masa sharri cewa shi yy influencing maganan aure akan yarsu..na lura kamar kaf kuna yin abune kamar bakusan waye ubanta ba. he will protct his child bazai taba karban laifin yarsa, so why i cant protect mine, badan ganin darajar su hajiya ba da nima fa ina da dama in shigar dakara akansu ai ba a relshp na dole, sun takura ma yaron nan tunda jimawa ohh wato mune bamu iya kaiwa kara ba ko? is not fair mana haba fatima...nayi ma yara na alkawari bazan musu auren dole ba saidai a bisa qaddara kuma kema kinsani, i cant force ibaad ya aure wacce bayaso gaskiya...so wnn kananan maganan raihanatu da hajia kawai kibarsa dukn su basu san asalin meke faruwa ba...kema kiy hkuri ki kwantar da hanklinki babu abinda zai same ibaad in sha Allah.. shiru tay kanta na kallon kasa har ya gama maganan kafin can ta share hawayenta ta dago kai cikin sauke ajiyan zuciya tace "toh shikenan..inde abunda ya faru kenan da sauki dan wallah hanklina ya bala'in tashi da irin magngnu da ake kanyi akansa acikin gida. yace "karki damu in few hours zamuje gidan in sha Allah babu komi sai khairan.. daga haka suka zauna awajen har sai kusan 12:30am to 1pm ma rana kafin suka sake ibaad daga interogation room ya fito ya samesu bappa zaidu da ammi karama suka hau tambayarsa me akace masa bai boye musu komi ba ya gaya musu after a while bayan sunyi maganan sai hukuma sukazo sukace zasu rikeshi detention sai jikin zainab yay improving out of danger zuwa yamma azo a daukesa ...bappa zaidu ya karkada kai dan tuni ya gane cewa prof ne kawai yake bada oder a case din nan bawai zunzurutun aikin gaskiya akeso ayi ba dake shima ya kira mutanensa hakanan yasaka adinga saka masa ido, wanda yasa baiwani damu ba yasako ammi karama agaba suka dawo gida sun iso gidan arnd 3 na yamma tun a mota yake bawa fatima hakuri saidai tunda hajiya ta gansu bataga ibaad ba tafara sabon hauka tana tuhumar bappa zaidu me ake ciki ita kuma ammi karama batace komi ta wuce dakin ta tanata hawaye sosai. tun a wann lokcin bappa zaidu yafara ma hajiya bayanin abunda ya faru jiyan amma ta nuna masa kamr bata ma gane meyake fada ba, kowani furuci dake fita a bakinsa abaibai take jinshi, gani take bin nayan rayyanu kawai yakey ,zaa kashe mata jikarta zainab arifah, za'a kuma saka danta zayyanu acikin baqin ciki da kunci... abu kadan saita cemai aibkao zaidu dake kai kana da zuka zukan yaranka ai dolene abun bazai maka zafi ba, mutuwa fa ba wasa ba..inda kai adali ne da kamata yay ma kace ma hukuma akai rayyanu prisona inyaso yaje can yay muguntr sa, acan yaro shaidani, wallah wallah ubansa baida wann baqin zuciya, mustapa ba haka yake ba dan yafi kankara ma sanyi gashi da hakuri amma kuma yaje yahaihu mugun yaro aikodan tausayin rai ya kamata rayyanu ya amshe yarinyar nan amma dake kuna goya masa baya toh gashi nan abunda ya jawo.. bappa zaidu dayaga ba fahimtarsa zatay ba hudu na yi ya mike ya wuce masallaci daga nan ya fita ya koma station din dan yajira time na releasing ibaad yay ya dawo dashi gida. iyaka su maheer ne kawai suke kiransa uncle moh ko sau daya bai kira ba duk dama yaga miss calls din bappa zaidun na tun safe. shida da anty safeera dakyar aka barsu suka shiga wajen zainab arifah suka duba ta saidai haryanxu taki magana da kowa sai kuka da yamma liss iyayen suka matsa akan zasu wuce da yarsu gida dan abata cikakken kulawa acan baisani ba already zainab ta riga ta hada plan dinta da nala kafin tay aika aika ta tura ma nala text cewa tazo duk asbitin daka kwantar da ita ta aiwatar mata wani plan.... a fuska zakaga kamr she is too traumarized to even speak, amma tuni nala tazo ta zaga tabiya likita makudan kudi akay abunda zaayi aka faking result dan ta saka iyayenta su rasa duk wani makama. ana gama processing sallamarsu doctor ya kawo ma iyayen tarin bayani game da Somatic Complaints kamr body weakness + headaches + fainting yace musu yanxu fa inhar zainab bata samu cikar burinta nan kusa ba she wil be attacked by frequent body weakness, headaches har da kuma sumewa on a regular basis.. snn zai iya haduwa mata da Adjustment Disorder me tattare da intensed Emotional Collapse where she will become too sad too withdrawn, too fragile. in aka kira sunan ibaad zatana firgita, zataki cin abinci, zatana yawan kuka zatana tsaya cak tana kallon bango. nd with time zata samu full emotional damage wanda inbasu wasa ba sai ankaita therapy na watanni shida awani waje. bakaramin tashi hanklin iyayen zainab arofah yay ba, dan karfin gwiwarsu na batun tsayawa kyam akan batun su na hana auren tun anan ya fara gushewa musmn ma hajiya hamida datake ganin rayuwar yarta ya kare kenan inhar suka kyaleta ta samu cikakken tabu hankli zainab arifah is busy pretending nd watching them danma ta dada tsoratasu suna kaita gida ta dinga kuka tana kwalla kiran sunan ibaad tana jan zuciya tana suma kamr ba acikin hayyacinta sai can kuma kaga ta farfado gabaki daya sai taki musu magana taki kuma taci abinci.. komi a idonsa anty safeera akayi ga ammi babba na kiransu akai akai ana bata labari haka zata kara maggi da gishiri taje gaban hajiya mairo tazauna ta zazzageshi duk saida ta tayar ma tsohowa da ciwon hawan jininta, ranar karshenta itama ruwan drip aka saka mata sai Allah ya isa take jama rayyanu duk dama tasan abunda take furtawa yana ma ammi karama zafi sosai amma ji take kamar ai ɗa baifi ɗa ba babban damuwarta shine rayyanu zai mata asarar jikarta snn zai jawo gaba ya tsananta atsakaninsu da danta zayyanu dan tasan bazai taba yafewa ba wajajen 5:30 bappa zaidu ya gama processing release na ibaad, mutanen prof din har wani cewa suke in wani abu ya sake tashi zasu kara nemansa bappa zaidu yaja tsaki ya sako ibaad agaba bai sake sunje family house tunda ya gama lura da take taken hajiya mairo ba gaskiya take da niyyar bi damuwarta na kasa ya dauki laifi dan kar na sama yay fushi suna isa gida ibaad yay wankansa yazo masjid yajasu sallah banda da maheer daya kirasa bai sake wani magana da kowa ba after ishai bayan sunci abnci bappa zaidu baice masa komi ba yace masa kawai yaje yay bacci gobe da safen duk zasuje family house a zauna ayi magana cikin wann daren fake draman da zainab arifah tama iyayenta bana kadan ba, suna bada baya zata sha drugs tay ta wasu abubuwa sukuma hanklinsu duk sai ya hargitsa ya tashi... ranar haka aka zauna cirko cirko basuyi bacci ba washe gari sassafe prof yagama tunaninsa ya zaunar da matarsa yace mata bazai iya rasa rayuwar yarsa kwalli daya akan wann case din ba tunda haka arifah din ta zaba so be it...amma kuma saiyaje shi can wajen mahaifiyarsa sun tattaunawa ya dawo snn zaizo ya saka ma yuwar auren nasu tsauraran dokoki wanda dolene abi, itama zainab arifah din dole tabi. kusan babu yadda hajiya hamida ta iya itama haka ta goya masa baya dan kawai su ceto rayuwr yarsu.... da sassafen ya shirya cikin manyan kaya ya fito banda tea dayasa acikinsa baisha komi ba shidakansa yadauki babban motarsa as early as 7am da sassafen sai gashi nan a family house fuskarnn tashi a matukar daure kamar wani mala'ikal daukar rai. yana kammala parking tun awaje yay gamo da uncle moh da jallabiya ajikinsa kowani gaisawar arziki basuyi ba suka karasa ciki, cikin sashen hajiya mairo direct yay dashi wanda tunda tagansa tafara koke koke tana maganganu akan abunda ya faru, mrzamaza tasaka a kira mata zaidu da ahalinsa duka suzo gida ayi magana anan atare... maheer is already on his way dan da sassafen yabi jirgi zai taho, mujaheed ma tun jiyan yafara neman exit dan abarsa yaxo amma abun baiyu ba mujaheed ya gama waya da bappa zaidun kenan an taru a dinning za'a breakfast saiga kirar ammi karama wanda da gangan hjya mairo tace lallai ita zata kira musu zaidu ai inyaga kirarta ne zai dauka da wuri kuma yazo akan lkci.... tana kuwa kira dake wayarna hannunsa ya dauka cikin nitsuwa da sanyin murya yace "fatima antashi lafia? da wani irin sauri ammi babba ta aje cupin shayi ta zuba masa wani dan uban ido mai tafe da mugun harara after uttering few words yace toh bakomi muna zuwa snn ya katse wayarsa ya aje akan table yay banza da batun ya cigaba da breakfast dinsa hankli kwance dan baiga abunda zai sakashi yaqi cin abincinsa akan zuwan prof na tajira tajira taji ya musu bayani sai shiru kai can dataji abun ya cicciyota sai tace 'yaa zaidu gidan lafya daiko ina dai ba jikin hajya bane ya kara tashi?? a dan dakile yace "a'a kudai kammala breakfast dinku ahankli sai muje muji.. suna gamawa kuwa kowa ya tashi sai ya kalle ibaad yace 'ibaad kai kazo kasameni a dakina yanxu zai aikeka office dina inyaso inka dawo saika wuce can ka samemu cikin girmamawa ibaad ya amsashi, suna shiga dakin ya bashi aiki da akalla yasan zai dauke sa 2-3 hrs kafin yagama dan kwata kwata baijin yau zai iya zuba ido aje can gidan asako ibaad agaba a dora masa laifin komi snn agaya masa bakaken magana dan yana tabbacin cewa hajy mairo intana gaban danta zayyanu ba lallaine tabi bayan gaskiya ba.... he prefer to face them alone than ya barsu su taru suci ma ibaad mutunci da sassafen nan. ibaad ne ya fara ficewa da aikan kafin nan suma suka shirya suka fito shida matarsa da yarsu sultana suka wuce family house.... coment nd share ur tots #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [13/12, 09:54] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣5️⃣ Sai Wajajen karfe 8am saura kafin nan ahalin bappa zaidu suka samo isowa, wani irin shiru gidan ya dauka kamar babu mutane aciki in banda safiya da ayaanah da sultana banga wani mahalukin da baya falon hajiya mairo yau ba, sanadiyar rashin isowar Bappa zaidu agaggauce, yasaka hjya ta umarce ammi karama akan tay musu breakfast while they wait, within few mins ammi karama ta gama aka kawo dadin qamshin wainar kwai, da su pancakes, kunun madara, da irish pritatas duk yabi yacika hancin prof yanata basarwa da kyar hajiya mairo talallabe sa yadauki abincin ya taɓa kadan dan da wani irin gingimammen rashin mutunci da girman kai tareda mnyance ya taho yana kallon kowa dan iska awajen. banda ma Hajiya data masa tarban nuna masa tausayi da baiyi tsammani ba da hala ko xaman jiran zaidu bazai iyayi ba. sun fara ci kenan bada jimawa ba saiganan sallamarsu bappa zaidu idon kowa na bakin kofa ana tsammanin ganin ibaad atare da su sai shiru har suka karasa shigowa aka fara gaishe gaishe nan tay general nasiha game da abunda ya faru da furuci masu cike da nuna son kai da kuma bangaranci tanakan bayyana musu prof a matsayin wanda aka zalunta aka tashi kashe masa yarsa kwalli daya babu wanda ya tanka har tagama nasiharta snn takore duka matayen gidan aka barta daga ita sai yaranta su ukun a kewaye da ita wajen atake ya dauka da shiru bada jimawa hajiya mairo tafara magana cikin mita "kai kuma zaidu ya naga bakazo da uban gayyan rayyanu ba kodan tsabar raini yasa yaga bazai iya zuwa amsa kirana ba? ba yabo ba fallasa bappa zaidu yace ibaad ai baida raini hajya, zaizo..nine na aikesa! cikin karkada kai tace kullum acikin shan bakin sa kake toh wallah yau kwata kwata bana son raina ya baci da ku dan wann abu daya faru da yar jikata zainabu sam baiyi min dadin ji ba ace kuna yan uwan jini aima bai kamata azo ana samun hali irinna mugaye marasa tausayi acikinku ba. kai kuma zayyanu nasan an riga an cuceka amma hakuri zakayi kasan ance zaka haifi da ne baka haifi halinsa ba, aikai kasan waye babban yayan naku marigayi mustapa, mutunin kirki ne sam baida hayaniya, yo aiko uwar rayyanun ma ba haka take ba ni sam bansan a ina yaje ya samu nashi halin ba. Da wani irin izza prof yace "A ina kuwa zai samu bayan irin tarbiyan da ya taso dashi ajikinsa kenan mama, ni ba nazo nan bane dan in tsaya jin wani hakuri. ke kanki kinsan anjima anaso aga bayana da ba'a gani ba shine aka turo min wani shaidanin yaro yake son ya ruguza rayuwar yata toh wallah bazaiyu ba. cikin katsesu bappa zaidu yace hajiya ban fahimceku ba wai maganan waye akeyi ne haka? baki bude ta kallesa tace waye kuma inba rayyanu ba, yanxu kai zaidu abunda yayi jiya da rayuwar yarinyar nan yay mata adalci kenan? aikamata yay ace ka tasosa agaba yaxo ya tsuguna anan agabanmu ya bawa zayyanu hakuri akan tashi kashesa masa yarsa kwalli daya daya tashi yi, dan tsabar daurin gindi ai aikansa kayi kenan shi bazai nemi afuwar kawunsa ba ko?? bappa zaidu yace "aa hajya, yarsa ce dai ta tashi kashe kanta dakanta, ina kuma ruwan ibaad aciki?..snn Abunda ya faru jiya fa ya shafe kowa, bangane kina neman ki dora laifin a bangare daya ba in har abunda kika tara mu akai kenan banga amfanin zuwa na nan ba, dan inhar baza'a yi magana cikin gaskiya ba babu amfanin taro mu anan da wani irin izza prof yace "wani gaskiya?? yanxu kai zaidu har zaka iya budan baki kay wani magana after all everything dat happened was ur fault, yes ..yaron nan a hannunka ya taso a lalace he is a liar and a manipulator bai ayyana komi ma rayuwarsa ba, kuma na jima da gane take takenka, kaine kake zugashi yana aikata min duk wani abunda yaga dama agidana toh wallah mama kigaya masa zan dauki mummunan mataki akansu dukansu. kafin ya karasa rufe baki bappa zaidu yace ahhh ahh ahh mataki kam ai akan yarka zaka fara daukawa kafin kayi zciyat juyowa kan ɗan wani, kana magana ne kamar kai kaɗai abun ya shafa, snn Ka manta cewa muma muna da mutunci da xuciyar da kuma son yayan. Ba zaka zo ka yiwa kowa kallon me laifi ba saboda matsalarka da yarka daka kasa magance shi. da bacin rai hajiya tace kaiii zaidu wallah banason shashanci wai meye haka kuke fada wa junanku kai da zayyanu???ashe bazaku tsaya ku fahimce junan a sulhunta maganan nan kamr na masu hankli ba bappa yace In dai za a raba tsakanin tarbiya na gaskiya, to mu a nan muna da hujja, snn Kada kowa ya zo ya juyar da laifi ya ɗora shi kan bangare daya.. Da bacin rai prof yace mama ban yarda a yanke wa Zainab Arifah wani hukunci saboda kuskuren wani ba sabida ita akekan cutarwa, dagangan akayi ma yata haka dan anriga an tsaneni, kuma inda jiya ta mutu da kowa sai ya dandana kuɗansa agidan nan dan wallah bazan yafe muku ba cikin jan tsaki bappa zaidu yace "inda ta mutu da babu abunda ka isa kayi saidai ace yarka ta kashe kanta abanza kuma kasan wuta zataje aiko.. da wani irin hargagi prof ya juyo zai amsa maganan cikin katsesu uncle moh yace yaa zaidu, dan Allah kuyi hakuri wannan maganan fa mai sauki ce, wanda yay kuskurei a fito fili kawai abashi duka rashin gaskiyarsa, ita zainab macece mai rauni koda dan halacci ba ai akwai yan uwanta ka. we all know yaa zayyan dakyar ya samu haihuwar nan kuma yarsa kenan kwalli daya bazafa mu cigaba da rufa rufa muna kallo ana wasa da rayuwarta haba yaa zaidu ayi magana cikin adalci mana. da zafin nama hajiya tace yawwa muhammadu gaya masa gaskiya dai yaji dan naga alama babu Allah acikin zuciyar zaidu, inba haka ba kiri kiri kana kallo zaa cuce rayuwar dan uwanka zayyanu wanda kuka zauna acikin tare amma ka rufe idonka kace sam ba haka ba bappa zaidu yace hajiya inada tambaya, shin yaron nan menene yayi muku guda daya? inhar zaku iya gayamin laifinsa da kuskurensa direct wallh zan amsa kuka hajiya ta fashe dashi tace aww ynxu kai zaidu duk anan bakaga ga laifin rayyanun ba shifa ya jawo zainab ta tashi zata kashe kanta haba zaidu. bappa zaidu ya kara hade rai yace "okay shi kenan yaje har gidansun yace mata ta kashe kanta ko?toh inba haka ba ya zaku taru kuna blaming dinsa shikadai akan abinda yarinya taga damar aikatawa kanta ai ita tafimu sanin ita daya ubanta ya haifa da batay la'akari da hakan ba duk bai muku ciwo ba???saishi ne da baida gata agidan nan ake so ace komi lefinsa ne bayan yariga ya gaya mata alaqa bazai yi tsakaninsu ba, mama shine me duka laifin da har za'a turo hukuma su kamashi a kulleshi??? nifa bawai inace miki ibaad baiya kuskure ba, ko ranar da abun ya faru ainay masa fada sosai sabida zainab ai ya mace ce tana da rauni, damuwata yadda kuke kkrin kuce lallai shine yasakata ta aikata wann abun wakanta gaskiya babu gaskiya ko adalci aciki, he is also a victim too, ai ɗa baifi ɗa ba..inkina jin zafi akan rayuwar zainab arifah shima ibaad din ai jikanki ne meyasa bazakiy la'akari da halin da hakan zai jefashi aciki ba wai shin ana soyayya dole ne..ynxu saiki gaya min menene wanda ya kamata yay mata tun dacan wanda baiyi b..soyayya ne yace bayayi ..kuma ya gaya mata toh menene.. da wani irin bacin rai prof ya miƙe har jikinsa na bari zai magana hajiya mairo ta daga musu hannu da muryan kuka da fushi tace "kai Ya isheku haka duk ku nitsu kafin naci muku mutunci karnasake jin bakin kowa anan dan naga alama maganan bazai kare ba, yanxu menene mafita guda daya? zayyanu kaji abunda xaidu ya fada kai meye ba'asinka... komawa yay wajen zamansa ya zauna yana wani irin hura hanci da wani irin girman kai yafara gaya mata abunda likitansu ya fada akan lafyar kwalwlawar zainab wanda tun yana tsaka da bayanin hajiya ta rafka salati ta fashe da wani irin sabon kuka. wayyoo Allah ni mairo, zainab yanxu haka rayuwarki ya dawo sai kace me taɓon hankli? innalillh wa inna ilaihi rajiun au dama abun har yakai haka ne zayyanu, Allah ya isa miki zainabu! toh wallah ko anaso ko ba aso dole ne mu dauki mataki, muhammadu kaine shaidata anan kace ma yayunka maza su sasanta kansu a tsaya a kan magana daya rayyanu ya sauke girman kai ayi auren nan kodan yarinyr nan ta samu lafiya bayan haka banason na karajin wani hayaniya.. bappa zaidu yay shiru ya zuba musu ido yana dai jiransu sugama rimi rimi prof ya dinga kawo kananan magana yana hura hanci da izza yana cewa shima sharawar daya yanke da matarsa kenan duk dama yasan yafi karfin ya bada yarsa ahaka saidan samun lafyarta sabida yariga yasan cutarsa kawai xa'a yi, ana baqin ciki da daukakar da Allah ya masa anyi asiri an juya ma yarsa kwakwala da ciwon so dan kawai aga bayansa, kuma shi dukiyarsa ba'a isa aci abanza ba, inma ana tunanin anyi kulle kulle ne akan yarsa dan aga karshensa toh shiyasan yadda zaiy da mutum yafi minti ashirin yana ma hajiya mairo magana da izza da zafin rai, yanamai dada gaya mata cewa akan dukiyar sa aka kulla komi, they cant stand the fact that shima Allah ya bashi yarinya me ilimi da tarbiya, hassada da kiyayyar da ake masa agidan ne yasaka ba acigaba, kuma wallah akan maganan zai saka ido, koda kuwa ya bada yarsa aure su sani ba a son ransa bane dan shi yasan cutarsa kawai za'ayi maganganu dayawa dayake fadan sosai yah ma bappa zaidu zafi dan yaga alamar borin hauka kawai yakey, technically, shine yazo musu yana neman alfarman a aure yarsa amma sai yazo yana wani burga yana zage zage yana habaice habaice yana zargin kowa akan dukiya yana nuna musu kamar shine kawai zai rufa musu asiri yay musu alfarma... hajiya mairo sai kuka take tana karkada kai batace komi ba gani take kamar eh dagaske ne anaso acuce zayyanu ne kawai akan yarsa zainab ransa a bace ya cigaba da cewa "Dole ne asan yadda za'ayi hajiya, inaso yata ta dawo hayyacinta, snn duk wani maison ganin bayana shi zai fara faduwa ni xanyi ma yata duk wani gata har karshen rayuwarta dan haka aja kunnen yaro dan wallah next time wani abu makamancin haka ya sake faruwa hajiya kece kika haifi ni amma koke wallah baki isa ki hanani daukar tsatsaurar mataki akan yaron nan ba dan bazai kashe min yata a banza ba haukar banza haukar wofi. cikin kukan tace kai zayyanu ya isheka haka, maganan nan ya kare, ni wallah ma tausayin yarinyar nakeji yanxu duk wata masifa da kukeji dashi ku aje kuhada kai kawai ayi auren nan, zaidu kaine uban yaro a hannunka yataso kuma yanxu kaine me wuƙa da nama ga zayyanu ya kawo batun yuyuwar auren zainab da rayyanu banji kace komi ba...dan Allah ayi ayi asaka musu rana dan yarinyar nan karta zauce ta haukace tafara shiga bololi tana tsince tsince dago kai bappa zaidu yay cikin haɗiye bacin ran dake cinsa aransa yace "hajiya na gode da kika tabbatar ma kowa da hakan, haihuwar ibaad ne kawai banyi ba amma nina raineshi tun bai mallake hankalin kansa ba, tnk god da bakinki kince nine me wuƙa da nama..hajiya kiyi hakuri magana ta nasan bazai miki dadi ba amma hukuncin dana yanke shine ibaad bazai aure zainab arifah ba. tunda ubanta yace ita mai ilimi da tarbiyace suje ta sako ilimi da tarbiyan acikin rayuwata i assure u with time xata samu sauki, snn kuma shi uban nata dayake cewa shime dukiya ne kenan yana da halin da zai kai yarsa har bangon duniya dan ta samu lafiya kenan suna da wata hanyar mafita ba lallai sai an kulla aure ba..ni bana son auren da za'a dora ma yaro na dole akansa, snn azo ana zarginsa da kwadayin dukiyan wani ko azo ace hassada ne yasa muka badashi..to avoid all this gara ma kar afara..dama ynxu yagama cemiki baida niyyar hada jininsa damu toh banga amfanin basu auren ibaad ba tunda awajensa ibaad baida amfani, baida daraja, toh meye kuma na neman taimakon aure awajensa... ai a kyalesa kawai ya zauna da halinsa ita kuma zainab Allah ya bata lafiya tareda mijin aure nagari. miƙewa tsaye hajiya tay in shock tace kan uban can zaidu wai abuge kake ne? waime kake cewa ne ana neman sulhu mai dorewa kai kana warwarewa ba duka rifin asirin mu bane in ayi auren nasu? yana daga zaune yace aa hajy, wallah auren nan ba rufin asirin ibaad ne dan yafi karfin wani dan adam ya rufa masa asiri..danki ne dai yake ganin kamar zai rufa mana asiri zai mana alfarma hamshakiyar yarsa zata aure ibaad ta rufa masa asiri to wallah bazaiyu ba bama bukatar rufin asirinsu sukai kasuwa. idonta arufe ta hargitso kansa zata shalla masa mari, uncle moh yau sauri ya riketa hajiya tafara ihu zaidu zaidu ka janye wannan maganan nan bana wasa dakai zaidu kay gaggawar janye maganan nan kafin inci maka mutunci miƙewa tsaye bappa zaidu yay yana kallonta da taurin kai yace "Babu wanda ya isa yasaka ayi auren nan, inde wai zayyanu shine zai rufa ma ibaad asiri toh abari ibaad har ya mutu asirinsa bai rufu a duniya ba..what nonsense!! yana gama fadin hakan yawuce ransa a bace yafita daga gidan. gabaki daya gidan ya karade da ihunta "zaidu,..zaidu mani kake gaya ma wann magana kai zaidu ka dawo nan nace maka zaiduuuuu... uncle moh na riirrike ta fashe da kukan mai tafe da bori prof daya sha mamakin maganan bappa zaidu ya mike da fushi muryansa harna rawa yace "hajiya ba kinga irin abunda nake gaya mikin ba..babban burin zaidu shine yaga na rasa ƴata, hassada da baqin ciki da kyashinsa yasa har ya mutu baxai taɓa zamowa kamr ni ba. kinga irin rainon da kika masa ko? dama baba saida ya fada baki iya raino ba, aida baba yana raye da ba'a isa amin wann abun ba dama kuma kece kike daure ma kowa gindi ni kin wareni sabida dama can kin tsaneni dan kawai na zabi in kare dukiyata daga wanda basa kaunata tana kukan tace kar ka sake kagayamin bakar magana xayyanu, ubankan bashi ya lalata ka ba? kaima da kashi a tsuliyarka.. aure kuma dukanku baku isa ku hana yuwarsa ba innhar nace za'ayi ni na haifeku ba ku kuka haifeni ba. zai magana da tsawa ta daka masa tace maza kasamu guri ka zauna ka gayamin me kake ciki shikuma zaidu zan gamu dashi bai isa ya raina ni haka ba wallah kryansa. dakyar kura ya lafa ya zauna yana ciccin magani yafara gaya mata dokokinsa da zai shimfida, na farko ya jadadda mata cewa auren nan bada son ransa bane alfarma zaiyi, snn babu wani hidimar family da za'ayi, taron daurin aure kawai za'ayi snn zai gayyato manyan mutanen sa a bainar jama'a a masallaci, snn shi xai dauki nauyin komi har gidan da zasu zauna aciki sabida yarsa ta zama comfortable, zatayi aiki, xatay karatu snn zai hada su da likita da zain yawan zuwa duba lfyarta kwakwalta akai akai. snn duk wani kudin kashewa da sutura da komi shi zai nayi wa yarsa baya son komi awajensu face a tabbata yarsa ta kasance cikin koshin lafya kuma tana raye,..yace ma hajiya mairo ta dauke wann maganan a matsayin kwaji, inshi danta ne dagske zai gani dan ta hanyar wann auren ne kawai zai tabbatar da cewa ba son kashe masa yarsa sukeso suyi ba, snn hassada da tsana da bambamci ake nuna masa ba gaskiya bane. duk taji abunda ya fadan amma bata yanke wani hukuci ba tace masa yaje zatay tunani daga ta gama kawai saka rana za'ayi ya gayyato mutanensa ranar daurin aure a daura. su ukunsu suka dinƙe maganar kafin nan prof ya fita ya dawo gida.. yanayin tashin hankali da rudanin ganin kalar zafin kai da zaidu ya nuna mata datake ciki yasaka uncle moh bai bijiro da nashi batun auren ba can after like 2hrs bayan komi ya lafa ta kira ammi karama ta sakota agaba tace lallai lallai ta kira mata zaidu awaya yazo tana son magana dashi, tunda ita inta kirashi baya daukawa. duk sanda ammi ta kirashi zai dauka sai tagaya mai sakon yace toh zaixo amma haka suka sha jiransa baizo ba kuma still ya hana ibaad karasowa. har saida akaci kusan kwana uku bappa zaidu yaki amsa wayar hjiya kuma yaqi yazo gidan gashi ya hana ibaad motsawa, ko maheer da yaxo shima bai barsa yaxo ba kwana biyu shikam ma yay ya koma. akwana na ukun ne abun ya isheta, tana tashuwa daga shago ta naɗe garinta da yamma taxo gidansa ko amsa gaisuwar ammi babba batay ba ta inada take shiga bata nan take fita ba harsaida bappa zaidu ya dawo daga aiki yazo ya sameta a falo Duk masifar duniya ta masa baice mata uffan ba, dan koda yay kkrin nuna mata rainin wayon dayake cikin proposal din prof kai tsaye cemasa tay yanawa dan uwansa zayyanu mugunta da hassada. yana so ya jawo lamarin da zai saka zayyanu ya rasa haihuwa a duniya, she called him selfish nd heartless. ko ajikinsa bayan ishai ya saka aka kira masa ibaad ya shigo falon yaxo ya samesu suna xaune fushi takey ko amsa gaisuwar ibaad din batayi ba shikuma dayafita danyen kai sai ya shareta bai kara ce mata uffan a falon ba agabanta bappa zaidu ya maimaita duka ababen da prof yagaya nabatun cewa bada son ransa ma zai hada jini dasu ba, saidan sabida zargin zasu kashe masa yarsa ne akan dukiya, snn auren nan ma fa alfarma zai bayar dan yarsa ta samu lafiya amma badan yaso ba. witout any bias ya tambaye ibaad ko ya amince da wannan batun aure snn yasani inhar ya amince shi bazai hanasa ba, dama shi auren dolene baya son yay masa. tun kafin ibaad ya amsa tafara tsigeshi tana cewa bai isa yaki auren zainab ba tunda shi ya lalata mata rayuwa ya jawo mata ciwon hauka dolene ya aureta su rufawa juna asiri. ibaad baiko kalleta ba yace ma bappa zaidu shi bai amince ba kawai Abata hakuri Allah ya bata miji nagari bappa zaidu yace" hjy toh kinji da bakinki yace bazai aureta ba saiki isar musu ds sako. hajya tay wani irin kukan kura zata cakumo ibaad din yay saurin miƙewa tsaye yanamai kare mata wani irin dakakken kallo wanda batasan sanda ta rusa ihu ba...ni kake min irin wann tsinannren kallon? au dukana zakayi?dukana zakayi rayyanu..tafara tutture shi, toh dakeni. nace ka dakeni.. ..darajar bappa zaidu yasa ibaad yay shiru baice mata uffan ba ya tsaya yana kallonta tana hargagi. she is doing all this to make them know she is very serious and hurt, musmm ma shi rayyanun dataga kmr bai dauki abun da muhimnci bama . tashuwa bappa zaidun yay ya rikota tana masifa tana ihu tana cewa rayyanu wallah yadda ka lalata ma yarinyar nan rayuwarta ta haukace dolenka ne sai ka aureta ...inkun ga dama kaida zaidu kuyitayi amma maganan aure kam yana nan daram.. tanakaiwa nan ta bankade bappa zaidun ta fita agidan tana matse ido da bakin hijabinta tana zage zage.. haka lamarin ya kasance kullum cikin tashin hankali, hajiya tana gida kullum tana bori tana rantsuwar sai anyi auren nan, amma bappa zaidu yayi burus yace ai tunda ibaad yace baiyaso baiga uban daya isa yasa a daura masa aure da zainab ba. week din su ayaana suka gama practicals na neco zasu fara wrting amma gaba daya hanklinta baya jikinta sabida inba a awaya ba bata samun jin muryan ibaad shima kuma ba kullum sabida bappa zaidu har wkend in ma ya datse yahana ibaad lekowa family house sabida baison suyi wani hayaniyar da zata yi amfani da ammi karama ta tursashi duk wani hanyar wayon hajiya mairo akan auren bappa zaidu ya toshe wanda yasaka duk su uncle moh suka farajin mugun haushinsa, gashi anty safeera tana yawan fita kusan koyaushe taje gidan prof zata dawo musu da labari marar dadi game da jikin zainab arifah. satin gabaki daya zainab ta lalace dake pretending take she had takes more hard drugs dan tay acting din da kyau wanda kwayar ya fara ramar da ita, sai taki cin abinci tayi ta amai tana birgima da fake ciwon kai da suman karya. prof zayyanu yajira yaga kiran hajiya batun saka ranar aure amma sai shiru, gashi bai gaya ma zainab din yaje har yay maganan aurenta ba, so yake har sai abun ya kankama snn ya gaya mata dan itama yana da tsauraran dokokin dayake so yasaka mata wanda dolene ta bishi inhar auren ta zaba. kwana sha biyu da faruwar komi lkcin su ayaana sunfara writing exams dinsu anata shirye shiryen final graduation duk hanklinta bai jikinta sosai ibaad kuma yana can yayi nisa a rubibin kammala nysc tareda tests da su exams dat will get him qualified for his intnl admission da zai yi major course dinsa a kasar waje. kamar da wasa Hajiya mairo tay ta jiran tsammanin ko zaidu zai shiga hanklinsa ya sauko ya kyale ayi maganan auren nan amma sai shiru.. bata taɓa sanin cewa zaidu yana da wann kalar taurin kan ba ko kadan. cikin kwanakin nan gabaki daya yabi ya sauya mata, ya canza daga mutum mai kawaici da tsananin biyayya agareta data san dashi ya dawo me taurin kai da kafiya, dan haryau tunda yay magana daya tak bai sauya ba, duk fitina duk bala'i duk tashin hankli datake tayarwa agidan kullum abanza yake karewa.. nd worst part ma da ibaad yay banza da abun dan ko lkcin amsa baqar magnrta bai fiye samu ba bare ma yazo har gidan. kusan satikai biyu ana wann case din, wanda ya bala'in jawo jiji da kai da ikon da prof yake ji dashi yay sanyi, atunaninsa yana da wani izza da ikon da zai saka hajiya mairo kai tsaye ta amshi batunsa ya zama maganansa kawai akaji, ya dauka dayaje gidan aka zauna akayi magana duk zasu rusuna ne abishi asaka rana. yana tsammanin cewa kowane acikinsu yakejin matsanncin shakkarsa, he expect them to be worshiping his words as per thr richest son of the entire family, tunda yasan iyayensa sai yasan iya abunda yaga dama yake zanta musu, a tunaninsa aiyafi sauran yan uwansa daraja ne kuma ya isa ne shiyasa tun dacan iyayensu suke yawan bin bayansa akowani case inya taso. saidai ayan kwanakin nan sosai dan uwansa zaidu ya bashi mamaki, despite all the threats, nd tantrums na hajiya amma wai zaidu bai rusuna ya musu biyayya akan maganan ba.. hankalin prof ya tashi matuka, musmn daya ga kamar he wont be able to have full control of the marriage ayi komi cikin tafin hannunsa kmr yadda yay tsammani, dan yanaso ne ace kowa na karkashin ikonsa ne sai abunda ya gindiya musu gameda yarsa kawai zasuyi. arana na sha hudu da faruwar Abun tunda anty safeera tazo gidan zainab arifah tay lumi tafara musu eaves droping har saida taji kishin kishin lkcin anty safeeran take kan gaya ma hajiya hamida cewa ga abubuwan dake faruwa acan agida bappa zaidu yace kaza kaza ibaad ma yace bazai aure zainab din ba haryau kuma babu wata cigaban magana akan haka. tunda zainab taji haka tsoron yuwar rugujewar shirin ta sai ya bala'in rufeta tarasa meyake mata dadi, tay kukan, ta shiga tsananin mamakin jin wai harma kenan tay yunkurin kashe kanta amma ibaad baisauko ya rusuna ba, to kenan batasan kuma me zatay yanxu ba. her eyes were shut nd soaked in tears cikin rasa nayi tafara jin gara kawai tabar duniyan indai zata rayuwa taga ibaad da wata macen da ba ita ba, gara ta bar duniyan kawai. it was very hard for her to decide to end her life for real tunani tay wanda yakaita har safiya, as early as 5 am ta jawo wani allura da drugs da ake ma sport horses, lkcin tasan an kusa zuwa a dubata dan 6am ake zuwa duba jikinta tana miƙewa zaune kuwa ta danna ruwan alluran a hannunta witout regret for 5 min tana zaune can kafin yafara reacting tafara birgima kasa kafin kace wani abu ta dauke gabaki daya jikinta ya dawo kamar kankara da alama her body is shutting down dakansa dan wann karon dagske takey ba wasa ba. haka aka sake farkawa da wata sabuwar tashin hankali agidan da sassafen aka rushing inta I.C.U under strick medical attention aka fara kkrin dawowa da circulation inta da oxygen da allurai likito ci sunkai shida akanta untill it begin to feel like she is really dying hajya hamida tana kuka daga kofa tana faduwa akasa ana riketa, ana fara saka ma zainab shock...jiri ya debi prof ya fito waje jikinsa na rawa idonsa cike da hawaye da kuma fushi ya dauko wayarsa dacan bappa zaidu ya fara kira da niyyar zaici masa mutunci snn ya jadadda masa cewa inhar zainab ta mutu toh wallah sai ibaad ya mutu.. yakira kira for some reasons bappa zaidu yana ganin kiran amma ya share sai bai daga ba har ya gaji ya dena. gashi dama baida layin hajiya mairo ma saida ya kira uncle moh kai tsaye, yace ya kawo mata wayar, a hujajn sassafe lokacin ta idar da sallah lenan sai gashi ya shigo..yace hajiya yaa zayyanu ne ke son yin magana dake. tunda taji ance shi ne gabanta ya fadi da sauri kuma acikin fargaba ta amshi wayar tace zayyanu lafiya kuwa kira da sassafen nan? tunda taji muryansa ya fashe ya zama abun tsoro yana rawa rawa tamike tsaye tana cewa meye haka zayyanu meye kar kace min zainab ta mutu? fadin hakan datay yasaka ya fara mata ihu yana gaya mata wasu irin tsauraran kalamai dat contains alot of threath na kisan kai kamar ba acikin hayyacinsa yake surutun ba. suna gama wayar hajiya mairo ta yanke jiki ta fadi a sume jikinta na convulsing dakansa uncle moh yay maza maza ya daukota a hannu ahannu ya fito da ita awaje gidan ya kara rikicewa da hayya hayya ammi karama ta bishi ruwa ruwa aka kaita asibiti aka samu jinin ta ne yay mummunan hawa atake ashiga ciki da ita ana bata taimakon gaggawa rudani yasaka kowa yay tsammanin ko mutuwa zainab din tayi, uncle moh yakira bappa zaidu da guntun rashin kunyarsa zai fara masa maganar banza kenan yaja tsaki baima tsaya jinsa ba ya katse wayar ya kira ammi karama lkcin tuni anty safeera ta wuce asibitin da zainab din take wanda da kyar da wahala da tashin hankli kafin ECG na zainab ya dawo 30% kuma har yanxu bata farfado ba. sai a sann su prof suka dawo cikin hanklinsu saidai sosai suka dau zafi yanxu... kafin isowar su bappa zaidu asibitin da hajiy mairo take already anty safeera ta kirasu uncle moh da ammi karama ta sanar dasu cewa zainab tana raye but she is not out of danger yet, anadai kan monitoring dinta... hanklinsu ya dan kwanta amma kowa cikinsu na mata addua isowar su bappa zaidu ke dawuya Ammi babba ta tada sabon gulma tanata tambyr uncle moh abubuwa wanda ko gaisawa da yayan nasa baiyi ba ya hau dokin xuciya wai shi a dole xaa kashe musu uwa wasu maganan ma da gatse yake gaya ma ammi babba game da halinda zainab din take ciki.. bappa xaidu ko ajikinsa baice musu uhum ba, ko Allah ya sawwaka baice ba, iyaka fatima yay wa few questions game da jikin hajiya tace masa likita yace hawan jini ne. sun zauna a waiting room for a while kafin nan akaxo akace musu hajya mairo ta farfado ta xama stable, kusan atare suka shiga suka sameta ta kifa kanta tana hawaye kowa ya mata sannu ta amsa bata amsa bappa zaidu ba. sai can da likitta yazo yay musu bayani yace kar asake barin jininta ya hau haka of not zata iya samun temporary paralysis ga jikin tsufa, ana gama bayani ta kalle bappa xaidu tareda nunasa da yatsa cikin tsananin fushi tana cewa zaidu sai ka zuba ruwa akasa ka sha tunda kay amanna saika hada kai da rayyanu kun kashe yar dan uwanka har lahira,..tace itama kawai ya kasheta yaga bayan ranta ta amince zata mutu ta bar masa duniyan ya jika ya sha shida rayyanu. shide baice komi ba tafara kuka duk su ammi karama suka taru akanta suna bata hakuri kawai tafara bori tana cewa "zaidu inhar nina haifeka toh ka bari ayi auren nan kodan yarinyar nan ta samu lafya idan kuma kakiji wallah baxaka ki gani ba, kafin ka kasheni saina tsine maka albarka inde nono na kasha ka girma ba tsintar ka nay a bola ba tsinuwata wallahi saiya bika marar hankali kawai taɓabbe. tana gama koke kokenta ya bata hakuri, shide baice eh ko aa ba. ya kama hanyarsa ya fita kowa nashan mamakin irin taurin kai da kafiyarsa. wajen aikinsa ya wuce direct ya shanshantr da maganan duk dama kalaman hajya ya balain sosa masa ransa sosai, sosai jikinsa yake bashi wann auren da sukeso su kullan kawai lalata rayuwar ibaad zasuyi dashi. he wil not have freedom, or will in it, infact he wont have a say in it so suke su maidashi bawa ga rayuwar xainab arifah da mahaifinta sai abunda sukaga dama zasuyi da rayuwarsa ta nan gaba. he knws what he is doing sosai shiyasa yaki sam ya sauko dan inyayi sake tamkar yaci amanan maraicin ibaad ne dan yasan kasancewa surki awajen prof yana tafe ne da kalubale babba. tunda yaxo office bai kara kula wani kira daga gida ba, har aka sallame hajiya mairo ammi karama ce take wahala da ita kusan komi ita take mata asashenta. banda raki da baqaqen maganganu babu abunda hajy take xubawa daga ta kwanta sai tafara kuka tana cewa wallah wallah akan wann magana dai ta tsine ma zaidu albarka zata daga masa nono wann furucin nata sosai ya dinga daga ma ammi karama hankli. da yamma bayan komi ya lafa prof dagacan yayi xuciya already ya fara hada case zazzafa yana neman yay sueing din ibaad a kotu da case me karfi wanda xai gigita musu hankali, kmar kuwa ammi karama tay nazarin hakan babban kawar hajy mairo tana zuwa ammi ta samu sarari ta musu sallama ta koma sashenta ta shirya sharply ta saka doguwar jilbab dinta dark green colour dayay mata kyau sosai, babu dandanin kwalliya a fuskarta ta shafa turare ta sabi jakarta ta dau motarta cikim gaggawa ta nufi ofishin bappa zaidu da yamma ana daf da zai tashi ta iso wanda tun a mota ta riga tay duk wani nazarin da zatay akan maganan nan ba, tasan in akaci gaba haka za'ay asarar xumunci da zaman lafya atsakanin su dayawa. aganinta tunda dokokin prof bai shafe kar ibaad ya kara aure anan gaba ba, ai zai iya auren xainab din kodan darajar kwacinyr hanklinsu duka inyaso daga baya ya auro duk wacce yakeso ya aura. da wann tunanin aranta ta shigo ta samu bappa zaidu duk dama baisha mamakin ganinta ba amma dakyar ya nitsu ya kulata, dan kwata kwata baison ta saka baki acikin case din nan, yasha mamaki ma da hajiya bata umarce ta akan ta tursasashi ko ibaad su karbi auren nan ba. duk dama yana mutuwar sonta amma it was hard for her to convince him cewa a radin kanta tazo ba hajiya bane ta aikota ta lallabeshi..she try to convinced him to her best of ability amma inaa, bai sauko ba saida yaga ta xuba masa gwiwa akasa tana hawaye tana kuma jaddada masa cewa ita kadai baxata iya langwasa ibaad ba shine kawai zai iya gayama ibaad abu snn ya amince masa kai tsaye, idan shi bai sauko sun gyara abun acikin nitsuwa da hankali ba mutunci zai zuba, kima da darajar gidansu kwanan nan zai xube a gaban kotu, snn shikansa bazaiso yay rayuwa da tsinuwa da bacin ran mahaifyarsa akansa ba da kyar da lallami da karya masa murya ta rarrashe shi, tace zata rakasa yanxu suje gida kawai ya bawa hajiya hakuri inyaso ayi magana ta kare daga yau... har cikin ransa baiso haka ba, amma duba da manya manyan hikima dake cikkn zantukan fatima da inda ta durkusa agabansa tana masa kuka yasa kawai ya hakura yabita sukaxo gidan atare. wanda tun a mota yake ta fayyace mata illar da wannan auren zaiyi arayuwar ibaad, da yadda baiya kaunar ace shida hannunsa ya jefa ibaad acikin wani yanayn rayuwa dazai cutar dashi... yana maganan muryansa harna rawa cos at some point zaka rantse shiya haife ibaad bcos the way he loved him nd cared for him ko mahaifinsa na asali baimasa son dayake nuna masa ba, inda kuwa an barsa da bazai taɓa saukowa ba saidai ayi duk abunda za'ayi bai damu ba dan inda gidansu ne ansha nuna irin wann son zuciyar bayau aka fara ba... ubansu al-mansur ma halinsa kenan yafi hajya mairo son kai da nuna bangarenci da nuna bambamci, saidai baiyo tsammanin hajiy mairo son ƴayanta zai rufe mata ido harda zata zaɓi ta cutar da maraya kamr ibaad ba. wani bin sai yaga kmr ana wasu abubuwan ne dan anga asalin uban ibaad din baya raye, ammi karama kuma karamar mace ce har yanxu duk sun girmeta nesa ba kusa kai ko muhammadu ya girmeta ko tacema zata karba ma danta yanci bazasu taɓa saurararta ba dukan kawunanta na can maiduguri duk suna bin bayan hajiya ne, saidai ma agaya mata maganan da xaizo ya dameta a zuciyarta. dada fahimtar irin son dayake ma ibaad din yasa ammi taji sanyi aranta hawayenta na sauka tanajin tausayin shi tare da kaunarsa aranta har suka iso cikin gida idanunta sosai yay jaa, kafin su sauko sai ta dau lokaci acikin mota tana bashi hakuri da tattausar lafazi ta dinga lallabashi har suka karaso cikin gida... yamma ne lisss ammi babba tana sama sashen anty safeerah taje jin gulma game da jikin zainab,wani dan uban dadi taji dataji cewa prof ya harxuka ya fara kiran lawyers zasu kafa babban case akan ibaad dan axo a kulleshi a walakanta sa. lkcin gidan yay shiru ammi karama suka karaso inda tun akofar ashen hajia sukejiyo muryanta tana kan koke koke ma kawarta hajya hajara akan abunda ke faruwa da ita duk ta rasa yadda zatayi da ranta dan bata taɓa sanin zaidu yana da wann taurin kai da kafiyar kafurcin ba ita babban damuwarta shine kawai a amshi auren kodan kar araba danta xayyanu da yarsa a duniyan nan, cewarta mutuwar matashi ya fi girgiza iyaye gashi itace musu kwalli daya inta mutu bazasu sake samun haihuwa ba har abada. ammi karama tana gaba bappa zaidu yana biye da ita abaya anitse sunayin sallama a falon hajiya mairo ta kara hade rai tana kan jan majina jin muryan xaidu yasa bata amsa ba ta kauda kanta gefe cikin tsananin fushi.. da sanyin jiki ammi karama ta masa jagora bata barsa ya zauna akan kujera ba suka zauna akasa atare... tun basu furta komi ba hajy hajara ta kallesa da muryan kuka itama tafara cewa zaidu wallh kabani kunya ko kadan banyi tsammanin zaka mana haka ba. kai da nace kaine zakka shine zaka watsa min kasa a ido, ace kaine dakanka ka rufe idonka akan maganar da bai taka kara ya karya ba?? kana cutar da rayuwar dan uwanka da kuka zauna aciki daya kuka fito atare, haba zaidu haba zaidu habaaa ...yanxu kaji dadi kenan da kasa hawan jinin mahaifiyarka ya tashi?? gaskiya bansan ka da wann mugun halin ba.. cikin katseta da sasanyar muryarsa me cike da dattako yace Hajiya mama hajara ayi min afuwa. daga sai bai kara cewa komi ba, har saida ammi karama ta kalleshi da fuskar magiya snn ya mike ya karaso kusa da hajiya mairon yace "Hajiya kiyi hakuri da dukkan abubuwan dake faruwa, ina sane da cewa ke mahaifyata ce wanda darajarki bai taba gushewa araina ba duk wani hukuncin da kikaga na yanke akan ibaad bawai nayi bane dan na kuntata muku saidan na kare amana da martaban maraya da yaa mustafa ya tafi ya barmana, gadai fatima tana kallo kuma tana zaune akusa dake kusan kowani lokaci tana kulawa dake but at same time kina zagin dan cikinta, kina ambatarsa da mugayen halaya duk da kinsan ba gaskiya bane, kin bijiro masa da auren dole me cike da tsauraran dokoki bakiyi la'akari da yadda abun zai gurbata rayuwarsa ba, shin kin nuna masa kenan farincikin wasu acikin yayanki yafi na wasu?inda yaa mustafa yana raye shima xaiso ne ayi ma dan cikinsa irin wannan kaskantcen auren? agabanki zayyanu yace bayason ya hada jini da mu..kuma alfarma xai ma yaron nan, snn ga zargi, ibaad fa jikanki ne hajiya, kenan farin ciki da rayuwar jikokin ki masu abun duniya da dukiya sunfi miki na shi dayake maraya ko? ke baki tunanin duk wnn abun da kikeyin zai dame zucyar ibaad? kuma zai ce inama da ubana yana raye ya karba min yanci?...shin idan muka taru muka nuna masa shi marayane baida daraja a gidan nan waye ya kamata ya tsaya masa a duniya? ina zaije yaji sanyi, bayan ga fatima anan tare dake bata taɓa saba miki ba...duk da zagin dakike ma danta koyaushe, shin hakan yana mata dadi ne? ke uwace fa hajya bazaiyu kice komi laifi bane, musmn inde har bai sauka an favorites dinki ba. yana maganan wani irin shiru falon ya dauka cikin sauke ajiyan zuciya hajy hajara tace hakane zaidu kay magana ta hankali amma kuduba Allah aceto rayuwar yarinyr nan, duk wani uzuri da zaka bayar baikai nauyin rai ba, duk wani qaddarar da ibaad zai dauka bazai kai wanda zayyanu zai ji aransa indan ya rasa yarsa kwalli daya daya haifa a duniya ba..memakon kuyita hayaniya maslaha zaku samo acikin wann matsalar dolene fa sai wani ya dauki mummunn qaddara acikinsu tunda shi soyayya Allah ne ya dora mata bayin kanta bane...yarinya kyakwya haka data taso acikin dukiya da gata wallah bazata so ta kashe kanta ba inba akan abunda yafi karfin tunaninta ba, zaidu ka duba Allah arufe maganar nan yace "bakomi hajiya ni dama fatima ce ta dauko ni akan inzo abama hajy hakuri kuma in sha Allah zan tuntube shi ibaad din da maganan..saidai muy addua Allah ya bashi ikon cin wann jarabawar.. yana rufe bakinsa hajiya mairo ta fashe da kuka harda shsheka taki tace komi dan bakaramin taɓa mata zuciya kalamansa yay ba, musmn na maraici da kuma yanda yajawo hanklinta akan abunda take yawan furtawa agaban fatima. tashi yay ya koma wajen da ammi karamar take zauna sukay magana kasa kasa hajy hajara kuma tana famar lallashin hajy mairo tana bata baki kasa kasa cikin kuka take cewa 'hajara kicewa fatima ta yafeni, wallah na rude ne haka kawai bazan kuntata mata ba..sosai hjy hajaran ta tausaya mata sai can ta dago ta kallesu tace toh zaidu yanxu sai munji kenan daga gareka... a nitse yace in sha Allah..zuwa gobe!..yana gama furta hakan ya miƙe batare da ya kalle hjiya mairon ba da sanyin murya yace fatima muje ko? mikewa tay da sanyin jiki tay gaba yana biyi da ita abaya har suka fice a asashen gabaki daya tarakasa har jikin motarsa suka cigaba da maganan awajen har ixuwa sallan magrib snn suka rabu ta dawo cikin gida. kitchen ta shiga dan ta dora masu hajiya wani snacks da shayin da zasu kwana dashi ita da hajya hajara. dagata bangaren su kuwa ficewarsu bada wuya ba kunya yabi ya lullube hajya mairo tana kuka tana fadin halacci, kawaici da alherin da fatima take mata.. hajiya hajya kuwa batay kasa agiwa ba,sosai ta cire son zuciya tay mata nasiha akan abubuwan datakeyi ta bala'in nutsar da ita musmn akan batun bambamce bambmce datake nunawa. sunjima suna magana kafin nan ta shigo mata da maganan zaidu da fatima ..tace bata gane me ake jira dasu har yanxu ba? da sanyin murya hajiya mairo tace "toh Allah ne dai baiyi lokci ba naje wajen malamai sunfi dubu a tudu amma duk ana cewa sihiri akay aka hanasu aure ..kullum sai ace muje mu cigaba da addua gashi lokci yana ta ja sunata tsufa...ai da tuni yanzu ta haifa masa yaya sunkai hudu ko biyar. hajya hajara ta saki baki tace wann ma maganan banza ce, ke kuwa mai tuwo yarinyar nan fatima har nawa take? inbanda ma karya da kika dinga shera ma mutane fatima fa a yar shekara 16 tazo cikin gidan nan ko kin manta ne? har yanzu fa yarinya ce atata ace anbata shekaru arbain da hudu zuwa da biyar ba toh wallah in zaki mike tsaye ki mike bawai kawai anzauna ana ta cutar yarinya ba duk anbarta da juyi a gado me sanyi kullum ruwan sha'awa na taruwa mata amara, tunda dai addua bai yi ba ai munjira, ynxu kawai mu hada kai munemar masu mafita.. yau kiga dai inda taje ta lallabo miki shi yaxo har gabanki ya durkusa ya baki hakuri, shin ita wancan balamar matar tasa tay miki hakan ne?shegiya mummuna banda gulma bata iya komi ba tunda nazo gidan nan ko ruwa banga tazo ta aje agabanki ba taje can tana yawo da sakakken duwaiwaka tana jin gulma awajen safeera toh wallah baxaiyu ba, inke yar kungiyar izala ce ni nariga na wuce nan sabida haka xanje duk inda xanje wallah sai an cire yarinyar nan a azaba an aura mata mijinta ke kuwa maituwo wann uban mugunta har inaaaa kema fa da lefinki akanbyaran nan dan fatima ba yar cikinki bace shiyasa baki damu da halin da zatana shiga ciki ba shekararta nawa babu namiji aikekuwa kya tausayawa rayuwarta jan ajiyan zuciya mai nauyi hajiya mairo tay tace "kune fa kawai kuke ganin kamar bana tausayawa fatima amma har raina bana tsammanin inada wata a duniyar nan danake jinta kamar yar cikina kamar ita, fatima fa tasha wahala dani. kedai tunda kince zakiyi wani abu akai toh ki gwada mugani nide inhar sihirin nan ya kunce ko yau yaune zan iya sawa a daura musu aure kowa ma ya huta..malamin nan cewa yay fatima zata mutu in akay auren ba a karya asirin nan ba, yanxu so kuke na mata auren da zai kasheta inta mutu ai ni aka cuta hajy hajara tace yanxu naji magana toh yanxu dai kibani nan da wani lokaci in sha Allah wann aure sai anyishi nan bada jimawa ba, koma waye tay asirin zanje can kauyen mijina na, kinsansu ai kabilar jukunawa ne, dole ne muma mu tashi tsaye mu gwada musu muna da yadda zamuyi haba cutarwan yayi yawa.... #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [13/12, 19:36] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣6️⃣ tunda hajiya hajara ta gama tsige aminiyarta hajiya mairo akan batun maganan auren zaidu da fatima sai bata sake cewa komi ba, suna zaune anan suna yan hira har ammi karama ta kawo musu abin taɓawa albarka suka saka mata da har zata wuce dakinta taje tay wanka hajya hajara ta zaunar da ita ta dinga mata nasihohi masu ratsa zuciya da shiga jiki, nauyi da kunya duk yabi ya hana hajy mairo cewa kowa ba har hajiya hajara ta sallameta ta fita. ata fannin bappa zaidu kuwa gabaki daya daren ranar juyi yakeyi akan fankacecen gadonsa da tunanin yadda zai iya bullowa al'amarin aransa saida yasamu cikakken nitsuwa yay tunani me zurfi snn ya iya sake ransa yayi hakuri. washe gari da safe as usual suka fita sallahn fajr ibaad ya jasu bayan an idar suna shigowa cikin gidan ya kirawo shi sukaje private palonsa acikin sashen sa. ibaad yana daga kasa shi yana sama. kai tsaye yafara sanar dashi abubuwan da ya farun jiya, dan yasan da wuya ne inyana da masaniya dake tun asubah jiyan ya fita kuma bai dawo ba saida yamma lisss. har saida ya gama fayyace masa halin da ake ciki snn yay masa nasiha, ya kuma sanar dashi bada son ransa bane daya zo yana dawo masa da wnn maganan. su dauka kawai duk wannn abun qaddara ce dan haka umarni yake bashi da yay hakuri ya amince ayi auren, inyaso daga baya in komi ya lafa sai ya aure duk wacce yakeso ya hadasu su biyu. tunda bappa zaidu ya furta masa wnn maganan saiyaji kamar iska ya dauke masa baya shaqar numfashi ganin yakasa amsawa yasa bappa zaidun yace masa yaje yay tunani zuwa yamma ya bashi amsa yay masa nasiha ya kuma bashi hakuri sosai.. jikin ibaad a sanyaye ya tashi ya bar wajen bai masan sanda yakai kansa dakinsa ba he laid on his bed for a while yanajin kamar baya duniyar ne gabaki daya, sai can ya jawo wayarsa yafara kkrin danna lambar mum dinsa ganin bata dauka ba kawai ya miƙe ya shirya kansa duk sonsa da tsafta yau ko kula wanka baiyi ba, karfe 7 dede saigashi ya shigo cikin gidan idonsa a rufe kai tsaye dakin amminshi ya nufa hanklinsa a tashe sosai... tana gama gyara koina kenan zata fito ta shiga kitchen yay sallama ta amsa masa yashigo gani tay kawai ya zauna kasa jikinshi a mugun sanyaye yayi shiru baice komi throw pillown dake hannunta ta aje ta karaso wajensa tace "rayyan ya naganka da sassafe haka lafiya kuwa? ko bakajin dadin jikinka ne... jin kamar idan ya budi bakinsa zaiy kuka yasa ya sunkuyar dakansa can kasa gwanin ban tausayi baice komi ba saida yadan samu nitsuwa taciki. shirun dayay yasa atake jikinta ya bata, waje ta nema ta zauna kusa dashi akasan da sanyin murya tace rayyan pls talk to mummy, kunyi magana da bappanka ne ko? yana dago kansa taga idanunsa yay jaaa zai magana cikin katsesa tace "honey, Its for the best" Dan Allah kayi haquri none of us wanted this for u. musmn ma kawunka wallh jiya ya bani tausayi dan inda anbita nashi da ya gwammaci hajiya mairo ta tsine masa akan daya maka wann auren..pls look at it as ur destiny...kay hakuri... cikin girgixa kai hawayensa tsilli daya ya sauko murynsa na rawa yace "Ammi wallah bana kaunarta, kuma bappa bai taɓa bani umarni akan wani abunda banaso ba sai wann karon, iyakan zamana da shi a gidansa he always defended me har sama da farin cikin matarsa, ni ynxu bansan me zance masa dan banason saɓawa umarninsa kuma harga Allah banason na aure zainab sabida bana kaunarta kwata kwata banajin zan iya kallonta a amatsyin matata.. da tausayinsa a idonta tace "nasani..dama kuma ba auren soyayya muke nema agareka ba rayyan...inada yaqinin cewa zainab wata bangare na jarabawa da kuma qaddarar kace, hala wani gwaji ne da Allah ya aiko maka dan ya jarabce rayuwarka snn karkamanta tun tana karama sosai ta fara wann abun. gashi har yanxu ta girma dashi yaxo yanaso yay sanadiyar rayuwarta, toh da ace ka bijire ka wargaza zumunci akan rashin haquri kuma zaonab tazo ta rasa ranta sanadiyarka gara ace kay musu biyayya kay hakuri ya zamo kaine aka zalunta bakaine ka zalunce kowa ba..if ure patient Nothing evil will ever happen to u addua ta kullum yana tare da kai, nide hakuri nake dada baka dan Allah ka rufa mana asiri yazamo nan gaba baza'a a kalleka ace kaine kayi sanadiyar tarwatswer zumunci da kimar gidan al-mansur gabaki daya ba. pls dont think as her a matsayin zainab da baka kauna, just look at her as a fragile life dat needs ur company to be able to dream nd breath again, nd i know my son wudnt be the reason for sumones grieve, or life lost..u wont be the reason to tear this family apart, kaduba girman abunda zakayi a idon Allah, this is a huge secrifice for the entire family nasan mahaifinka zai yi alfahari dakai..pls keep ur desires aside rayyan, nd do this for sake of Allah... besides babu wanda zai hanaka auren wacce kakeso anan gaba ...kawai kay hkuri ka ansa wa kawunka, shima ya samu nitsuwa kaima ka samu nitsuwa gidan nan duka a samu kwanciyar hankali...inda mahaifinka na raye you know he will prefer to keep the peace too, kuma shima da abun da zai roka awajenka kenan.. duk wani walwala da farinciki da zumuncin gidan nan yanxu haka yana wuyanka ne, be the bigger person pls nd think abt it..amma koma miyene nidai dan Allah karkace ma kawunka a'a zaka kunyatar dashi, just let it go..nd let god see u throu. inma taruwa akayi agidan nan duka aka cutar da kai kabari kawai Allah zai saka maka. kuma in sha Allah zaka cinye wann jarabawar hawayen dayake zuba a idonsa yasaka hannunsa yashare ahnkli muryansa a sanyaye yace toh shikenan ammi tunda kema hakan kike gani bakomi zanje na sameshi in sanar dashi na amince zan aure zainab din.. kusan dede nan kalmomin nasa suka dira acikin kunnen ayaanah datazo kofar dakin da sauri da niyyar zata gaisher da ammi dan yau exams na IRS zasuyi karfe 9am dai dai tanaso ne taje tafara shiri dan tuni tagama duk wani bitan karatu da zatayi. tana dada jin muryansa aciki ta tsaya cakkkk dan har wani yaam yaam taji kunnuwanta na neman toshewa tafara jin jiri jiri ne ko faduwar gaba ne duk ta rasa me takeji, she instantly frozed har ta gama jin conversation dinsun na karshen yadda yake tabbatar ma mum dinsa zai hakura kawai ayi aure. ita iyaka nan kawai taji..yau yaa ibaad din nata ne dakansa yake cewa zai aure anty zainab arifah?? batasan how many minutes tay a daskare ba ita bata bude kofar ta shigo ba ita bata iya jan jikinta daga shock in datake ciki ta koma room inta ba, jim kadan sai taji inuwar mutum agabanta, kirjinta na bugawa da balain karfi ta daga idanunta sama taga shine har ya fito, suna hade ido dashi hawayen da batasan daga ina suka taho ba suka fara sauka a idon ta jikin ta na rawa rawa ta juya da uban gudu zata koma daki yay saurin biyota yana furta "ayaanah, ayaanah.. ...amma inaa bata tsaya ba tana shigewa dakin idonta a rufe kamar mai aljanu tanufi bayan gidan tay sauri ta kulle kanta aciki tareda rusunawa akasa da wani irin mtsanancin kuka me daga hankali sosai, hanklinsa a mugun tashe ya shigo dakin yana kirar sunanta safiya tay marmaza ta sauka akan gado ta fice basu waje. kirjinsa kamar zai amon wuta ya tarwatse ya tsaya daga bakin bayin yana jin sautin kukanta yana cewa "ayanaah pls come out..is not what u think..dan Allah ki fito..kinji?? kukan kawai takeyi jikinta na rawa rawa dan ita kanta bata sanma me takeji a dukkan ilahirin jikinta ba, ji take kamar she just cant take it..gashi Allah yadora mata wani irin matsanancin kishinsa musmn ma akan zainab arifahn... rokon duniyan nan yay mata ta fito amma taki fitowa har kukan ya lafa, muryanta na fita ahankli cikin sheshhka tace masa kawai ya tafi ita bata so tay magana dashi ne yanxu sabida batajin dadi. tun 7.30am yana tsaye har saida 8am ya wuce ayaana bata fito ba, dakyar ya hakura ya fita agidan dan kawai ta samu ta fito ta shirya taje exams dinta. fadin tashin hanklin daya shiga wann rana bazai kiyastu ba musm da yasan ayaanah taji komi daga bakinsa nd he knows bazai taba samun nitsuwa aransa ba kuma yanxu.. tsabar kansa ya dau zafi yana komawa gida saida ya fada wanka da ruwan sanyi mai sanyi sosai, haka ya bar ruwan showern ya zuba akansa sosai, so that his muscles will calm down and relax, wnn ne karo na farko da yarasa yadda zaiyi da rayuwarsa everthing bcome so intense musmn da yaga reaction din ayaanah dan yasan yarinya kuma zaisha wahala kafin ta fahimce shi. cikin danne abun aransa ya shirya ya wuce harkokin gabansa he tot abt it all day, yana yi yana gwada lambar ayanah amma har yanxu ji yake akashe, da yamma liss daya dawo bayan sallahn isha'i nan ya gaya ma bappa zaidu cewa "ya amince zai masa biyayya kawai dan haka yabar masa komi ahannunsa...bappa zaidu was very proud of him daya cika dan halak ya masa wann halaccin, nd for the immense secrifice nd respect for the family, duk dama baiji wani dadi ba dan haka nasiha yakara masa, yace masa wann abun jarabawar rayuwarsa ce, Hala haka Allah ya qaddara zai hadashi da wani abunda baya kauna dan yaga iya level din imaninsa da hakurinsa da juriyarsa da kuma biyayynsa ga dokokin Allah,...yace masa bama su kawai yay biyayya ba ya dinga tuna Allahn daya jarabce shi shima zaiy alfahari dashi in yay hakuri, snn zai samu ladan hada kan ahalin sa, da ladan yin hakuri da wnn mummunan qaddara, snn kar dan baya son zainab aransa yay amfani da wnn daman ko ikonsa na mijinta ya cutar da ita, dan a sanadiyar haka sai Allah ya shigar da ita aljanna shikuma rashin hakuri da rashin sauke haqqin aure akanta sai ya kaisa wuta. haquri ya bashi sosai yace masa duk yadda ake ciki shizai kasance tare dashi bazai taɓa kyalewa a cutar dashi ba, snn kowa cece yazo yace yanaso nan gaba zasuy kkri su aura masa, dan haka yay hakuri karyace komi ynxu har sai anyi aurensan zainab ta samu lafiya zasu san yadda zasuyi. godiya ibaad yay masa suka bar maganan anan, sai ya shiga motarsa adaren yazo gida..kai tsaye ya wuce sashen amminsa zuwa yay yasamu wai ayaana tana bacci, ammi tace masa ai yau batay ma exams dintan ba a hall din taje ta fadi ta suma aka dawo da ita da zazzafan zazzabi tasha maganin kenan tay bacci.. lahawla wala kuwwata ya rika nanatawa acikin zuciyarsa hanklinsa gabaki daya baya jikinsa he stayed beside her for a while ko zata farka suyi magana ya lallabeta amma bata tashi ba, har sai wajajen 11.30 na dare kafin nan ya hakura ya koma gida. washe gari ma sassafe haka ya dawo gidan, still ayaanah ta kulle kanta a daki taki sam ta kulashi, she missed 2 of her exams ma wann kwanakin, both IRS nd geogrphy dan wani irin kishi mai balain rufe ido yahanata numfashi ta kasa jin sauki aranta kona minti daya, duk sukabi suka dagula ma ammi karama tunani har tasoma gane cewa dole ne kawai da akwai wani abu special atsakaninsu... ita bata san cewa ayaana taji cewa zai aure zainab arifah ba, so she cant really conclude cewa rikicin kishi da soyayya ne, shikadai yasan da hakan, arana sai yazo gidan sau hudu sau biyar duba jikin ayaana saitaga ita kuma ayaanan batason tana kulashi, sam taki su kebe suyi magana, taki sam yazo kusa da ita. wann yanayin suke ciki har na tsawon kwana biyu lamarin auren bai hanashi bacci kamar tsnanin fushin da ayaanah takeyi dashi ba. daga dayan bangaren kuwa aranar da aka kan shirin sallame zainab arifah da safe around 8:30am bappa zaidu yasha manyan kaya yay kyau ya shigo asibitin kai tsaye dan dama shi bai taɓa zuwa ba. koda security suka ga spitting kamannin da sukey da prof da kuma irin kwarjininsa na babban mutum mai ji da naira wata mayyar sky blue shadda ya saka garensan nan taji aiki me aji, sai maza maza suka bashi hanya, infact har ciki securiry suka rakosa ana masa fadanci har private room din da ake monitoring zainab din aciki... her life line has increase with 50% chance of recovery saidai haryau bata magana kullum idonta a lumshe da hawaye aciki, prof yadan fita yana waya da lawyer dinsa kenan hajy hamida taji sallama a kofa... dake ma har muryansu yana dibi sai tay zaton mijinta ne da mamaki ta amsa dan tasan mijinta baya yin sallama in zai shigo waje... wani irin sanyin qamshin turare taji me tsada da kuma dadi dayasa ta juyo da sauri suna hade ido da bappa zaidun atake fuskarta ya wani sauya tamiƙe tsaye da raini tana yatsinawa... muryanta kasa kasa tace 'ohh ashe kai ne.. sama da kasa ya kalleta a dakile bai tsaya sun gaisa ba yace hamida ya mai jiki?? kafin ta amsa taga ya dauke kai ya wuceta wani irin zafi taji akan kirjinta dan tarasa wani irin jiji dakai wann mutumin yake ji dashi mutum ne da bata isa ta zageshi ko ta rainashi ba sbd kwarjininsa kuma da alama taga kamar rashin mutuncinsa da walakncinsa yafi wanda ka kanta yawa. kai tsaye ya karasa gadon da zainab take ya zuba mata idanunshi for a while kafin yace.."Doter Zainab arifah are u awake? ya jikin naki. ..jin ance doter zainab yasa tay firgit tabude ido da sauri hawayenta na zuba ahnkli tana ganinsa tace"uncle zaid?? dan karamin murmushi yay yace "how are u feeling? ya jikin naki..bata amsa shi ba ta langwane tareda fashe masa da kuka sosai ta motsa kadan ta matso jikinsa tarike masa hannu ta dora kanta akan hannun nasa tana kuka a agajiye... da muryan kukan tace 'uncle zaid i am sorry dan Allah kar kace banyi hakuri ba...i jst cant take it anymore,.pls help me. amugun makirce take furta hakan da zimman takara cusa masa tausayi dan tasan shine bbn mtsalar yanxu dan taji sarai lkcin da akace shine yahana auren.. she was just crying nd begin him yayi shiru da tausayinta a idanunsa yana shafa mata kai yana sassaita ta ..aka bar hajy hamida tana kumbura fuska kamar zata tashi sama wato ma zainab tana da muryan yin magana shine su bata musu ba take ma wann mutumin da tsananin bacin rai ta sabule ta fita a dakin ta samu prof a gefe yana waya tana isowa tana huci muryanta kamar zatayi kuka tace alhaj alhaji alhaji.. da sauri ya katse wayar yace "meyene? da bacin rai tace "wancan mugun dan uwankan ne yazo nd u cant believe it zainab is now talking to him...tsabar ta kufula hawayenta na zuba tace "for good 3 days muna nan muna wahala zainab bata mana magana ba sai shi? nikam wallah kazo karya kara juya ma yarinya kanta i am sure he is using magic nd charms on her.. tanakan maganan yaja tsaki da mamaki yace kina nufin zaidun ne yazo nan duba jikin zainab?? kafin ta amsa azafafe yafara kiran security babbansu na zuwa kawak ya daukes da mari yace how dare u let anyone come in here witou my permission? security ya fara bashi hakuri masifa ya ke ta inda yake shiga bata nan yake fita ba, dakyar hajiya hamida ta janye shi suka koma daki suka samu bappa zaidu har yadaga zainab daga kwance ta zauna ya saka mata pillow ta jingina bayanta dashi bai mata wani dogon nasiha ba,sama sama kawai ya gaggaya mata makomarta inta koma wajen Allah a matsayin wacce ta kashe kanta snn ya bata hakuri yace mata sunyi magana da ibaad karta damu. intay masa alkwarin zata cire komi aranta ta warke toh shida kansa zai tabbata anyi auren su da ibaad batare da anja lokaci ba, amma sai ta masa alkawari bazata sake yunkurin kashe kanta ba no matter what. . tunda aka fara case dinnan zainab arifah bataji wani sanyi aranta ba face yau. da sauri ta amince masa, tare da masa alkwari cewa bazata sake yin haka ba. yace mata shikenan shima zai cika mata alkwarinta zai ma babanta magana azo ayi maganan aure kawai babu shiri yaji ta fado jikinsa ta rungumesa da karfi tana hawayen murna tace thank you sir thank u uncle zaid ure the best uncle in this world... cikin haka sai ga su prof din sun bankado kofa sun shigo kamar wasu mayaka, he was dumpfounded dayazo yaga zainab ta rungume bappa zaidu tana kuka tana murna tana masa godiya hajy hamida taji kamr zata fashe, fushi ya debe prof ya karaso tare da fincike yarsa ajikin bappa zaidun yana cewa "how dare u show ur face here zaidu?uhhh kazo harnan zaka karasa min ita ko?to wallh ka fita kafin na maka abunda har ka mutu bazaka manta dani ba wani irin kallo bappa zaidu yamasa yace" kai wai yaushe zaka girma ne kabar wann shirmen...as u can see ur doter is fine nd happy only bcos i came. i am not the monster u think i am zayyanu, kaine dai da kajima kana kokrin raba kanka damu kaine kake da matsala da kowa, zainab is like my doter too, i care abt her happiness.. anyways na gama duba jikintan ni zan wuce sauran bayani zakaji a bakinta ya kalle zainab yace" doter Allah ya baki lafiya.. da wani irin murmushin jim dadi tace "thank you so much uncle zaid i love u soo much uncle.. bappa zaidu yana fita bakinsu a sake suka juyo kanta ganin tsananin farin ciki dake shimfide akan fusrkta kafin ya budi baki tace"Daddy, he said yes" in unison suna kallonta kusan adaskare sukace "whaaaaaat? share hawayenta tay da sauri ta sauko kamr ba itace tay kwana uku bata ko motsi ba. tana kallonsu duka tace 'uncle zaid yace inhar na masa alkwari bazan kara memeta haka ba zai min auren,..nd i told him i promised..nd he said he will get us married..yace min he has told ibaad alredy nd kaima zakuyi magana kuje ayi maganan ranar auren. wani irin tsaki hajiya hamida tay a mugun kufule tace nd "is that why ure fucking happy u bloody ingrate??? a daskare prof yake kallon zainab da mamaki yadda yaga tamike zaune garau yace hamida is enuf karki sake mata tsawa, cant u see how this news has make her happy??yaushe rabonki da kikaga princess dina haka ...ohh my baby come here ..tana karasowa ya rungumeta yace i am so happy ure back okay? zo ko zauna ki gaya min duk abinda yace miki tana murna tace thanks daddy..i know u love me nd i love u too...but, wil u go and meet him? yay dariya yace 'sure princess, zanje mana. amma ai sai kin cika masa alkwarinsa ...since we have two more days in this hospital. prove it to me dat u want to get better. take all ur medications, deep sleep, don't cry..alwys talk to u daddy. murmushi tay yana karasowa jikinta ta kara rungumesa tace 'i will do just that for u daddy.. da tsananin kaunarta aransa yay kissing inta slihgtly akan forehead inta yace dats my girl. snn ya jawota sula zauna tare akan gadon. wani irin tsaki hajy hamida tajaaa tana masa kallon mahaukaci da sauri ta fita waje tana huci me zafi.. sam sam ranta baiyi dadi da aka gama case din nan da wuri har haka ba, dan koba komi taso ace an hada case dinnan yay zafi, dan prof yayi amfani da powernsa yaci mutuncin familynsa ya tagayyara zaidu da hajiya mairo ita babban burinta kenan taga yaci mutuncin ahalinsa musmn ma uwarsa snn yahada harda tsinannen yaron nan ibaad ya karar masa da rayuwarsa a lkci guda. she stayed outside for a while, har saida abun ya wuce mata kafin tazo ta samu zainab arifah da babanta, this rush of emotions yasaka har line inta yatashi daga 50- yakai 68% kamar ba ita take kan langwabewa ba, tana ta hira da babanta, ya aji komi aransa yanakan lallabarta dan ta warke sosai.. fannin ayaana kuwa kwana biyun nan gabaki daya takita kula ibaad dan koyazo gidan bata sakewa ta fito inya kira kuma wayarta yawanci zaiji a kashe text message dinsa gabaki daya bata amsa ko guda daya ba. he explained most of the situation to her tru text amma haryau baiga ta sauko ta amsa shi ba, sai dai ta karanta tay ta kuka danji take kamar itama mutuwan kawai zatay in ya aure zainab arifah ba ita ba. haka rayuwa ya kasance, 4 days later zainab arifah ta dawo cikin hayyacinta prof yana tsare da ita kome tace masa tanaso sai kaga ya mata, baiyi fushi ko ya mata fada ko sau daya ba, instead wani irin sakalta ya cigaba dayayi har likitotin abun yana damunsu aransu everything she says shi ake ji, and everything she want komeyene shi kawai yake mata. akwana na hudun dayaga tana bada hadin kai sosai anaata jinya her ECG has reached 98% yanxu kuma tana cin abinci sai kawai aka sallamesu da dare suka dawo gida ranar gabaki daya he was with her a room inta yana gaya mata kalamai masu tsananin dadi har tay bacci tana murmushi tareda jin matsanancin son babanta aranta sosai the moment ya koma room dinsa kuma ya sauya fuska suka zauna sukayi magana da matarsa hajya hamida dan yasan yanxu babu yadda ya iya dolene kawai yaje family house again ayi magana asaka ranar daurin auren nan, all this while bai taba fitowa fili yagaya ma matarsa hajiya hamida boyayyen qudurinsa akan zainab ba sai yanxu. wanda tunda ya fara fayyace mata yadda ya tsara rayuwar zainab din itama saida taji tsoro ta hau sara mashi. cikin dare ya gaya mata dokokin da zai saka ma zainab, na farko kuma mafi muhimmanci shine babu wani hidimar biki na yar gata da zasuyi dan ko sisin su bazasu sake su kashe a auren nan ba, everything will be within the family, shine kawai zai gayyato manyan bakinsa maza aje daurin aure dan a shaida ya aurar da yarsa shikenan. na biu kuma ya riga yagama shirinsa da likita, yace mata daga gobe, zai bata wani magani da zata rika zuwa ita dakanta tana bawa zainab arifah tana sha agabnta dan maganin hana haihuwa ne, snn zaa mata small surgery a mahaifa zaa toshe hanyar da sperm zaibi yana shiga, wata nurse zataso har na tsawom wata guda tana kulawa da ita in ayi surgeryn dan baiyasone kwata kwata zainab ta haihu a gidan ibaad, cos he still suspect that in ya hada jini da su zasu kashe masa yarsa snn suyi amfani da abunda zata haifa a kwashe mata dukiya... doka na uku shine zasu cigaba da yin duk yadda zasuyi suga auren zainab din baiyi lasting har abada ba ta hanyar sponsoring da providing rayuwar ibaad da komi daya shafi financial freedom, yace mata zai bawa ibaad kujeran MD a kamfanin da zainab din take jagoranta, sabida su san samunshi da rashinsa, da komi dayake ciki finances dinsa ya zama a tafin hannunsu yake. nd he believe zainab will come back to her sense one day, cos no woman want a weak man, intaga ibaad yana karkashinta ne baida arxikin kansa sai nata zata rainashi, on the long run zasu cusa mata ra'ayin da zata ji bai dace da ita ba idan kuma aka kai matsayin da auren zai tarwatse then they will snatched their wealth frm him, disgrace him, locked him up and make him miserable nd poor forever. yarsu kuma sai ta aure wanda ya dace da ita ta haifa masa jikoki da miji within her class cikin salon alon, wai ahakan kuma gani suke sunyi maganin yan hassada da yan son amfani dayarsu dan su gaje arzikin yarsu anan gaba hajiya hamida kamar zata zuba ruwa akasa tasha tsabar farincikin dirar plans din nan, 100% ta goya ma mijinta baya. tace masa yabar mata part din cusa ma zainab ra'ayin tsana da raina miji..cos she knw extly when to begin tace masa lokcin obsessive soyayyar ya fara gushewa dats when she will start her own. perfectly suka hada plan dinsu, washe gari akwana na biyar they behave normal agaban zainab basu ce mata komi ba. har saida akaci one full week snn sukazo room dinta da dare zasu mata goodnite. anan ne prof ya sanar da ita cewa gobe ne zaije suyi magana a saka ranar auren nata, but...he has his writen rules on paper like a contrct, inhar ta amince ta tasaka hannu akai toh maganan aure angama dashi. tsabar zumudi tace masa ai koma miye dokar zata bi inde she wll get to answer mrs ibaad a rayuwarta,duk dama arazane take da reaction din nala, ta lura kamar nala is scared da maganan matarcan boka datace aurensu bazaiyi ba,but she is still counting on the fact that rukky tace mata "ko da yayu it will be her karma" meaning zai iyu faruwar kenan,. oh well then, fuck the karma, ta riga ta sa aranta tunda har akwai tiny chance na yuwar auren duk wani mummnan qaddara da zai biyo baya zata iya dashi infact she will create her own destiny ai anty saferea ta taba cemata bokayen nan mugayen makaryata ne tay tunanin duk dokokin babanta bazai wuce akan kudi ba, well, daya bata papern taga abubuwan daya shafi kudin, da yadda zai dauki nauyin rayuwrta dana mijinta an all that, batun rashin haihuwar ne ya mata bambarakwai kuma ya mugun daga mata hanklinta sosai..but she quickly discard it, cos is better to lose a child than the father. ranta baiso har can can ba tay ma babanta biyayya tayi signing komi snn tace masa bazata taɓa karya dokokin sa tamasa alkwari. tunda suka gama da wann fannin shi ya fita yaje family house, hajy hamida kuma daga safiyar ranan ta fara dura ma zainab arifah kwayoyin hana haihuwa dagata dayan bangaren kuwa tunda aka fara maganan Auren ibaad komi ya lafa gidan sai kananan gulma dake tashi here and der msammn daga wajensu ammi babba da su anty safeera, ga hjy mairo ma inzaty magana babu sirrii sam sai kowa yaji, wanda duk dama ayaanah tana fushi da komi acikin satin nan gabaki daya saida behaviours din mutanen gidan yasaka ta gane cewa komi na dole akayi ma ibaad snn yana cikin wani hali gashi wainashi data dingay yasa yadan kyaleta dan shima yaji dakansa cos he is hurting soo much msmn dayaga ayaanah taki ta fahimceshi. zaizo gidan baifi sau biyu ba, dayaga har yau batako lekowa bata amsa sakonsa bare kira ranar kawai sai yahakura ya dauke kafarsa yau kusan kwana biyu kenan baizo dubata ba, kuma bai kira ko ya tura mata text din lallashi daya saba kowani rana ba.. duk sai taji kuma ta damu, barinma ranar da sukayi waya da sultana sukayi dogon hira duk ta kwashe labarin wasu abubuwan da ake ma ibaad din,da wanda yake ciki duk ta fayyace mata tace mata auren nan fa bappa zaidu ne suka bashi umarni kuma dama kowa yasan hjy tace zata tsine masa, tace ai yanxu ma bata fiye ganinsa yana cin abinci agidan ba nd he look pale nd sick yanata shiri ma zaiyi tafiya kasar waje next week. duk sai kuma ta rasa meke mata dadi, yau da safe tay tunanin duniya na yadda zata kirashi ta bashi hakuri amma takasa tabuka komi musn inta tuna irin wahala da wainashi datay akwana biyun nan. dake weknd ne ranar ma basuda exams, takira ruthy ta tambayeta me zatasha jikinta yay zafi ruth tace mata ta gwada shan yellow flagyl wasu yana sa jikin su yay dumi. bayan sunyi breakfast ta sace key tafita da motar ammi karama tajeta chemist nemo yellow flagyl. fitarta bada jimawa ba prof yazo aka kira bappa zaidu aka taru a falo bai rusuna ba ya gama nanata dokokinsa haka ya kawo batun cewa ai tunda zaidu yaje asibiti ya lallaba zainab a tsayin kawunta shima kenan dan ya bawa ibaad matsayi da gidan zama yakuma dauke masa nauyin ciyar da mata balaifi bane tunda shima ai kawunsa ne so yana da cikakken dama yamasa wann gatar. haka uncle moh ya goyi bayan prof 100% yadinga maganganu yana yabonsa snn suka saka hajya mairo dole dole ta amince da komi dayazo dede da ra'ayinsu, da sunan wai ana neman sulhu da hadin kan family snn kuma adalci ne akayiwa ibaad shima kar ace ba'a masa gata ba dan ubansa baya raye. they manipulated his intention behind doing everything suka nuna ma hajiya cewa wai gata prof yake so yay ma ibaad amatsayin shi na maraya kuma kawunshi shiyasa zai dauko nauyin komi kuma zai bashi MD na kamfani. bappa zaidu yanata kallonsu da mamakin munafurcinsu aransa tunda yaga hajiya ta hau kai hartana wani kuka tana ma zayyanu godiya akan hallaci da gata dayama ibaad bappa zaidu baice komi akan batun saka ranar ba, dan nan ma prof ne yay babakere akai yace ma hajiya sai nan da wata daya yakeso ayi auren sabida yana so a zainab arifah ta samu kwarin jiki kar akaita gidan miji da rauni bata gama warwarewa ba. saida suka gama tass snn ta tambaye bappa zaidu ko duk hakan ya masa, ya kyabe baki yace ai dama sune da biki shidai rule dinsa dayane muddin wann ya aure bazai hana ibaad kara aure agaba ba shikenan, tunda wann na dole ne, toh ya zama dole kuwa abashi dama nan gaba yakara aure da wacce yake so. da mamakinsu prof yace shi wann bai damesa ba shidai kawai kar ynxun ayi abunda zai tabbatar masa da cewa ran yarsa ake nema ba auren kare rayuwarta kona zumuncinsu ba. sosai ya rika jadadda musu muddin ibaad yay wani abunda zainab ta dau ranta wallah za'a fuskance walaknci da tozarci daga wajensa dan bazai taba yafewa ba kai daga ranar ma kawai gara uwarsan ta tsine masa kawai dan zai musu hukunci ne kamar bai sansu ba. duk yabi ya cusa zcyar ma hjy mairo tsoro, nan akagama magana aka bar auren in four weeks time wanda dede lkcin da zainab arifah zata gama jinya kenan. suna ficewa bappa zaidu ya kira ibaad awaya office dinsa yace maza maza yana son ganinsa.. lokcin ibaad yana wani important meeting ne shida jamal da farhan da prince hassan a gidan mahaifyar jamal din wata lady diana kirar yazo masa saiya roki bappa alfarma akan yabashi awa guda yanxu zaizo... Dama kuma auditioning suka hadu sunayi, suna warware cigaban da suke samu, da inda zasu kara pushing dan lady diana ta kawo musu sabbin crude oil patners tanaso each of them ya saya 10% share a wani saudi arabian oil makert da zai na kawo musu return na billion 2 ko wani wata. haka suka tattara files suka har hada suka cire kudi, kowa ya bada nashi, but they need one more person kuma sun rasa wazasu saka, ibaad was thinking abt maheer amma daya kirasa sai maheer din yace masa bai shirya ba dan acikin yan uwansa karankaf maheer ne kawai yasan ibaad yana da wani abu waishi kudi amma haka yay shiru shima bai gaya ma kowa ba ya rike sirrin dan uwansa kmr yadda shima ya taba rike masa, ganin bai samu kan maheer ba kawai saiya siya share din ma bappa zaidu ragowar dayan slot dinsa yacike masa awajensa. lady diana itace zata processing musu komi next week duk zasu kasance a kasar waje ayi signing duka legal documents acan dama kuma ibaad yana so yaje ya karasa gama furnishing din makaken gidansa da already last week aka gama shi tsafff... sum shirya in sun gama meeting din kawai lunch zasuyi atare anan gidan su jamal din but due to kiran da bappa zaidun ya masa sai shi kadaine bazauna ba ya wuce office dan ya samesa acan bayan tafiyarsa ne wajen cin abinci sama sama jamal ya gaya musu halin da ibaad yake ciki na yadda zainab arifah take kkrin manipulating din family dan a aura matashi prince hassan saida ya fi kowa jin baqin cikin labarin nan dan sosaine ya tsane zainab arifah like everything abt her is just gross to him, farhan yace dama shi ya dan fahimce komi sabida ibaad was not himself musmn a satin nan kuma yasha jin labarin yarinyar she is complete spoilt brat kuma tana da wata kawa tantiriyar yar kwaya. dukansu sunji tausayin ibaad bana kadan ba gabaki daya mood din prince hassan saiya lalace gabaki daya harma baici abinci ba, suka yanke hukunci kawai cewa zasu jira ibaad din yadawo dan susan wani irin support ya kamata su masa a wann lokacin dan su saukaka masa radadi. ibaad yana isa offishin bappa zaidu ya samesa yanakan meeting ,gashi yazo da crude oil file din daya saya masa share dan yasashi signing amma baisan ya zai yafara tunkarsa da mgnn ba. wancan karon ma amminsa ya saya share a dubai na clothing line but it wasnt hard for him ya mata wala wala to get her signature and thumprint cikin sauki yasan bappnsa kam bazai signing haka kawai ba he had been building a quiet business for his mum a kasar waje amma bata sani ba cos he want to really surprise her with it one day. duk dama wekdn ne still saida ya jira for 10 min kafin suka fito shi ya shiga.. bayan sun gaisa bappa zaidu yahau gaya masa cewa nan da wata daya ne daurin aurensa da zainab arifah snn ya fayyace masa batun gida, lafiya, ciyarwa, kudin sutura da kudin kashewa da kuma MD position da prof yace zaibasa kuma ga yadda suka saka maganan agaban hajya yanxu basu isa suce basaso ba dan haka kar yace komi kawai ya karba. sann shi asali ba akan wnn maganan yakirashi ba, cos he just want to know, yace he had been wanting to ask him shin wani busines ne yakey, dan ya jima dayace masa yana business kuma yana ganinsa da cars da ababen duniya amma bai taba fayyace masa menene ba, he want to know now sabida kar aje a dorasa akan matsayin MD a kamfanin prof ya zamana iyakan madogaransa kenan na rayuwa, yace masa a matsayinsa na uba bazaifa yarda hakan ya faru ba, inde busines din dayakeyin bai tsaya ba yagaya masa kawai shizai iya sauka a wann kujerar tasa ya dora sa akai shi saiyay retire koma yaya ne dan kar azo ace prof ne ya dora sa akan arziki akarshe yazamo masa kayan gori snn yana da business partners in yanaso zaiyi amfani da sauran kudin gadonsa tunda yana da yawa sai yay investing kawai de shi bayaso ne ace ya zauna shiru prof yana masa komi. ibaad yay shiru for a while, dan harga Allah yanaso ne dukiyarsa ya cigaba da zamowa anynomous kodan ya gama ganin kalar kowa, baisan ya nuna kansa a fili bare shima ya zama amfara worshiping dinsa a family kamar yadda ake ma prof dan sosai yaga illar hakan a ahalinsu, kusan wanda yake da abun duniya ne kawai irimsu ammi babba, anty safeera,hajiya mairo da irinsu uncle moh suka fi darajawa ..saidai tunda akayi case dinnan ya lura da asalin masu kaunarsa, bappa zaidu, da mahaifyarsa sai brothers dinsa MJ da maheer wanda tunda aka fara case dinnan basu taba juya masa baya ba ko sun nuna masa baida gata ba sai yaga ma babu amfanin boye ma bappa zaidu komi nasa yanxu tunda har ya tambya, dan yasan mutumin nan yana sonsa tsakani da Allah snn yay masa yaqin da ko mahaifinsa ne ba lallaine ya masa irinsa ba. he tot abt it for a while kafin ya fara da neman alfarman cewa duk maganan da zai gaya ma bappa zaidun yanxu yana so ne su bari atsakaninsu ko mamansa baiyaso agaya mata, he will tell her how wealthy he is when he feel is ryt.. Da mamaki bappa zaidu yace masa toh zai masa alkwarin ne inde har abun bana cutarwa ko haramun bane. ibaad ya ciro hadadden samsung dinsa da ga aljihunsa, yajona da printer na office din ya ciro 6 business front document ya tattara duka ya aje agaban bappa zaidu sann ya zauna yafara masa bayanin abubuwn dayake ciki, tundaga kan kamfanin Q4 sovereing grp, da su logistic, ga estates, da multinational investm firm dinsu, da private income streams insa na pharmaceuticals da wasu yan kananan tarkacen side busines sai ya masa bayanin harda wann sabon dayau suka tattauna, snn yahau bawa bappa hakuri sosai nakin gaya makowa sirrinsa dayayi tsawon lkci, yace he just want to do sumting for himself by himself batare daya takura masa koya daura masa nauyin shige masa gaba ba.... tsabar kaduwa da mamaki da bappa zaidu yasha harsaida idonsa ya tara ruwan hawaye he was soo amazed abun yafara masa kamar a mafarki dan baiyi tsammanin yawan shige da fice da tafiye tafiye da tarayyarsa dasu jamal wani abu babba haka suke ginawa ma kansu ba, he salut the pure power of strong connection da networking, dan kusan shine 70% magic power da yay boosting succes dinsu daya hadu da sudin mutane me masu bala'in jajircewa da saka kai they take any favourable oppurtunity that comes deir way babu bata lokaci nd they trust each other sosai. bappa zaidu yana hawayen murna still yana masa fada yana cemasa i am proud of u at same time still yana cewa baka kyauta min ba..har ya kusa yasa ibaad din dariya yace "yanzu dama kana da rufin asirin ka zauna anata maka wannan wakalancin ai danasan hakane da wallah gori ma kadai sai ya ishesu kuma bazaka karbi komi nasa ba.... ibaad yana murmushi yace masa kar ya damu shi hakan ma yake so abar prof din yayi tunanin baida shi, sabida ya lura inhar kowa yasani labari zai iya canzawa, is eida shima afara bashi superior treatment sama da yan uwansa su MJ da maheer, ko kuma kawunsa prof din yay amfani da wani dama yafara jawosa kasa kmr yadda yake ma bappa zaidun makirci inyaga zai samu wani abu babba na cigaba sai yay maza yayi shige da fice yasa ayi cancel wasu contract dinsa aboye. shikansa ibaad saida ya fara shiga duniyan business kafin jamal ya nuna masa wasu sirrikan prof da kuma irin makircin dayake ma bappa zaidu wata rana ma su suke budewa bappa zaidun hanya a sama batare da yasan waya taimake sa ba. sosai bappa zaidu ya sha baqar mamaki akan haka snn ya gamsu da wannann bayanin nasa har ma yaji kamar cewa ibaad din ma yafisu wayo da dogon tunani, dan ya tabbata inhar akasan yana da wann daukakar babu shakka irinsu hajy mairo zasu nemi su lalata alaqarsa da su maheer da su mujaheed tahanyar shigo musu da bangarenci da fifiko da nuna bambamci.. is true they have to cut the generational curse kar suma wann dabi'an bambamci da fifikon ya bi generarion dinsu nd he is very proud cewa ibaad ya riga ya dau hanyar katse wann mummunan dabiar akansa da yan uwansa. ranar murnan da bappa zaidu yay ya jima baiyi irinsa ba yasaka ma ibaad albarka yafi sau saba'in musmn daya ga share daya siya masa harda na amminsa duk ya gaya masa, bappa ya masa nasiha ya masa wa'azi,ya masa jan kunne, ya masa godiyaz kai babu abunda bai gaya masa akan ya cigaba da rike sirrin kansa ba. dan ma kar ya aje ppers din wani ya gani by mistake atake ya konasu a incinerator snn yasa masa albarka akan wanda zai fara ynxu. yasha matukar mamaki dayaji cewa maheer ma yasan komi amma bai gaya masa ba, but he is atill proud of them, ya lura cewa kamar da alama generation dinsu sunfi hadin kai ko sune ma hala zasu kawo sauyi maikyau ma zuriarsu oho. hirar abubuwa sukayi for like two hours suna magana akan prof, bappa zaidu ya gaya masa salo salo na yadda zai yi wasu abubuwan, da inda zai saka kafarsa da inda bazai saka ba, da irin risk din daya kamata ya guje duk ya kara masa ilimi... yadda bappa zaidu ya kara masa kwarin giwa koshi aransa he wasnt expecting to get soo motivated nd happy da irin alfahari da kuma yabonsa da bappa zaidu yayi yanxu. they agree to keep it secret nd just go with the flow, bappa zaidu yace ma ibaad yanxu kam hanklinsa shima ya kwanta tunda yasan goben ibaad din mai kyauce kuma yana da rufin asiri, koda kuwa ya auri zainab yanzu kambaida wani fargaba akan duk wani tsiya da shashancin mhaifinta saboda yasan yafi karfinsu. ibaad bai bar offishin ba saida suka gama duk wata magana da zasuyi suka fahimce juna sosai ya karbi share yay signing dinsa a takardan,snn ya ma bappan nasa sallama yaje gida yay wanka da azhar ya dawo gidan lady diana ya same abokansa sukaci abinci atare aka tattauna, duk suka bashi hakuri akan abunda ke faruwa dashi, snn suka ce masa komi zaizo ya wuce tunda dai iyayen nasa basuce masa bazai aure wacce yakeso anan gaba ba. they are just hoping it will be soon, sabida duk sunce bazasu zo daurin aurensa da zainab ba amma idan akazo nashi da ayaanah they will personally sponsor the weding on deir own koda anyi kuwa saisun kara yin nasu hidiman special. kamar da wasa suka yi hirar akayi dariya bai daukesu serious ba baisan kuwa har sun tattauna da lady diana akan hakan ba shide yasan prince ya dau abun har ransa yace ma ibaad sam sama kar ya sake zainab tau wata biyu a gidansa bai mata kishiya ba dan shi ko gidansa bazaije ba inbabu ayaanah aciki. they spend quality time da abokansa agidan su jamal har yamma suka raka farhan airpot ya wuce gida dan ba'a nigeria yake zama ba shi. su ukun sunje buga snooker kenan a wani joint wayarsa ya fara kara yaga amminshi ne gabansa sosai ya fadi duk ya dauka bappa zaidu got so excited ya gaya mata wani abu, yana daukawa kuwa yaji muryanta wani iri yace mata mata meya faru? nan tace masa ai ayaana ce babu lafiya jikinta yay dumi kuma safiya tace wai tay amai, tace suje asbiti kuma tace a'a wai saishone takeso yazo ya dubata agida. yanajin hakan yau murmushi dan yasan mutumiyar tasa tay missing dinsa ne ta sauko takeson ganinsa..... #idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [14/12, 19:44] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣7️⃣ yana kammala wayar excusing abokansa yay yace musu zaije gida ayaanah tana zazzabi kuma wai shi takeso tagani, jamal ya fara dariya yace toh ka shirya zamowa love doctor kawai abun ya tashi, prince kuma dama takaicin zainab arifah duk yabi ya isheshi dakyar ma yake magana dangani yake kmr yarinyar is a witch for trying to ruin this beautiful love story. sallama ibaad yay musu ya nufi gaban Lexus LS dinsa yabude ya shiga yafara tuki hankli ya nufi hanyar family house yana murza stiring at same time yana tunanin kalmomin da zai tunkare ayaanahn dashi dan bai taɓa jin faduwar gaba dan zaije wajenta ba sai wann karon dayasan ya saka ta awani hali. wajajen 5;30pm na yamma ya tsaya a gaban wani babban pharmeceutical store ya siya wasu abubuwa snn ya karaso yay horn a bakin makaken gate dinsu mai gadinsu yaxo yabuɗe masa yashigo yayi parking car dinsa acan gefe inda kai tsaye bazaka dan yana gidan ba snn ya sauko kasa kai tsaye yawuce sashen amminsa da wata kalar sanyin sallama abakinsa. shiru sashen ya dauka yakalle sashen sun amma sai bai nufi dakin ayaanahn kai tsaye ba cikin sauke ajiyan zuciya yawuce bed room din amminshi yay sallama tabashi izini ya shigo ciki, riga da zani ne ajikinta brown clur dayay mata mugun kyau da wani katoton kaskon turaren wuta na zamani agabanta tadan warware dogon bakin gashinta tana turareshi dadin qamshin turaren ya gama bule dakin dan kadan ibaad ya lumshe ido dan shikansa kalar tsaftar amminshi na bala'in burgesa har acikin zuciya. da sanyin murmushi ta tarbeshi yy tsugune suka gaisa ba yabo ba fallasa yace "ammi ya jikin nata?tace da sauki nadai bata magani taki sha tana kwance nima ynxun nan na bar dakin amma tunda kazo ai saikaje ka dubata, yace toh amma wani irin magani kika bata, tace dama na zazzabi ne cos her body was quiet warm sai dan aman datayi, mikewa tsaye yay yace "its okay bari naje na dubata, cikin gyada masa kai tace inka fito dai ina sashen hajiya,ahnkli ya amsata snn ya fice ya karasa can bakin kofar dakin, sau daya yay knocking kanwarsa safiya tazo ta bude masa kofa, suna hade ido dashi tay saurin sauke kai kasa cike da ladabi tace" Sannu da zuwa yaa. ayaanah najin sautin muryansa tay sauri takara narkewa aciki bargon tareda lumshe idanunta ahnkli fuskar sa ba asake ba yace ma safiya "kema sannu" ina ayanahn take? da hannu ta nuna masa kan gadon..tace"gatan can, yana shigowa tafara binsa zata tsaya jin gulma wani dan uban harara ya juyo ya watsa ba yace ke kuma sai ance miki ki fita kibada mutane waje kafin kiyi tunani saboda brain inki atoshe yake baya aiki ko?... da wurwuri ta girgiza masa kai snn tajawo wayarta akan table ta fice da sauri.,.yace leave this site kwata kwata banason ganinki anan sashen get the fuck out magulmaciya kawai.. tana fita ya tura kofar yasaka key tana kukkuni ta wuce sashen anty safeerah da sauri ...cikin sauke ajiyan zuciya mai sanyi ya karaso wanda tunkan ya iso taji kirjinta ya kara sautin bugunshi da sauri sauri.... For one irrational second, fear punches him in the chest. ya xuba mata raunattun idonsa yadda yaga ta dukunkune kanta acikin lallausar bargon dayafi karfinta ta makale a edge din gadon zaka rantse bata iya ko motsi..a calm, distant gaze yake binta dashi har yazoshi ya zauna da tausayinta acikin kwayar idanunsa ita kuwa lkcin ji take kamr kirjinta zaifaso waje tsabar yadda yake bugawa da karfi.. aje ledar chemist dayaxo dashi yay akan gadon. daga nan batamasan sanda ya zauna agefentan ba duhun inuwarsa kawai taji da nitsattsen murya yakira sunanta ahnkli zai janye bargon yaga tay juyi cikin sanyin bori tajuya masa baya, kara biyota yay muryansa harna cracking yace "Ayaanah..takara tantame bargonta a shagwabe zata kara matsawa nesa dashi yasaka hannu ya fincike bargon adan dolenta ta juya dan wani matstsen wandon jean ne ajikin ta da wani pink crop top da ko bra bata saka masa ba.. suna hade ido ahaka yaga hawayenta na zuba ahankli suman kanta data barshi in a messy bun ya barbazu suka yololo gasu so soft and wavyy ganinta ahaka yasa koinansa mutuwa yana jin wani irin kasalallen ziriya nayawo jikin shi har ilahirin tafin kafrsa ganin batace masa komi ba adan sucuce ya biyota kan gadon tare da fixgota jikinsa yana sauke wani irin ajiyan zuciya jin yadda dumin tsayayyun nono warta suka kwanta masa akan kirji.. lamo tay da fuska tana hawaye muryansa kusan ararrabe yace shush, nasan baki son ganina yanxu but can we talk abt what is wrong with ur health now? shiru tay jin kirjinshi na wani irin bugawa yana maganan ji yay ta malale masa akan kirji while he shyly expected her to pull away from his chest din duba da dukiyar fulanin nata a sake suke suna taboshi suna masu dagwala mai lissafi sai yaga takara narkewa can cikin muryan kuka dayazo mata bazata tace nifa bance bana son ganinka ba aikaine kaki xuwa...ka shareni..jin ta fara kukan dagske ahankli yace toh ya kike so nayi??i just thought if I gave you space xakiji sanyi aranki.. lumshe ido tay hawayenta masu xafi suna zuba masa a jiki da sanyin murya tace 'sanyi kuma? how on earth zanji sanyi..kace ma ammi zakay aure nd u left me to be hearing it sumwher else, ai in kasan zakay aurenka sai ka gaya min... da wani irin gajiya da kamewa tafadi hakan, yayi shiru yana kallon idanun nata data lumshesu gam gam da alaman bata so ma su hade ido bare ta kasa furta masa abnda yake mata ciwo a zuciya...dan kyabe baki yay muryansa a sanyaye yace ayaana amma kinsani i dint choose it..so, pls..look at me muyi magana. ...dede nan ta bude idon nata ta kalleshi a marairace yace "i dint choose to be married." sai da tay minti biyu tana kallon cikin idonsa kafin tace "i know,. yace to meyasa kike fushi kike ciwo? cikin katsesa tace kada kadauki fushi da rashin lafiyata a matsayin hukunci dana mka, Ka dauketa a matsayin zafin danakeji a raina cos its feels like i am feeling my pain, nd ur pain at the same time , ka dauka ciwona shaida ce akan yadda naji zafi. kara jawota jikinshi yay da sigar lallashi yace “hey, Idan yanayin fahimtarkice ke sa ki yin rashin lafiya tohni me ya kamata na yi da kaina knn?ayaana, akwai alaqar dake neman rabo,snn akwai wacce yake neman fahimta..shin ina da ikon karban dukkan wann matsayin a wajenki?? share hawayenta tay ahankli ta dada aje kanta akan kirjinshi araunace tace "nide bansani ba, all i knw is nafijin tausayinka fiye da yadda nakejin fushin komi araina, tayaya zan rayu da sanin cewa kaine zaka aureta shine kawai bansani ba... muryansa kamr xai mata kuka yace nd what make u think dat i wanted this for us, uve missed ur final exams, u ignored my calls my texs duk kuma baki son gani na,..u tortured me when i needed u the most.. ashagwabe sosai tace but i read all ur texes kuma ai na fahimce su, nifa i am not angry with u.... yay kwafa yace ohhh so you just want to torture me kenan ko? tace "noo"i just want to understand what i feel yace "did u?kuma kin fahimce ni nima yanxu? dan shiru tay snn tace a lil bit.. dagata cak yay ya dorata kan cinyarsa tabi ta sunkuyar dakai kasa dogon yololon sumanta har na kusan rufe mai idanun shi ya rike kadan, da muryan lallashi mai sanyi yana gyara mata suman baya yace "haba madam dina..pls take it easy on me mana,..I believe some connections aren’t built by choice alone.They’re assigned. Tested. Pressured. But can never erased. kidauka wann jarabawar muce.. ko yanxu zaki rabu dani ne sabida ance haka? sunkuyar dakanta tay kasa bata amsashi ya tallabo fuskrta da tafin hannunshi suka hade ido suna masu kallon junansu da tsumayi ahnkli yace please tell me that we cannot be undone by this?? sabbin hawayene suka fara sauka mata tace "i know we can't. i can't even breath witout you. i was hurt.. nima aiji nayi kamr zan mutu ranar but what am i even suppose to do. idonsa luhu luhu akanta yace basai kinyi komi ba "just trust me kinji?nay miki alkawari i wll fix this...dan kwace fuskarta tay a hannun sa aragwabe ta jawo kansa tadora akan kirjinta kusan atare suka lumshe ido da muryan mai sanyi tace "then pls fix it fast bcos its really hurting me.. cikin kara lumshe ido da budewa yadora hannunsa akan suman kanta yana shafawa ta baya ahankli ahankli jin kansa awani duniya na daban, da karyayyen murya yace "i am really sorry, inaso kisan cewa babu wani ko wata wanda zai iya canza matsayinki acikim zuciyata nd i wont stop trying untill all our dreams come true bt If your sickness is the price of understanding me then I’m not sure I deserve to be understood at all. lallausar hannunta tay wrapping akansa ahnkli tafara shafa masa can cikin tsakiyar kansa abazata ya saki nishi yanajin kmr xai sakin mata fitssri ajiki da sanyin murya tace " i am sorry too, ai kasan nothing will ever make me leave you.. kansa ya dada gyarawa akan lallausar chest dintan yanajin wani iri irin mahaukacin sacewr jiki idonsa a lumshe yace "hajiya Ur body is still very warm ya kamata muyi wani abu akai..yana fadin hakan ta dena shafa masa kan ta kalleshi shima ya dago taga idonsa har ya sauya kala sosai sai ta sunkuyar dakai ahnkli murmushi yay baice komi ba ya jawo ledan chemist in tana kallon sa ya harhada ruwan Allura within scnds suna hade ido tay firgita ta sauka akan cinyarsa ta ja baya yace meye kuma? tace nifa lafyata kalau..yace"ehm hve u studied medicine? kafin ta amsa taji har ya jawo hannunta ya kawo ta har gabansa ya dora ta kan gadon da kuka da wulla kafa da komi har ya juyata ya mata alluran zazzabi. jikin ta amuce tay kwanciyarta flat akan gadon tana hawaye yana gama discarding syringe in ya karaso yana shafe mata wajen ahnkli yana murmushi yace you better get use to it cos i am the only doctor in my house..i wll deliver our babies. nd give u soo many injections inkika cigaba da kukan allura har yaranki suka girma haka zansa su miki dariya. tana share hawaynta cikin turo baki tace "nd how many kids are they?yay murmushi yace hmm kamar 6 boys 4 girls, baki bude tace 10?yaa yar ni innan sai na haifa maka yara goma? ..karamin dariya yay yace hm yarinya kenan wato zancen kike so ko?maybe we have 15 ma inkika iya kulawa da ni sosai..rufe idonta tay kafin ta amsa yace..cmn get up nd get dressed ki sameni a motana ynxu dan Allah, dan banaso mu jima awaje nd i want us to spend sumtime alone after seeing my friends they are bit worried abt u dan muna tare dasu akace min baki lafya. ..a mugun kasale tace "okay" kissing din forehead dinta yay calmly snn ya fice tay lumuii ajikin pillow tana mai bin bayansa da kallo, it took her a while kafin nan ta mike tsaye ta gyara zaman top inta yadda ya cukuikiya matashi dan gabaki daya qamshin jikinsa takeyi sosai...its almost 6 tay saurin fadawa wanka within 5 mins ta fito ta tsantsane jikinta tashafa body lotion sama sama ta bibbi koinnta da humra da oil perf snn ta kara da turarenta na black opium, bata tsaya kwalliya ba sama sama ta shafa powder tasaka kwalli sai dan man baki data shafa ta jawo nude abaya me bala'in kyau da tsada ta kwama ajikinta ta kara bin jikinta da turare masu dadin qamshi ta tufke sumanta duka baya ta yafa veil dinta ta hada da wayarta da side bag da shoes duk tasaka su a lokci guda snn ta fito. the house was once again quiete dan babban gidan ne bana easa ba,ammi tana sashen hajiya harta safiya kuma tana gefen anty safeera har ayaana tafice taje ta samesa acikin motarsa babu wanda ya lura.. she looked fresh nd original dake shi kullum tay simple kwalliya yafi burgeshi yana murmushi ya kunna motar hannunshi daya nakan stiring daya na hanunta ahnkli ya doshi kofar gidan ana bude musu gate suna ficewa saiga motar uncle moh ya karyo tsaya yay bai shiga gidan ba dan duk sanda yaga ibaad da wani sabon motar zamani kuma me makahon tsada sai yaji kishin hakan ya bala'in kamasa, sabida duk gidan uncle moh shine yafi sayen abubuwan masu tsada masu daukar ido shi bappa zaidu bai fiye damuwa da nuna arziki a fili ba he is just a quiet prestige rich man that doesnt need to show off anan ne kuma sukay hannun riga da uncle moh tunda yaga farar lexus Ls na ibaad ta wulga yay sauri ya mika wuya a dan fixge ya kallo fuskar ayaanah sai yaji kmr bai yadda ba, gashi yaje ya gama shirinsa yau zai fadi maganan aure, but curiosity got the best of him kasa hakura yay saida yajira suka dan bashi rata snn yafara bibiyarsu a sannu ahnkli Soyayyarsu me sanyi sukesha acikin motar suna sako hirar tsarin rayuwarsa na gaba sama sama aciki.. He already told her koma yayane zai tafi da ita kasar waje duk inda zaije anan itama zata zauna ta cigaba da karatu tsabar hirar soyayya yay dadi ko kadan basu lura da uncle moh abayansu ba ba wanda bai tashi tabbatar da cewa ayaanah bane a motar saida yaga sun sauka agaban wani eatry tare suna shiga basu jima yaga sun dawo ibaad ya rike hannunta kuma stll ya rike ledan tarkacen da suka siya saida ya bude mata ta shiga ta xauna kafin nan ya aje ledan abayan seat ya dawo sika bar wajen, still ya dauka gida zasuje saiyaga sunyi wani hanya daban irin sabuwar estate ne na zallan masu kudi da mulki yaga anbude musu wani quest house sun shiga, tun daga irin gaisawar da mai gadin ya musu jikinsa ya bashi bayau ne farkon zuwan su nan wajen ba. agefe yay parking jikinshi har na rawa rawa tsabar kishi da mamakin ayaanah dayakeji acikin ransa he was like dama ashe haka yarinyar nan take marar kamun kai wato bada mujaheed kadai ma ta saba fitar dare ba kenan? hmmmm kirjinsa naci da wuta ya kasa fita a motarsa har saida suka lume ciki. suna shiga ibaad yajawota sukaje palon suka same abokansa aciki ayaanah ta gaisa da su sunata tsokananta tana murmushi dake zasuje sallah ne yanxu sai ya barbaza mata abincin da suka kawo yace taci tay sallah anan dan yana dawowa zasu fita... lkcin already uncle moh ya sauko kasan yaxo ya same maigadi yafara tmbayarsa ko nan in hotel ne, yana so yaji dan shima ya shiga ciki, yace ma gate man wai yanxu yaga wani dan saurayi yanxun nan ya shiga ciki da wata karamar yarinya yar budurwa.. maigadi felt offended da irin tambayar amma sai bai dau abunda zafi ba yace masa nan quest ne na wani dan cikin sarkin zazzau snn is a private property ba'a barin kowa ya shiga ciki. cikin kyabe baki uncle moh yace hmm guest house!! kasa kasa yace makansa hmm iskancin ma wato da manyan gayu ynx akeyi kenan , ya kalle mai gadi da bakar kishi a idonsa yace malam nikam koh biki akeyi aciki ne da zaku bari balaggen namiji ya shige ciki da yarinyar da bai aureta? mai gadin yace kaga mallam ni bansani ba, nan kuma ba gidan yan iska bane, u got to leave kona kira ma security... jin gate man yace secuirty maza uncle moh ya kama girmansa baice komi ba ya koma cikin motarsa da wani irin matsanancin kishi me hade da fushi ya kama hanyar gida agaggauce yana barin wajen bada jimawa ba su ibaad da jamal da prince suka fito a motocinsu kusan ajere ajere suka wuce gidan bapla zaidu dake hanya daban sukabi sai basuga uncle moh ko da a ahnya ba. a anan ibaad ya jasu sukayi mgrib da isha yakaisu ciki suka gaida bappa zaidu yasaka musu albarka snn suka dawo quest house yasamu iyaka sallalolinta kawai tay bata wani ci abinci ba haka yazauna ya bata dakansa saida taci sosai ta koshi kafin sukay sallama da aboknsa ya dauketa suka fita wani wajen very private nd quiet suka zauna sukayi hira for quiet sometime sai can wajajen 9pm suka tafi wani designer store atare. suka samu ankawo all this exclusive weding dresses na yaran masu kudin nan ranging from millions uptil a billion irin designer wanda ake saka kanana diamonds stone ajiki innan anakan sorting wasu za'a akai babban store na can lagos wasu abuja, sosai store in ya cika da kaya iyakan ganin idonka saidai me karamin canji bazai iya daukar ko abu daya anan ba. yana biye da ita suka je wajen shoe nd bags ta dauki few colours dataga sun mata kyau da irin rare sleek clutches innan Rose red da wani silver, ibaad yatayata xaben designer shirts da jean da fallazos da flair skirts that are hand stitched daga india wasu multi colours wasu plain da few jeweries nd make up, tana tsaye taga ya saya mata one very fine pure red weding dress fitted riga da bajajjen skirt da yaji kwalliya da sharasharan veil dinsa dogo har kasa da jewris dinsa duk ya hada mata acikin tarkacen kayan shoping dintan, shi baidau komi makansa ba banda wasu turare da zai bawa kanwarsa safiya dan bai fiye son siyan kayan sawarsa anan nigeria ba kuma now dat he is officially a doctor he mustly will wear suits nd casuals to work kuma baison ready made suites yafison asalin tailored designer da suka saba sakawa. they came out with almost 3 big big shoping bags ahnya ya siya mata tarkacen kayan ice creams da chokolate wanda zata sha gobe, almost to 11pm ya dawo da ita gida, ya bude mata kofar motar ta fito duk tagaji sabida uban shoping dn da sukayi hannunshi cikin nata ya ya karbi bag dinta then he took her inside uncle moh yana can sama yanata kallonsu kamar kansa zai yi tsawa d wutan kishi dana fushi gashi tun dazu daya dawo gidan yaxo zai gaya ma hajya mairo labarin abunda yagani sai kuma yaxo ya samu sunata magana da ammi karama hjy takira kawunan ammin na can garin maidugurin awaya anata gaggaisawa..ga hjy da shegen son hira, yay musu xiriya a falon har ya gaji ya hakura ya bari saida safe kawai zaizo ya sameta dan ransa a mugun dagule ya dawo jin cewa ya kori dansa har china akan ayaana amma wai duk bai haifar masa ɗa mai ido ba gashi ta ɓalle ta dake cigaba da badalarta da ibaad. yau babu kalar mugayen zaton da bai kawo akan ayaanah ba, at some point yay tunani aransa cewa kawai ayaanah ce bata da kamun kai cos he tot it will be just mujaheed ga kuma ibaad kuma duk tahadasu tana fitan dare dasu..yanxu sanin how many times ibaad ya kaita quest house din nan ma bai isa ya kiyasace a ransa ba. amma yana da yaqinin koma meye yake kaita yana mata awajen da sannunta kuma bazai wuce suna morar juna ba. gashi dama abokinsa daxu ya gaya masa ai dama yarinya karama mai kayan marmari irinta dole ne jikinta yana mata kaikayi shiyasa hala take bibiyar yara wanda zasuna latsata abokinsa yay objectifyn inta matsiyan yar iska shikuma he directy sexualize her in his mind yafara raya cewa dama wann saurin girma da cikowar nono da kuma faffadan kugu da ayaana tay must have to do with wani namiji daya ke latsata awani waje shiyasa tay bul bul komi ya fito ya tsaya kyamm. kalar fatarta da dirin jikinta is very atrctive babu karya nonon ta ko tasaka riga zaka iya ganin shatin tsayuwarsu kyam suna da shape ne kamr an hula balloon kawai gani yake dolene zataso a latsa mata sexy jikin nan nata no matter what kai dolene ma ta zama fasika. his suspision only bcom more intense dayaga ta fito a motar ibaad dis late nd looking very tired kuma ya riko hannunta da jakarta ya kaita ciki he instantly believe he must have fucked her,maybe ya rage zafi da ita ya gama gajiyar da ita ne ya dawo musu da ita tsabar zuciyarsa na tafasa ji yay kamr zai sauko kasa ya kama ibaad din da dambe ganin ibaad ya dawo yazo ya fito da shpping bags zai kai mata ciki kawai ya wani buga hannunsa akan bango yace inaa baxai iya rainon yarinya wani kato yaxo ya more jikinta abnza agaban idonsa haka batare da aure ba.. kamar iska ya fito fuuu zaizo fada da ibaad yana sauka da stairs ma sashensu caraf sika hade ido da anty safeera ko lura da mood dinsa batay ba ta jawosa tace "ya zaka barni akan gado inata jiranka kazo waje ka tsaya? ni wallah bacci nakeji u gat to make me sleep ...fuskarsa a takune yahau cewa safeera agajiye nake kawai kije kiy baccinki mana, ko kulasa batay ba tajawosa suka wuce dakin ayanaso bayason haka saida ya mata yadda takeso acikin daren nan after the sex with his wife bacci ne ya dauke sa bai kara sanin meya faru a fanninsu ibaad ba. daga ta fannin ayaanah kuwa ibaad yana kawo mata bags din bayan sunyi bye da juna tamasa godiya sukay bye ya wuce gida shima aggauce akam zasuyi waya gobe da safe.. their were both happy nd relieve ya jima baiyi bacci me nisa ba kamr nayau ba, haka itama kishi ya ragu mata sosai dan tana da yqinin cewa itace kawai sarauniyr zuciyr yayanta ynxu bata damu ba tasan he can still marry her as his scnd wife duk dama sam sam bataso ace zata zauna agidansa da wata kishiya ba.. bacci mai dadi tay da tunanin kalamansa aranta washe gari bayan sun farka tana idar da sallah ita tafara kiranshi suka gaisa snn tay bitar qur'ani tay wanka taxo tafara ciccire kayan bags din, kirjin safiya yabi ya cika da ruwan kishi kmar zata fashe tarinka kallon ayaana a matsayin gold digger tazo musu gida taxo tana cin kudin yayanta abanza.. tsabar kishi bata jira tagama kallon kayayyikin ayaanah datake jerewa a wardrp inta ba ficewa tay taje gaishe da ammi tanata kumbura fuska tana cewa ammin saidai tasaka yayanta itama yakaita shoping har saida ammi ta dauko bag din daya aje jiya akan table dinsu da sunan ta ajiki ta bata taga ya sissiya mata perfumes masu tsada aciki itama kafin hanklinta ya kwanta tafara washe baki... ammi tace hmm kedai safiya baqin hali da kishinki yayi yawa wallah, shikenan yayan ki bazai siya abu ma wata ba saike ko??? tana turo baki tace Haba ammi amma ai abin yay yawane inbanda traditional wears da turaren gargajiya dakike saya mana all her abayas and english wears da komi da komi fa shiyake saya mata kuma masu shegen tsada aiko ni bana morarsa kamr ita kuma fa yana tura mata kudi yana siya mata duk abunda tace zataci cikin katseta ammi tace "ke kuma akace miki da kudina ake siya miki naki kayan ko? toh wallah safiya ki kama kanki karma ki sake wata rana yaji kina irin wann maganan. kafin ayaana tazo gidan nan hatta dan kunne inkin gani a kunnenki yayan ki ne kebani kudi asaya miki. bappanku kuma yake biya muku school fees da sauran tarkacen,duk wani abunda kikagani yake ma ayaana kema fa kisani daga aljihunsa kike ci, innaga dama in saya muku wanda naga zan iya amma karki sake wann ignorance din ya jawo miki dan bura uban duka ahannunsa karkiga wai kin girma, ni bana son wann kananan magana, ki dauke idonki akan abun hannun ayaana ke kinada kowa naki, ita waye take dashi anan garin inbashi ba?ko bakisan cewa amanarta mhaifyrta ta bashi bane nd whats is wrong with u.. cikin sanyin jiki safiya tace kai ammi aida saiki gayamin kudin sa ne ake siyamin kaya ni wallah bansani ba..kawai na dauka yadda ta sace zuciyrki kike saya mata laces da su atmfar dayafi nawa kyau haka shima ta dawo dashi. baki bude ammi tace"lallai safiya baki da godiyan Allah, duk aka kawo kayan ma ai ke kike fara zaba, toh ko zaki hadamu ki cinyemu duka ne? safiya i dont like dis ur self centered nd selfish habit kawai tashi kije kitchen tinda yau sunday ne saiki fara min wanke wanke ina zuwa da kukkuni safiyan ta miƙe tareda rungumo shoping bag din tafita tana cewa kai ammi kwana nawa kenan ayaana bata miki aiki ba kullum saikice ni ni kamar nidin na mutum bace ammi tace zan ci ubanki safiya ina data fara ciwon nan kawai kika soma shiga kitchen din karki sake kibata min rai toh batace komi ta fita tana tura baki...ficewarta bada jimawa ayaanah ta shigo tay kyau sosai sanye da highwaist skirt da white tucked in short ta daura vintage scarf kalar skirt din jikinta ma wani irin sanyi mai dadi. tunda ta karaso ta rusuna agaban ammi take kallonta da mamaki tace ohh oh su ayaana wato har rayyan yaxo kin samu sauki ko? adan kunyace tace ammi allura fa yamin kuma har yanxu wajen yana min ciwo bai warke ba ..ammi karama tay murmushi tace ai naji dadi sa allura ne tunda dai ke baki kaunar shan magani toh bagashi nan kin warke ba to muje kitchen yau akwai abubuwan da zan koya muku..snn zamuje GRA nasarawa can after munyi breakfs ayi spa, pedicure nd manicure,gashin kanki ma duk ya sake ya fara bushewa, ku shirya yau awajen zamu wuni. murna ayaanah tafara cos this ryt here is her favourite part of the fun dan tana mutuwar son xuwa gyaran jiki musn tare da ammi karama sabida bakaramin gyaran take sawa a musi ba har siracin turare dana gashi ga vaginal steam da sauransu yaranta are alwys clean nd healthy bazakaga wani kalar dischge ko bashi bashi na tashi ajikn su ba tunda suka kawo girma. Da murna tabi ammi kitchen suka samu safiya anan tana kan wanke wanke karshe ma ayaanah ta krba ta karasa kuma tay shara da mopping kafin suka gewaye ammi tafara koya musu wasu kalar breakfast na yan gayu safiya haryau bata iya yin tuwo ko miya ba saboda bata ci tafison ire iren wnn english food in itakam shiyasa take mutuwar muradin bappa zaidu yakaita kasar waje karatu tunda tasan yayanta acan zai zauna in yayi aure tattaunwrta akan haka da bappa zaidu yay nisa shiyasa bata damu ba, and she think inde anty zainab ce matar yayanta ai kakanta ta yanke saka anty zaina nada son kyauta bata da takuri duk da rainin wayon ta amma tasan inta zauna agabanta zataji dadi dagata dayan bangaren kuwa uncle moh yana fitowa sallan fajr baiy kasa a gwiwa ba ya taho sashen hajiya mairo, yau kwata kwata fuskarsa ba asake ba suka gaisa har ta dauka ma rikici suka kwana yi da safeera, tun bata tuhumesa ya tuma yafara bambami sosai ta inda yake shiga bata nan yake fita ba akan tarbiyan yaran gidan yace ma hajiya wallah sudai a zuriarsu babu mazinata sai in acikin matayen yayunsu maybe watta acikinsu akwai mazinata a zuriarsu, dan ya lura da take taken wasu agidan nan gabaki daya basa kama kansu, suna yawo da kananan yara suna kaisu hotel da dakin abokaina suna jimawa tare da su aciki snn sai su rudesu da abun duniya... maganan sai yay ma hajiya mairo wani bambarakwai har ihu ta kusa masa akan ya fito filo ya ambce sunan wanda ya kama suna xina...yace mata shi bayason tada fitina yaushe aka gama case na zainab arifa azo ace shima ya dauko wani gulma kawai yana gaya mata ne tasan cewa shaidan zai iya shiga gidan nan..kuma zaa iya lalata yarinyar data kawo gidan nan amana ta damka musu ..sai kuma yace "inma basu suka haife ayaanah ba barasu iya bada shaidar halinta duka ba, shi gaskiy ynxu dabiun ta ne yafara bashi tsoro hajya tanajin hakan sai kuma taji hanklnta ya tashi tace kai muhammdu dan Allah ka gaya minene ayaanahn take yawo tana aikatawa dan ynxu haka nima a kwai case inta ahannu na dan a shagon abincina naji ana gulmam cewa ta hade kai da ruthy gashi ance wai ruthy ta xubda cikin shege kuma tana kungiyar madiqo ni wallah maganan nan ya dameni amma nasan ayaana bazatay hakan ba aiba haka suka taso agabanmu uwarsu ba ransa yaji ya kara hargitsa cikin karkada kai yace hmm hjy kidai kara bincike dan yaran nan fa ba ashan bakin su wallah. to bari ma gaya miki nasha kama ayaana tana fitar dare ma agidan nan tun be dire ba hajy ta dora hannu aka tace laaa ha ila ha illahi, muhammadu??? a'ina ka kamata haka??? yaushe? kuma dan bura ubanka shine baka gaya min naci ubanta ba saukar da muryansa yay kasa kasa yace aah hajiya bafa irin wnn dakike zato bane, farko dai da mujaheed na taba ganinsu sunfita da dare batare da sanin kowa ba, ko ina ya kaita oho sainaga kuma sun dawo gidan har ya sissiya mata abubuwa...hajy dan Allah karki gayama safeera wann magana amma tsakani da Allah dabiun da suke ayyanawa da mujaheed ne yasaka ma na dagasa akassr nan nakaishi karatu can china karyazo suna fitan dare yaje ya danne yarinya bamu sani ba ya mata cikin shege kinga kuwa mutuncinmu gabaki daya ne agidan nan zai zuba hajiy ta dafe kirji tace ma shigesu, mujaheed din danake kallonsa salla salla ashe ko alwala bai iya ba dan ubansa shine zaina yawon dare a idonmu da yarinya balagagga? toh ai kay dede da kamasa haka Allah ya isa kukan danayi da zai tafi chana, duk na dauka anzalunci an turasa waje me nisa nayita tausayi ashe abun kunyar da yay niyyar jawo min kenan? uncle moh yace toh ai bashi kadai bane mama...yo ba gara shi ba..jiya ai da kinji ina dukan ibaad agidan nan.. tace tooh?? me shikuma yay maka nide harga Allah batun dambenka da rayyanu ya fita abakinka wallah bana son nayi asarar haihuwa yace hajiya kenan bakiga abunda yayi da yarrinyar nan bane jiya da ko bacci bazaki iyayi ba tace meye ne dan Allah kadena samin fargaba kawai ka fito fili ka gayamin shidinma danneta ya tashi yi? uncle moh yace "toh ni ina zan iya bada shaidar zina bayan a idona yakaita wani quest house suka shige ciki tare me gadin kuma yamin rashin mutunci yahanani shiga bare ma naje na musu fatata na dawo dasu gida tace innnalillah wa inna ilaih rajiun kace kagansu ido ido yace tabbas nifa har wajen nabibiyesu jiya nazo zan gayamiki ai nasamu kina tare da fatima karnafadi hsky agabanta kice na ci mata fuska na kira danta mazinaci amma tsakani da Allah hajya kiga ibaad yadda yay kato ya girma ya mallake hanklin kansa harshine zai dauko baligar yarinya yaje wani quest house sukebe acan kuma da dare shin menene zai gaya mata acan wanda bazai iya gaya mata anan gidan ba inbanda son ya lalata ta quest house ai baida maraba da hotel hajya.. kuka ta fashe dashi tace yanxu ina ayaanan take? amma wann yarinya ta cuceni daga wann sai wann ita ashe bazata aje gindinta awaje guda ba saota siyar, yarinyar nan bata da mutunci bazata kama kanta kamr na kulthum ba kaga dao yarinyar nan har akayi aurenta da mahir bata san ya ake rike hannun namiji ba wayyo Allah na shiga uku.. ganin zata birkice masa marmaza ya katse sauran maganan dake ransa ya fara cewa a'a hajiya ni fa bangaya miki wann maganan danki tada wani rikici ba..inda rikcin nake so da agaban kowa zan hukunta mujaheed kafin na turasa china amma tunda banmasa haka ba kema babu ruwanki dan bada shaida akan zina fa babban abu ne tunda bankamasu ido da ido ba, kema sai kiyi musu kyaakkwan zato amma kan gaskiya abun babu kyan gani dan sai tsakar dare ma ya dawo da ita. sake kwaroro salati tay tace kai muhammadu shine bansan haka na faruwa ba. da muryan yaudare yace yanxu daiki kwantar da hanklinki ni na riga na yanke mana hukunci na kawo mana mafita wanda zamuyi shi acikin rufin asiri da kare martaban gidan mu dana yaran mun duka, dan yanxu in aka fito da maganan nan kinga kowa mutuncinsa zai zuba toh kenan babu amfani ba kar azo mutanen waje amiki gori ace akwai mazinata acikin gidan ki kinga an anzubda ma gidan nan mutunci tana share hawayenta da bakin hijabi tace wallah kuwa hakane muhammadu yanzu kai meye ne shawarararka tana fadin haka ya gyara zama wani nannauyar ajiyan zuciya ya kufce masa abazata....yace toh nide nay nazari da tunani me zurfi, naga iya abunda ya dace muyi nidake dan mu ceto mutuncin yarinyr nan da kuma gidan nan baki daya shine, tunda ibaad aure zaiyi, mujhed kuma kinga karatun bai shiga jikinsa bama tukuna bare ya samu aikin yi gashi yay nisa da ace dukkansu basa nan gidan ayaanah tafara fita da maza awaje nace mai zai hana saini in rufa mana asiri duka in aureta kawai, kinga zanma fi kulawa da tarbiyanta tunda yanxu duk watsewa zasuyi bayan auren nan, ayaana tana gabana tana gaban ku koba ba nanan agidan nan nasan dai zaku samin ido akanta kuma ke shaidace zan iya kulawa da ita sosai..amma bansani ba ke yakikaga? dan jimmmm tay jin maganan yay mata nauyi ganin age dinsa da kuma cakwaiyr da hakan zai iya haifarwa da har zatace mishi aa sai kuma ta fara tuno maganganunsa witou thinking it tru tace "ai shikenan ma wannan shawara naka muhammadu yayi sosai dan wallah bazan iya da abun kunya ba kaga ranar auren rayyanun d sai ahada da naku ayi duka awuce wajen, kai amma nagode nagode muhammadu Allah ya maka albarka yanxu inba kai kacika dattijo na gari ba uban waye zaiji wann magann akan ya mace snn yace zai kwasheta... toh aure kam kmar anyi an gama wani dan uban dadi yaji aransa yace nagode hajiya ai dama nasan ke zaki fahimceni, abu da zubda mutunci da lalacewa ai gara a katseshi da wuri sedei wani hanzari ba gudu ba hajiya wallah bansan ya zamuyi a sanar da safeera ba cikin kyabe baki taceb"haka dai zaka daure ai hakuri zatay ataru a rufa ma juna asiri yo ayaanan ce bata san halinta ba? yarinya data taso agabn idonta ai banajin ma yakamata tay kishi da ita wnn ai kamr yarta aka kawo mata hakuri zasuyi su zauna da juna yace toh ita ayaana? fa, kode kar agaya mata yanxu sai in auren yazo kurkussa sabida... cikin katsesa tace kai dai muhammadu kabar min komi ahannuna zan kira kawunnan ta ai akwai wani dan uwan ubanta da suka raba uwa, shi ya mutu, amma yana da manyan yara sunema suka daura ma ubantan aure da ƴata taawure, zan kira yan uwansu na jigawa abani lambarsu muyi magana, ita taawure kam ai ko bannemeta ba nay ma ayaana aure tasan dai bazan cutar da yarta ba tunda jikana ce. batun magana abari sai aure yazo dafff dani dakai zamu gaya ma kowa yaji ..kaje kayi shirinka ahankli, snn ka tabbata ka y ma safeera kayan fadan kishiya dan kar haukar su na mata ya tashi. da matsanacin farin ciki aransa yace nagode hajiya Allah yay miki dubun abunda kika min, Allah ya bar mana ke kincika uwa hajiya godia nake. tace uhumm babu komi muhammadu duk dai abunda kake ciki ka sanar mini karkuma ka gaya ma kowa zancen nan sainagama shirya komi nima da murna yace tohh sukayi hira kadan snn ya fita, bada jimawa ba ya mata trasfer din almost 60million kyauta ranar wuni yay yana washe baki dan hatta anty safeera kasa gane silar farincikinsa tay gashi kuma taga su ayaana da ammi gabaki daya basu gidan bare tay tunanin ko ya gamu da ayaanahnce. idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [14/12, 20:47] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣8️⃣ haka rayuwa ya cigaba har na tsawon sati guda kowanne bangare da kalar _Abunda ke ɓoye_ acikinta, uncle moh da abokansa tuni suka hau shirin bikinsa a ɓoye kusan komin sa agidan alhaj ameer suke shiryawa na biki akwatuna da komi na amarya da uwargida ya rarumo anata cikawa da kayan gani na fada baiko damu da saka ido akan ayaana ba sabida yasan burinsa yanxu ya riga ya cikka bamai iya hana yuwar auren nan tunda hajiya mairo ta amince. babu wanda ya gane shirinsu,anty safeera ce kawai was left confuse at the middle of the chaos, dan babu wani alaman daya nuna mata cewa ayaanah is sumhw responsible da zumudin da uncle moh yake tafkawa agidan nasu kwana biyu, ayaanah is more inclined to ibaad company abokansa biyu suna gari suna yawan fita tare, daga nan kuma sai sauran exams inta dan baifi saura paper biyu ne ya rage mata sutarkata su gama makantar gaba daya ba. soyayyarsu suke kurba da ayaanah kamar ba auren zee arifah ke jiransa anan da sati uku ba. saidai the more hjy mairo tana ganin shakuwar ibaad da ayaana kwana biyu the more ranta na dada baci, tanata mamaki wai har rayyanu ne zai cuceta ya kuma cuce taawure data damka masa amanar yarinya yazo kuma yana kaita otel otel suna yawon dare. sosai ta riƙe abun nan aranta bana kadan ba, ta dawo tana ma ayaanah kallon lalatacciya badama ammi karama ta zauna sai ta fara kawo mata magangunan gyara tanacewa lallai lallai kawai aje afara gyara mata ayaanah duk a tunanin ta ai angama lalata. ammi karama sam bata gane abun ba dake kusan dukansu take matsa masu akan batun gyaran wata rana sassafe ma zata harhada abubuwanta na hadi dakanta ta kawo musu dukansu harda safiya sai tace susha saidai na ammin da na ayanah sai kaga yafi yawa abun har yazo ya fara damun ammi ranar data kawo kazar matsi ammi ta mayar mata tace wann abun yay ma ayana tsauri ajiki kar tay aure ya zamo sai anje asibiti daren farko,..hajya tace sam tasan metakeyi haka ta saka ayaana agaba da zagi da masifa saida tasata ta cinye duk dama dataje daki saida ta amayo da rabi waje fannin zainab arifah kuwa duniya sosai tay mata dadi, kafin kace wani abu anyi sabbin zubin masu kulawa da ita kusan kullum ana mata gyaran jiki, abinci da sauransu, gashi ta sake ranta tana shan maganin sosai duk abunda iyayen suka sakata kuma tanayi batare da gardama ba wann satin za'a mata small corectional surgery, the oda week kuma idan akaga she is fine zataje bridal fittings a paris babanta ya bata kudaden da zata sauya wardrobe dinta gabaki daya, in short kawai kayan da zata dawo sakawa intay aure. the house the everything da sai shafi gidan ana ta famar re arrnging they are going to live in the U.K tunda anan babu nisa da schl, work da kuma inda ibaad shima zaiyi karatu they are all within the states of United kingdom. ana shiga sati na biyu ibaad yafara shirin yin tafiya harkokin dake gabansu ranar da zai tafi ayaanah ce ta rakashi har aiport yariga yagaya mata in ya tafi zaiy abubuwa da yawa ba lallaine tana samun kiransa ko wayarsa ba har sai ya dawo nan da sati biyu nd dats just one week to his weding. tunda ya gama lallabata da kalamai masu sanyaya zuciya sai bata wani damu ba,bayan sun rabu ita ta tuko motarsan ta dawo masa da shi gidan bappa zaidu samun cewa ammi babba bata nan sai tabararraje a dakin sultana sukasha zaman hirarsu tare ranar daga suci abinci suyi kallo sai su kira kulthum suyita tsokanan tumbinta that is almost 3 months old ynxu sai can yamma snn bappa zaidu yasaka aka kawo ayaanah gida hajy mairo batama tsaya tantance waya kawo ayaanahn ba ta kirata ta saka mata tsauraran dokoki akan yawan fita, rantsuwar duniya ayaanah tamata akan cewa agidan ammi babba ta wuni amma matar nan tay burus tace mata kartadai sake ficewa agidan inba da kwakkwaran dalili da aka sanar da manya ba. itade batasan meye matsalar hajy mairo da ita ba,she just tot is old ppls mentality sumtimes in agaka yarinya ta zare kominta ya fito da wuri sai afara matsa mata da tsaro, ko ajikinta dan sama ibaad ne dai in yazo dole take fita toh gashinan ma baya gari kuma bazai dawo nan kusa ba saiyaci sati biyu. ana tsaka da satin bayan anyi wa zainab surgery ta samu dama dama itada babanta suka tafi kasar waje, mamanta ne kawai agidan yanxu. ranan da su ayana suka je scnd to the last exams dinsu kwasam hajiya mairo ta kira ammi karama ta bata waya wai su gaisa da kawunnan ayaanah da murna ammi karama ta karbi waya aka gaggaisa taji mutane sunata mata godiya duk tadauka kodan rike ayaana da sukayi ne tsawon shakarun nan ashe su godiyan bada aure suke yi wai. bayan sun gama wayar ne hajiya mairo ta hau fayyace mata batare da ta fito fili tagaya mata dalili ba sabida bataso wann karon ma ta zage tarbiyan rayyanu a idon fatima ace taci mata fuska. saka maganan tay a tsatstsaye cikin bada doka baneman shawara ba, tace ita tariga ta yanke hukunci zata aurar da ayaanah kawai wa danta muhammadu sabida ya cigaba da kulawa da ita suma ta taso agaban idonsu tunda ibaad aurensa zaiyi bataga amfanin aje ayaana tana galantoyi a titi da mutanen banza ba. ammi tay tsammanin akn ruth ake magana dan maganan ruth ya fara zagawa gari ba zallan akan lesbianism ba har da wann sex addiction da gang din cult datake rolling dasu ammi ko kadan bataso wann maganan auren ba dan ta san bazai taɓa zamowa adalci ace ayaana ta taso agabansu snn azo a hadata zaman kishi da safeera ba musmn ma a age inta yau kusan cire kunya ammi karama tay ta rinka gaya ma hjiya gaskiya dakuma fayyace mata irin fitintinun da hakan zai jawo...amma hajya tace sam ai ba wann ne kadai dalilinta baz kuma bataso ta furta ne ace tay musu cin fuska dan haka kawai kowa yay hakuri ai muhmmdu baima safeera alkwarin cewa bazai kara aure ba barema wann auren na rufin asirinsu ne duka baki daya kowa yayi hakuri tace ma ammi karda ta sake ta gaya ma ayaana komi sabida bata bukatar permision inta tunda ma ta gama magana da wakilan uwarta da ubanta kuma sunce zasu sanar da taawure zasu ma yarta aure. tace already sun wakilta wani dattojo dan uwan su juma dagata fannin kishiyar uwarsa sunansa Alhaji hanza ranar auren zaizo da sauran kannensa su zasu bada auren ayaana a masallaci duka duka ayi komi danasu zainab arana daya. ko na minti daya abun baima ammi karama dadi ba, auren dole ne ma ayaana, kuma da mijin anty safeerah sosai taga rashin mutunci da rashin adalci da tsokano fitina aciki, she wanted to tell bappa zaidu hajiya tace wallah wallah inta fada ma zaidu zasuyo kaca kaca sabida babu ruwansa acikin wann maganan aikinsa kawai miƙa auren ibaad ne dana muhammadu ita bata son munafurci tun ranar ammi karama tabi ta sauya ma hajiya mairo tazamo babu wani walawala a fuskarta kwata kwata, dan sai yanxu ta gane cewa ashe duk gyaran nan da ake ma ayaana na auren dole ne, duk sanda tay yunkuron gaya ma bappa zaidu sai kuma ta tuna irin masifar da hakan zai iya jawowa sai taja bakinta tay shiru dan karshe ciwon ayaana ne zai tashi, shikuma tace zata tsine masa in yace aa, ga safira itama ba shiru zatay ba. duk tausayin ayaanah takeji sosai har bata iya nitsiwa taci abinci hardai ammin tay fushi taja baya da zuwan shashen hajy mairo kwata kwata tacire hannunta tadena ma basu maganin mata, but still hajiya mairo haka zato biyosu har sashen har da itama tasakasu agaban tace sai sunsha. ana cikin wannan yanayi hajy hajara ta dawo daga kauyensu na jukunawa ranar ma wuni sukayi a daki suba kuskus da hajiya mairo har tagama ta fita washe gari sassafe tun asubah bai gama yi ba ammi karama tana bacci taji hayaki ya cika mata daki, tana bude ido taga hajy mairo ta hade rai tace maza maza ta sauko kasa tay hayakin nan.. ammi duk ta rude ta rasa meye wannan, hajiya tay burus ta rufeta da zani ta mata hayakin nan tasss for the first time da aka ma ammi karama wann hayaki wuni tay tana ciwon kai hajiya bata daddara ana daf za'a kira magrib ta sake dawowa ta mata. harsaida sukayi haka na tsawon kwana uku snn ta kyale ammi karama, ta dawo kuma yamma zata dama mata nonon rakumi da wani gari aciki ammi ta tsane abun nan ammi haka zata tsaya aknta tace mata wallah sai tasha. bata wasa da ita. wani bin har taji kmr zatay amai amma haka zata sha tun tuna guje ma abun harta hakura ta sake ranta hajy mairo tace mata daga tay aman jini maza maza tazo ta gaya mata tace toh amma haryau dai batay aman ba tukuna ana kkrin shiga sati na kusa da karshe kafin aure ayaana suka gama exams aka musu mini walima agidan as usual sai yau uncle moh ya shagala ya fara nuna zumudinsa a fili irin reaction din kallon tsana da haushi da anty safeerah tay ma ayaana yasa ana gama hidimar da yamma suna zaune da anty safeeran a falo ta shigo da duk wani kyautarsa daya bata yau din ta dauko ta dawo masa dashi agaban matarsa tace masa ta gode amma bazata iya karba ba tambayar duniyan nan yay mata agaban matarsa ammi taki ta amsashi firrr haka ta kama hanyarta ta fita anty safeera tana jinshi ya dinga bambami yana daurawa ibaad laifi kan kace wani abu suka fara musu da matarsa tace masa karya wani lakama ibaad, kowa yasan ibaad has travel ba a ma samunshi awaya kawai de yarinya ta gajine da haukar da yakeyi kawai inzai bari ya bari, tace masa ga dansa mujaheed yana son ayaana kuma next week zai dawo auren zainab gida what if mujaheed yazo yace yana son aurenta haka kenan zai cigaba da wann creepy bvhrs din bayan yarinyan ma bataso amma sai yana cusa mata kai yake? yadda tay maganan da zafi da kuma gatse yasa ransa ya balain baci sai baice mata komi ba kuma yana gani ta kwashe gift din su abun wuyane da atampopi da su takalma kaiwa dakinta tay tay kasonsu da sunan yan uwanta,yay zuciya bai kwana a dakinta ba ita kiwa sasafe ta kyauyar ma yan uwanta komi dake ciki. akan wann abun saida yay kwana biyu baya mata magana abun sosai yay mata zafi... bayan komi ya lafa su ayaanna angama secondry tunda ibaad ya tafi saudaya ta samesa awaya sukayi hira me tsawo har yau bata sake jinshi, bappa zaidu ma sao yazo yay tafiyan shima haryau dai basu dawo ba gashi anata shirin bikim nan saura kwana goma sha biyu ya rage musu kacal bayan komi ya lafa ranar wednesday tsakiyar sati amarya zainab arifah ta dawo gida ita da babanta da babban aminiyarta nala sabida su shirya ma biki atare., her weding dress wanda zata saka shi a ranar daurin aure nd everything komi is on the processs week din auren zaa kawo mata komi. already kayan da suka siya kuma acan kasar wajen suka bari masu aiki zasu jera mata su a new closet na agidan mijinta a UK nan shirin aure kawai sukeyi, she still on her drugs amma tuni ta katse shan kwaya mai bugarwa dan iyayenta su tabbata lafyarta kalau, kowani dabian banza duk ta rage, dan kar ace bata hankli har yanzu wani abu ya kawo cikas ma aurenta she is still deeply scared maganam rukky tana Allah Allah ayi auren ya wuce kar maganan rukky na cewa bazata aure ibaad ba ya zamo gaskiya.. bayan dawowartan ne garin kuskus hajiya hamida tajiyo wayar da prof yakeyi a falo da mamansa, yasata a handfree yanamai jadadda mata cewa ya gayyaci manyan mutane dan Allah kar azo a kunyatashi kuma wallh inhar ibaad ya saɓa dokokinsa ya kara cutar masa yarsa zai musu haukan da basu taba gani ba, mita ya dinga mata yana gaya mata uban kudin daya kashe wajen jinyar zainab yace ai likita yace yanxu abu kadan ne zao iya dawowa mata sa ciwo dan haka dole ne ibaad din yay hakuro su zauna har sai hanklinta ya dawo jikinta kafin duk wani abunda zai biyo baya yabiyo baya... she have no choice face ta gaya masa toh de auren nan bana yarsa shikadai bane kaninsa karamin ma zai kara mata duk kuma a llco daya zaayi auren gabaki daya. yace shi bai damu ba kawai de lafyar yarsace damuwrta kar sake ayi wani drama da zai maida jinyar zainab baya musmn ma da likitoci suka yi gargadin bata gama warwarwa ba. shikansa baisan zainab din bane ta biya aka harhada masa wnn report din dan ya matsa ayi komi cikin sauki.. hajiya hamida najin hirar tazo ta samesa sukay maganganun banzansu akan auren uncle mohd dinsuka gama, prof yace ai duk zuciyar kuruciya yan uwan nasa suke dashi hakama babban yayun su marigayi mustapa yaje ya auro yar kwaila, shide haryau wnn maganan auren ammi karaman da baban ibaad din yatsaya masa a wuyarsa sosai bayan kwana daya da wann maganan ranar friday ana gab za'a shiga week na hidiman aure anty safeera ta kira hajiya hamida akan batun waliman gida da za'ayi na kawayen hajiya hamidan a mansion din su zainab bayan daurin aure tana yatsina tace ita wallah bazata iya gayyatar matan gidan su waliman zainab agidanta ba ita din kawai tazo ya isa. anty safeera tafara rokonta tace gaskiya bazai kyautu ace ita daya kawai zatazo waliman auren zainab ba.... hajiya hamida tace ke safeerah bari kawai na fito na gaya miki akwai wata tsinanniyar bazaura agidan nan naku mijina babu sanda za'ayi maganan gidanku bai ambace sunan ta ba kinga kuwa maganin bari karma afara wani irin tuntsirewa da dariya anty safeera tay tace haba haba anty hamida meyayi zafii? to wallh ki ma kwantar da hanklinki bappa zaidu yariga yay marking territorynsa kuma ma soyayya sukey auren ne kawai baiyu ba da anjima da yi bakiga shiyasa basa jituwa da ammi babba ba hajya hamida tace what ever..kawai dai bazata kara zuwa min gida na bane..kinsan ai dama zayyan da zaid yan biyune mai yuwa suna da abun maitarsu na son abu daya, gara na datse tun yanxu shi mijina yana gane cewa yana son abu toh wallah sai ya samu koda kuwa kashe dan uwansa zaiyin anty safeera ta kyabe baki tace toh ba damuwa anty hamida i understand nima ai bazanso amiki kishiya ba hajyy hamida tace hmm shine ke kika bari za'a miki kwanan nan? wallh safeera kin ban mamaki da kyanki da iliminki zaki zauna namiji har ya miki kishiya kuma it seems like ure even happy abt it..ni banga alaman kinma damu ba ,ke ko irin kishin matan nan baki dashi kirjin anty safeera ma bugawa tara tara tace tsaya anty hamida bangane za'a min kishiya ba..ni din?? anya kinji da kyau kuwa..ni wallh mijina bai taba mafarkin zaimin kishiya ba i use to go tru his phone sumtimes baida wata budurwa ma hajy hamida tace hmm safeera kenan, it seem like ure abt to be shocked!! nide ba abaki na zakiji gulma ba amma wallh uwar mijinki ne jiya ta gaya ma alhaj cewa aure biyu za'a daura dana zainab dana kaninsa muhammadu wani kalar dariyar mahaukata mai karfi anty safeera tay kafin nan ta fashe da kuka abazata batace komi ba ta katse wayar cikin sauri hajiya hamida tay kwafa tace hmm yanxu sai ace na hada waje kenan ko???hehehe toh Allah ya raba lafiya **** wani irin haukataccen kuka anty safeera tay for a moment in shock, dan tasan dai hajya hamida bazata taɓa mata wasa ko karya ba...saida tay kukan sosai dan shock din ya fice ajikinta snn ta share hawayenta ta fita tana jan zuciya luckly enuf tana sharoro kwana kuwa taji muryansa a daki yana kan maganan auren da wani abokinsa ta labe a bakin kofa taji yana kyakyatwa da dariya harma maganan ma anko sukeyi na abokai.. lokcin wani hajijiya ne ya fara juyi da ita dan batamasan awani duniya take yawo ba dan tay kamar bata sama bata kasa bata tsakiyar kamr a iska kawai take yawo kirjinta yay nauyi kamar an daure dutsi a haukace ta shigo dakin tana huci suna hade ido yay maza ya katse wayar ya mike tsaye yace "lafya kuwa Safeera what is dis zaki shigomin babu sallama u cud run into my private conversations ɓari gabaki daya jikinta ya farayi maqudaan hawayen datake kkrin dannewa suka watso mata a lokaci daya akan fuskarta suka sauko baja baja tana kallonsa kamar zata kasheshi the call has already confirmed everything to her muryanta har yana amo tace "i cud run into ur private stupid cnvrsation ko kuma wani munafurcin kake kullawa abayan ido na bansani ba adan rude yace meye hakane kam safeerah pls what is wrong with you ne wani dan uban mari ta daka tsalle ta watsa masa da ihuu tace "you are what is wrong with me muhammad...how dare u..how dare u ...how dare u plan ur weding behind my back, dama sau yaushe ne zaka gaya min? bai gama farfadowa daga marin ba tay wuff ta cakumo wuyarsa a borance tace sai ranar auren ne zaka tozarni a bainar jama'a sann ka gayamim cewa zaka min kishiyya. what wrong ive i ever done to you da zaka saka min da irin wann walakancin dakyar ya fincike hannunta da karfi ya riketa muryansa na rawa rawa guilt ya gama rufeshi dan yama rasa me zaice yafara bare bare yana cewa "safeera is not what u think...i was going to tell u bansan ya zan gaya miki bane ..you knw i love u..i care about how you will feel shiyasa ban gayamiki kara fashewa da kula tay a mugun haukace tafara cewa "so, now you care abt how i will feel..amma da banji awani waje ba wallah da bazaki gaya min ba...kai durun uwarka, inka sake cewa you care about wallah saina kasheka, banza ..munafiki kawai,, wallh i dont deseve this frm you.., ranta a mugun bace ta fara kai masa duka tana cewa wallah baka isa kayi auren nan tunda ata hanyar munafrci zaka yi..u want to embrass me...inkaga kayi auren nan it will only mean i am dead. wallah wallh ka gwada kagani.. tana gama furta haka a zuciye ta juya zata fita wanda yasan bazai wuce gidansu zata tafi yay sauri ya biyota yaga ta kama hanyar waje kusan a guje yana kkrin jawota kukan ta saida ya ratse koina kowa ya fito a rikice ana lafya lafya... atake jikin ammi karama yabata abunda yake faruwa tay sauri ta rikotata snn a sann ta zube ajikin ammin kusanma ba acikin hayyacinta ba sai kuka kawai take kamr zata cire ranta. duk su ayaana suka fito saboda kuka ne me kara anty safeera takey bana kadan ba hajy mairo tace ke kuma safeera meye haka mutuwa akayi miki ne, muhammdu waye ya mutu..badai jikana mujaheed bako? dan jiya munyi waya dashi yace zaixo bikin nan sati na gaba da sauri kuma a rude uncle moh yace yawwa hajiya dama akan batun aurena ne taji shine take fushi batama tsaya munyi magana ba da muryan tausayi tace ayyoh Allah sarki yo ke safira kiyi hakuri mana karki cutar da kanki da irin wann kukan ...karka kanki yazo yana miki ciwo auren nan ai na rufin asirin mu ne baki daya nida nace ma bazaki ce komi ba saidai kisaka albarka...yarinya ne kin riga kinsanta tun tana karama kusan ma agabanki ta girmaa yanzu fisabillah da aka kawo miki wata shegiya awaje ba gara da za'a hadaki da ayanahn ba kinga saiki riketa kmr yar cikinki... wani irin kukan kura anty safeera tay tace ""waaaa?? ayaanahhh fa kikace hajiya.. in shock ta kalle unlce moh jikinta na kar kar tana vibrting da tsawa da ihu tace 'dama ayaanah zaka aura??... yace safira calm down i was abt to...wani irin mari ta kai masa saida ya kusa kifewa, kafin ammi karama ta rikota tay kan hajiya mairo da naushi tana ihu tana cewa" munafukar tsohuwa, azzaluma wallah sai namiki dan bura uban duka dan ni ba kalar wacce zaku walaknta bane... adaskare ayaanah ta tsaya cak tana kallonsu ana tirka tirka sd anty safeera ta riga ta kai mata naushi tsohuwa saida ta fado akasa tana ihu uncle moh yaje da gudu yana kkrin dagata jikin ayaana yafara rawa rawa ita da safiya suka kalle juna in shock anty safeera tana ihu tana zage zage tana kawo naushi dakyar ammi karama ka janta sai cewa take wallah wallah inhar ayaana zaka aura saina kashe ka..baka isaka ka dawo dakin nan ba har lahira zan kai ka yau, dacan gidan ubana zanje amma tunda abun naku walakanci ne da cin fuska wallah ina nan daram sai na kashe ka, mugu kawai, munafuki daga kai har tsohuwar taka saina numa muku cewa haukata yafi taku. ana tsaka da wannn rikicin bazata sukaji ayaanah tafadi kasa sumammiya.. da sauri ammi ta sake anty safeera tazo kan ayaanah tana girgizata ayaana ayaanah sai shiru aka fara salati anty safeera taja wata arniyar tsaki ta haura sama ammi ta dauki ayanaa ahannu tace safiya yi sauri ko kawomin key muje asibiti . uncle moh yay sauri yakai hajya dakin tana ta rabza kuka kmr dukantan akayi yana fitowa yazo ya samu dede safiya ta kawo key kenan yafara kkrin kwacewa yana cewa bani keys din ni zan kaisu... ammi karama batasan sanda ta mike jikinta na rawa ta daka masa wani irin hatsalallen tsawa ba... ranta a mugun bace tace muhammad are u out of ur mind? wai baka ganin abunda ka jawo ne..kaje ka kashe wutar dake gabanka mana and for ur informatiom dont u ever come near this girl ya isheka haka. hawayenta ya fara zuba tace "Dama ai abunda kuke so kenan, inbanda son zuciya ina ayanaa da zamowa matarka kaje kawai ka juya ma hajiya tunani..wallah Allah ya isa ma yarinyar nan, inba dai so kake ka cusa ma rayuwarta baqin ciki ba meye naka da auren yar cikinka kuma wanda ta taso agaban matarka wann ai baqin jini da tsana ka siya mata nide wallh karka sake kace zakazo kusa da ayaanah enuf is enuf ...tana ga firta mai hakan ta dauki ayaanah cak ta fice da ita tana kuka ta sata mota bata kira kowa ba saida ta isa asibiti ayaanah went into nervous breakdown aka lankaya mata engine taya numfashi bata ko motsi.. ta kira layin ibaad baya shiga, ta kira bappa zaidu duk shiru har saida ta kira maheer ya dauka sann taji sanyi ahaka ma tanakan gaya masa tana kuka, hanklin sa sosai ya tashi dajin wann maganan, ya rasa yadda zaiyi yay, haka yaki gaya ma kulthum yay shiru atake atake yace mata zaizo gida akwai wani abu urgent da zaiyi. he left malaysia by 10am bai iso kano na sai tara na dare, yazo ya samu ammi karama ce kawai anan asibiti sai safiya har ayaanahn tafarfado ta sake komawa she is still on sedatives nd oxygen babu alamar shigar numbar bappa zaidu bare na ibaad kuma sam sam taki ta gaya ma hajiya asibitin datake bare suzo, anan tawuni batasan me ya gudana agidan ba. saida maheer yazo kafin taji safiya tana bada labari cewa data koma yi musu abinci taga anty safeera ta dauko wuka tabiyo uncle moh har waje kan titi tatara masa makwabata, waihar ma yace zai saketa hajia ne tace masa a'a zafin kishi ne zata sauko. case a gidan bai kare bahar washe gari ayaanah tana farfadowa in btwn amma daga zarar taga ba mafarki takeyi ba she will faint back... gurmi yasaka ammi babba ta dawo gidan wai tazo danna kirji ma anty safeera amma inbanda kata hura mata wutan abun babu abunda takeyi dan agidan ma takwana komi anayi a idonta a idon hajy mairo saita nuna hakuri kawai take bayarwa amma tana komawa sashen anty safeera sai ta cigaba da xugata sosai..ranar da abun ya faru uncle moh bai iya kwana a gidansa ba sabida tsoron ransa, kusan a hotel ya kwana shima acan alhaj ameer yazo ya karasa cire masa sauran tausayi da kunya yace masa ya share safeerah borin hauka kawai takeyi zatama yi ta gaji ta bari karda ya sake ya fasa auren nan sabida haukar kishi da matarsa safeera takeyi BOOK 1 ZAI KARE NE A PAGE 50. PLS WANDA BASA IYA KARANTA BOOK DAGA FARKO KU daure KUNEMI PAGE ONE KU AJESHI KURKUSA DAN IN AZO CIGABAN LAST PAGE KUGANE INDA ZAMU DOSA COS I WILL HATE TO BE ANSWERING SILLY SILLY QUESTIONS IN THE FUTURE..💋❤️❤️👍 MORE LOVE!! [16/12, 00:53] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. ⏯️4️⃣9️⃣ Tunda Alhaj Ameer ya gama zugashi ya dada cusa masa ra'ayin cewa kar yasake borin kishin da haukar da safeera take ya hanashi auren ayaanah sai kuma ya dawo gidan da sassafe da wani gigin rashin kawaici da kunya na daban, babu tausayi ko fargaban kashesa datace zatayin kuma a idonsa cos he want to stamped his leg as a man tunda yay shige da fice ya samu hajiya mairo suka kara tattaunawa shikn kuma gidan ba a gane komi ba. duk wani haukar da anty safeeran zatay basa amsawa ma bare su kulata saidai su hadu suyita nuna mata cewa itace taɓabbiya bata da hankali ne shiyasa bata fahimce cewa auren da zaiyi da ayaanan na rufin asirinsu duka bane, abu tun yana kamar wasa saida sukakusa saka anty safeera xarewa, gashi tay borin har dana fitan hankali duk saida makwabta sukaji ya xamo duk sanda hajiy mairo ta fito waje sai ka samu masu gulmanta kowa yana cewa basu kyautawa safeerah ba kusan kwana biyu ayaana tay akwance agadon asibiti both friday nd sartuday anata jinyarta wanda tunda ta farka matsanancin kuka kawai takey tana cewa ita kawai zata tafi wajen ummanta bazata iya cigaba da zama ann dasu ba, dakyar Ammi karama da su maheer suka taru mata aka rarrasheta har tazo tasamu sauki da dare ranar asabar haka aka sallamosu suka dawo gida wanda suna dawowa hajiy mairo tabar sashenta tazo wai zata duba jikinta suna hade ido ayaanah duk tabi ta birkice ma hjyan da ihu da kuka, tun tana gaya mata magana me zafi zafi tana cewa hjya damafa baki kaunata kin tsane ni, kin tsane farin cikina inbakiso na kawai ki maidani wajen ummana na mana ai ba'ace miki dole sai kin rikeni ba. tay borin har ta gaji ta tsuguna da gwiwarta akasa jikinta na rawa rawa tana kuka tanata rokonta, har abun tausayi tana mata magiya akan karta mata auren dole batasonshi bazata iya aurensa ba hajiy sai bata dau abun da wani zafi ba, ai dama tasan ayaana bazata so auren dole ba iskanci da kwadayin banza ta saka aranta she expected this xct reaction shiyasa ko ajikinta kukan ayaana da maganganunta bai dameta ba.. tace ai dama ba auren so zata mata ba, auren rufin asiri ne, inma karatun ne ai zata karasa agidan mijinta barema idan badan shi muhammadun ba waye ne zai aureta ya kula da ita sosai, ayaanah tana gabar hajiya mairo zatyi kudu ..kmr da wasa it becomes da begining of misery for them agidan, dan kuwa washe garin sunday ammi babba ta zuga anty safeera tammm tace mata ayaanan ma babban munafuka ce aisun dade suna soyyaya ne a boye shiyasa ya samu bakin cewa zai kara aure da ita, snn dan rainin wayo ma anayine agabanta all this gestures nd gift,sosai kuma anty safeera ta zugu data auna duk wasu prior bhvrs dinsa akan lamrin ayaanah, da safe anty safeera taxo sashen ammi karama tawuce dakinsu direct kawai akaga ta kama kkrin yin dambe da ayaanah zata bugeta, ihun da safiya tay ne yasa ammi taxo da gudu ta kwace ayaanan a hannun ta, anty safeera ta rufe ido ta borance ta zazzagesu tasss tace musu mugye makirai harsaida ammi kraman tamata karamar hauka tace mata karta sake zuwan sashen taje taji da wawan mijinta sann ta kyalesu. tundaga ranar ciwon ayaana yake tashi akai akai is worst enuf da bata da number ko daya acikin abokan ibaad bare ta nemeshi anan, she called yasmin da sukay exchnging lay tace mata ai dukansu me ma ba asamunsu a waya yanxu amma in no time zasu dawo hakan yasa ayaana ta cire kullum sai tay kuka. yau kusan kwana uku babu kwanciyar hankli agidan gashi haryau babu duriyar ibaad din bare bappa zaidu gashi yazo maheer yay iya bakin kkrin sa amma inaa everyone is just selfish musmn hjy mairo farin cikin danta da kalamn rufin asirin kawai ta sako agaba gani take wai gata take ma ayaanah daga baya kuma duk zasu gane maheer yazo ma baya magana da hajiya mairon, duk shirinsa da uncle moh haka wann karon ko gaisuwa yazo baya hadasu, sumtims maheer din ne ma yake zama ya katse wasu makircin ammi babba kansa sosai yay zafi yanata kkrin yaga ya dawo da anty safeeran cikin hayyacinta amma inaaa kusan zaman rikici da dar dar kawai akey agidan, uncle moh ya dena zuwa sashen ma kwata kwata saidai yaxo gidan da safe ya gaida uwarsa yasake fita kwata kwata yafara dauke kai memakon kaji yana fadin kalami masu dadi saidai ya fetsa maganan banza kuma sai cancikin dare yake dawowa yaxo yay bacci yama dena kula haukar safeera, ana shiga satin bikin on monday da safe maheer ya wuce malaysia.... da yamma ammi babba ta raka anty safeera sun dawo daga asibiti suka zo suka samu an jere mata akwatuna a dakin sunkai seti total of twelve boxes masu shegen tsada wai ankawo mata na fadan kishiya, haka tasaka aka kwaso kayan har waje tsakar gida ta debo kanazir ta cinna musu wuta gidan ya kara birkicewa koina ya cika da hayaki dakyar aka kashe wutar duk anguwan saida hankli ya fara tashi, kafin ace uncle moh ya zo gidan anty safeera tama hajy mairo zagin tasss taci mata mutunci kmr bata santa ba har saida tasa hawan jininta ya kara tashi ruwa ruwa aka kaita dakinta can kafin aka samu sa'ida aka kashe wutar, da dare haka yazo yaga abunda safeera tay yayta bori har da rubuta mata saki su ammi babba da hajy mairon suka taro suka hanashi furta sakin da kyar mgnn nan yazo ya kare gida yay shiru.. cikin wnn daren ammi babba tazaunar da ita tafara analysing mata cewa mutanen nan bazasu rusuna ba snn kamar babu fa wani abunda zata musu su rusuna da batun auren nan saidai ma nata auren ya mutu a karshe tunda ammi babba ta gaya mata wann mgn tay kukanta cikin dare taji sauki washe gari da safe tay wanka tabar gidan, har yamma bata dawo ba har sai can cikin dare, ta dawo kuma sai sukaga tay sanyi bata hauka bata bori she was soo sullen nd unpredictable snn koyaushe fuskarta a daure yakedan ko ammi babban ma bata gaya mata inda taje ba in zatay waya kumq bata sakewa wani yaji me take cewa.. a washe garin ranan tunda aka ga ta dawo daga inda taje ta dawo shiru shiru harma aka dauka tafara gajiya ne da haukar tafara rusuna zatay hakuri tunda aka fara case din nan ranar friday ammi karama bata sake bari ayaanah ta fito koda kofar sashensu ba dan da kyar ta lallameta ta dawo hayyacinta suna zaunensu suna ibaada sallan dare da rokon Allah ya tarwatsa auren babu wanda yake sanin ya suke ciki dan ko wjen hajiya mairo bata zuwa ynx maheer baida yadda ya iya tun kafin su fara shirin zuwa ya zaunar da kulthum ya gaya mata gaskiy cewa babanta fa yace zai aure ayaanah sai tay kmr ta fahimce auren dole ne, saidai daga baya tana kiran anty safeera sai kuma komi ya lalace, anty safiran tashiga gaya mata karya da gaskiya tace bawani auren dole makirci ne kawai kuma da sannin ayaana za'ayi auren nan. dat night kulthum send ayaanah a very very insultive text message har ta zagi iyayenta aciki ayaana tay kuka bana kadan ba gashi sultana taje schll field trip kaduna batama san meke faruwa ba, duk sai ta kasa kirarta awayan itama danji take kmr zasu hade mata kai su tsaneta yanxu. daga dakinsu sai dakin ammi bata iya zuwa koina kuma haryau bata sake ganin idon uncle moh daya riga ya lalata mata rayuwarta ba, safiya ne dai take fita taje jin gulma, ita kuwa ammi babba tunda taga anty safeera tafara dauke kai babu halin kara zugata tay hauka sai tafara bin makwabta tana barbaza maganan dan akwai taga ana zagin hajy mairo da ammi karama taji dadi, dan babu kalar sharrin da batayi musu a gari dan kawai ta bata musu suna.. daga ta gaya ma wnn sai ta gaya ma wancan,haka wasu dattijan mata kuwa har shago suke zuwa sugaya ma hajy mairo baqar magana akan auren. wasu kuma su tsare anty safeera da tausayi, wasu suce mata ai ammi babba tace itace bata iya rike miji ba bata da wayo shiyasa hakan ya faru da ita. alot of gulma was circulating. anty safeera dai ta danne zucyrta na kwana biyu batace komi ba. shirin aure yay zafi ammi karama ta makurar matsuwa taga bappa zaidu yabude wayarsa atleast koma ya dawo gida sutaimaki ayaana amma inaa gashi ran wednesday da zazzabi sosai itama ta farka tay aman jinin da hajya mairo take jira amma tsabar ta dena kulasu agidan sai bata sanar da ita ba, safiya ce da dogon baki taje take bawa hajya duk wani update akan yadda suke ciki harma tasani, tanajin wann batun kuwa maza ta kira hajya hajara ta sanar da ita aka sake shirin komawa wajen malami kmr yadda ya fada. wednesday yazo ya wuce ibaad da bappa zaidu duk shiru, daga can kuma kulthum ta hau fushi da cusa ma ranta tsana haka tahana maheer firrrr sake dawowa nijeriya wai lallai sai ana daf da ranar daurin aure zasu taho tazo tay supporting mamanta shide bai ce mata komi ba dan yasan ba abu bane ma sauki dolene suji zafi dake ammi karama bataji dadi ba Ayaanah ta farka tun asuba tanajin dama dama nan ta fara aikin kitchen tay su shara, mopping, da wanke wanke tay musu breakfast ta kawo ma ammi karaman har daki ta sameta suka gaisa kafin suka karya atare kullum ammin ke yawan tursasa tanacin abinci around 10am ammi ta shiga wanka kafin ta fito ta samu ayaanah ta gyara mata room dinta hartasaka su turare ganin jikin ayaanahn da kyau sai ammi tace toh ita zataje asbiti a duba zazzabin nan dake damunta tun jiya tace ma ayaanah karta fita taje koina suzauna kawai anan kuma in taji su anty safeera ne karta bude musu kofa bare suce zasu daketa after like few hours wayar ayaanah yafara ringing da sauri idonta yakai kai kirjinta na bugawa da karfi da tunanin ko ibaad ne yakira dan ta tura masa sakonni sosai saidai duk basu nuna sunje ba hannunta harna rawa rawa ta dauki wayar tana dagawa kuwa sai taga new number tay shiru tana kallon lambr kamar bazata dauka ba sai kuma ta sauke ajiyan zuciya ta dauka muryanta kasa kasa tace salam alaikum raunataccen muryan ruthy taji ya dirar mata a kunne tace hey sis na kirane inji ya jikinki ahankli ayaanah tace "jikina da sauki..kmr bazata tay mgnn ba tace "the lord is with you..ayaanah tace thanks what happen to ur real your line?? tace "actually is one of the reasons da yasa na kiraki, ta dada sauke murya kasa kasa tace hajiy tacemin amminku bata nan so i tot kafin ta dawo pls can u help me out with sumting? ayana tace mene kenan? kinsan dai an hanani fita koina ko?..cikin muryan magiya ruth tace i know aima nafiki sanin halin dakike ciki is all over the place dan har shago ake zuwa ayi maganan aurenki ma hjya cikin katse maganar ayaana tace okay then what do u want to ask? dan shiru tay snn tace Ammin wankin cikine dazu wai ashe yan biyu ne acikina dayan bai fita ba so while i was working a restaurant saikuma nafara bleeding shine doc yace inje gida i need a complete bedrest to stop the bleeding ayaana wallh bana iya tsayawa ko zama sai kwanciya ji nake kmar zan mutu, kuma bani da wanda zai kai min deliveryna nd it remain only one person pls dont say no kitaimaka min kawai kije, basu aikan zakiyi ki dawo ynxun nan it wont pass 15mint napep zai kaiki shi zai dawo dake..i will give him d location nd the package. ayaana bata wani so ba amma dai ta basar tace amma waye ne client din? kuma a ina ne? ruth tana wani irin murde murde cikin ciwo tace "wasu hajiyoyi su uku da sukazo biki.. kuma tun jiyan ni aka zaba na ding serving dinsu da abincin restauran din hajiya ayaana tace okay toh shikenan saiki bar wann layin a bude karnaje suce basu sanni ba. ruth tace yeah abude yake zanma gaya musu yanxun na zakizo sai a tsaya a kofar gidan... ayanaah batace komi ba har suka katse wayar ta shiga daki taje tadauko golden kimono ta dora akan atampar dake jikinta snn ta rufe kanta da veil din, zama tay a falon tanata kiran layin ammi karama bt netwk unreachble, ta tura mata text bata ma lura yay failing ba withn few minutes sai ga kirar ruthy tace sis kiyi sauri ki fito mai napep ya iso aikan na wajensa he knws the place sai kuje thnk u soo much kinji my lovely sis...ayaanah tace its okay, daganan ta fito gidan ya wani irin daukawa da shiru dan almost bayan azhr ne tana isa bakin gate dinsu ta same mai keke yana jira shidayane aciki sai delivery package me kyau na abincin shagon hajiya mairo... ...sama sama suka gaisa ta shiga ta zauna batare da bata lokci ba suka kama hanya kusan tafiyar kurmaye sukayi tay shiru tanakan trying in layin ammi karama amma sai shiru jim kadan taga tafiya ya fara nisa tarasa wani anguwa zai kaita harta baya bayan gari sai tay shiru ta zuba masa ido sunayin nisa can taga ya tsaya agaban wani walakantaccen motel idonta ya fito waje tace "malam har yanxu bamu iso gidan bane ya naga ka tsaya anan wajen. atake atake kawai taga mai napep ya sauya mata fuska yafara mata magana ihu ihu kamr dan daba yafara kkrin cire wuka yace kawai ta sauka masa akeke shi inda yaga daman tsayawa kenan. abu kamar wasa har ya sauko ya fincikota waje ya hada harda package din ya dangwala mata agabanta tunma kafin ta rokesa ya maidata gida taga yaja keken sa a fusace ya kara da gaba ta kalle gudu da yamma taga babu alaman mota bare machine bare kuma wani abun hawa dan sunyi nisa da gari sosai, gashi irin sabbin anguwan nan ne da basu gama develop ba kusan motel din ne kawai yay kamar ya jima fentinsa green ya kokke. ranta sosai ya dagule ya baci gashi babu wulgawar dabba bare mutum koina yay shiru ga zafin rana, tana tsaye acikin tsakar ranan gabanta yanata faduwa sosai bata motsi daga titin ba tadinga danna kira ma layin ruth farko taji shiru ta dauka netwk ne sai tayta gwadawa dakyar ya shiga sau biyu ba a dauka ba ta tura mata text taga shima yay failing, ta bar text din tacigaba da kira tafara jin user busy atakaice ta kira ruthy yakai sau talatin amma abu daya ake cewa. tun ranta na bace harta fara jin fargaba sosai, jim kadan tafara tunanin daukar abincin ta kara da gaba koda zata samu abun hawa ya maidata gda, ta dauka package din kenan taji muryan security man na motel din yace hajiya kece zaki kawo sakon abinci ko?? tace excuse me?? sai taji kuma ya kira sunan shagon hajy mairo tace ohh yess nice...quiet jovial ya karaso kusa da ita yace ayyaa sorry fa anbarki arana, let me take it frm here. batace komi ba ta daga package din zata bashi aikuwa tana mika masa memakon taga ya rike aikan sai taga ya fixgota within scnds ya danna mata wani farin hanky a baki ta suma... daga nan bata sake gane inda take ba sai after 2 hrs data farka taganta awani daki mai bala'in duhu babu komi data rasa ajikinta face dankwalinta da gyalen kimononta, wani irin tsoraccen kuka ta fashe dashi ahnkli tana lalume har ta taba jakarta da wayarta ta jawosu da sauri sauri kuma a mugun tsorace ta kunna torch sosai ta sauke wata balaman ajiyam zuciya dataga ita daya ne sai kuma ta mike ta nemi switch ta kunna wuta wajen is soo fucking dirty nd littered ga kwalaben giya, taba, condoms, all over ji tay kanta na juyawa a mugun rikice ta fara kuka tana dudduba jikinta da tunanin ko raping inta akayi sai kuma taga ba'a mata komi ba..Banda wann dankwalin da aka cire mata her body was intact ga kuma kwanukan abincin data kawo ancicci an yi baja baja dashi awajen like kmr mutane dayawa ne anan and the bed was messed up ga empty bottles nd cans na kayan maye kowani irin an shassha an zubar tanata kuka a rikice ta tattara jakarta da wayarta ta rungumosu a kirji tay bakin kofa kafafunta har na hardewa tanajin jiri jiri tsabar tsoro karkarwa takeyi harta iso wani empty corridor wanda har zata saka kai taji muryoyin maza suna dariya da sauri ta koma dakin tqshiga bayin gidan ta daga kai ta kalle windonsu taga irin windon da innan ne dan fadi, jakarta da su shoes dinta ta fara sakewa waje snn ta haura tadiro kasa ahankli tunda ta doshi hanya bata ma san ina zaikaita ba tafiya kawai take tana yin nesa da muryan mazan cikin cin sa'a sai gata ta bullo ta bakin gate batama tsaya duba waye agate din ba ta falfala da mugun gudu tafita waje.... gudu take har saida taganta akan hanya tarwal kafin ta dena gudun kirjinta na bugawa da matsancin karfi tana kuka tafara tafiya gaba gaba sauri sauri gashi har yanxu babu wulgawr wani mutum ko abun hawa, tsabar tsoro ko sau daya bata juya baya ba, sai datay nisa sosai snn ta tsaya ajikin wani bishiya ta ciro wayrta hannun ta na rawa tafara dialng number ammi kenan taji an dafata kafada batasan sanda ta daka tsallle ta tsala ihu a tsorace taja numfashi sama kamar zata suma ba.. ba acikin hayyacinta ba kawai ji tay anriketa ana kiran sunanta da karfi ana girgizata ayaanahhhh ayaanah ayaanah its me,..dakyar ayaana ta dena salati cikin tsala ihun ta dawo cikin hayyacinta taga ma ashe ruthy ne da sauri ruthy ta rungumeta ta tana hawaye tana cewa"ohh thank LORd jesus christ we found you..i am soo sorry are u okay? ayaanah ta tsaya cak kanta na juyawa tanata kallon ruthyn datace mata bata ko iya tsayawa a tsaye, hawaye na zuba cikin idonta ta fara matsawa baya baya da ruthyn muryanta na rawa rawa tace and How did u find me?kuka ruthyn takeyi tace naita kirar layinki bayashiga kuma naga kin jima baki kirani ba naje gidanku safiya tace min baki nan so i tracked u nd follw tanagama rufe baki ayaaanah ta sauke mata mari mai kara a fuska tace "Karya kikey ure lieying to me ryt no.. daga haka suka fara heated argument me zafi zafi ruthy ta tsuguna har kasa tana kuka tace ma ayaana wallah wallh banan wajen ta aiko su ba hala dai mai keken ne yaso yai scamming inta dan yaganta kyayywa shine ya hada baki da guys dinsa... duk wann bayanin ayaana taki ji sam ta rufe ido tace zata fada agida cewa she set her up, har ta fara tafiya a zuciye ruth tafara binta abaya tana kuka tana bata hakuri ...dakyar da wahala ayaanah ta sauko dataga concerete evidences awayar ruth na cewa eh lallai banan ta aiko su ba, ta nuna mata text na hoton adress data bawa mai keken, da voice note na hajiyon yadda suka dinga complain mai kawo musu aika batazo ba. duk da haka dakyar da wahala ta iya shawo kan ayaanah, she came with another keke suka shiga ciki akan zasu bar wajen rashin mafita ne kawai yasaka ayaana ta shiga badon son ranta ba, har kuma suka zauna ayaana tanata baya baya da ruth, ita kuma sai hakuri take kan bata gwanin ban tausayi akan ta rufa mata asiri tunda ba'a mata komi ba dan Allah kar aji wannan maganan, ayaanah taki tace mata komi ta juya kai tana hawaye... agabanta ruth din tay ta kiraye kirayen Polisawa awaya tanata musu description na waje againts all odd saida ta nuna ma ayaana hanklinta yafi nata tashi akan abunnan daya faru , she keep begging her not say anything to anyone agidansu har sai polisawa sunje sun kama mutanen motel din tundama tasan fuskan securityn din dayay mobbing inta da hankychief banza da ita ayaana tay duk wann bare bare da bayani da kuma kkrin neman masu mafita datakeyi awajen samarukanta polisawa ayaana bata tanka mata ba. suna sharoro kwanan shiga cikin gari lokacin 5.30 dede wayar ayaanah yafara ringin gabanta na faduwa sosai ta dauka ammi karama ne tana dagawa kuwa sai taga ibaad. hawaye me zafi ne ya sauka a idonta abazata, da sauri ta dauka tana tare hawayen jin sanyin sallamar daya mata yasa ta lunshe ido kowani gaisawa basuyi ba yace mata yanxu ya sauka ajirgi ya kunna wayarsa kenan yaga text inta tana ina ne ynxu?? da wata sassanyar muryan kukan tace masa tanakan hanya ne zataje gida yace toh ta sauka a round about kawai ta jirashi awajen zaizo ya dauketa ynxun nan. ..tana gama wayar tun basu karasa round abt din ba tacewa mai keken ya sauketa anan itakam. ahnkli tashe ruthy tace "meyasa? batace mata komi ba tasauka itama ruth in tana shirin saukowa da masifa ayana tace "why dont u just leave me alone kije inda zakije kawai and pls dont call my phone everr again!! tana fadin hakan ta kara da gaba a zuciye akabar ruthy da sakakken baki tanata bin bayanta da kallo. cikin kyabe baki ta koma keken tazauna aranta tace"..lallai yarinyar nan da tasan irin taimakon dana mata da bazata namin wnn attitude ba...inbadan ma naji tausayinta dan tanamin mutunci ba wallh dasaina bari su smoker suyi abunda suka daman yi da ita sai kuma inga ya zatayi da rayuwarta ..mtssss. tana gama raya hakan aranta asalin wayarta ya fara kara ta dauka da ladabi tace "Aiki ya gamu fa alhaji the package is with us..kawai wire us the half payment aikanka kuma zai iso hannunka aranar da mukayi dakai dan shiru tay snn tace okay sir sai najika.., tana katse wayar kuwa alert na 2 million naira cash ya sauka a acct inta wani irin murmushi tay dan wann gabaki daya ribarta ne sauran gayun basu san dashi ba, cos she will use it to pay all her debt sa saurayinta yake binta ..in aka biyasu balance kuma sai su raba da gayu.the plan was actually rape or any sort of sexual asault amma dake she still like ayaanah sai bata bari anyi haka ba they just got some content out of her nd she made it look like a non- deliberate mob by street rascals... Da kafa ayaana ta karasa round abt dake babu wani nisa tafiyar extra 10min ne,kuma bawai batada kudin abun hawa bane she just want to walk slowly dan ta dawo cikin hayyacinta, nutsuwarta ma ya dawo. tana tafiya ahnklo tanata tunanin duk abunda ya faru, sumtimes sai yana mata kamar brain inta yana hallucinating wani abu like she was awake nd in d middle of those guys dan hanyrnxu tana jin amon dariyarsu da muryoyunsu duka acikin kwakwalar duk tarasa meke faruwa da ita kodai tsabar tsoro ne yasata brain inta yake creating fake delusions, kafin ta isa round about dai tay kkri ta kaucar da tunanin cos tunda Allah ya sa gayun nan dai basu mata komi ba she will focus on her bigger problem at hand wato na auren uncle mohd in just 2 days time tsayuwar minti 7 masu kyau tay awajen jim kadan saigashi nan ya karaso kan titin kusan agaban ta yay parking wata dunkulallayr bakar Audi S8 tasha bakin tinted yana rage class din suka hade ido cikin sauke ajiyan zuciya me nauyi ta bude gidan gaba wanda tun bata gama rufe kofar ba mixed emotions,intense fear da anxiety yasaka tay saurin fadowa jikin shi ta rungumesa sosai tana sauke ajiyan zuciya tana dada narke mishi ashgwabe kmr yar baby musmn dataji yay wrapping inta da strong arms dinsa ahnkli ya dora kansa akanta idonsa alumshe sosai ahnkli yace "madam yadai sai kace wanda nayi shekara biyu ban dawo ba??? kincewa komi tay tana hawaye ajikinshin ta girgiza kai ya kyabe baki da karamin murmushi me sanyi yay leaning ajikinta kadan ya jawo mata kofar ya rufesu kirif suna kallon juna yace ahh toh lets go home mana saiki gaya min what does all those texts means...adan shagwabe ta share hawayenta da sanyin murya tace mishi toh, da ita ajikinsa ya kunna motar suka fara tafiya ahankli zucyarta yay nauyi sosai tanata so ta gaya masa abunda ya sameta yanxu sai kuma taji ta kasa iyawa, cos she knew they dont have that time anymore, gara shi inya aure zainab arifah zai iya juyowa ya aureta as scnd wife ita kuma daga zarar ta aure uncle moh tasan duk wani dream dinta na zama matarsa ya wargaje kenan har abada.. yana tukasu ahankli takara sakalce mishi ajiki tana dan sauke hawaye mai sanyi duk hanklinsa nakanta yana tukin yana dan leka fuskarta yanata murmushin shagwabr duk yadauka ko rikicin rashin samunsa awayan takeso tamasa ynxu.. cikin jan aji yafara janta cikin hira specifically dan ya wanke kansa yafara mata labarin abunda yafaru acan dayasa bai kara kiranta ba, yace bayan sungama business meeting ne ciwon zucyr mahaifiyar jamal ya tashi they have to rush her into Coronary artery bypass surgery a John hopkins and fortunatly he was permited by the expert cardiologist to join the surgical procedure.. shi yana cikin wajen operation sauran abokansa kuma suna kofa suna kara ma jamal karfin giwa nd they promise each oda no distractions har sai mum din jamal ta farfado shiyasa dukan su ba'a samesu ko da awaya ba. sosai hirar yadan bata tausayi tace mishi if possble zata so tay musu gaisuwa yace mata toh amma sai ya huta sai ya hadasu. hirar da sukayi kenan har suka iso gidan bappa zaidu. almost six suka shigo suna sauka yace mata ta shiga ciki ta samu sultana tay sallah yanzu zaizo..bata musa masa ba ta sauka dan dama Allah Allah take tay wanka ta dada duba jikinta sosai dan gabaki daya a tsorace harynxu take ranta bai gama sakewa sosai ba... har ta haura sama zatay dakin sultana da wani irin fargaba aranta dantun bayan maganan aurenta basuyi waya ba kuma itama sultanan jiya da dare akace sun dawo daga field trip sai taga bata nemeta ba.. har takai bakin kofar sai kuma tsoron kalar fassarar da sultanan zata mata yasa tay reverse tay sauri tabar sashen ta nufi dakinsa datasan baya kullewa ta bude ahankli tashiga ciki kimonon tafara cirewa ta aje akan gyararren gadonsa tashiga bayi da sauri ta kara kunna haske ta dudduba jikinta sosai taga ashe she is absolutely fine din snn ta kara sauke ajiyan zuciya... ruwa ta watsa a kanta da fuskarta sosai har saida taji sanyi kafin tay tsarki ta doro alwala tazo tafara sallahn magrib tana idarwa ta dau wayarta ta kara gwada lambar ammi karama a ringing na biyu ammi ta dauka ta rasa me zata fara gaya ma ammi at first, anan ne ammin take gaya mata ai ibaad ma ya riga ya kirata tun yana hanyar shigowa gari kuma yace mata suna tare shi zai kawota gida anjima itama wani kauye suka shiga dazu da kawar hajya mairo shiyasa bata dawo gida da wuri ba., ayaanah was abit relieve tunda taji cewa ammi tasan inda take ynxu..hanklinta a dan kwance tay su ishai wanda batajima da idarwa ba saiganan ibaad din ya shigo suna hade ido da mmki yace mata meyasa bataje wajen sultanan ba... tasowa tay daga kan sallahyan tazo inda yake jikinta a sanyaye yanayinta yagani yace "what is wrong? bata amsa ba yace "zauna to mana muyi magana meyasa zaki rubuta min texts cewa inbandawo ba zaki koma wajen ummanki what is wrong with you???da dan wasa a muryansa yace anmiki wani abu a gidan da bana nan? yana gama furta hakan taji zafin abun na dawo mata kai ita kanta bata san sanda ta fashe masa da kuka ba... atake ya hade ransa tare da jawota suka zauna abakim gado sai yaga jikinta na rawa rawa ta sunkuyar dakanta can can kasa sosai ta lumshe ido tana kukan sosai. hanklinsa atake ya fara tashi yace "kee wai meye hakane zaki sani agaba kinamin kuka did anyone hurt you..da sauri ta gyada masa kai yace and who is that? dede nan ta bude idonta ta kallesa muryanta na rawa tace "yaa, kana tafiya ranar haka kawai hajiya tazo tace wai aure zatamin kuma ..kuma..dede nan ta kara fashewa da matsanancin kuka saida ya riketa, da tsananin rudano d fushi a muryanta tace "waifa aure zatamin da uncle muhammad.. bai jira next word inta ba yace "whaaaaat?...ke karkiy wasa dani kinaji ko..kara sautin kukan tay tace "wallah bawasa nake maka ba yaa. nan ta fara bashi labarin duk abunda ya faru bata rage masa komi ba tun yana zaune har ya miƙe tsaye atake take taga idanunsa sunyi jaaa sosai....gashi kuka take masa sosai tana cewa yaa Wallah bazan iya aurensa ba,dan Allah karki bari hakan ya faru inkuma bari zakayi ni gara na tafi wajen ummana nasan bazata tabamin auren dole ba, kuma na gaya ma hajiya banaso banasonshi but she refuse to listen to me..if not becos banason kaji haushina da na gudu tuntuni nide wallah bazan aureshi ba.. jin yadda take maganan da tashin hankli da kuka mai zafi yasa yay sauri ya dawo gefenta ya jawota jikinsa da sigar lallashi, idonsa ya mugun tara ruwa ahnkli yana shafa bayanta muryansa harna cracking like he is utterly disgusted nd angry cikin dauriya yake cewa its okay babyna ya isa haka kidena kuka 'i won't let that happen okay? kanta kamar zai fashe ta shige jikinsa tareda lara kankamesa kamr wacce zaa kwace matashi, kusan ba acikin hayyacinta ba take cewa" i can't take it. ni bazan dauki wnn qaddarar ba..i dont want to...baisan sanda zzfr hawayensa ya gangaro kasa yana sauka a fuskarsa ba maganganun ta gabaki daya suke dawo masa kai yanajin wani irin zafi kamr ana tafasa masa tsokar zuciyarsa da ruwan dalma, dakyar yay contolling angernsa can har saida ya shanye hawayen ya share snn ya tallabo fuskarta suna kallon juna ahankli yace "hey..trust me no one will take you away frm me, i promise i wll fight, if not for myself but for you kinji??? gyada masa kai tay ya jawota jikinsa ya rungumeta kadan har saida ta nitsu snn yace "can u give me a minute?? ganin yayanayin da jikinsa yake rawa rawa ahnkli yasa tace okay snn ta mike tsaye ta dauki veil din kimononta ta wuce dakin sultanan dataki zuwan dazu. tsabar kukan datay gabaki daya idanunta ya kumbura tay kncking ahankli after like 3 min sultana ta bude suna hade ido ta sauke waya a kunnenta da mamaki tace "ayaanah? da sanyin murya da fargaba ayaana tace can i come in?? tace sure sure nan ta jawota ciki tana dada kare mata kallo hankli tashe tace what is wrong with u ya naga idonki yay jaa haka are u okay sis?? hawaye masu sanyi suka fara sauka a idon ayaanah suna zama abakin gadon tace how can i ever be okay sultana ...havent u heard..cikin katseta sultana tace "i did...and i wont judge you ayaanah, sabida iyakan zamana dake i know u cant do this..da muryan kuka tace"thank you sultana..wallah ina cikin tashin hanklin da ku kanku bakusan yawanshi ba..i feel like everyone hates me ta dauki wayar tace"kiga text din da kulthum ta tura min fa..bamtaba tsammanin zatay tunanin wai inaso na aure babanta ba..kuma har tana zagin tarbiyan da iyayena sukamin? hawaye ya ciko idon sultana tace 'kinga ayaanah tun ina camp muke magana da ita nina katse maganan nace saina dawo yanxu haka ma da ita muke waya kuma niyyata muna gamawa zan kiraki kema. u guys shud schill, we are sisterrs fa. we shudnt betray or mistrust each oda haka...ayaanah tace amma fa na dole aka lakamin maganan nan sultana, so how is this even a betrayal? i am feeling like i cant breath anymore i am all tied up...da tausayi sultana ta rike mata hannu tace ayana kulthum ko anty safera duk bazasu fahimceki yanxu ba, akwai zafi akwai kishi akwai zargi but despite all this akwai qaddara..in Allah yace uncle moh shine mijinki duk ya zamuyi ayaana tana kuka ta kwace hannunta ta miƙe tsaye tace sultana this has nothing to do with qaddara..ba a forcing in qaddare akan mutum, wllh dashi da hajiya dukansu they are forcing this marriage on me bawani qaddara..kuma ina da wanda nakeso sultana, is bad enuf that i cant have him now, amma harga Allah bazan iya auren uncle moh ba, dan dana auresa gara kawai na mutu ko wani abu ya sameni ...jikin sultana a sanyaye ta biyo ta tsaye itama tana hawaye tace"haba ayaanah haba ayaanah pls stop saying things kamr bakida ilimin addini pls dont even think of doing to urself what anty zainab did akan yaa ibaad to trap him into marriage dan kece zakiy asarar rayuwarki duniya da lahira so pls stop it tace sultana is not abt what choose is abt how i feel i am truly nd deeply in love with sumone else kuma narasa yadda zanyi..sultana tace nd did he know zakiy auren? a sanyaye ayaana ta gyada mata kai, suna tsaka da hakan ibaad yabude kofar yanayin yadda ya kalle ayaanah yasaka sultana tuni tagane inda ayanah ta dosa.. sounding confuse tace yaa.. ibaad..good evening ya ibaad ...adan tsime yace 'how are u doing? ahnkli tace fine yaa. ya kalle ayaanah yace "are u done? tana share hawaye tace uhmm i will be with u in a minute ..yana sake kofar yace be fast.. ...da sauri tashiga bayi ta wanke fuskarta tafito sultana ta rakota bakin kofa tariko hannunta tace ayanaa i think i might knw who ure in love with ..ayana tace ohh pls forget it kawai innaje gida zamuyi video call... daga haka suka rabu ta tabishi a mota dats filled with hrt breaking silent..time to time yana murza hannumta cikin nashi in a comforting way ita kuma ta sunkuyar dakanta kasa sosai tama hawaye mai sanyi tana imagining ya rayuwarta zai kasance idan babushi aciki suna kaiwa gidan saikuwa ga uncle moh a kofa shima ya zo da babban abokinsa alhaj ameer sun gama gaida hajiya mairo kenan zai rakasa, tana ganin su harzata ki sauka a motar ibaad ya hade ransa yafito ya bude mata kofa yana kallonta yace baby muje ciki ..jikinta a sanyaye ta sauke kafarta kasa tana daga ido taga ya miƙa mata hannunsa ahnkli ta kama hannunsan har tafito ta tsaya agefensa snn ya kulle motar,hannunsu sarkafe da juna suka fara tahowa gata da bala'in iya shige masa wani irin daf daf dashi take kmr zata koma cikinsa. suna tahowa tundaga kofa Su uncle moh din suka zuba musu ido kamar wanda zasu hadiyesu da kallo, ayaanah ta kasa daga idonta, gashi fuskar ibaad babu sauki he is wearing one all black hoodie na puma yadaura hular hoodien akan bakin facecap da white medicated glass a idonsa daya toshe dashi daga ganinsa kao kasan ba weathern mutunci yazo gidan dashi ba.. shida abokinsa suka kalle juna alhaj ameer din ya masa wani irin kallo da yay sake... wani irin shiru harabar gidan yay su ibaad suna daf zasu kai kofa uncle moh ya kasa hakuri da karfi da kuma izza da iko a muryansa yace' "ke ayaanah kizo nan... maimakon yaga ta juyo saiyaga ta kara tantame hannun ibaad din sosai tay kamar batajishi suka cigaba da tafiyarsu ahankli har suka shiga ciki. da wani irin huci ya taso zai biyosu ciki alhaj ameer yace kai da Allah kyaleta, inka bisu yanxu sai ya gasa maka baqar magana. yaran ne akwaisu da rashin kunya amma kwana nawa nema ya rage ta dawo naka..u will have all the time in the world to deal with her dan ya kamata ka gyara mata zama ta dena bibiyar maza rai abace uncle moh yace ai ba ita kadai bama harda wancan marar kunyar yaron kaga yadda ya wuce kamar ba mutane yagani ba alhaj ameer yace jst let it go muje kawai kai meye naka na fushi ma in 2 days time fa zaka more wahalarka ajikintq saura kuma ka karka bita ahnkli dan naga yarinya ce danya shataf ... dariya sukay uncle moh yace ai banaji ranar akwai bacci kaima check out mana how did u see her..najima ban taba fresh nonon budurwa ba suka kara fashewa da dariya alhaj ameer yace ai sabuwar mota ce zaka jima kana morarta kuwa .. yace hmm toh i hope so..dan naga kanta na rawa sosai Allah yasa in sameta a mace dan wallh inbansameta a mace ba washe gari zan saketa dan ban isa inci raguwar wani kato ba.. daga haka suka shiga mota suka fita joint insu banda hirar batsa da first nite babu abinda sukeyi... fannin su ibaad kuwa suna shiga cikin gidan ya tura ayaanah tawuce sashen ammi karama after giving her a wa comforting hug to calm her down yana kallo saida har ta shiga snn ya juyo kai tsaye ya wuce sashen hajiya mairo kasar wuyarsa yay mata sallama ya sameta tabaza tsokokin gasashen kaji da alhaj ameer ya kawo mata a plate ita daya tana kan ci tana jan santi ...yanayin yadda taga ya karaso ciki fuskrsa a mugun daure saida yasa taji gabanta ya mugun faduwa yana kawowa gabanta daga tsaye yasaka booth dinsa ya wani irin ture plate din gabantan gefe da wani nauin rashin mutunci akwayar idonsa saida duka abunda ke ciki ya zube ransa mugun harde yace "hajy wai me nakeji batun wai zaki ma ayanah auren dole agidan nan?who ask u to make dat decision.. a take idonta ya ciko da ruwa daga zaunen ta kallesa tace shine zaka wani shigo min kamar.. cikin runtse idonsa da budewa yace "Don't joke with me ni bazuwa nayi muyi musanyr yawu ba...yadda kika kulla wann shashancin haka zaki warware kona miki abunda zai dameki agidan nan... jikinta har na rawa ta mike tsaye da masifa tana cewa aa kai fa ba ubana bane rayyanu akan me bazan ma yarinya aure ba tadau hanyar lalacewa kuma ai akwai hannunka aciki "..cikin daka mata tsawar dayasa ta razana yace sai akace kimata auren dole? ke kika haifeta ne da zaki yanke mata wann hukuncin wazatay rayuwa dashi ke waya miki haka ko tsabar zalunci da son zuciya kike son kara nunawa duniya wanda kowa yasan kin jima kina da shi..i am sure he just selfishly asked and obliged...sabida gaki katuwar pushover ko?bakisan abunda ya dace wanda bai dace ba komi da zaibi ta kan favourn yaranki shine kawai zakiyi toh wallah wallah wann karon kam baki isa ba. i am warning you for the last time to call this weding off this night.. a mugun rude ta saka masa ihu wayyo Allah na rayyanu zai min duka muhammad muhammadu wayoo Allah kuzo ku ceceni tana kan ihu ya jawo hannunta da karfin bacin ran dake ci a idonsa yace ki kira kowaye yazo nan ina daidai daku, kuma wallah daureki zanyi saikije can prison kigaya musu uban waye ya baki ryt kima yarinyan nan auren dole da sokon danki wanda baisan ya girma ma kuma tunda kince ke zalunci zakiyi daga ke har shidin saina daureku wallh yana sake mata hannun ya saka kai ya fita baiko je sashen mamansa ba saboda ransa sosai yake bace, cos bayan ayaana ta fita a dakinsa dazu he called maheer on phone babu wani abunda maheer bai sanar dashi ba. har yakai motarsa yana jin ihun hajiya mairo bai sake sanin meya faru ba ya ja motarsa ya wuce gida. ko 2 min da fita baiy ba ihunta yasa aka cika akanta hawaye sharbe sharbe na zuba a idonta tana ihun radadi tana cewa wayyo hannu na wayyo hannu na fatima danki yace zai kasheni,zaikaini prusona wayyo hannuna wayyooo ....kusan ba acikin hayyacinta take ihun ba duk ta razana ta gigice ammi karama tana duba hannun kuwa taga har ya langwashe da sauri sauri ta dagata suka dunguma har dasu ayaanah aka kaita asbiti acikin daren.. ihun azaba kawai hajy take tana raki ana dubawa aka samu karyewa ashe wajen daya riken yayi. gabaki daya hajy mairo ta dawo abar tausayi radadi yabi ya sa tafice a hayyacinta aka kira likitan kashi maza maza akay ciki da ita, sauran kaza da akay fero dashi safiya ta makalo suna zaune tanaci suna jiyo ihun hajy mairo aciki bataji sauki ba kuwa har saida aka mata alluran bacci bayan angama daure mata hannu uncle moh bai dawo gidan ba ammi karama kuma bata masa magana bare ta kirasa suka dai suka kwana a asibitin duk basu samu daman magana da ibaad ba dan yana isa gida ya kashe wayarsa washe gari friday da sassafe aka tashi da hargitsatsen case uncle moh yana jin labarin an karya masa hanuun uwarsa yazo har yana wani fuffuka wai zai je ya dake ibaad babu wanda ya kulashi still hajy mairon ne ta hanashi dan tunda ta farfado take kuka tace masa wallh shegen karfi rayyanu yake dashi daya rike mata hannu ma ji tay kamar hannun baya jikinta karyaje aje a kashe shi ana gobe daurin aurensa kawai ya bari ai zaidu zai dawo bayan auren zasu taru suci uban rayyanu.. wuni yay yana kumburi ammi karama data fishi tsiya ko abinci bata saka safiya ta kawo a asabitin ba, goma nayi na safiya haka ta tattara yaranta suka barsa da uwarsa anan. gobe auren anata shiri kasa kasa, wasu suna ta mamakin yadda anty safeera tay burus tay sanyi kamar ma bata gidan, da yamma liss tay girki takai ma hajy mairo ta samesu su biyu a asbitin kamr mayu ...duk sun sha mamaki da suka ganta tace oo oo ita abinci ta kawo musu..cikin gasa musu baqar magana ta dinga cewa duk dama an tozartata bashi zai hana ta manta dutynta na matar gida ba. dacan suna dar dar kamr bazasu ci abincin ba har saida sukaga dagske ta deba a plate taci snn suma sukaci borin kunya yasaka bai iya zama ba da yamma lis ya bar anty safeera da hajy asibiti snn shi ya wuce wajen aboknsa sabida babban hotel suka kama anan zasu kwana su shiryawa gobe daurin aure gashi as early as 11:am aka saka time... daga fannin ayaana kuwa tunda suka dawo gidan bata samu ibaad a waya ba, later later sai sukyi waya sultana wanda sai yaune sukayi hira me tsayin da har tagaya mata cewa tanason ibaad sosai kuma tana ganin kmr shima yanasonta nd they have planed thier future life together. bakaramin tausayinta sultana taji ba, ace wanda kakeso zai aure wata kai kuma zaa bada ka ma wani.. sanyaya mata zuciya sultana ta dingay da kalamai na ban hakuri har ta gaggaya ma ayaanam rules nd regulations din da akasa masa akan batun aurensa da zainab arifa da irin severity na ciwon brain datake dashi akansa, tana cewa ai shima bada son ransa zai aure zainab din ba dan haka kawai suyi hakuri da qaddarar da Allah ya zabar musu... shiru ayaana tay har ta gama jinta tana share hawayenta acikin ranta tace muddin kuwa auren nan zaiyu gobe toh babu abunda zai hanata guduwa kuma bazata dawo ba har sai an warwareshi.... idan kinason cigaba da samun posting kibi shafukata *AREWABOOKS* *@SURAYYAHMS* *WATTAPAD @SURAYYAHMS* *WASAP CHANNEL ND GROP: SAVE MY NUMBER 08060712446 TO BE ADDED* #SURAYYAHMS #COMEBACK SERIES 2024/2025 [16/12, 23:01] Ányà Bá’kó̄̄̄ M.: ABUNDA KE ƁOYE💫 arewabooks@surayyahm. Book1 ⏯️5️⃣0️⃣FINAL PAGE tunda suka gama waya da sultana ayaana ta koma bakin gado ta rafka wani uban tagumi dan kwata kwata kalman qaddara ko hakuri akan lamarin rabuwarta da ibaad baya sanyaya mata zuciyarta ko kadan ana gobe da safe daurin aurenta for the first time ranar daya kamata ace tafi kowa zumudin gani saidai tamkar mutuwar ta haka takejin fargaban tunkararsa, she stayed up very late har wajajen 2pm nadare tana xaune tana tunani, saican data juya taga safiya har tay wani lalle dasu kitso na shagalin bikin yayanta kyabe baki tay sai taji kishi gabaki daya ya dawo mata sabuwa.. mikewa tay da sanyin jiki ta fara tattara iya kayan da zata gudun dashi adan karamin jaka within few min ta gama, da tunanin gobe zata gaya ma ibaad inda zataje inyaso inyay auren nasa saiyana zuwa inda take dan suna haduwa, harsai sun samu mafita dan tasan inhar yana sonta sosai bazai hanata kubutar da kanta gobe daga wann mummunan qaddarar ba. har saida ta gama haɗe kayanta tass snn ta bi lafiyar gado ta kwanta bada jimawa ba bacci me nauyi ya kwasheta.. ata fannin zainab arifah kuwa gabaki daya ranar juma'an shagali guda aka mata agidansu da sunan sakun lalle da wankan amarya, hajiya hamida ta gayyato kawayenta masu kudi its was so fun aka mata komi agidansu kamar bridal shower aka mata hoto hardasu cake cake kala kala kai komi saida akayishi na nuna kai da almubazaranci. bakaramin dadi taji da mummynta ta dinga basu labarin matsalar gidan anty safeera ba, nothing makes zainab extremely happy kamar ji datay cewa ayaanah zatay aure, auren ma ba da saurayi ba da babba wanda yasha ruwa yake da manyan yara kuma fa wai uncle moh. kai rabonta datay dariyar mugunta har cikinta yana kulewa harma ta mance. shagali sukayi da tushe akasaka kiɗa aka cashe hanklinta gabaki daya a kwance yake sanin cewa zata zama matar ibaad daga gobe, nd then ayaana will be out of the picture bata da sauran fargaba. har dare suna dantse rawa ita da nala duk sai taji duniyar yamata mugun dadi suna wani irin murna tsabar farin ciki dakyar tay bacci tana jin kamar safiya bazaiy ba. daga fannin su ammi karama kuwa tunda suka dawo gida ta shiga damuwa sosai musmn da ta kira ibaad a land line na gidan bappa zaidu ta masa fada akan abun yayi ma hajiya mairo taga yana amsa mata wani iri iri da taurin kai sai taji ranta bai mata dadi ba har takai kararsa wajen aminiyarta nurse dan tasan suna shiri da ibaad din sosai ko zata iyaji musu menene asalin matsalarsa da auren ayaanah dayake cewa bazai taba bari a daura ba sai in baya raye. duk dama tajima da sanin relshp dinsu is special amma bata kawo soyayya bane mai zafi, har gidan anty nurse din ta turashi da yamma , bayan yaje wajentan sun jima suna magana akan auren, shikansa ya sha mamakin kansa daya iya fayyace mata irin son dayake ma ayaanahn har idonsa na tara ruwa... memakon ya zama itace ta langwasashi sai kuma tafarajin tausayinsa sosai hakuri kawai ta bashi tace yaje sai goben da ssafe zata kira mamansa suyi maganan haka ammi karama tasha jiran jin feedback ko ganin ibaad yazo bada hjy mairo hakuri amma sai shiru.. yau ranar daurin aure jirgin asubah ya dawo da bappa zaidu daga inda yaje, dan hutun daya samu kwana biyun away d stressed he looked very healthy fresh nd handsome hasken fatarsa ya dada yauqi kamar an gogeshi da ruwan madara.. 6am ya masa acikin gidansa inda da ibaad din kawai suka gaisa ibaad ya masa bayani cewa by 9am jirginsu maheer zai iso, mujaheed kuma a abuja zai sauka kafin nan ya sake daukar jirgi yazo kano dan haka su maheer zasu iya rigashi isowa.. bappa zaidu yace babu komi Allah ya kawo su lafya shima yanxu haka bacci zaiyi zuwa 9am din saboda haka kar adamesa har sai ya farka. tunda ibaad baiji bappa ya masa magn auren uncle moh ba yagane cewa baisan komi akai ba all this things were planned witout his knowlegde hmm, ahnkli yakarkada kansa shima baice komi ba dan gara yay shiru hala in bappa zaidun yaje yaji yace bazai daura auren ba maybe zasu shiga hayyacinsu dan yasan bappa bazai taɓa bari ama kowa auren dole agidan ba. yana daga tsaye bappa zaidun yadauki sabbin fararen manyan kaya designers masu kyau ya bawa ibaad din kamar yadda yay wa maheer a aranar aurensa, yace masa yaje dashi su zaisaka yau na daurin aurensa, ibaad ya masa godiya ya karba yaje room dinsa dan dama shi baiyi wani shirin aure ba kuma basu gayyaci kowa ba,yana kunna wayarsa yaga text din ayaana yana ganin cewa tana son ganinsa yaji gabansa na faduwa, rigar sanyi kawai ya dora akan doguwar wandon dake jikinsa ya dau car key ya fito a gaggauce ya nufi gida.. da sanyin safiya ya iso iska me sanyi yana kan kadawa, ana bude mashi gate banda securities da suke tsaye baici karo da kowa ba ahnkli ya kyabe baki wai duk dama yau auren mutane biyu agidan kenan amma gida yay dry tamkar kabari, sosai waje ya dauka da shiru dan ko irin hayaniyar yan uwa da masu girke girken abinci ba a gayyato ba kuma dama ammi karama ta riga ta cire hannunta akan hidima ,anty safeera kuma bata saukowa yanxu sai in xata fita. kusan komi da za'aci odersa kawai hajiya mairo ta saka akayi snn daga can kitchen din shagonta ake duk wani girke girke da shirye shirye agidan kam kowa baccinsa yake sha ana jiran daurij aure kafin ayi karamar home walima da budar kai tareda makwabta, the house was soo unsually quite, babu motsi babu surutu hajiya mairo sosai taji tsoron abunda ibaad zaizo ya mata shiyasa tun da tabar asibitin jiya da yamma tasa aka kaita gidan hajiya hajara takwana acan shiyasa ma familyn house babu wani uban daya tashi sassafe da sunan shirin aure. kai tsaye ibaad ya wuce ya shiga sashen amminsa ya nabude kofar dakinsa ya tura ma ayaana text akan taxo, daga nan jefar da wayar yay akan gado, jin dakin yay dumi yasa yacire rigar sanyin jikinshi ya shiga bathrum ya wanke fuskarsa da niyyar yana fitowa zai saka plain shirt yana bude kofar kuwa saiga ayaanah itama ta shigo da sauri pjamas ne marar nauyi pink colour ajikinta riga da wando mai laushi quiet revealing amma ba sosai ba, dogon yololon sumanta mai sulbi ta sakeshi har gadon bayanta, fuskarta yay extra fresh yana wani irin glowing, tsayuwar cak yay jin tsikar jikinshi ya bala'in tashi dayaga yana iya hango dangling breast dinta tacikin rigar a saukake. Da dan sauri ta karaso gabansa suna kallon juna idanunsa na sauyawa with speed,diso dison ruwan dake sauka akan faffadan kirjinshi takalla abazata ta hadiya yawu ahankli tace Yaa Gud morning ...yace.."morning bby u wntd to see me? ta dan makale wuya da sakaltaccen murya tace yes sai ta matso daf dashi atake yaji gabansa na bugawa hos throat went dry as she stood that close irin too close in nan, iskan dakin gabaki daya yaji ta fara masa nauyi gabaki daya, gani yay ta shagala ta kafe faffadan fresh kirjinsa da ido tanakuma clutching pjyamas din ta da hannu kamr wacce take jin tsoron girmansan She took a step closer so close enough da dumin numfashinta yake sauka akan bare chest dinsa yanajin dirqr dumin nimfashintan har cikin ilahirin jikinsa untill His own breath staterd to hitched involuntarily. tace “yaa bazan iya jira bane nd If I waited any longer I would lose the courage to save myself. batare da ya taɓata ya saka idonsa acikin nata yace ayaanah, this isn’t easy for me either ..amma dan Allah dont do anything stupid kinji? take idonta yacika da ruwa a dan marairace tace "kawai so nake kasan zan tafi dan karkayi fushi in baka ganni ba...yadda tay maganan da muryan kuka yasa ya juya mata baya ahnkli cikin lumshe ido kafin ya kaiga budewa yaji dirar soft hands dinta akan bare backs dinsa ta tabasa very soflty saida sigar jikinsa ya kara tashi kasa motsi yay cos The touch sent a sharp shiver through him, tace yaa dan Allah ka juyo ka kalleni mana,..jikinshi a matukar muce ya juyo And it almost broke him to see the fear of loosing him in hr teary eyes. cikin sakin sakin snnyar hawaye tace“yaa I’m scared nide kawai kagayamin inna tafi zakazo kaneme ni?? tallabo fuskarta yay da hannunsa idonsa da wani irin rauni, dumin numfashinsu na gogan na juna muryansa a raunace sosai yace ayanaah i cant give u permision to run away...in wani abu yaje ya sameki fa...kinsan kuwa sai nafi kowa shiga cikin tashin hankali ko??. hawayenta nakan zuba masa hannu ahnkli tace' i will be careful i promis..kamr zai mata kuka yace “Ayaana, cikin katsesa da sauri tace “yaa Please, tana kallon idonshi ta dada narkewa gripping his shirtless chest ta kama fatarsa da tsumayi tace I just need to know if wont be alone... muryansa na rawa rawa ahnkli yace “kema kinsan If you leave I will follow you anywhere.” tace nd You won’t let them stop you? dada jawota kan kirjinsan yay yana sauke ajiyan zuciya cikin lumshe ido yace “I’ve already lost you once in my mind, i won’t survive losing you in this reality. cikin kukan tafara murmushi dats soft, broken, hopeful ta kara kankamesa. tareda dada resting kanta against his chest tana sauraron yadda cikin zuciyrsa take bugawa da karfin tsiya, his hrt It’s beating so fast dat is almost melting her nd turning her on at the same time.. dada susuce mishi tay akirji ta lumshe ido duminsa ya dada gaurayata, his arms finally wrapping around her waist holding her like something fragile, dukansu suka lunshe ido suna sauke ajiyan zuciya mai sanyi kuma ahnkl ahankli, gabaki daya ne ta dagula masa lissafi, but he had to control himself dan baisan inta tafi yazai kasance yau ba ji yake kamr baison hakam amma at same time yanajin what ever it takes inda zai hana auren nan to yanaso, kawai dai bazai iya gaya mata kai tsaye yabtafi ba saboda in ita yarinya ne shi ba yaro bane some things dont need emotions they just need simple logic.. Dumi da laushin jikinta ya shagalar dashi bai san sanda yafara shafa mata ilahirin jikinta ahnkli ba, banda saukqr numfashinta baka jin komi and There was only them, holding onto love in the quiet before d storm bt somewhere beyond those walls, destiny was already shifting for them amma basu sani ba. bude lumsashun idonsa da suka sauya kala yay yana kkrin zai dagata daga kirjinshi taki sam ta sakeshi duk tay juyi sai yaji hard nd pointy nipple dinta sun cakkeshi a kirji...muryansa a raunace kuma ahankli yace "ayaanah kinfa san abunda kikemin.. ganin bata dagashi ba hannunsa yasa ya tattaro sumanta yana shafawa har yabi ta fatar wuyanta ahankli har cikin ramin kunnenta snn yace""i dont want us to do anything stupid ryt now if not i wud have kissed u so hard.. kkrin dagowa takeyi kawai sukaji an bude kofar,..babu knocking aka shigo jin qamshin turaren wuta yasa ayaanah tay saurin komawa bayansa ta boye fuskarta akan gadon bayansa a mugun tsorace... he stand face to face da amminshi babu riga a jikin shi tsikar jikinshi duk atashe, gashi tun dazu ta fito neman ayaana zata mata lalle dan afara shiryata da wuri bata ganta ba sai safiya ce tace mata ai tun asuba tafitta taje dakin yaya ibaad dama kuma kullum inyazo tana zuwa wajensa itama batasan me sukeyi yawan yi adakinba. ...ganin fuskar ammi adan daure yasa ya sauke idonsa kasa dan yasan masifa kawai zata masa.. very shyly yace good morning ammi, ta hararashi cikin sharesa tace 'ayaanah...i knw u're hiding back der toh kizo maza kiwuce kije dakina kijira ni awajen yanxun nan.. cikin lumshe ido da budewa ayaanah tay simi simi tabi jikinshin ta fito sarari kanta na kallon kasa tana jajjann dogon sumanta gaba danta rufe ta gaban rigar sai kuma ta kasa motsi.. baki bude ammi ta gama kare ma jikintan kallo ganin daga ita sai pjyamas dats a bit revealing tace"fantastic' dama ahaka kikafito kikazo har nan bakiji kunya ba??? kafin ayanah ta bude baki da masifa tace "zoki fita" go to my room immidietly nd wait for me der. da bala'in sauri tace yes ammi snn tay sauri sauri ta fita ammi tabita da kallo tana girgiza kai kafin ta juyo kansa tace "kai kuma na dawo kanka care to explain what is going on here..yana kkrin jawo rigar sanyinsan yace ammi is not what u think"..a dan masife tace "aranar auren naku ..waimesa kake neman jawomin abun magana ne rayyan wato kai baka gudun shaidan ko zargi just look at urselves half naked kai da zaka mata fada kaine kake nuna mata hanyar da ba daidai ba...i honestly dont like this ur relshp.. da sauri kuma amarairace yace ammi dan Allah karkice haka..ni ban mata wani abu ba..nd u knw i won't cross any limits with her cikin katsesa da daure fuska tace 'toh nide banaso..how did u think i wll feel in wani na samesa ahaka da safiyaz rayyan ka kama kanka ka fita harkan yarinyan nan..let her focus on her weding preparation and what ever is going on btewn u two just cut it off ryt now ni banason fitina, jiya kaduba abunda kaje kay ma hjiya jiya she is ur grand mother nd u broked her hand over an argument haba rayyan wai kasheni zakayi me agidan nan?? dan shiru yayi cikin sanyin murya yace kiyi hakuri ammi a masife tace bazan yi ba "just leave..go nd get ready for ur own wedding bana son nasake jin wani abu daga gareka. a ladabce sosai yace yess ma. snn ya dauki wayarsa zai fita tabi shi da kallo har yakai kofa tace.."wai jiya kunyi magana da antynka kuwa naga har yanxu bata kirani ba..kansa a kasa yace"zata kiraki inbata kira ba kuma zatazo da yamma ..daga nan sai ya fita. cikin sauke ajiyan zuciya itama ta doso dakin ta samu ayaana har ta sauya kaya,tana zama tafara mata fada ta akan kartasake fita gaban namji haka kan ayaana akasa ta bata hakuri, tea kawai suka sha at around 8am ta kama hannunta ta zana mata jan lalle mai kyau bana gargajiya ba all this marron indian dyes sabida basu da time she need it to dry in an hour.. arund 8:30 ta gama bata both hannu da kafa snn ta gyara mata gashi ta mata turare komi da komi suna dakin har karfe 9.30 yay.... daidai ana gama mata gyaran kenan su ammi babba sultana da su kulthum sukazo gidan haka ta gaisa da kowa amma bata ko kula ayaana ba tana gama gaishar da ammi tajanye sultana suka wuce sashen anty safeerah. ran kulthum duk a dagule da kishin sanin ayaanah zata zamo kishiyar uwarta tashiga saidai da mamaki taje room din anty safeera, tasameta taci wani irin kwalliya ta saka kankararen leshi sosai kan kulthum ya daure musmn da bata ga anty safeera ta bata wani fuska sunyi mgn ayaanah sosaii ba she jst told her she is fine, dan za'a mata kishiya bashine zaisaka ta kasa daukar wanka ba, basuyi wani dogon zama bama ta korata dakinta tare da sultana tace musu zatay waya da yan uwanta suje daki ta huta tunda karamin ciki take turawa, tunda sukaje dakin kulthum hayaniya kawai sukeyi da sultana akan ayaanah, dakyar har saida ta fayyace mata cewa ai ayana fa yaa ibaad dinsu take so kafin nan kulthum ta dan dawo hayyacnta tafara tunani..sun jima anan suna magana amma basuje wajen ayaanan ba tukunna. Ammi babba kuma ta fita da driver a mota akan zasu dauko hajya mairo adawo da ita da agida tunda anfara taruwa within this hours waya kawai anty safeera takeyi a daki ita kadanta tana kyakyatawa da dariya wani abun ma inta tuna saikaga tana girgiza kai dan sosai ta shirya cin uban mijinta bayan bikin nan bana kadan ba. fannin bappa zaidu tun ana daf da zuwan su maheer din ya farka bayan angaisa da ya sallamesu shima ya fara shirinsa ahankli, shima white shadda mai kyau ya dauko zaisaka wata buggagiya mai kyalli 10am cikawa ya zauna abkin gadonsa yana kkrin yasaka takalma akafarsa wayarrsa ya fara ringing, ganin uncle moh ne yasa ya dauka yay sallama sai yaji wani murya ne daban wajen yacike da hayaniya, shiru yay har suka gama snn yay gyaran murya alhaj ameer ya dawo da nitsuwarsa kan wayar suka gaisa, bappa zaidu yace ina fatan dai lafya naga ka kirani da numbersa? alhj ameer yace ahh lafya kalau dama wata yar magana ce ta taso.. bappa zaidu ya kwantar da hanklinsa yace toh yanajinsa,.. cikin kankanin lkci alhaj ameer ya fara fayyace masa halin da ake ciki, bappa zaidu yay shiruuu da tsananin mamaki a idonsa jin wai ashe ma dan uwansa zaiyi aure yau shine shi ba'agaya masa sai da matsalar fasa daurin auren ta taso... sai bayani alhaj ameer yake masa cikin bayanin yana dada lalata sunan ayaanah yace masa yau da safe wajajen tara aka aiko musu package na sirrikanta snn akabi aka kira uncle moh din awaya akay threathning dinsa akan kar ya sake ya aureta, tunda lkkcin kuma suka kasa dannesa sai bori yakeyi yana musu hauka shine yace akira ace yafasa auren, zasu kuma tura shaidu.. bappa zaidu yay kamar zai katse wayar kawai yace musu babu ruwansa aciki tunda badashi aka fara ba amma kuma tunda yaga anyi nisa har haka yasan dolene hajy mairo is soley behind this.. dalili daya kawai yasaka ya amsa masa , dayaji batun batanci da samun wasu shaidu game da mutuncin ayanah, baiy kasa a gwiwa ba yace su aiko masa komi da komi zai jirasu gida... suna katse wayar ransa a matukar bace ya kira hajy mairo, saidai tunda ta dauka suka fara magana fada fada basu gama ba saida sukaci kusan rabin awa, dan gabaki daya taki ta amshi laifin komi tace ma itace tama muhammadu tallar ayaana ya aura sabida so take ta rufa ma yarinyar asiri snn tunda jikarta ne bai isa yahanata yanke hukucinta akanta ba har suka gama magn bata gaya masa wani kwakkwaran magana me dadi ko mei kama hankali ba saima cewa take babu ruwansa aciki ita tay ma muhmmadu abunda ya dace ne, ransa yay matukr baci yace mata toh yanxun nan zaizo gidan su hadu awajen kawai dan kuwa akwai babban matsala. yana katse wayar aka kawo sakon tun awaje ya bude zallan picture din yagani video din kuma a wayarsa tunda yaga kalar hotonan sai baidamu ya bude vido ba kawai yay salati ya shiga cikin gida.. shirya kansa yay tsaf cikin gaggawa yataho gidan, bayan ficewr sa ne maheer da ibaad suka dawo dan su shirya anan suma. bappa zaidu yana isa yasa aka kira masa ammi karama, kyale ayaana tay a dakin dan ta gama shiryawan dakanta, dan already dinkinta na amarya da komi da ammi ta bayar saida safen nan kawai sukejin labarin wai anje an sace kayan gabaki daya awajen tailor to dake garin tattara wasu kayan Ayaanan jiya ammi taga red weding dress din da ibaad ya bata kawai sai ta umarceta aka tasaka shi da bori da kuka ayaana ta karba har ammi ta fita a dakin bata dena kuka ba gashi cikin su sultana babu wanda ya leko ita dayane, safiya kuma tsabar zumudin bikin yayanta already taje beauty shop agari za'a cancada mata kwalliya gidan yay shiru koda ammi tazo falon hajiya sosai tasha mmkin ganin bappa suna gaisawa har dacan zai fara tuhumarta da fushi sai tay saurin nuna masa wayarta da yadda ta dinga nemansa sosai tun ranar da abun ya fara faruwa.. batai kasa agwiwa itama tahau gaggaya masa ababen da ya faru baya rage masa komi ba ranta a dagule hartana hawaye, wanda hakan ya bala'in shan bambam da karyan da hajya mairo ta gaya masa in favour of her son muhammad,sosai ran bappa zaidu ya hargitsa ya baci har jikinsa yana ɓari ɓari yanajin wani irin balain mamakin son zuciya da rashin hankali irinna dan uwansa muhmmad da kuma rashin girma da hajya ta nuna acan case din gabaki daya ammi karama tagama share hawayenta kenan saiga su hajyan sun dawo, ammi babba ne agaba da katon hijabi dan kwata kwata 20 min past 10 ne kuma 11:30am sharp zaa je masallaci a dora aure wanda anriga ance tun sassafe ma manyan bakin prof suka fara hallara anata shirin daurin aure. ganinsu datay cirko cirko ganan fatima na goge hawaye yasa taja tsaki ahnkli tabar musu falon tawuce sama domin duba uwargida safeera tun data barsu a falon case kawai akeyi tsakanin bappa zaidu da hajya akan batun auren ayaana, wanda sai yau ammi karama ta fitar da abunda yake ranta ta gaya ma hajiya cewa tana nuna ma ayaana warayya da rashin yarda da kuma zargi snn bata tantance magana inda akan ayaanah ne kawai daukawa takeyi.. suka fara jayayya kowa na hawaye bappa zaidu har yagaji da tsoma musu baki ya zuba musu ido kawai yay shiru ya kyalesu dan sugama fitar da abunda ke ransu kafin ya fadi abunda ke tafe dashi fannin ammi babba kuwa tunda ta shiga ta samu anty safeera babu abinda take sai cika baki da jiji da kai da gatse take cewa anty safeeran da ta nemi taimakonta da wallah yanzu takai ta wajen malami an tarwatsa auren nan,tayita cika baki tana buga kirji ma anty safeera akan cewa tsabr wayonta da kkarinta ne yasaka duk da hjya mairo tana raye haryau fatima bata isa ta shigo gidanta ba...tsabar kuri har tay sabutan baki tahau gaya ma anty safeera duk wani sirrikanta na cewa boka da ya mata aiki akansu tace har ta mutu agidan bappa zaidu baza a mata kishiya ba.... wani baqar maganan yakan cima anty safeera rai, musmn yadda ammi babba take mata kallon yar yarinya da bata san me takeyi ba tukuna, tana mata magana kmr ta maidata abun tausayi har wani shawara take bata akan taje tay gyaran Hq sabida yanxu ne uncle moh zai fara nuna mata asalin halinsa musmn idan ya latsa na budurwa..ta dinga kushe lamarin anty safeera acikin habaici tana gaggaya mata magana kamr irin ita tagama rufe kofa tafi karfin mijinta shiyas aka kasa mata kishiya anty safeera ta share fake hawayenta daya zuba ita dai batace komi ba tay shru tanajin ammi babba wai hartana mata tallan maganin mata na wajen zinariya daga can kuma anata hayya hayya a falon hajiya can dataga fatima tafita gaskiya sai tafara musu rantsuwar cewa babu wanda ya isa ya hana yuwar auren nan. ita final decison dinta kenan. tafara ihu tana cewa wai duk an rainata inba haka ba ai rayyanu da safeera bazasu samu livern daga hannu su mata wani abu agidan nan ba. ganin lokaci na tafy bappa zaisu yay gyaran murya yace musu su nitsu su saurareshi shi ba wanm maganan bane ma ya kawosa. bayan sun nitsun ne ya fito da hotonan ya rike a hannunsa, ya kalle hajiya anitse ya fara mata bayanin abunda uncle moh yace na cewa ya fasa auren wanda tun bappa zaidu bai gama ba ta katsesa da ihu da bori tace sam sam laifin rayyanu ko kuma shine zaidun yaje yace ma muhmdu ya fasa shiru tay har saida tagama borinta snn ya dauki hoton yakai har gabanta yanuna musu da shi bai kalle video din ba ya bawa hajya suka kalla tare da ammi karama,duk jikinsu yahau rawa suka fara salati hajy ta rikito kasa ta kurma ihu tafara cewa ayaana ta tozarta....kusan wann ihun shi ya jawo hanklin ammi babba dan kuwa a falon anty safeera suka zauna suna kuma iyajin ihu akasa musmmn in yayi yawa. a firgit ta mike da gurmi tace ke safeera bakiji hajya na ihu ba ne...cikin kyabe baki anty safeera tace "ihu kam ai dama ta saba sabida kuncacciya ce mahaukaciya in zakije kije nifa babu inda zanje ina nan, dama mujaheed kawai nake jira yazo in gansa tunda ban gayyace uban kowa awann taqadararen auren nasu ba ammi babba tace hmm nikam dole najje toh sai na dawo...da sauri wauri ta fita ta nufi sashen hajy mairo har tana tuntuben dan kar ayi gurmi babu ita tana fita anty safeera ta goge fake tears inta ta kwashe da dariya tace mahaukata...kadan kukaga gani..duk wanda yaci tuwo dani miya yasha.. tana daga zaune awajen jira take taji ance am fasa daurin auren kafin ta tura ma alhaji sauran balance her secret alhaj ba wani babba bane yaro ne dake mata aikin spy tun lkcin datake zargin mijinta ma shi take aikawa shago yana leka mata ayaanah yana kawo mata information...they change his name to alhaj sabida deals inta, bata so konan gaba asiri ya tonu kwata kwata a gane cewa itace ta siya deal da ruthy, tafiso a maida tunanin ga cewa wani namiji ne daban yake kkrin tona ma ayaana asiri dan ya tarwasa auren ta, alhajin ne ya kawo mata duk wani labarin rayuwar ruthy da case inta ma jim haushin ayaana da ruthyn takey abboye da tarihin gang dinsu har da bashin da ruthy take fama dasu, so she made him to do the deal on her behalf, yanxu haka ita kanta ruthy batasan cewa anty safeerah bane behind eveything duk ta dauka wani alhaj ne mai kudi. daga falon hajya kuwa dakyar aka daga hajiy mairo akasa tana birgima tana ihu tana zagin ayaana, kowa jikinsa sai yay sanyi musn ma ammi karama da abun ya mugun daure mata kai cos ranar ayaana ai da ibaad ta dawo gida yaushe kenan har taje ta hadu da yan iskan gangs haka har tay a rayuwarta irin wnn illar?jin kamr bazata iya gane komi yasa tay shiru taja gefe tana tare hawaye...dakyar hajy mairo ta zauna akan kujera bappa zaidu ya kwace shaidun duka hannun ammi babba snn aka zazzauna ana zama ya hade rai ya ja musu kunne baison yaji maganan awaje, snn yace dole ne aji ta bakin ayaana dan haka ammi karama taje ta kirata amma kar wani acikinsu yace zai mata wani abu anan har sai angama mata tambayoyi. hakan kuwa ya faru ammi karama taje dede ayaana ta gama bude windon ta jefar da kullin kayanta waje tana Allah Allah tajawo kujeran gaban mirror ta haura sama ta dira tafita ta backyard ta zille har ta fara jan kujerar taji ana mata kncking a mugun tsorace ta sake kujera sai taji muryan ammi karama daga kofa a raunace tace "ayaana kizo bappanku yana son ganinki nd pls be fast"..da fargaba ta amsa sabida jin kuka kuka muryan ammi datay she stood still for while, dan tasan is eida a mata adalci ko akara dulmuya ba but anyway ko an daura auren nan tariga ta gudura aranta cewa guduwa kawai zatay tunda yaa ibaad yace zaizo yanemota daga baya bata damu ba. daukar red bridal veil din tay ta lulluba akanta tay wani irin kyau duk dama ba kwalliyar arziki ammi n ta mata ba but will the jan lalle da gyara da qamshin dake tashi ajikinta bakaramin haskawa tay acikin jan kayan ba. cikin sanyin sallama ta shigo falon taga daga ammi babba sai ammi karama sai hajy mairo kusan bappa zaidun ne kawai ya amsa mata mummunan fadi gabanta yay dataga irin walaknattcen kallon da ammi babba ta mata hajy mairo kuma ta wani dauke kai ta watsa gefe tana hawaye tana karkada kafa da tsananin fushi ayanayin jikinta cikinsu ammi karama ne kawai bata dago kai ba amma hawayene ke zuba a idonta sosai na tausayin ayaana kirjin ayaana na dukan tara tara ta tsuguna da ladabi ta gaishar da bappa zaidu ya amsa bayabo ba fallasa.. ganin basu da time ya fara mata bayani da tambayoyi tanajin shi tana amsawa ahnkli she truly cant rembr anything bayan ganin ta datay ta farka a kasa ranar, tana maganan sai yay kamr raina musu hankli kawai takeyi hajya duk ta kara kufuluwa dataga ayaana bata amsa laifin ta ko daya ba. kai tsaye bappa zaidu ya nuna mata shaidun jikinta da hannunta duka na rawa ta karba ta kalla tun alkcin taji kanta na juyawa bata dawo cikin hayyacinta ba har saida taji dirar kalaman bappansu na karshe... (Recap page 1, wanda suka karanta page one basai kum nanata nan ba except akwai few abubuwan da zaku oya tsinta aciki wanda bansa acan ba) cigaban labarin nabayansa keep reading💋 Tun da ta ji kalaman Bappansu na karshe cikin lumshe ido da qarfi tasakar musu wani irin tsumammen kuka me daga hankali tareda kara cukuikuyo shararar doguwar red colour bridal veil dinta daya rufeta rass har izuwa kasa ,A hankli jikinta yake rawa rawa koinanta yadau kyarma tsaban takaici da wata iriyar matsanancin ruɗani dake famar cinta acikin ranta wanda bazata iya fasalta yawarsa ba, wasu maqudan hawaye ne kawai suka shiga gangaro mata akan fuskarta yuuu wanda daga ganinsu kasan bata shirya musu ba. yanayinta mai cike da jin tsoro da kuma tsananin tashin hankali tadada sunkuyar dakai ayayinda take agurfane a tsakiyar babban falon kuka kawai take rabzawa ahankali wanda zafinsa saida yy kama da kamarna wanda zata cire ranta ta fetar wajje, cike da dauriya tadago kai jin tsananin zafin maganganun bappan nasu nadawo mata kai, babu shiri kuma dakyar tadago kai takalli ammi karama dake kusa da ita tana goge hawayen dake sauka acikin kwayar idonta tadan sunkuyar dakai da wani irin sanyin jiki babu wata alamar dai yau zata budi baki ta kareta, zuciyarta a raunace ta kalli bappan nasu da yay maganan shima fuskarsa still na hade ne tamau tamkar bakin hadari jitay bata samu kwarin gwiwar cemasa komai ba shima dan gabaki daya batasan ya zata fara fidda kanta acikin wann cakwakiyar ba, Ammi babba dake falon itama duk tabi ta tsime sai tsaki take sakewa jifa jifa dan dama ta tsani auren, babu dai wanda yace uffan acikinsu, kara runtse ido ayaanah tay sosai tadinga rabza kuka me sanyi me kuma hade da zazzafar shesheka duk ta rasa ya zatayi, can dai hannunta dake rawa rawa ya fara motsi ba acikin hayyacinta ba ta capke bakin zanin hajya data rabza uban tagumi agefen bappan nasu ta mugun tsimewa da tsananin fushi ha idanunta sunyi jaaa zirr tanakan girgiza kafafunta a masife cikin rawan murya da gunjin kuka takamo hannun hajy mairo ahnkli cikin raunateccen magiya muryanta bai fita sosai tace "Don girman Allah hajiya kicewa su bappa suy yi hakuri wallh wallah bansan komi ba banyi komi ba don Allah kice su dan saurareni ni ban san wanda yayi min haka ba..." amugun fusace hajya mairo ta warce hannunta da wani irin fushi me tattare da buhun barkwanon masifa caraf ta mike tsaye tana cewa "Ni da Allah sakeni ki wallh haushi kike bani, wato ke har kinsan ki aje mu anan kiyita rabza mana uban rantsuwa akan karya alhalin ke din ashe babban munafukace ko Ayaanah?toh tirrr da halinki. makanki kikayi bawa mu ba dan ganan abu mun gani ido da ido me kq zakice mana kin cuce kanki, kin tozarni.. kin kuma kashe aurenki tun ba adaura shi ba. Allah ya isanmu ma irin tarbiyan da muka taru duka muka baki agidan nan nide Allah ya isa tsakanina dake muguwa kawai!wallah ko su zaidu zasu yafe miki nikam bazan taba yafe miki ba, baqar almuramura anjima ana kawomin kararki, Allah sai ya mana sharia, dan koda aka kawoki daga kauye ubanki saidai yaje har dakina yayimin zagin kaca kaca ya hadamin da mugun baki cewa zakizo gabana ki lalace a binni, wato shine kikeso ki dada tabbar masa ke asalin watsaiyace, kin zo gaban ƴayana kin zamo cikkyar marar mutunci marar kamun kai kika maida kanki yar kwaltaa abayan idanunmu yo shikenan ranar aurenki ne kika zabi ki toxartani kiji dadi ko? meye burge ki da wann rayuwan ynx uban wayema xai amince yakara aurenki a fadin duniyan nan wayyo na shiga uku ni me tuwo Wallah baki isa ki kasheni ba wani dan uban Dukan bazata takai mata ajiki abazata tana kuka cikin raki tana cewa... ..toh wallh ki sani uwata Azumi bata tsinemin ba, kafin ki dauko mana abun kunya gwara tun wuri mu mu kunyata ki yo meya burgeki da irin wannan rayuwar ta yan iska inba samun waje ba? daga ita har ayanahn kuka sukeyii ganin ta kara tantameta duk dama dukanta take kanyi tanata kukan sosai kuma acikin ruɗani, bakinta har na rawa cikin kukq da magiya takecewa "Hajiya dan Allah ki saurare ni, nasan kinsan ban aikata komi ba, wallh zaki iya dubani kigani, wallah wallh wallh ban aikata abunda kuke tunanin na aikata ba.. sharri.. aka...bansan yaushe...bata karasa me zatace ba taji saukar wani dan uban saukar ginannen mari da hajya ta kai mata me mugun zafi a bqki sanda ta saketa tariqe bakin ma batasani ba. "banace miki kiyi min shiru ba, makira kawai annamimiya duk za'a taru amiki karya ne bayan ga shaidu nan zaidu ya kawomin su kaca kaca?kece acikin bidion nan fa ayaana bayan kinsaka natara dangina da mutanen anguwa kafff, nayi shelar aurenki kina gani hakanan akayita zagina akanki, akace min naci amana, nayi son kai, har mayya sai da aka kira ni, kai meye ma ba acemin a anguwan nan ba? haka naruntse idona kyam sabida aurenki da yaron nan rufin asirine agaremu baki daya amma dan tsabr rashin sanin darajar kai saida kika kekeshe idonki kika tozarmu "Ayaanah.. ni menayi miki?...toh wallah wallah baki isa ki dora min hawan jini ba, muna da yadda zamuy dake inke ban isa dake ba ai akwai wanda na isa dasu agidan nan, ki tashi ki bace min ana kar na tattaki nakaiki har lahira. Ayaanah ta mike jiki babu kwari duhu duhu take gani agabanta har ta fita a falon tana kuka sosai kamar ranta zai fita.. direct dakinta ta nufa don tasan komei xata ce anan babu wanda zai saurareta ders too much evidence dat are pointing againts her which she knew nothing about, bayan tashiga daki kan gadonta tanufa tana rabza kuka sosai ayayinda kanta da kirjinta ke bugawa dan harga Allah batasan wani irin hukunci kuma za'a yanke mata ba. bayan wucewar ayaanah daki hajya mairo tana kan kuka ta kalle bappan zaidu tace "yau naga ikon Allah Zaidu. dan Allah ayaga hotonan nan bideon ma duk agoge kaji? sann ayi maza arabata da wayann mutanen banzan datake bibiya, banason wani a dangi ma yasake jin labari bare ganin shaidun nan. tun be amsa ba ta dada rushewa da wani kukan kmr an bugeta, "Allah mun gode maka, wai sai ka haifi ɗa amma baka haifi halinsa ba wallah mahaifyar ayaanah mutuniyar kirki ce yanxu meye wannan take so maqiya na suce akaina kenan.. cikin sauke ajiyan zuciya bappan nasu yace Ahtoh nide nagaya muku hajiya Auren ayaanah dai ya fasu, sun kirani yace ya fasa bazai aureta ba, snn shine ma ya tura min wann shaidojin ga kuma jama'a sun taro dama sai an daura auren ayaanahn ne kafin agabatar da na su zainab Arifah, ni duk rasa mafita yanxu kam ai jin kunyan mutane ne kawai ya rage mana saidai in.... wani caraf Ammi babba ta capke maganan abakinsa tanamai cewa 'a'a, yaa Zaidu tsaya, ai magana kam ya riga ya kare tunda auren ayanah ya fasu me kuma zamuyi ai kawai afito fili kawai aje a bayyana masu kawu babba komi kar abata musu lokaci kasan yadda yaci buri akan auren yarsa zainab Arifah yatara manyn mutane kar abata musu lokci akan aikin banza. hhmm ayyuriri dama anbar yarinya tana abunda tagama dama kam ai babu wani abun da za'a samu a karshen rayuwrta face jin kunya, kuma ai wanda suka taru sua bude mata hanya ta lalata kantan sunsan kansu.. da gefen ido ta jefa baqar maganan ganin ammi karama bata ko dago kai ba taji wani irin dadi aranta dan dama wnn irin ranar kawai take jira na jin kunya danta gumsa musu bakin ciki. fade fade take inda take shiga bata nan take fita ba, ganin dai babu wanda yace mata uffan haryanxu yasa tafara daga musu hankli burinta kawai aje filin taro a fallasa komi.. hidima biyu ne ga lokaci nata tafiya inma tsoron zubda ma kawu babba kimansa akeyi, toh mezai hana kawai a tura ayanahn takoma inda tafito ace kawai guduwa tayi takoma kauyensu if not wallah kaf zuria sai munji kunya bana kadan ba dan abundai akwai zubar da kima da mutuncin manya aciki. tunda ta fara maganar kauda kai kawai bappa zaidu yay kamar wanda baijin surutan nata ahnkli yanamai lallatsa wayarsa da alama yana rubuta wani sakone, yana gama rubuta sakon ya tura ya tabbata ya isa snn yakashe wayarsan, sai a sann ya juyo ya kalleta adan taikace amma baice mata uffan ba kawai ya girgiza kansa..nan take falon ya kuma dauka da wani irin shiru bakaramin hade rai ammi babban tay ba sabida ta tsani tay magana duk taga an shareta.. within 5 scnds karar waya yakatse shirun nasu ammi karama dake zaune shiru tana hawaye ita ta dauki wayar after uttering few words ta katse wayr snn ta kalli bappa zaidu da sanyin jiki ayayinda muryanta ke fita a cikin nitsuwa kuma ahnkli tace "yaa zaidu, Mujaheed ne yakira yace in sanar dakai cewa yaga sakonka kuma yana daf da isowa gidan nan shima yanzu". babu yabo babu fallasa cikin sassauto da bacin ran dake fuskansa ya kalleta cikin sauke karamin ajiyan zuciya snn ya amsata da "toh fatima Allah ya kawoshi lafiya, komi yar hakuri ce dan haka ki kwantar da hankalinki evrything will be fine. kanta akasa tana share kwallanta Tace mishi toh Ameen. dan kadan ya mayar mata da sanyin murmushi ita kuma tay maza ta sauke kanta kasa adan kunyace. kallonsu ammi babban takeyi kamar zata tashi tsaye ta haɗiyesu su da mugun bugu, dan ɗan wnn calm gestures da yake yawan wakana tsakaninsu bakaramin kona mata rai yakey ba, wato itace datake matarsa na sunna ma bazai amsata ya bata hakuri ba caraf yahau amsa wannan makirar matan. satar kallonsu kawai take tana raya abubuwa masu tsauri aranta ayayinda babu abunda idonta yakey face hararar fatimar tareda jan musu kananan tsaki share hawaye hajiya tay adede lokacin da wani gulluton baqin ciki ya kara rufe mata kirji inta tuna hotonan nan ganin datayi kmar Ammi babba zata kara yin wani magana, nan tay marmaza cikin katseta a masife tace "haba, haba..ya isa haka mana ke kuwa Raihanatu, kinyi ta maganan nan duk anji ra'ayinki akan ayanah amma kisani nide ban aminta da gurguwar shawarar kin nan ba, yoo sai kuma aje har babban masallacin jumua ayi shela ace ma jama'ar Annabi S.A.W. cewa yarinyar nan tagudu ranar daurin aurenta sai kace muna kwapcen wasan kwaikwayo?,.. adan masifa ammi babban tace amma hajya kema kinsan halin kawu babba wallh bazai lamunci azo da batu daga gidanan a tozarta shi a bainar muhimman mutane ba aranar daurin aurensa yarsa zainab arifah ba. fuskar tsohuwar ba asake ba takalle bappa tace "zaidu maganan nan fa ya kare bama sai anje ga tozarta zayyanu agaban mutanensa ba tunda abunda kuke gudu kenan, dolene kawai ayi auren Ayanaah ayau din nan, babu wata zancen guduwa ko fasa shi, tunda shi wanda ya sakar mata fuska ya mata alherin shi ta cutar ta tozarta, yau koma uban waye mukaga dama dashi za'a a daureta yau, inyaso taje can can gidansa ta karashe rayuwarta dashi inma kashe kanta zatayi a dakin miji gara tay da akanda tazauna min agabana ta cigaba da tonamin asiri tay karuwanci a birni ubanta juma nacan kauye yayimin dariya, aure kam kamar an daurashi ayau ko tanaso ko bataso wani irin shiru wajen yakara daukawa a falon ayayinda fuskar sauran matayen looks soo soo confuse da furucin tsohuwar duk da alama basu wani gama fahimtar inda maganan tsohuwar ya dosa ba, to da waye kenan za'ayi ma ayana auren dolen? da mujaheed ne ko wani ne nadaban daga waje? saidai tun kafin dayansu ta budi baki tay tambaya bappa zaidu yakalle su duka biyun fuskarsa ba a sake ba still cikin gyaran murya yace ya kamata kubami wuri zanyi wata magana da hajiya".. babu tantama kowaccensu suka mike tsaye cikin hadiye tambayar dake ransu snn suka fice waje. Ammi babba nan tay sashen abty safeera da uban sauri dan taje ta yafa mata gurmi ammi karama nan tanufi dakin Ayaanah kai tsaye jikinta duk a sanyaye, ta iso kofar dakin Ayaanah bata sani ba, kife kai tay akan gadonta tana ta kuka me karsashi gashi ita kanta tarasa amsar da zata bawa kanta, kanta duk ya kulle, she was like is this actually happening to her abu ne da batay tsammani ba sai gaba daya sai taji ta fice hayyacinta, she wish zata bude idonta taga mmmunan mafarki kawai take, kwankwasa kofar dakin da akay da dan karfi yasa tadaga idonta da sukayi jaaa suka kumbura tana kallon kofar amma bata da niyyar tashi tabude har akagaji da Knocking aka bar wajen. Sai can wajen after good 40 mins data dan dawo hayyacinta tana xaune saman gadon kafin ta jawo wayarta da kyar da kamar zata bude sai taji xuciyarta ya kara rauni, MTN sim card dinta take son cirewa ta karyashi sai taga tarin missed calls din kawar aikinta Ruthy yafi guda talatin da wasu irin zafafan text messages da ya ninka calls din daga wajen ango to be din nata, ko wani message data bude zance daya yake yi, " i once trusted you, nina miki kaza nina miki kaza lokcin baki da kaza..kinci amanata ayanah, bazan yafe miki ba.." kowani kalma da ya rubuto mata suna daukene rashin mutunci da gori, tsana da zafin cin amana da butulci dayake famr tunanin tay masa. wasu irin raunattun hawaye suka shiga bin kuncinta bawai dan zafin words dinsa ba sai gani datay wai har ya aminta da komi dayagani akanta kai tsaye, dan tay tunani in akwai wani wanda zai iya bada kwararren shaida mai kyau akan iliminta da tarbiyanta da shine mutum na farko da zai bayar, ita ko kadan batay tsmmanin cewa ya jima yana zargi da kallon ta a matsayin wance tasan maza ba ashe shaida kawai yake jira dama fita tayi daga Inbox din hawaye me zafi na sauka a idonta, ta bude WhatsApp shi ma dai duk messages din ne har da gori masu zafi aciki, gashi shidin ba yaro bane bare tace ko yana furta kalaman nan ne da gigin yaranta wai yau namijin da ake ikirarin zai aureta ya rufa mata asirin kenan yake kirarta watsatsiya karuwa hmmm. kirijnta taji kamar sai fashe badon fasawar auren na sao dan zafin kazafi da bata suna, Kashe wayar kawai tayi ta ciro sim card din ta karyashi into 2 pieces kamar yanda tayi niyya snn tajefar da wayar can can saman gado tana goge hawayen da ya ki tsaya mata, sam batay tsammanin haka kwakwalar maza ke aiki akan zargi ba dan wasu tsauraran maganganun nasa ya mugun tsaya mata a zuciya. Knocking din kofa aka sake yi, ta kalli kofar sai kuma tamike a hankali ta nufi kofar ta budeshi ahankli, ammi karama ta gani tsaye suna hade ido nan da nan wasu sabbin hawayen suka ciko idonta tabi ta sunkuyar dakanta kasa cikin sanyin jiki ammi ta shigo dakin ta kulle kofar ayaanah ta bi ta da kallo harta nemi waje ta xauna agefen gado snn ta karasa inda take ta durkusa kasa cikin sanyin murya me tafe da hawaye tace "Ammi don girman Allah kiyi hakuri, nasan kema zakice na tozarki wallah bansan komi akan wann abun ba. ammi ta sauke wani ajiyar xuciya ahnkli cikin nitsuwa tace "Ayaanah i am not here to judge you, bare ma ai an riga anyanke miki hukunci auren nan naki bazai fasu ba, su hjiya sunce za'a daurasa a yau, kuma tun da har bappanku ya amince da wann hukuncin da hajiya ta yanke miki kema kinsan babu me ja da wannan hukunci nasu ke dai naki addu'a, nima ina nan ina taya ki da shi.. wani irin numfashi me karfi ayaanah taja abazata wasu sabbin hawayen da bata san dasu ba suka cigaba da sauka mata yuuu amma batace komi ba cikin lallami ammi karama tace is okay kiy hakuri ayaanah snn kisani nobody is perfect but as long as we learn from our mistake ai shikenen, dan Allah ki kwantar da hankalinki kinji everything will be alright kuma koma waye ya aikata maki haka sai dai mu ce Allah ya isa miki da ya janyo miki wnn masifar harda kuma auren dole da wanda ba musani bama tukuna. a mugun mugun rikice Ayaanah tadan mike tsaye is like sai yanxu kunnenta ya farajin batun wani auren dolen da ammi ta ambata.. atake jikinta sai ya fara rawa cikin dafe kirji tare da sakin birkitacen kuka me tafe da rudewa tace "ammi Auren dole da wani wanda baku sani ba kuma? auren dole fa kikace again Ammi? dama badashi za'a daura auren ba kuma.? jiki a sanyaye ammi ta dan gyada mata kai tace shikam ai yace ya fasa saidai wani to wanin ne bansan ko waye ba. a mugun ragwabe ayaanah ta fado kasa tare da durkusowa kasa cikin kuka mai kara, tarike hannun matar tana cewa dan Allah kar ayi min haka Ammi wllh xan iya mutuwa, ammi talk to him plss ai bappa yana jin maganarki sosai, dan Allah kiyi ma hajiya magana i can explain myself wallah wallah bansan komi ba, basai sun min auren dole ba nasan zata saurareki kodan karamin lokaci su karamin i will find a way out of this. cikin runtse ido tare da jin tsananin tausayinta matar tace nima basu gaya min komi akai ba, amma dai mujaheed is on his way. kinga tunda angon shi yace ya fasa i have no idea what they are planning to do now, ga dai su can a falo inaga by now kuma inaji kmr ma har ma an daura. i am very sorry dear, kisani cewa I trust you. but i think wann ne kawai mafita agaremu duka gwara amiki auren kawai. snn koma waye suka miki auren dashi nasan dai bazai cutar dake ba Allah yasa shine miki mafi alheri. Ayaanah ta dada rushewa da wani tsumammen kuka cikin mugun tashin hankali take cewa "Na shiga uku Ammi, yanxu baxa ki iyayin komai akai ba?auren dole fa zasu min da wanda kemafa kince baki san shi ba, ya xan yi da raina idan hakan yafaru, wallh ko ya mujaheed din ne bazan iya aurensa baa innalillahi wa inna ilaihi rajiun..." Mikewa ammi tayi da hawaye taff idanunta da mugun tausayinta aranta tanufi kofa da sanyin jiki ta bude tana fita takulleta da keys ta waje........ *CIGABAN LABARI...* fannin ammi babba kuwa tunda ta shiga ta samu anty safeera babu abinda take sai cika baki da jiji da kai da gatse take cewa anty safeeran da ta nemi taimakonta da wallah yanzu takai ta wajen malami an tarwatsa auren nan, tayita cika baki tana buga kirji ma anty safeera akan cewa wayonta da kkrinta ne yasaka duk da hjya mairo tana raye haryau fatima bata isa ta shigo gidanta ba...tsabar kuri har tay sabutan baki tahau gaya ma antu safeera sirrikanta na cewa bokab da ya mata aiki akansu yace har ta mutu agidan bappa zaidu baza mata kishiya ba.... wani baqar maganan yakan cima anty safeera rai, musmn yadda ammi babba take mata kallon yar yarinya da bata san me takeyi ba tukuna, tana mata magana kmr ta maidata abun tausayi har wani shawara take bata akan taje tay gyaran Hq sabida yanxu ne uncle moh zai fara nuna mata asalin halinsa musmn idan ya latsa na budurwa..ta dinga kushe lamarin anty safeera acikin habaici tana gaggaya mata magana kamr irin ita tagama rufe kofa tafi karfin mijinta shiyas aka kasa mata kishiya anty safeera ta share hawayenta daya zuba ita dai batace komi ba tay shru tanajin ammi babba wai hartana mata tallan maganin mata na wajen zinariya ********** kafin nan daga falon ba ajima da korar su ammi ba hajy mairo ta sako maganan wanda ya dace 'a maida auren ayaana akansa dan su ceto kansu daga tozarta kai tsaye tace ai anjima dace mata ibaad yasan komi game da irin abunda ayanaa take aikatawa da rayuwrta dan haka shine ya dace ya riketa inba haka ba babu wani wanda zai aureta agidan nan asamu kwanciyar hankli da rufin asiri dalilai goma da ashirin duka ta jero masa, zaka sha baqar mamakin jin cewa ashe tuntuni taawure ta gaya ma hajy mairo cewa in ayaana ta girma ta hadasu aure da ibaad tuntuni bata tashi tuna maganan nan ba saiyau datakeso tafito kiri kiri tay weaponising dan kawai asiri ya rufu kar yaranta su tozarta. bappa zaidu yace shifa bazai tursasa ibaad auren kowa ba har sai inshi yace yana so suna cikin maganan kuwa sai ga su maheer da ibaad sun karaso hajya bata bari sun zauna ba ta dau waya tace driver yaje maza maza ya karasa dauko mata alhaj hamza ace masa its very urgent. driver na tafiya magana ta dawo sabuwa, haka hajy mairo taki firrrrr bappa zaidu ya fayyace ma su ibaad dalilin fasa auren ayanaa da uncle moh sai tay sauri sauri takwace maganan gabaki daya abakinsa tafara tuna ma ibaad alkwarinsu da taawuure wasu maganganun da ta boye masan ba sai yau yakeji, ashe asali wa ibaad taawure ta roki alfarman hajiya cewa abashi ita ya aura inta girma kuma hajya tana tune da wann maganan kawai dai ta kulle zuciyarta ne tay burus, dan taso ne tahanashi ayaanan kwata kwata saita aura ma wani ko muhammadu just so that she will impressed her son zayyanu akan batun zainab arifah dan su karfafa alaka dashi ,anata tunanin ai auren ibaad da arifah shime kadai zai hada kan yaranta.. she try to hide this informations in her words amma tuni maheer da ibaad din suka gane inda ta dosa duk sungane cewa asali ta hanashi ayaana ne dan kawai ta turasa ya aure zainab ita kuma ayaanah tunda batada amfani a famlynsu sosai saita bada ita ma wani namijin ya aura koba dan gidan su ba,toh da muhammadu ma yazo yace yanaso ma sai ta haukai ta zauna kawai. haka ta dinga rika rikita rikitan bayani, tace kawai rayyanu yayi musu biyayya ynxu ya aure ayaana a rufa asirin maganan nan tunda ma muhammdu ya fasa auren ayaanah ai dama tun dacan ma shi yarta taawure tay sha'awan auren ba muhammadu ba first time da ibaad ya zama soo speechless kenan akabarta da maheer yana dada kwaco sauran bayanai abkinta data jima tana boyewa jim kadan saiganan magabanta ayaanan suka iso da alhaj hanza da wasu dattijai su biyu su ukunsu suka shigo palon da tarkadan test na ayaana da hajyan ta aika masu jiya. ana zama nan ma magana ya dada kwabewa musmm da alhaj hamza yace ai sun kira taawure tun ranar kuma tace musu ma wani mai suna ibaad hajiya tace zata aurawa ayaanah ashe gabaki daya bata gaya musu gaskiya ba, tsoronta kar taawure taji gaskiya ta tabi bayan ibaad ahana muhamadu mata snn asa jikarta zainab a hanun rai ko mutuwa she was just giving them countless reason na dalilin dayasa tay hakan. don akashe maganar bappa zaidu ya girgiza kai da takaici kawai ya tambaye ibaad, snn yace masa yayi hakuri da yanayin hajiya mairo karkuma yace mata komi yanxu, nd if he can do this kawai ayi anan agama lokaci na tafiya 11am yawuce zasu wuce daurin aurensa sa zainab... duk da cewa ibaad ya kara shan mamakin halim hajy mairo amma bai wani ɓata lokaci ba hade da ganin darajan dattijan nan da sukazo da tunanin cewa shine mijin yarsu, sai kawai amince atake bappa zaidu ya kara sadaki akan wanda za'a bayar na zainab 5million da suka riko, aka biya na ayaana double of it das 10 million naira snn aka yi all the nesscry ladabun aure aka daura musu auren awajen sharply maheer da sauran dattijan suka zamo cikakun shaidu bayan an daura auren Dr Ibaad al-mansur da ayaana jumah, maheer kuma ya dauki su alhaj hanza ya wuce dasu can masauki bappa zaidu ya kalli ibaad dayayi shiruuu cikin rasa abunda zai yi tunani aransa, cikin jin tausayinsa yace ya tashi su tafi wajen daurin aure inyaso su mujaheed su samesu awajen tunda har yanzu bai iso ba. sun tashi zasu wuce kenan hajiya ta wani hade rai tace zaidu ina son nayi magana dakai, kai kuma rayyanu kabamu waje. ibaad baiko kalleta ba ya fita baisan kuma me suka tattauna aciki da bappa zaidu, kawai yana fitowa suka shiga mota basu biya masallacin kai tsaye ba saida sukaje suka dauko wasu yan uwan babansu snn suka wuce wajen daurin auren.. waje ya cika makilll da manyan motoci da manyan masu gida yan siyasa da daidaikun sarakuna kowa ya dau wankan kece raini babu kuma kalar mota me tsada da bazaka gani awajen kafin su shiga msallaci wajen daurin auren ne mujaheed ya iso, bappa zaidu ya tarasu agefe dukan su ukun ya gaya musu cewa hajiya ta riga ta umarceshi da ya cike wajen muhammadu shi a daura aurensa da ammi karama... he was straight foward to them bawai neman shawara ko yarda ba he just dont want them to freak out..maheer me ya fara supporting dinsa kafn mujaheed nd ibaad was just neutral sabida kansa gabaki daya a lulle yake, he need alot of answers to the main reason da uncle moh ya fasa auren ayaana a dying minute. bayan they are all cool with the information ma auren bappa zaidu aka shiga masallaci aka fara dana su ibaada da zainab arifah with alot of formalities na rainin hankali da kaskamci tunda da suka kufular da ibaad sosai dacan da 5million dim sukazo dashi zasu bayar ibaad dayaga yadda prof yake kkrin tozarta bappa zaodu akan kudi sai ransa ya baci, danma yadada nuna masa yarsan ba komi bane sai yace shi 500k kawai zai iya bayarwa yanxu.. bakaramin rikici akay da prof akan haka ba, ibaad yaki jin maganan kowa yace wallah shi abunda zai bayar kenan, at end prof ended up paying his doter'sa dowry in dollars just to show off da sunan cewa ai shima kawun ibaad ne da rashin mutunci ibaad kuwa ya soke kudinsa a aljihu waje ya dauka da tsegumi prof na zaune dake yan uwan nasa ba damuwarsa bane he dint even care to notice cewa muhammadu baya nan, next akazo daura auren bappa zaidu da fatima, maheer yace sam sam zai biya hka ya biya babansa yasha mamakinsa sosai. bayan angama aure it took them along time kafin aka gama gaishe gaishe, ibaad ne kawai hanklinsa baya jikinsa gashi prof ya takura masa yanata nunasa ma abokansa... Daga fannin ammi karama kuwa saida tay jimm ajikin kofar tana jin kukan ayanah snn itama tashare kwallarta daya zubo mata juyawarta keda wuya suka hade ido da hajiya mairo da alama ta fito daga falon kenan ta tsaya cak tana dan share sauran kwallanta da bakin mayafi itama muryan ammin a sanyaye tace ahmm hajiya kardai har an daura?.. hjy me tuwo batace komi ba tagyada mata kai cike da had'iyar wani gulluton baqin ciki aranta tace eh an daura. "Fatima, dama ke nake nema, amma kafin muje can sama dakina inaso kiyi min alkwari tun anan, kar da mubi hanyar sashe na ynx wata zindikiyar magulmaciya annamimiyar mata taje ta tareki da tambaya akan auren ayanah tunda kowa leifinmu yake gani agidan nan, nide kimin alkwari ko yankaki za'ayi agidan nan bazaki taba yin kuskuren gayawa kowa cewa an daura ma ayaanah aure yanxu afalo na ba, dan wann aure na rufin asiri da sirri ne, bana bukatar uban kowa ya san dashi, kekam dai nasan bani da wata matsala dake ynxu muje saman kawai zan miki shauran bayani kallonta ammi karama ta dingayi baki bude cikin rasa nacewa kawai tagyada mata kai snn tabita sama domin taji dalilin wnn Ɗanyen hukunci da suka yankewa Ayaanah wanda ita kanta zuciyarta acike yake da fargaban irin mijin da zasu zabar mata a wann kuraren lokaci kuma acikin fusata da fushi... ata dayan fannin shagalin gulma babba ammi babba ta bude awajen anty safeera tana mai fayyace mata cewa anfasa auren ayaana da uncle moh asirin ayaanah na karuwanci ya bayyana anty safeera saita ta bar ammi babba ta gama zuba snn ta fayyace mata cewa itace man tasa aka aika hoton ta raba auren... sosai ammi babba ta shiga shock gashi babu halin tay barazanar tona asirin anty safera itama ta riga ta tona asirinta na cewa ita tay ma ammi karama da bappa zaidu asiri... tunda tagane cewa anty safeera is behind all this evil sai taji ta raina kanta, tsuliya a zage tabar sashen ta wuce gidanta da borin kunya da niyyr da yamma in lkcon walima da budar kai yay zata dawo sosai anty safeera ta kure mata tunani haka ta dinga danasanin maganganun data yi agaban safeeran dazu daga wajen daurin aure da kyar ibaad ya owace kansa ya dawo gida cos he is feeling restles ,abubuwa da yawa na yawo aransa, sun bar maheer yana tare bappa zaidu suna gaisawa suna sallaman baki wasu kuma zaayi walima dasu shida mujaheed suka dawo gidan agaggauce direct mujaheed ya wuce sashen mamansa saboda bakaramin kewarta yay ba dan inyaje china baiya dawowa da wuri acikin wani irin farinciki ya samesu ita da kulthum da sultana tana cikinsu sunata mamaki yadda akay aka fasa auren da ayaanah nan shima kawai sai ya jona su and the shocking news he gave them was an daura auren bappa zaidu da ammi karama, anty safeera bata san sanda ta zube kasa tana kyakyata dariya kamar zata zare ba dariya take har tana hawaye tana tuno da ammi babba da tagama cika mata baki . .today is literally the best day of her life dariyar data dingayi yasa yaran suka tsaya da mamaki sunata kallontaa. tsakanin hajiya mairo da ammi karama kuma maganace ta gaskiya da gaskiya ta dinke duk ta fito fili tahau gaya mata asalin dalilin dayasa taso ta bawa muhammadu ayaanah wai tay hakane dan kawai a ibaad ya nitsu ya kula da zainab arifah dan hanklin zayyanu yadawo cikin yan uwansa da danginsa ... snn ai muhammdu zai fi kulawa da ayaanah duk ta gama bayananta ammi karama batace uffan ba, sai can tagaya ma ammi cewa amma fa yanxu zancen ya sauya haqqin tawuree ne ya kamata, tafara kuka ta dinga maganganu can dai ta fito fili tace ma ammi wai itafa ta aura ma ibaad ayaanah amma auren sirri ne sai ta nitsu zuwa anjima zata mata bayani.. itadai ammi ta saki baki tanata kallon hajiya bayan sun gama a wannan saikuma ta mairaice ma ammi ta tafara kawo mata zancen hakuri da amana dake tsakaninsu, tanata wasu abubuwan tausayi tace inhar fatima tana mata kallon uwa toh tay hakuri da hukuncin data yanke akanta ayau dan itafa tun asatin nan ta kira kawunnanta ta musu bayanin cewa ta karya sihiiri kuma ma har anturo wakili an daura aura mata aure da zaidu a masallaci... ammi tana zaune saida ta miƙe tsaye im shock tace "aure??hajy mairo ta cigaba da ababen tausayi tace fatima kizauna kiyi tunani inka ban isa dake ba saiki gayamin in kirasu a warware auren dama zaku zauna min ne shekara da shekaru ina kallonku inde ban isa dake ba saiki gaya min tana fadin haka tay waje tabar ammi karama acikin dakin acikin rudan... daga bangaren ibaad kuwa yana dosowa cikin gidan baima karasa isa shashen ammi ba yaci karo da ayaana tafito da hawaye a idonta da zimman zata zille ta gudu kawai dan tay kukan tay kukan tay tunanin tarasa menene guda daya zatai.. suna hade ido da shi taji kirjinta na bugawa da karfiz tay tunanin ko har angaya masa anfasa auren, ko an nunamasa hotonan... atake jikinta yafara rawa rawa ganin ya tsaya yana kallonta cikin bridal dress in a daskare yasa tafara ja da baya baya dan bata san meye zai yi tunani aransa game da ita ba ynxu,... shikuma kallon ta yake da feeling na tunanin she is his wife ryt now, his first wife for that matter and she is wearing the sexy red weding dress he bought for her, for a moment ji yay kamar mafarki yake shagalallun idonunnsa da sukayi nisa cikin tunanin nakanta yanajin kamar yay tsalle dan farinciki matsowa yake ita kuma tana matsawa baya baya har saida ta jingina da bango snn suka tsaya suna kallon juna...hawaye masu yawa na sauka a idonta tanajin matsanancin bugun zuciya her heart was beating soo fast tana jiran taji next word da zai fito abakinsa, can kuma sai taga ya wani irin lumshe idonsa cikin tsumayi ya furta "alhamdullah, kafin ta dawo hayyancinta taji ya jawota jikinsa ahnkli ya daga habarta suna kallon juna baidamu da fear da confusion dake cikin kwayar idonta ba ya dago cute lips dinta ya jona danashi ahankli jin dumin bakinshi mai masifar dadi yasaka ta sake mishi labbanta batare da ta shirya ba wani irin tsotse bakin yay da shauki kamr wanda zai zuko hanjin cikinta soo deep da saida taji kamr bata duniyar nan,... sunfi minti biyar suna tsotsar bakin juna kafin nan ahnkli ya cirota ya kalleta taga yana murmushi ya share mata hawayenta yace der is no need to run away baby..ure my wife now.. wani cak ta tsaya tana kallonsa kamr an dasata saidai bataga alamam wasa a idonsa ba, kafinma tabude baki tay wani magana sai caraf sukaji muryan hajiya mairo ata bayansu.. ibaad ya kalle ayana gently yace wifyy go inside zanyi magana da hajiya kije zanzo na sameki... kafafun ayaanah har na hardewa tsabar ta zama soo confused har ta bar wajen bata gane komi ba.... wucewarta cikin ke da wuya atake fuskar ibaad ya zanca kala gabaki daya ya zuba ma hajiya wani irin dakakken kallo snn ya wuce sashenta da sauri tabi bayansa da fargaban mezaice mata.. ALHAMDULLAHI.... WANN NE KARSHEN BOOK 1 abunda muka fada ba daidai ba Allah ya yafe mana *...GAME BUKATAR CIGABA DA KARANTA BOOK DIN NAN ZAI IYA SUBCRIBE BOOK 2 DINSA KUDIN KARATU IS JUST... 700Naira* *WE HAVE VIP TELEGRAM 2K* *AND VIP AREWABOOK* *@SURAYYAHMS* *WANDA BASA DA TELEGRAM SUMIN MAGANA ZAN BUDE WATSAP GROUP* *ALL READING FEE SHUD BE DIRECTED TO* 👇🏻 *9132352275* *MOHD SURAYYA SULE* *OPAY* *SEND UR EVIDENCE TO*. *08060712446 OR 09132352275* BOOK 2 STARTS ON 22ND DECEMBER SHARP.. DO NOT MISS THIS LOVE STORY🔥 SURAYYAHMS