[12/11, 14:42] Hassan Atk: 💖💋💋💖💋💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad Page......2 Bacewa nayi kusakkobane wai yafada yana kara tamke fuska😡 Leemat ce tayi karfin halin cewa dan Allah my brother kayi Hakuri bamusan Bamusan lafinmuba So Sorry tsaki yaja nikke gayama bakusan laifinkuba kushigomun mota kowacce takama waje A baya ta zauna Sannan wacchan sai wani Magana take kasa kasa Tawani Cika ma mutane kunne Kamar Sakarya ya nuna Feenat dake baya tana Zare ido Sanan ma tukunnah Uban wa kuke ma dariya ne, bro Dan Allah dai kayi hakuri Wlh badakai muke ba Girgiza Kai yayi yakoma mazaunnshi Ya Zauna Still yaki Jan motan Leemat ce ta tabo feenat Alamar ta tashi takoma gaba nuke kafada feenat tayi Alamar taki, Leemat taga idan ta biye ma Feenat haka zasuyi tazama ta tashi Ita takoma gaban Dan tsaki yaja kadan Sanann ya figi motar yatafi.......Yanzu dan nashigo motar da batawa ba shine har wani yasamu Damar Yimun wannan wulakacin wai harni yake cema Sakarya Wlh ba laifinshi bane Laifin Haruna driver ne duk Wannann mgnr Feenat keyi cikin Ranta tadan jaaa tsaki mtswwww Karar wayan shice ta dawo da kowanne daga tunanin dayakeyi dagawa yayi yasa A has free HELLO! Yazeed yazeed Feenat takara nanatawa Aranta karo guda Kuma ta yatsina fuska Hello yazeed wai ko bakajine da Ker ya bude baki inajinka Yusuf Banza Sarkin miskilanci Kanaji kana wani shamun kamshi kamar mace yanzu dai ya'akaiyine Yusuf Yazeed yafadi yana mai Son kaudar wacchen maganar, Kaifa muke jira tun dazu ko kamance dacewa Yau Zamu cin Girkin Amarya gidan Dr Khalid ne Uhum Yazeed Ya fada ban mance ba Yanzu Ina Hanyar Kawo nakusa karasawa Leemat na dauko daga Ckul, Lana nufin yanzu daga Abuja Kake kenan Ummm Yazeed yace Toh yanzu Ina Leemat din take? Keyyyttttt Yazeed ya Kashe wayan Banza parrot kawai yafada yacigaba da Kallon hanya, Kanada Aiki Wannan murtuke fuska kamar wani Zaki ta fadi Aranta tana mai kara jin Haushin Shi, Leemat ce tace yawwa bro Zamu Aje Feenat A unguwar dosa Feenat yace Aranshi Afili kuma Ya kara hada Rai bece kala ba yawwa besty Saiki mishi kwatance ko? Kwatance faaaa kikace besty Ohhh Namance kefa baki iya komai ba Leemat ta fadi A tsokanance bayan 2mnt Karan text Taji tashigo wayanta duba Tayi taga Leemat Wallahi besty kisamo Mafita yanzu Abinda Sakon ya kunsa kenan tunani tayi kadan ganin yakusa Zuwa Unguwar tasu gashi batasan wajeba Kawai number mumy tayi dealing.......Hello Sweet daughter Kun karasone dadynki yace Kuna hanya Tare da friend dinki Eh mumy but turamun Location yanzu na gidanmu Ok daughter cikin minti 2 text din mumy yashigo take ta tura ma Leemat dubawa tayi Tasaki murmushi Aranta tace Kawata kenan wato Ita bazatamai magana ba Hmmmm Ajemai wayan tayi gabanshi bayan ta kunna mai location din bro kashinan kaduba hanya Kallo daya yayi ya kauda Kai Domin ya gano Wajen lokaci kadan baya yayi parking Akomar katafrn gidan su Feenat take G.R.A. yan majilisu Unguwar dosa fitowa tayi Leemat ma tafito Sukai hugging Juna Feenat tasakar ma Leemat kiss A kunatu I will miss you besty Ahhhh Besty Kada kidamu bro zai kawoni tunda yaga gidan, bye ok bye Sukai Sallama har takai bakin kofar Tajuyo Leemat cema Wannan nagode da driven dina dayayi Bye🙋ta nago mata Hannu itama ta Naga mata Afusace yaja motar yabar Wajen, Noking tayi Wani dan dattijo yafitoh ya bude Wayne nace wayane turus yayi Lokaci daya kuna ya washe baki Ahhh nafisa ce Sannu ya Hanya murmushi tayi Sannu Baba hanya Alhmdullah Toto Kawo Kayan Ashiga dasu Aa baba kabarsu Ba nauyi Toh Allah yamiki Albar Amin tafada tana mai Shigewa ciki. Mumy mumy! Naji tana kwala kira..... Wlh kinji nafada miki Leemat duk Sanda nakara zuwa daukoki Kika kara kwaso mun wata Sai jimiki ciwo nonsense Ji yarinyar Sam batada kunya Saikace wata yar'iska kurrrrrrr Cikin Leemat yayi kara Toh Kodai Bro yagabe Feenat YAR LESBIAN CE Kai Ina idan da yagane cewa zaiyi Nafita Harkarta, badake nake mgn bane Leemat firgirgit tayi Sorry brother insha Allah bazai kara faruwa ba Murmushi yayi yace that is my One and Only Sister ajiyar Zuciya tayi tayi murmushi itama Adaidainan Ya karasa Get din gidan nasu dake Unguwar Rimi.......... atare Suka fitoh duka Ur Wlcm Aunty Feenat wasu yaran su biyu suka fada atare daga gani twins ne Thanks twins din mumy kunkara wayo daddy ne yakaro ur wlcm my Ummi Rungumeshi tayi Tnx daddy nasameku lfy lafiya qalau Ummina Mumy ce tace Aisai kumukarasa tunda ba'asan daniba Sai tsabar kirana kuma Ake murmushi tayi takara tayi hugging din mummyn tata I miss You Mumy na me too my daughter Zomushiga ciki kihuta gjy kice Abinci Atare family din Suka shiga gaba dayansu dared Sama Feenat ta Haye tayi dakinta Cike da gajiya tsaffff dakin yake ko'ina Sai kamshi yake komai nacikin Dakin kuma pink ne samular da jakar Hannun ta tayi tacire kaya Ta daukko wani dan karamin towel ta daura tayi toilet......... [12/11, 14:42] Hassan Atk: 💖💋💋💖💋💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 BY Nadeeya Muhammad Ahmad BISIMILLAHIRRAHMANNURRAHIM GODIYA ta tabbata ga Allah wanda yabi ikon Rubuta wanan labari Allah ka kara dadin tsira da Salati Abisa Annabinmu Muhammad S.A.W Amiin ya Allah kabni ikon gama wanan littafin lafiya👏 TSOKACI Ban Rubutu wannan labarin Dan wani ko wataba Hasalima kirkira nayi, yakamata mai karatu ya tsaya ya Fahimci Sakon dake cikin littafin bawai Kai tsaye Arinka Zagi ba. Banyishi Danwata manufa saidan Tunatar da iyaye dakuma Jan Hankalin yan mata. SADAUKARWA Wannan littafin gabaki dayanshi Sadaukarwane Ga Aminiyar Arziki Xaynab Ummu Mahbub. Allah ya kareki daga sa idon makiya ya Kara miki hakuri,kwanciyan Hankali Tare da Arziki mai Albarka I love you So much💖💋 Page 1 Zaune take A Harabar makaran tar tasu Inda yanmata Masu ji dakansu kowacce keshiga tsalatsalan Motocin da Aka yiyyi parking dinsu daga dukkan Alamu Hutu Daluban makarantar suka Samu, Haba FEENAT yakamata kawai kizo mu'ajeyiki A kd tunda muma kan Hanyane Asalima Sai munhuce Kaduna Zamu Huce Zaria Wannan direvern Naki bawani tawowa yayiba idan banda haka ina kaduna ina Abuja Hmmm Wacce Aka kira da feenat Tayi Ajiyar Zuciya tace kausar Kawai ku wuce nagode Zai karaso nan bada jumawaba Kausar Zata kara magana ta kusa da Ita Ta jata Suka bar wajen, Haba Khady Yazaki wani jani haka bakiga har yanzu direvern ta be karaso bane ba Ok don bekarasoba mukuma Saiki shanyamu tunda tace bataso ai ba'a dole naga Kausar bata kara tanka mataba taja mortar Sukabar Harabar makarantar, feenat tana Zaune Awajen har Wajen 10:30 na Safe bini bini taja tsaki mtswwwww daga kan da Zatayi Suka ido2 da besty dinta Leemah Atare Suka Zare Ido😨 Leemah baki tafiba feenat baki tafiba Suka hada baki wajen fada A'tare kuma Suka Sakar ma junansu murmushi feenat ce tace wlh besty kinga har yanzu Haruna driver be karasoba Nakira daddy yace Yana Hanya Ina tunanin Ko Akwai abinda Ya tareshi Shikenan besty Ba wanan ba kinga Nima Yanzu brother na Ya karaso tashi mutafi Leemah tafadi tana murmushi Kai Anya karkuma yazo besameniba Aa basaiki kira daddy kice Ace ya komaba kawai Ouk muje toh Suka kama haryan inda brother din Leemah yayi Perking Suna Zuwa Leema ta buga uban tsalle wooo bro I miss you yawani yatsina fuska Shiga muje nidai ta tabe Baki dan idan da Sabo Ta saba da halin yayan Nata bude baya Tayi Tashiga tamai feenat Alama da Tashiga gaba 😕murguda baki feenat Tayi itama Ta bude baya tashige Shikam cije Baki Yayi yaja fuuuuuuuuuu yabar Wajen Sunatafe babu Mai mgn Acikinsu Saichan feenat tajawo Hand back dinta taciro waya tafara kiran Nomber daddy Ringing......2 tayi yadaga Hello Ummina Haryanzu bekarasaba ne daddy bekarasaba Amma gani Ahanya Wata frind dita zata kaini Ummina kikula dakanki Toh Allah ya tsare Amin daddy Saika kirashi kada ya karasa Ok daughter Shikenan bye Ya Kashe wayan, Juyawa tayi Suka hada Ido da Leemah Ta kashe mata Ido Suka Kwashe da dry Kerr.......... Sukaji Mortar Ta tsaya yja tsaki dalla kufitoh kubani Waje malamai yafada ba Alamun Wasa😡😡 [12/11, 14:42] Hassan Atk: 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad In dedicated to Xaynab Ummu mahbub *da Bazarku Nake taka Rawa💃💃💃iyayena Abin Alfaharina Ina farin ciki daku Akowani irin Hali Allah yakaro muku Lafiya tare da tsawoncin Kwana me Albarka👏Love you With all my heart mum and dad💙* Page.....4 feenat ce daure da towel gawani karami A hannunta tana goge gashin kanta da Alama daga wanka tafitoh wajen makeken bed din dake tsakiyar Dakin ta nufa, Leemah Leemah tashi kishiga nafitoh. Haba Feenat kaina Sai yayi ciwo ni kibarni da Asuba Nayi Leemat tafada cikin muryar bacci Feenat bata Kara bi takanta ba ta dakko wata doguwar Riga tasaka tajawo darduma tafara gabatar da nafilfili Raka'a 4 tayi ta daga hannu Sama tana kwararo addu'oeh take! Abinda ta Aikata dazun ya bijiro mata Azuciya kuka mai tsanani tashiga Rairawa Tana, Ya Ubangiji ka gafarceni Kan Abin nan danake Aikatwa ya Allah Kasani Nauyina kan iyayena yake wajibine Su magancemun matsala ta Amma Suka banzatar Dani gashi nafada kan turbar Shedan Ina Aikata Abu mafi muni Agareka, ya Sarki mabuwayi mai Shiryar da bawaYayin da yaso ya Allah Kashiryar da Zuciya ta Nasani nidin mai girman Zunubice gareka Ubangiji ya Allah badan niba ka gafartamun Zunubaina kakuma ganar da Mahaifana,,,,, ya Allah narokeka Dan girmanka Dan Albarkacin fiyayyen Hallita Ka yaye mun yawan Sha'awar nan Ka Kara daurani kan Hanya maidaidaciya......wani Kuka ne ya kwace mata 😵😵kuka take Sosai na nadama Abinda take Aikatawa,,,, Haba Feenat wan nan wani irin Abune kin Hanani bacci da ihun kukanki Leemat tafadi Rai Abace... Dan Allah Leemah kitaso Muyi magna feenat tafada cikin dashashshiyar murya Kinga ni ba'inda Zan Sakko kibarni nayi baccina tunda ke kika Jawoni, Abinda Zaki fada din yawuce kice kinyi Nadama Kuma Sau nawa kina Alkawarin kin bar lesbian,,,,,,wannan kukan naki dashi Gara babu ki tsaya idan Nadamar gsky Zaki kikai Zuciyarki nesa,,,,,,,,bare kuma Nasan ba nadamar bace Dan Wanda besan Halinki ba Shi Za'a ba labari. Toh nima dai NADEEYA ban San Halin Feenat ba kuma masu karatuma Zasuso Suji wacece feenat....... SHIN WACECE FEENAT NE Alhji Ibrahim dattijo mai dadtaku Tare da matarsa Nafisa Asalin fulanin yola ne Suna Rayuwarsu cikin jindadi da ganin girman Juna Sunada yawan Arziki SHANU RAKUMA da dai wani dabban kiwo na fulani Allah ya Azurtasu da haihuwar Yara 3 Nazir Shine babba Sai Aishatu Sai Sukai Auta Umar daga nan haihuwar ta tsaya musu, kusan kansu duk daya dan ita Nafisa Akai Akai take haihuwar ta, duk da cewa Fulanine Iyayen su basuyi kasa a quiwa wajen ganin yaran nasu Sunyi Karatun Islam dana Zamani ba, Sun taso da hazaka Nazir da Aishatu Aji daya Suke Inda suka wuce Umar da Aji daya,,,,,,, bayan Su Aishatu Sun Kammala Secondary dinsune Tasamu miji tayi Aure Anan yola inda yarage Nazir da umar wanda tun tasowarsu suke Son junansu Ahaka Nazir yaki ci gaba da karatunshi cewa Sai Umar ya Zana jarabawarshi ta Secondary Sucigaba tare,,,,,,,,,Masha Allah bayan lokuta Sun Samu addimetion Suka tafi makaranta a .A. B .U . Zariya,,,,, Hutu ke kaisu garin yola Suna matukar temakon iyayensu duk dacewa babu Abinda Suka nema Suka Rasa hutun Karshe dasukai Suka koma yola Anan ne Nazir yasamu mata yayi Aure yacigama da business Alokacin Aishatu tana da yara 4 duk Maza Anso Umar yafito da mata Ahadashi da Dan uwanshi yace Shifa Ina karatu mai Zurfi yake So yayi inda yasha banban da Sauran yan uwanshi kenan,,,,,,,Alhji Ibrahim bai cika takuraba indai wajen karatune Shiyasama ya Amince da Hakan, Umar kaduna yakoma don cigaba da karatunshi wanda da ker Nafisa ta Amince da Hakan yakanje ya dubasu Akai Akai, karatu yake Sosai wanda yasamu degree har biyu Anan ne ma ya yake Shawaran yafara business gun Wani Mahaifin Abokin Shi Alhji Aminu,,,,,,,,Suna gudanar da komai cikin Amana da gsky lura da Hakan ne watarana Alhji Aminu ya kirashi...... Umar badon komai na kiraka ba Nalurada irin Amanarka da Iliminka Da nagartarka Sannan Kwanakin baya dakuje yola da Sulaiman yabani labarin irin mutumcin iyayenka,,,,,,,,Don Haka na yake Shawaran Zan baka Auren Yata "Hafsat" Sai Asan nan Umar yadago Kai yace duk Abinda Ka yanke daidaine Baba Nasan bazaka taba cutar daniba Nayi matukar farin ciki duk dai Nasan cewa daman bazanji Kunya ba. Kaje Zanje yola muyi magana da Mahafinka Kafin nan Zaka fara Zance da Hafsa dan kufahimci Juna Yace toh Baba Alhji Aminu yaje yola Mahaifan Umar Sunyi farin ciki matuka Duk dacewa Sunso dan nasu yayi Aure a yola cikin yan uwanshi, Amma basu nunaba Sabida Alhji Aminu dattijon kwaraine bayan wata biyu Umar da Hafsa An fahimci juna inda Suke gudanar da Soyayya mai tsafta abinka da masu ilimi Acikin watan kuma Aka Saka Aurensu Ranar Wata juma'a misalin Karfe 10:00 dunbin mutane Suka Sheda Auren Umar Ibrahim da Amaryarshi Hafsat Aminu, Su Aishatu dasu Nazir duksunzo kaduna Kasancewar Agidan Alhji Aminu Ake gabatar da komai Hatta Su Hajiya Nafisa da Matar Nazir data haifa yara biyu mace da na miji duka suka dungumo Anci Ansha Anyi komai cikin Mutumci. Wani katafaren gida da Umar yagina A Unguwar Dosa Nan Aka kai Hafsa Gidane kato nagani nafada komai yayi👌 Bayan Shekara daya Hafsace Zaune da katon Cikinta Tana duba wasu takaddu Sai rintse ido take tana cije baki daga dukkan Alamu batajin dadi Abun taga Saici gaba yake tayanke Shawaran kiran Mijinta Awaya. tana Sanar dashi yatawo Dan dama banisa yake da gidaba Sabi da ita kasancewar Soyayya Suke Sosai danko Sharokan Sai Haka lol Hafsa machace yar boko Ga Kyau Kota'ina ta hadu Ga iya Zama da miji Shiyasa Suke cin karansu ba babbaka. Yana ganin Halin da take Ciki ya temaka mata Suka Shiga mota Sai Asibti Cikin mintuna da bazasu wuce5 ba Aka fito da jariri Kato farisol kyakyawa dashi. Wayyo zokaga murna wajen masoyan nan biyu dama duk Wasu masoya nasu. Ahaka Aka Sallmesu Suka wuce gida cikin farin ciki Aishatu Ita tazo ta Zauna da Hafsa har'akai Suna Ranar Suna yaro yaci Suna NAZIR Sunan yayan dadyn shi kenan. Bayan watsewar taron Suna da dare yana Zaune Suna fira Ga yaronsu sun rungume daga yau dai Hafsa kin koma "Mumy" murmushi tayi tace kai kuma "daddy" ba Ahaka Zamansu yacigaba da tafiya... yaron yanada wayo Sosai Dan haka yana Cika 3years Suka Sashi makaranta dama gaba dayansu Burinsu Kenan yana kokari kuwa matuka Bayan yacika Shekaru biyar ne Mumy ta tashi da wani Zazzabi mai tsanani Ai ba bata lokaci Suka wuce Asibiti gwajin farko ya nuna tana dauke da Ciki Wata 4 Murna Sukai Sosai dawowarsu kenan daga Asibiti Aka kirashi daddy A waya cewa Allah yama maihafinshi Rasuwa gaba daya Nima danake Typing Saida naji Ajikina Kasancewar tsowo mai Mutumci yarigamu gidan gsky😵 Tuni Suka Shirya Suka dunguma yola Harda iyayen Hafsa watoh Alhji Aminu da Hajiya Amina mahaifiya gun Mumy Kenan. Sunje inda Achan wasu Sukayi dan koke kokensu bayan Kwana bakwai Kowa yadawo Akabar Inna Nafisa Achan Haka Suke kiranta. Sundawo gida lafiya inda mumy tacigaba da Rainon Cikinta daddy yana kula da ita. [12/11, 14:42] Hassan Atk: 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 BY Nadeeya Muhammad Ahmad Page.......3 Mamy Wlh gaba daya banji dadin Abinda Bro yazeed yayi ma Feenat ba...... kinriga kinfi kowa Sanin halin brother dinki jinshi yake kamar Wani Sarki.........Mamy cewa Zaki kamar dai bake kika haife Shi ba.....Kinci gidanku Maza dai yaje yajiki Mamy tafada tana dariya....Rufe bakin Mamy kenan Saiga Shi yashigo Sum Sum Leemat ta tashi tabar wajen. Mamy ya gida lfy qalau Son ya gajiya Alhmdullah Mamy.....Son kwata kwata banji dadin Abinda ka mawa Su Leemah ba Mamy Ayi hakuri Hakan baze kara faruwa ba....Toh Allah yamaka Albarka Amin mamy ta. Ringing....wayanshi tafara Mamy bari nashiga daga Ciki, Afitoh lafiya my Son....... Hello Yusuf! Haba yazeed Kasan bazakaje ba meyasa kasa muka gaya ma Khalid Zamozo? ni Zani Kawai gajiya nayi gashi Wanka nake So Nashiga. Kawai Kace bazaka ba mana Basai Ka Rainamun wayo ba Yusuf yafada Rai Abace Toh Yusuf duk yanda kace hakane ya Kashe phone din yawurga kan gado Yayi hanyar Toilet. Haba khady Tunda dai kinriga da kin biyo Nan kibari ki kwana da Sassfe Saiki tafi Kausar dama kinriga da kin Shirya Hakan Shiya kika hada mana kaya waje daya Murmushi kausar tayi tace Aa Kawata Bahaka bane Shikenan Bari nashiga Nagaida Hajiya khady ta fada tana bin Harya kofa. Gaskiya kam khadija kibari gobe Saiki kama Hanya Amman yanzu idan kikace Zaki tafi dare Zai miki Sosai katsina nisa gareta Hajiyar Kausar ke magana Cikin kulawa Toh Shikenan Hjy Allah ya Kaimu, Amin Yata Kuci Abinci ni bari nashiga daga Ciki, Afitoh lafiya Suka mata Kausar ce ta Maida Hankalinta Kan khady Khadija gsky yakamata kesauke Abinda ke kanki, Kamar Name fa ta fada tana yastina face Haba khady ke kanki kinsan Feenat tawuce da Ajinki Amma kinbi kin tsane ta why khdy why? daga mata hannu khady tayi Alamar dakata✋ Malama Abinda ki keson gaya mun kenan yasa kika Ajeni gidanku Haba khady ke haryanzu gsky ce baki So......katseta khadija tayi Yayin da ta tashi tabi Hanyar dakin Kausar. Tabe baki Kausar tayi tace Allah ya kyauta. dealing...number Feenat tayi Hello my Kausar Hy Feenat I miss u! Me too Kausar bawani Feenat idan kinyi missing dina me ya hana ki kirani Sorry Kausar kina Raina Wlh gjyn Skul ce, hakane kuma Feenat mayi waya Anjuma Toh Allah ya kaimu Amin Kausar tafada takashe wayan. Atare yaran Suka Turo kofar dakin Aunty Kausar mumy tace Zata wajen daddy muzo muyi miki fira Mubeen Yafadi Aranta tace Haka Suka iya kaikuma kanuna Kana Son Auren Anki Maka Ai duk Wani Hali danajefa Rayuwata Iyayena ne Sanadi Kinji Mubeena ce ta katse mata tunani.....kinji Aunty feenat Ajiyar Zuciya tayi tace twins din mumy kaina ciwo yake kubari gobe Sai muyi fira mai yawa yanzu kuje kuyi bacci gobe kunada Skul,,,,,,,Mubeen ya tsuke fuska ni Awajenki Zan zauna gobe bazani Skul ba mubeena tace nima haka dafe kai Feenat tayi tace kataba su Sumaka kwari. Waye keson Yazama Soja irin yaya Nazir Nine mubeen ya daga Hannu Sama☝ waye keson tazama doctor nice mubeena itama ta daga hannu yawwa twins dina duk mai so yaje ya Kwanta gobe muyi fira mai yawa 🏃🏃🏃da gudu Suka fita Suna kiran Ladi Mai Aikinsu........ Tashi itama Feenat tayi taje tayi brush Tayi Shirin bacci Cikin bacci taji Kamar Ana tsikarinta lokaci daya kuma Taji Abin nakara damunta Tashi tayi ta Zauna Innalillahi tafada da karfi Dan ko ba'a fada Mata ba Tasan Sha'awar tace ta tashi wayarta ta lalubo tashiga kiran Leemah Hello! beaty baki bacci ba kenan Leemah I need your help pls. temako kuma name? Leemah kinsani Wlh Yanzu nakara missing dinku keda Kausar toh Sarkin Sha'Awa yanzu Itace ta tashi kenan Eh Leemah Dan Allah kitaimaka kizo Zare Ido Leemah tayi kamar tana ganinta kinsan cewa Mamy Bazata Bari ba dare nefa yanzu mekike tunanin Zan gaya mata Shikenan Leemah tunda baki iya dubaraba keeetttt ta Kashe phone dinta turo kofar Akai my daughter baki bacci "Ummm" mumy Tashi muje dadynki keson magana dake yunkurawa tayi zata tashi takasa "Subhanallah" Feenat bakida lfy ne? Eh mumy yanzu yafara, meke damun ki? MARATA. Ko period ne? Aa mumy nayi fa,,,,,, kallonta mumy tayi Sosai tace Sha'awar ce kenan ta tashi nace miki kirinka Azumi Kina karanta qur'an Akai Akai bari na kawo miki Lemon tsami kirinka lasa tafita. Hawaye Feenat tafarayi Wai Ace yanzu Wannan Uwata ce tasan matsalata Amma Akan wani kudirinsu na Karatu An tauyemun Hakkina😢😢 dan tsaki taja mtswww wai lemon tsami..... "Mamy" "Mamy" wannan kira Haka Leemah meye ya faru Mamy Shikenan yau na kade..... mai yafaru kuma? Mamy Uncle Adam yabamu Assignment Mamy Cewa yayi duk wanda beyi Ayau ba Allah ya'isa Mamy kuma kece maijan Hankalina Kan kada na Aikata Abunda Za Amun Allah ya'isa... Hakane daughter Amma dare yayi dakinyi bacci gobe Saikiyi, Mamy Allah ya'isa fa yace. Hakane kuma Jekiyi Toh Allah ya temaka Mamy tafada tana tafiya.....Mamy book dina na biology yana wajen feenat. Saiki bari Sai gobe kenan mamy dan Allah ketaimaka na Amso Ayau......Haba Halimatu Bakida Hankaline dare nefa Mamy pls Dan Allah bana Son Allah ya'isan Nan ne.........Saikije ki kira yayanki yakaiki Tsallen murna tayi tace nagode mamy. but Dan Allah kigaya mishi dakanki innice bazai yarda ba, jeki kice ni Nake nemanshi Toh tace takama Hanyar part dinshi Assalm. Wai kazo yanzu inji mamy, Uban me kuma kikace nayi bance komai bafa. tace Kazo Yanzu bin bayanta yayi Suka Fita. Mamy gani. "SON" Halima Halima Zaka kai gidan kawarta ido yazaro Mamy duba time fa.....Umarni nabaka fita yayi Afusace Leemat tafi bayanshi. Tayi mamakin da har Suka karasa gidan Su feenat be tanka mata ba mai gadi naganinta yabude mata tashiga feee yazeed yaja motarshi yabar wajen Assalm Alaikum. Wa'alakmssalm Mumy da tafito kitchen yanzu ta Amsa Sannu mumy, yawwa Halima Cikin dare? Murmushi Leemah tayi tace mumy inata kiran wayan Feenat bata dagawa Shine Mamy tace nazo Naga ko lfy.......Ayya batajin dadi ya mamayn taki? Tana Lfy tacema Agaida ki ina amsawa muje tana Sama feenat din tare Suka haura Sama.......Mumy tace Halima Shigar mata da lemon tsamin Nan Ni Zan Kwanta toh mumy Saida Safe yawwa daughter. kema ki Kwana dasafe driver ya kaiki Toh Mumy. Tura dakin tayi tashiga kwance ta hango Feenat ta daka mata duka tashi Sarkin Sha'awa bude ido feenat tayi Tamayar ta lumshe leemah Ashe Zakizo eh kinsan bazan Iya barinki A'irn Halin Nan ba Hakane feenat tafada yayin da tajawo Leemah jikinta, bakinta tasaka cikin na leemah lokaci daya tafara tsotsan lips dinta ta kamo harshenta tarinka tsotsan shi kamar lollipop take leemah takamu tafara Mayar da martani ciremata yar karamar Rigar jikinta tayi Brest dinta Suka bayyana Tarinka Shafasu Tana murzawa tuni Feenat tafita hayyacinta Dan ko mayarwa bata iyawa,,,,,,, Hannu Leemah ta tura cikin pant dinta tarinka murzawa nishi Kawai Suke Ahhhhhh washhhh kusan minti 30 Sukayi Ahaka feenat ta kankame ta Alamar Tasamu tayi riles. [12/11, 14:42] Hassan Atk: 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad In dedicated to Xaynab Ummu mahbub *page dina na farkon Wan nan Novle Nayi korafi Kan cewa yakamata mai karatu ya tsaya ya natsu kan karatu kamin yayi bakaar magana, Amma jiya Nasamu masu mgn kan cewa Zan bata tarbiyyar wasu, Amma Naji dadi danasama wanda Suka fahimceni fiye da masu Zagin😡 Sannan Zan kara dacewa duk wanda yaga bazai juri karanta book din nan ba Can leave it. Danni da Masoya littafin nan yanzu muka fara*💃💃💃 Wannan page Nakune Masoya littafin "yar lesbian ce" love you all💖 Page......5 Bayan Rasuwar Alhji Ibrahim Kamin su daddy Sutawo bayanda basuyi da Inna Nafisa kan ta biyosu ba Amma firrrr taki, Acewarta inda Kasar mijinta take itama Nan Za'a Saka ta idan tasu tazo. bayan Wata Tara da Wani yamanci Mumy Suna Zaune Suna fira da Matar Sulaiman Aminin daddy kenan, Dan Su daddy Tare Suka taso Sunayin komai da Sulaiman da Wani Abokinsu Ahmad duk dacewa Ahmad ya Rigasu Aure Dan Saida yayi Aure ya haihu ďa Namiji Sannan daddy yayi nashi Auren Saikuma Sulaiman yaya Awajen Mumy kuma Aboki Awajen daddy Shima yayi Nashi Auren. Mumy Takasance irin matan nan ne masu tattalin miji wanda Ko Zumunci basucika yiba Sabida kula da mazan su dan Haka bata zuwa ko'ina daga gidansu Sai wajen Aikinta dan Cikakkiyar barrister ce, Tana dan Zuwa YOLA wani lokacin idan daddy Zaije, ba kasafe tacika Ziyartar Maryam Matar Sulaiman ba Saidai Ita maryam din ke yawan Zuwa mata, ko Sau daya Kuma bata taba tunanin Zuwa gidan Fatima matar Ahmad ba itama Kuwa fatiman tace bazatazoba harsai mumy taje mata,,,,,kullum cikin Sa Rana take Amma ina,,,,,,,,hakan ce takasance Ayau ma tare Suke da Maryam Wacce Nazir yarada ma UMMA Tana ma mumy korafi Wlh kedai Hafsa bazaki chanza haliba kullum kina gida Kamar daddawa da Anyi magana kice daddyn Nazir na Gari Kamar dan ke kadai Akai miji, Kai Maryam kedai kullum maganar ki kenan idan ban Kula da Shiba waye Zai kula dashi beda kowa Anan garin wanda ya wuce ni da Nazir Sai wannan Cikin Nawa Uhum Toh dan Allah badole na Zamemai gata gaba da baya ba? Kizama Shi yazama ke Kawai karshen magana kenan Maryam tafada tana gyara Zamanta,,,,,,,,, Bari Nakawo miki Abinci kici Amma maganar nazama Shi yazama ni na nawa kuma Ai munzama tsoka daya mumy tafada tana bin Hanyar kitchen,,,,,,,Kayattacen Abincin da ta dafa ma daddy Aciki ta iba ma Maryam, tanaci Suna fira, Umma ce tace wai kuwa kinsan Fatima ta Haihu yau kwana hudu kenan, Kai Haba mai Aka Samu? Tahaifi diya mace, kai tubarakallah Allah ya Raya.Amin Umma tace Sannan Takara dacewa Saiki kishirya Kije Barka, Kai Maryam bakida tausayi wan nan Cikin Nawa Haihuwa ko yau ko gobe Zakice naje barka, Uhum haka kawai ma Anki Ziyara bare yanzu da Akeda Hujja mai Karfi. Kyadai ji dashi Ai Zan kirata namata barka. Allah yasa. Ni Zan tafi, haba Maryam tun Yanzu? Eh Ai nafi Mara Zumunci, ki kwantar da Hankalinki nima Zanzo. Muna jiran Ranar da babu. dahaka ta tashi Mumy taimata Rakiya. Cikin daran Ranar Nakuda tazo ma mumy, tun tana daurewa Har takasa ta tashi daddy dake bacci cikin Rudu ya dau key din mota ya temaka mata Suka fita yasata Amota yadawo ya dau Nazir dake bacci Sai SULTANA HOSPITAL dake nan Unguwar Dosa KADUNA Mumy tasha wuya A wannan haihuwan dan saida Aka kwashi Awanni tana Abu daya daddy Zufa kawai yake yana kaiwa da komowa, daker ya'iya daukan waya ya kira Sulaiman ya Sheda mishi daga bisani ya kira Ahmad, Kusan atare Suka karaso Sulaiman da Maryam, Sai Ahmad wanda matarshi ta Haihu badaman tazo, Zuwan Su Kuma yayi daidai da fitowar wata nurses tasheda musu Anhaihu diya Mace, Atare Suka Shiga dakin Suna ma mumy Sannu yayin da daddy ya dau yarinyar, SUBHANALLAH tsarki ya tabbata ga Allah wanda da ikonshi yake Samar da Abu mai Kyau da Mara Kyau, daddy ne yafada yana nunama Ahmad (Abba) dake kusa dashi babyn, Sunyaba da kyan babyn Dan Ajin farkoce wajen Kyau. Ahakadai washe gari Aka Sallamesu Sukayi gida, Kai Alhmdullah duk dacewa Mumy bamai Son Zumunci bace mutane Sai zuwa barka Ake, Sabida kyan jariryar ke rudan wasu yarinyar tun tana jaririya da farin jininta. RANAR SUNA yan YOLA duk Sun Hallara Mutane kota'Ina kowa farin ciki yake Anci Ansha taron Suna yatshi lfy inda Yarinya taci Sunan Kakarta mahaifiyar babanta wato NAFISA Zasuna cemataa (Feenat) Haka Rayuwa tacigaba Mumy na kokari wajen faranta Ran mijinta yara kuwa Tasamu wata dattijuwa Ladi ita ke kula dasu. Lokacin da Feenat tacika Shekaru Uku Alokacin Aka Sata makaranta nursery "iman Academy" dake Unguwar Dosa, makarntar hade take da Islamiyya, Idan Sun tashi 12am Sai suke Shiga Islamiyya 5pm driver ke daukosu lokacin Nazir yana primary6 Mamah LADI itaa ke kula da komai nasu, Feenat tana Maida Hankali yarinayace mai hazaka aduka bangare biyu, Bawanda feenah ke Kulawa Dan ita din yarinyace marason Hayaniya, Kawarta daya Halima Itama Sabida kokarinta Yasa Abotarsu tazo daya da Feenat, BAYAN WANI LOKACI Abubuwa da dama Sun faru, Feenat Sun Zana jarabawar fita daga Secondary. Ayayin da Suka kara Shakuwa da Kawarta leemah Sosai, daddy ya tura Nazir Kasar Turkey Achan yake cigaba da Karatun inda yake Karatun Soja, Alokacin Feenat ta damu kan rabuwarsu da yayanta Sabida Shakuwar dake tsakaninsu, Leemah Itama tasanar da feenat cewa brother dinta yaje karatu America yana karatu Doctor, Mumy takara Haihuwa inda ta Haifa Twins, Mace da namiji namijin yaci Sunan kakanshi daya Rasu Ibrahim Suna kiranshi (Mubeen) inda macen taci Sunan Mahaifiyar Mumy Aminatu Suna kiranta (mubeena) Anyi Shagali Sosai. Haryanzu mumy batasamu taje gidan Fatima matar Ahmad ba............Feenat basu hada iyayensu Kawanceba ita da Leemah Acewarsu Koda Zasuyi Karyar fita yawo sarinka karya dazuwa dagidajen juna tunda kowacce Agidansu Ansan irin Shakuwar da kawayen biyu Sukayi BAYAN SHEKARU. Wata tsaleliyar budurwace wadda Aqallah Zatai Shekaru 18 duguwace ba irin Sosai ba,farace mai matsakaitan idanu Samanshi dauke yake da dogayen gashin idanu, girarta Aciki take ta kwanta lufff, Tana da diri batada kiba Kuma ba Arame Take ba, kirjinta cike yake idan baka Zata ba Zaka Iya Cewa Wata mai yawan Shekaruce. fuskarta dauke take da dogon Hanci yayin da pink din bakinta y kasance karami, kwance take kan makeken gadon dake manne jikin ginin dakin tana danne dannen waya da Alama Chat take Ringing..... dayar wayar dake kusa da ita tafara. Hello besty daga dayan bangaren Aka amsa Hy feenat ina hanya zan zo gidanku fa, dagaske? Allah da gaske,Saikin karaso ok. Ba'afi Minti20 tsakaniba Saiga ta tashigo, turo Kofar tayi, dasauri Feenat ta Sakko Suka Rungume Juna, leemah Shine Baki gayamun Zakizoba, Sorry Kawata magana Zamuyi, Inajinki besty, Hawaye tafara Feenat yanzu Rabuwa Zamuyi, Zaro ido feenat tayi tace Akan me?muda muka Shirya yanda Rayuwarmu Zata kasance,kokinmance cewa komai namu iri dayane kinsan matsalata nasan taki,ke kikace Hatta Ranar aurenmu Rana daya zekasance, Leemah kin mance Ranar da kikacemun Mu Auri miji daya kokuma Mu Auri wa' da kani duk Dan mukasance Tare. Leemah duk kinmance yau kikemana Zancen Rabuwa. dan Allah Feenah ki kwantar da Hankalinki Ki Saurareni. INAJINKI besty Abba nane yasmamin Wata School Of Nursing A Abuja Shine yace Zai turani, Sabuwar Makarantace yanzu take tashe Akace. Hmmm Ajiyar Zuciya Feenat tayi tace Dan wan nan besty Shine kika dagamun hankli indan Wannan Zanmawa daddy magana Nima yasani Skul din Ai dani dake mai Rabamu Sai Allah. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad In dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....6 bayan tafiyar Leemah. fitowa tayi da niyar Samun daddy tafada mishi, mumy tasamu Zaune a parlor ga Twins gefenta bangare guda wasu takaddune birjik da Alama Akwai Abinda take nima cikinsu. tawowa tayi ta Zauna ta jingina da jikin Mumy, Mumy Sannu, yawwa my daughter Ai najiki da Halima Shine bata Shigo yau ta gaidaniba, mumy Tana cikin damuwa ne wai Acewarta yau Zamu Rabu, kinsan ma wai menene dalili?? "Aa"mumy tafada tana girgiza Kai, Mumy wai Akan Abbanta ya Sama mata Skul a Abuja,,,,,,, 😊Murmushi Mumy tayi tace Ai dole tace Za'a Rabaku tunda ganin Juna Zemuku wuya, da Sauri Feenat ta dago kanta, Mumy Zuwa nayi Nagayama daddy nima yakaini Skul din Ai, Ke dai kincika Son Rigima. daga.....koda yake aima kunfi kusa da dadyn naki mumy tafada tana daga kafada🙅 Yayin da tacigaba da dube dubenta. Feenat Maida kanta tayi kan tv dake manne jikin bango, wani American film Akeyi a Mbc Action, lokaci daya ta rintse idonta ganin Abinda turawan ke Aikatawa, mace ce Rungume jikin Wani Saurayi Sanye da wata yar riga wanda komai na jikin ta Abayyane yake, shafa jikinta yake Very Slowly, Yayin da bakinshi yake cikin nata yana tshotsa Kamar yasamu Sweet, itakuma Hannu daya tasakalo ta bayanshi tana Shafawa tanayi tana lumshe ido,,,,,,,,, take wani Abu ya Ziyarci Feenat wanda takan Dan jishi lokaci Zuwa lokaci, Kafafunta tahada ta matsesu waje daya Dan wani Abu takeji kamar yana yawo jikinta, Remote tajawo ta chanza tasha Zuwa Zee Aflam, Cikin Kasan Zuciyar ta kuwa cewa take Aure Zanyi Gaskiya tunda malan musa yagaya mana idan Kaji makamancin Haka Sha'awa ce kuma wajibine kanimi mijin Aure idan Kaji Zaka Cutu. Sallamr dady ce ta dawo da Feenat daga tunanin da takeyi, Amsawa Sukai Yayin da mumy ta tashi tayi hugging dinshi barka da dawowa, ga bashi ba nima da Aure nayi duk lokacin da mijina yadawo Haka Zanmai maiyuwa bazanji Abun da naji dazun ba, Feenat ke fira da Zuciyar ta, Ummina yau ba magana, cikin inda inda tace Sannu da zuwa daddy, yawwa Ummina ko bakijin dadine? Jiranka take Shiyasa tayi wani kamar Mara gaskiya mumy ta fada tana ciremai takalamin kafarshi, my Kinji mai mamynki ta fada ko fira Zamuyi, daddy kaci Abinci ka huta Saina fada maka, wayaki ya Saurari Zancen Umminshi cikin Zumudi? fadamun kamin naci Abincin, Sunkuyar da Kai kasa tayi daddy dama Akwai Wata Skul Of nursing da Aka bude a Abuja Abban Su Leemah Chan Ze kaita pls daddy inason Skul din nima. Shiru nadan lokaci daga bisani daddy yace ban Amince ba, nace ban Amince ba Ita Leemah din dako iyayenta bamu Saniba Zakice komai Sai kinyi irin nata, indai nine na haifeki ban yarda ba inada burin nayimuku komai dakuke bukata Amma banda wannan, daga haka yatashi ya Haura Sama, tashi mumy tayi Zata Bishi Feenat ta Rukota mumy pls kisa baki yabarni kinfi kowa Sanin irin Shakuwata da Leemah, Mumy tun muna yara fa muke......kuka ne ya kwace mata, dafa kanta mumy tayi tace my daughter am sorry to said you kibi Umarnin mahafinki, Sabida kinfi kowa Sanin dadynki yafi kowa Son yaga kunyi karatu kunzama wani Abu, tunda kikaga bai Amince ba kiyi hakuri Kawai, daga Haka mumy ta tashi. da gudu itama feenat ta tashi ta Haura Saman daret dakinta tayi tafada kan bed tana kuka mai tsuma Zuciya, Saida taci kukanta Mai isarta tukun ta jawo phone dinta tafara dealing number Leemah, HELLO.... my besty dafatan daddy ya Amince Kinga harna Suyomana wasu kayayyakin Amfani kinsan Anko Zamu rinkayi yanda Zamu birge duk wata maijin kanta Askul din nan, Ke Kinga wani takalmi duk yanda Akai kwanan nan yafito yayi Kyau, Ke mayyar Abaya nasiyo Miki Su birjik, idan Kinga Akwai Abunda kikeso ki hanzarta gobe Kije kasuwa, Dan Wlh harna hangomu A Skul din nan, Skul dinfa ance sai Dan wane da wane Kinga yanzu Za'a kara Sanin muba yaran Kananan mutane bane. besty kinbarni inata Mgn kice wani Abu mana. Ajiyar Zurciya feenat tayi yayinda taji Son Kawarta ta yakara dira mata A'zuciya, Cikin dashashiyar murya tace leemah daddy.......aitun kamin takarasa Leemah tace kada kice mun be Amince ba Yanayin muryanki ya nuna Hakan. Wlh Leemah yace "Aa" Itama mumy namata magana wai nabi umarnin Shi hakan Shine daidai. Innalillahi ni Yanzu Zan iya cigaba da Rayuwa batare dake bane, Ina nima Nahakura da tafiyan nan duk Skul din dazakishiga nima ita nakeso. Karki haka Leemah kamata yayi kisa Abba yazo yasamu daddy ya fahimtar tashi. Wow inasonki Feenat kin Iya hango Abu mai Kyau, Bari Anjuma Zan Samu Abba na da maganar Allah yasa idan yazo daddy ya Amince, Amin dai my Leemah Nima inasonki. Nariga na dade dasani ai kawata, besty bari nacigaba da hada mana kayanmu, kincika Zumudi. Keko Ai dole Muma Zamu Zama manyan yara, Atare Suka kwashe da dariya. Jeki karasa saimunyi waya Anjuma. ok.bye. Tunani Kawai take Azuciyarta barkatai Shin Anya daddy ze'amince kuwa? Kodai nakira Leemah Nace tabari, Maiyuwuwa Karatuna A kaduna Shine yafi Alkairi Shiyasa daddy yaki Amincewa, Toh Amma ai karatun zaifi dadi Idan kana Tare da kawarka wacce kuke Shawara da ita tunda Ita mumy bata fiye Zama Ai fira da Itaba. Kai kada na takurama Zuciyata kan tunani bari nabari Leemah ta turo Abbanta Kawai. remote tajawo ta kunna t.v. take Abinda tagani dazun a Mbc Action ya fado mata Arai, Haka kurum taji tana Sha'awar cigaba da kallon film din, bari nagani ko basu gamaba tafada cikin Ranta tana chanza Tashar, Oh Wow basu gamaba, 😨Kai basu gama irin wannan wajenba kenan film din duk haka yake, dukufa tayi tana kallo Sosai har'inda wasu turawa Su biyu Suke fira da Harshen turanci, dukansu mata ne, dayar ke fada ma yar'uwarta irin Son da take mata, Kallmar So karara take Zayyanemata kamar irin Saurayi da budurwa din Nan, take kuma tajawo ta Suka koma Suna fuskantar juna tana cigaba da gaya mata tana Shafa fuskarta, dayar ce takara matsowa Sosai ta hade bakinsu waje daya tafara kissing dinta Sosai, Feenat lisp dinta ta kamo tafara lasa jitake kamar itace Akema hakan, turawan Nan Sun lula har takai ga Sun cirema juna kaya, Shafeshafe Kawai Suke Suna nishi, Wayyo Allah feenat tafada tana kankame jikinta, dama Ana irin haka mace da mace Toh koshine lesbian din da naji Ana fada Kai Subhanallah Ance ubangijimu Allahu yana fishi mai tsanani damasuyi irin Wannan harkan. Kashen TV tayi gaba daya tafara istigifari na kallon da tayi, bangare guda jikinta Sai Rawa yake Wani Abu takeji yana yawo A jikinta, kawai itama Sha'awan take takasance jikin namiji. turo kofar Akayi cikin Sallama, Kasa amsawa tayi Saidai yunkurin tashi da takeyi takasa, my feenah fushi kike haryanzu jifa idonki Yanda Suka kumbura Alamar kuka kikai Sosai, Mumy banjin dadi ne, Sannu daughter na kada kisa Abun Aranki Kinji, Allah yasa Hakan Shine Alkairi. Mumy jitayi Feenat bata amsaba take kuma ta lura da yanda jikin yar tata yake Bari taba jikinta tayi tace Zazzabi kike feenah, Ummm mumy. Ya Allah. Bari nakira dadynki muje Asibiti fita tayi Suka Shigo tare da daddy taba jikin yar tashi yayi yaji kamar wuta, maza Hafsa temaka mata mukaita Asibiti, Cikin kankanin lokaci Mumy tashiryata Suka nufi Asibiti dama Mubeen da mubeena LADI ke rainonsu. Ruwa Aka Saka mata bayan bincike da doctor yayi Akanta, fitowa yayi yace daddy ya biyoshi Office. Alhji na tabbata din Kai mutum ne mai Hikima, Amma ya'Akai yarka ta Dade Abu nadamunta baka gaggauta Sama mata mafitaba, kodayake Kai namijine ba Lallai ka lura da Hakanba Amma mahaifiyarta tayi babban Sakaci. dacta meyake damun yata yimun bayani Menene matsalarta, Alhji yarka tana fama da Sha'awa me karfi wanda Ayanzu kamata yayi Asama mata Mijin Aure, ✋dakata dacta yar Tawa guda Nawa take, duka duka shekarunta 18 ne me tasani, A karatunma me tayi? dacta inaganin Akan maganar Barinta tayi karatu A Abuja dabanyi bane, Shiyasa tasaka damuwa Aranta, Amma yanzu na Amince mata taje tayi. daga Haka ya tashi Dr nakiranshi ya fahimtar dashi Amma inaaaa tuni yabar Office din, Zuwa yayi yace ma Su mumy Sutaso. Har bakin inda motarsu take dr ya biyosu daddy naganinshi yatada motar yabar wajen, Cikin mota daddy ke Sanar da mumy Abinda Dr yafada mishi........Shiru Mumy tayi nadan lokaci daga bisani tace Bana tsamanin Haka Feenat guda Nawa take, mganar jiyace tasata Zazzabi kawai. Atoh Nima Haka Nace Amma yanzu Na Amince kawai Zan Kaita makarantar, tunda Ajiya nayi Searching naga makarantar Mata Zalla ce nidama makarata da mazan nanne banaso. Aishikenan Hakan ma yafi mumy tafada. Feenat duk tanajin Abinda Suke fadi bangare daya taji dadin Amincewa da daddy yayi game da karatunta, Yayin da bangare guda kuma takejin bakin Cikin kin yarda da maganar Dr da daddy Yayi. Kamar tabude Baki tace ita tanason Auren Amma Ina bazata iyaba. Suna isa gida ta dau wayarta ta kira Leemah tana dagawa tace besty kada kifada ma Abbab. Meyasa kikace Haka besty? Sabida daddy ya Amince, 💃💃Tsallen murna Leemah tayi tace Alhmdllh. Amma ya A'Kai ya Amince? feenat Sanar da leemah Komai tayi Abinda ya faru har kan kallon da tayi da zuwansu Asibiti da duk yanda daddy yama mumy Bayanin Abinda da Dr yace mishi bata moye Komai Acikiba, Hmmm Nifa dama Feenat nadade ina tunanin kinada Sha'awa Sosai, Sabida Na lura da Abubuwa da yawa game dake. Zan gaya Miki Wasu Abubuwa ne Amma saimun Hadu. Shikenan Saimun hadu din. Washegari daddy yaje Abuja Yayi ma Feenat komai kan karatunta zuwa kawai ya Rage mata, Sunje da Mumy kasuwa Sunyi Siyayya mai yawan gaske inda kusan Komai tare take dakko musu da Habibiyar tata Leemah. Bangaren Leemah ma Komai ya daidaita Rana daya Zasu fara zuwa Sun yanke Shawara kan cewa drivern Su feenah ne Zai kaisu domin Su tattauna game da matsalar feenah. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad In dedicated to Xaynab Ummu mahbub This page for you "Kawar Kawa" Real teemah (Ummu Anut) love you 💖 feenah nd Leemah namiko gaisuwa. Page......8 Zaune Suke Suna fira Suna dariya daka gansu dama Kasan cikin farin Ciki Suke. Noking din kofar da Akeyi Shi yadawo dasu daga firar tasu. Open d door leemah. pls feenah open it. ni batashi Zanyiba dan naji dadin kwanciyar nan. Noking Aka kara akaro na biyu, tashi Leemah tayi ta nufi kofar Dan tasan ko kwana Za'ayi Ana buga kofar Kawarta ba budewa Zatai ba. ganin wacce Suka hadu da ita jiyane yasa ta Murmushi tace Come in. Shigowa tayi tasamu waje ta Zauna, tashi feenah tayi lokaci daya Kuma tana mata Sannu. Yawwa Kausar ta amsa yayin da takara gabatar musu dakanta. Tace ni A Zariya Nake da Zama takara dacewa nazone ku nuna mun books din da kuke Amfadi dasu na Islamic. Idan bazaku damu ba kuma zanrinka Joining dinku muna Zuwa tare wajen Malamin. Ok Leemah tafada yayin data kwaso littafan gaba daya. Tace Mukuma muna Kaduna ne. Kausar nace "Wow" Sannan tafara duba takaddun. Oh dama wa'innan kukeyi Ashe? Su mukeyi feenah ta fada atakaice, Leemah kuma cewa tayi kinga Wanda ke bamu wuya nan ta nuna NAHAWU. Lallai ni gaba daya litattafan nan na haddacesu, atare Suka Zaro ido Sukace "Me kikace" eh na haddace su duka Kausar ta maimaita yayin da tarinka Zakalo wasu wuraren tana karanto musu. Kungani ko? Kawai yanzu Zan kara binku domin nakara tilawa. Take feenah taji Son Kausar ya Shigeta, yayin da leemah ta fada Afili, Wlh kinburgeni Kausar daga gani gidanku Sun baki tarbiyya Kuma Sun tsaya miki wajen neman Ilimin Addini. Feenah tace Gaskiya Kam. Kausar cewa tayi Hakane Amma kuma Abu daya ya gagare iyayen nawa ba. Yayin da ta tashi tana kokarin tafiya. Dan Allah ko zaki rinka zuwa muna koyan darasi Awajenki? Me Zai hana Feenah indai kunason Hakan. Leemah tace munaso. ba damuwa zan rinka Zuwa Sai Anjumanku, Toh mungode. Feenah Gaskiya yarinyar ta burgeni Sosai, iyayenta Sun tsaya mata, Ashe Shiyasa tun farko yarinyar ta kwanta mana Arai, mukai Saurin Accepting dita as we frind. Eh gaskiya kam nima ta burgeni Amma komiye yasa take qawance da wannan Kawar tata Oho. Wlh nima bata Kwanta mun ba feenah Yarinyar kalar yan iska ce Sam bata dace da Rayuwar kausar ba. Allah ya kyauta bamusan me ya hadasu qawance ba koma yar'uwar tace Kinga be Kamata mushiga tsakaninsu ba. Hakane feenah Leemah ta fada yayin da Take kokarin dauko wayar ta dake Ringing cikin Handbag dinta. brother ke kirana Feenah. tabe Baki feenah tayi Azuciyarta tace Wanan brother din nata da ko Sunanshi ban saniba, daga gani yacika miskilanci daga yanayin yanda yake firar da Sister dinshi kamar wani yasa Shi ya kiranta, ni mema yashafi ni tunda bani yake mawaba Hasalima ban taba ganinshiba. Take ta chanza Tunani dan bataga Amfanin wanda takeyi yanzuba. khady Wlh Sun hadu ko ta'Ina wa'inan babys din nisunma kara burgeni Sosai fiye da Ranar da nafara ganinsu A School din Nan, nayi mamakin dasuka saurin karbata A matsayin kawarsu, Amma ba Abun mamaki bane Ilimi na yajamun, ni wlh nakara Alfahari da Karatun Addini din nan nawa. Kefa daga gani khdy kinsan yaran manyan mutane ne, domin daga fatar jikinsuma ya isa kigane, Dan ma dayar naga batacika son yawan magana ba. Dan Allah Kausar dakata kin isheni Wlh, naga dai koma menene nice nasakaki A hanya, kuma kinfi kowa Sanin bana Son Ana Yaba wasu Agabana, Amma ba laifinki bane Son da nake miki Shi yajawo Hakan. Kausar taja wani Uban tsaki mtswww Toh Hanyar Arziki kika daurani kokuma Hanyar Halaka? kinfi kowa Sanin Abun da muke Aikatawa babban Zunubi ne, Atunaninki Zan tunkari Su Feenah da maganar nan ne? Abun Arziki dashi Ake tunkarar mutananin Arziki, bazan taba nuna musu Inada Hali irin Wannan ba. Yanayin tarbiyarsu ma ba irin taki bace da Alkairin nakeson friendships dasu bada mummunan Abu ba. Yakamata kigane......Haba Kausar miye na tada Hankli haka nazata da irin Harkar Kike nemansu Shiyasa nake kishi,Amma yanzu Na fahimceki, Dan Allah kada Hakan ya taba Kawancenmu. Me yajawo Hakan. kawaii khady dama kece kika fahimcini ba daidaiba. Ai yanzu Na Gane Kausar tashi Kije ki Shirya. Tashi Kausar tayi. Khady ta girgiza kanta Cikin Ranta tasha Alwashin Saita tona Asirin Abunda takeyi da Kausar A gaban qakawayen nata domin ta Hakane Zasu Rabu da Ita cikin Sauki. AFTER TWO WEEKS Su feenah Ankara Wayewa malmansu Kullum kara Alfahari Suke dasu Sabida kokarinsu da Hazakarsu, bangaren Addinima ba baya ba Suna matukar maida Hankali, yayin da qawarsu Kausar ke kara fahimtar dasu Abun da basu ganeba. Hakan yaqara ma qawancensu karfi Sosai yanzu duk inda Suke tare Suke Su Ukun Nan wajen cin Abinci, da dai Sauransu. Yanzu har lectures tare Suke Shiga. Hakan ba karamin kara bata Ran khady yakeba, Ayaune kuma tasha Alwashin Saita tona ma Kausar Asiri wajen su feenah. Kausar wai Ina Zakijene haka? Wajen Su Leemah Zani yau Sunce fira Zamuyi, kai Aiko baza'a barni Abaya ba, nima yau Zuwa Zanyi. Sakin baki 😨Kausar tayi tana kallon khady So take ta gano Wani Abu a idonta Amma ta kasa. Kikai Shiru ko bakison najene Kausar? Ah wace ni nicema maison Kije, domin kisauke Girman kan dake kanki, dan duk yanda kikeji da kanki Sun fiki. Yatsina fuska khady tayi tace Naji muje Ga 7up Nan kisha nazuba miki. bani nasha kadan dan naji Sanyinta yayi yawa. ........tashi ki bude kofa feenah inaganin Kausar ce. Tashi feenah tayi tanufi kofa tana budewa ta gimtse face tace yau kuma wakika jawo mana Kausar. bani waje kedai khady ce tace tana Son Zuwa yau. Tabe baki feenah tayi tashiga Suka biyo bayanta. A'uzubillah keda waye Haka kuma yau Kausar? Khady jitayi kamar ta juya tafita Amma Ina taci Alwashin yau Saitayi Abunda tasaka kanta.. .. Murmushin karfin Halin ta kakalo tace Nice nazone muyi firar tare.. kokuma kinzo gulma ba Leemat tafada Aranta. Fira Suke Sosai feenah, leemah, da kausar. Khady gajiya tayi gakuma wani takaici da takeji Aranta, yawwa Leemah ga wani American film kisaka mana ance yanada kyau pls. Wow inason American films Leemah tafada tana kokarin Sakawa. Kausar Aranta tace Anya ba wani Abun khady ke kokarin Shiryawaba, kai noo Zato Zunubi ne koda ya kasance gaskiya. Kallo Suke Sosai Leemah tace Kausar wannan tana kama dake Sosai. Shirun da tajine yasa ta waigawa, ganin idon Kausar tayi yayi jaaa gashi ta Susuce kamar me bukatar wani Abu. Subhanallh Kausar bakida lfy ne? Atare Feenah da khady Suka juyo dama khady tun dazun take Satar kallon Kausar, Kaina kedan ciwo tafada jikinta na Rawa, kallon T.v. tayi daidai inda wasu turawa biyu Mace danamiji ke Soyewarsu bako kunya, take hankalin Kausar yakara tashi nishi take Sama Sam tana cije lisp dinta. Juyawa feenah tayi ta kalli t.v. din Abunda taganine yasata Saurin rintse ido. dubanta ta dawo dashi wajen su Leemah. Khadija ce ta matso kusa da Kausar tace Sannu Kausar kamar feelings Kike, jawota Kausar tayi da karfi lokaci guda tafara tsotsar bakinta kamar ta cire mata. Zaro ido Leemah tayi tace Uzubillah dama Kausar YAR LESBIAN CE? Juyawa tayi da niyyar yima Feenah magana taga ta kankame jikinta waje daya tana fitar da numfashi Sama Sama, take tausayin Kawar tata yakamata Dan tasan Sha'awar tace ta tashi. Leemah magana takema Su Kausar subari Amma ina basuma San tanayiba. Juyawa tayi ta kashe TV din tahaye kan bed tajuya baya don idan tacigaba da kallon su Kausar zasu cutar da itane. Feenah fellow tajawo ta kankamishi Sosai domin Ita kadai tasan meke damunta. Sukam manyan Matan Akalla Sundau minti40 Suna Abu daya. Suna gamawa Khady tafita tayi Room dinsu. Kausar kuwa Anan bacci yayi gaba da ita. Karfi 4 na dare Kausar tafarka ganin a inda take yasa ta tuno Abunda yafaru jiya, gabatane yafadi Rasss , Shikenan yaune Rabuwana dasu Leemah na karshe, Anya Zargin danakema Khady ba gaskiya bane kuwa? Komadai Menene nice nafara jawota Dan haka nice mai Laifi. Tashi tayi da Ker tashiga toilet dinsu feenah tayi wanka ta dauro Alwala. Nafila tayi Sannan tayi addu'Oeh ta Shafa. Tuno a yanayin da taga feenah jiya tayi Allah Sarki Maybe Sha'awa Take. Najamata. Kiran Sallahn Asuba ne yatashi feenah daga baccin wahalar datayi jiya tashi tayi taniyar Shiga toilet taga Kausar kan Abun Sallah kintashi feenah? "Ummm" kawai feenah tace tashiga ta dauro Alwala. Leemah tashi kishiga kiyi Alwala. Kausar din ta tafine? da Alama da Abun ta Kwana Aranta. Feenah bata bata amsaba Saima tada Sallah da tayi. Kausar ce tace kintashi Leemah? Bata kulataba tayi Hanyar toilet. Tana idar da Sallah yau ko addu'a bataiba bare Azkar tajuyo Kan Kausar. dama kedin yar Iskace Kausar Shine kika bari kika Shiga Rayuwarmu? Why kika Aikata Abun jiya Kausar? Kukane ya kwace ma Kausar Yitake Sosai wanda harfeenah tafara tayata don itadin Haka take da Karyewar Zuciya da wuri. Saida tayi mai isarta tukun ta fara basu labarin yanda Suka hadu da Khady dakuma yanda khady ta daurata Akan wannan mummunar Hanya. Takara da Cewa lefin iyayenta ne dasuka ki yimata Aure wai Saita Ga Karshen biro. Sun tausaya mata matuka Sunsha Kuma kuka. Kausar tace nasan yau Shine karshen Rabuwata daku Don Allah kuyafeni. Leemah tace bazamu Rabuba Sabida matsalarki kusan dayace data feenah, zance miki ne dai Kawai kirabu da Khady kidawo muzauna Anan tare. Dadi Kausar taji Sosai ta kalli feenah tace kema kin Amince da Hakan? Murmushi Feenah tayi tace Abinda ke Zuciyar Leemah Shine yake a Zuciya ta. Rungume junansu Sukai gaba dayansu Cikin farin ciki. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 BY Nadeeya Muhammad Ahmad In dedicated to Xaynab Ummu mahbub *I try my best not to fall sick. But Allah had other plans for me. Alhmdulillah Alhmdulillah*👏 Page....9 Atare Suka jero Su Uku daga babban wani Restaurant dake nesa da School din tasu, tafiya Suke Suna fira Cikin farin ciki. Kausar yakamata da munkoma mushiga ki kwaso kayanki ko? Toh Leemah Saimu Shiga daku kutayini iban wasu, nidai ba kayan dazan Iba Kushiga ni nawuce Room dinmu, kefa feenah dama bawani kwari garekiba ballatana musa Ran Zaki iya daukan wasu kaya. duka feenah takai ma Kausar tace Naji kuje ku karata. Suna karasa Shiga cikin School din feenah tayi dakinsu yayin da Su Leemah Sukai room din su Kausar. bani key din na bude tunda bakida kwari Leemah tafada tana kwace key din hanun kausar. Suna Shiga Leemah ta ballama Khady dake kwance tana waya Harara, take gaban khady yabuga Rasss, ganin kausar tare da Leemah. Karfin Halin kauda kai khady tayi tana yatsina fuska. daret Kausar kan kayanta ta nufa tarinka hadasu waje daya leemah na tayata. Saida Suka gama tsafff Suka iba Sukai hanyar fita. Kausar kinshigo ko magana, Sannan kuma kin kwasa kaya Zaki fita bakimun bayani ba. Eh Hakane kuma khady Hankalina ya tafi Nakoma Dakin Su feenah ne, daga Haka Suka fita Suka bar dakin. Hannu ta daura Akai Wayyo🙆 ni khadija garin neman gira An Rasa ta ido. Ina neman Rabasu Ashe kara hadasu Nayi, Wlh Saina Samu Mafita, dama ni nabiyota nan Dakin gashi kuma tabar min Shi. Bayan Wasu lokuta Abubuwa da dama Sun faru,Ciki harda Zuwan su feenah Hutu Kaduna, wannan karon Kausar har Zaria takaisu, Shakuwa mai karfi takara Shiga tsakanin feenah, leemah nd Kausar. Yauma tare Suke gaba dayansu Suna hirar Duniya. Kausar tace yakamata mufara Shirin fita practical din nan, naji Suna cewa Zuwa nan da Sati biyu Za'a fara fita. Hakane Kam feenah ta fadi, yayin da Leemah tace Nifa dama nariga dana shirya, kallanku kawai nakeyi. Muguwa Ai kinriga kin Saba mugunta.😊Murmushi tayi tace Ai ko ina mugunta bazan ma feenah ta ba. yawwa ku tsaya wani novel Zan karanta mana Kausar ta fada tana daga musu hannu. munajinki Novel din tafara karanta musu "miswasmiti" Na AISHA ALI KARKUWA😄 Tunda Naga haka nace nima bari naje Muyi fira da khady kamun Su gama Sabi da yanzu ita kadai take Rayuwarta. Lekowa nayi da niyar Naga kosun gama, Abun da nahango Shi yakara Angizani nashiga room din na Rakube bayan kofa. Feenah pls kifada mana meke damunki mana lokaci daya jifa yanda Kika koma. hannun Kausar ta kamo tace Kausar Ban saniba nima. daidai ina kikejin ciwon? Hmmm kila Sha'awarce ko feenah leemah ta fada cikin Damuwa. Kausar tace Sha'Awa kuma saiya Sata haka? Eh haka takeyi Bare inaga wannan book din dakike karantawa ne. Yanzu miyene Mafita Leemah naga tana jin wuya? Kawai Bari na hada mata lepton da lemon tsami. hada da Sauri pls. hannu Kausar dakai Kan maran feenah tace daidai nan Zakiji kamar wani Abu na miki yawo ko? daga Kai kawai feenah tayi. Bari nashafa miki naji Ance idan kana Sha'Awa Ana Shafamaka Mara kana samun relief. feenah dai bata tanka ba, cigaba da Shafa mata Mara Kausar tayi ganin tana lumshe ido yasa ta gane cewa Lallai tana jin dadi, Cije lisp tayi. Adadai Nan Leemah tashigo da Cup A hand dinta. Zaro ido tayi ganin Abunda Kausar kema feenah, cewa tayi kimata hakan? gani nayi kin Dade kuma hakan Shine Mafita mafi Sauki. Ai gashi na kawo, feenah tashi kisha, runtse ido feenah tayi yayin data kara kankame hannun Kausar dake kan mararta tacigaba da Shafawa. Kingani ko Leemah tana jin dadin hakan Bari tadan Samun relief Saiki bata lepton din. gefe Leemah takoma tayi tagumi tana tausaya ma kawarta cikin Ranta kuma Sake Saken Wasu Abubuwa take, gefe guda kuma tana jin haushin yanda Kausar ke Shafa Marar feenah. Nishin dataji Shi yadawo da ita daga tunaninta. Haba Kausar Menene Hakane? Leemah tafada Rai Abace. Leemah Itace Fa keso baniba. My besty Dan Allah Kibari tamun Wlh inajin dadin hakan, feenah tafada cikin rawar murya. Amma feenah bakya ganin hanunta har Cikin Rigarki yake kaiwa? Pls Leemah barta hakan Shine ze Sama min lfy. Komawa Leemah tayi gefen bed din ta Zuba musu ido. Kausar kuwa jikin feenah take murzawa Tun daga saman Brest dinta har zuwa Cikin pant dinta. Farar daya feenah tajawo Kausar jikinta,Kausar na ganin haka tasa bakinta cikin na feenah tafara tsotsa. Leemah na ganin Haka tajuya da gudu tayi Hanyar toilet, Saura kadan ta bangajeni ma. "ganin haka nima Nafita nabar dakin ina Kiran SUNAN ALLAH ina Hawaye. Ganin cewa Wai Yau feenah mai ilimi addini dana boko ita Ke Aikata Wannan mummunan Abu. Sosai Suke Romancing junansu Ahaka kausar tayi relies, ganin har yanzu Kawar tata bata dawo normal ba, tacigaba dayi mata. yatsa take kokarin Saka ma Feenah Amma Sam taki yarda. Hakan ne yasa Kausar ta kyaleta tacigaba da kissing dita, Saida tasamu relies tukun Kausar ta kyaleta. Shashshekar kuka dasuka ji a toilet yasa Feenah mikewa da ker tayi hanyar toilet din. Shiga ciki tayi taga Leemah Zaune ta hade kai da quiwa tana kuka Sosai. Jawota feenah tayi Suka Rungume juna Suna kukan Tare. Feenah meyasaka kika aikata wannan mum munan Abun? Leemah Sharrin Shedan ne dakuma Zuciyata datafi karfina Ayau. Ni Nasan Allah bazai yafemun ba tunda yau Na Aikata Son Zuciyata, Wayyo Allah ni Nafisat naga takaina, wai Yau nice na Aikata Wannan Abun da yafi komai Zunubi Wajen Ubangijina. Ya'isa feenah kiyita istigifari Allah mai yawan yafiyane ga bayinsa, Ammafa Sai Idan kinyi "taubatan nasuwa" Kuma kiyi Alkwarin bazaki Kara Aikata Wannan Zunubin ba. Nayi Alkawarin insha Allah bazan karaba. Yawwa my besty bari nafita Sai kiyi Wanka, Ok besty. fitowa Leemah tayi tasamu kausar tace. dafatan kinji yanda mukai da feenah? Naji Leemah kuma nima wannan ne nakarshe insha Allah. Toh Allah yasa. Ameen halumcy. Yanzu fa Abun nasu Feenah yakara daga Hankalin Leemah. Dan Alkawarin dasuka dauka kan bazasu karaba, basu Rukeshiba. dan yanzu Abun Kamar ma yazame musu jiki. Gashi duk lokacin dasukagama Aikatawa Sai feenah tazo tasameta tayita kuka tana nadama. Hakan ba karamun kara daga Hankalin Leemah yakeba. Gashi duk Yanda takai ga Son tayi fishi da feenah bata'iyawa. Yaudai gaba daya da haushinsu ta tashi domin jiya Saida Suka Sakata ciwon Mara na dole. dayake Agabanta Sukai.......gashi kuma yaune Ranar tafiyar Su practical inda Aka turasu garin Katsina. Su hudu ne Aka hada wajen tafiyar Leemah, Kausar, Feenah da Khady, inda gaba dayansu Asibiti daya Aka turasu. Saidai tafiyar takama kowani mutum biyu daki daya a wani katon hotel dake birnin "kt" feenah da kausar Aka hada yayin da leemah kuma Aka hadata da khady. Sun isa lafiya garin Katsina, kuma kowa Dakin da Aka kaishi ya nufa. Leemah ko Kadan bataji takaicin Rabasu da feenah da Akayiba don dama haushinsu take ji. Feenah kam tashiga damuwa ganin yau Anrabata da kawarta tun ta yarinta. Safiyar yau Sunyi kwana uku garin Katsina, da Safe Su leemah Suke fita Zuwa Asibitin da Aka turosu, idan Suka dawo karfe 2 Sai su feenah su tafi Sai dare. dan haka yanzu basu Wani Cika haduwa ba. Khady ce tazo kusa da Leemah dan Allah Leemah kizo Ki Rakani gidanmu dake "bata garawa" locals mana. Tunani Tayi kadan Sai tace Ouk Shirya muje. A zuciyarta tace kema na tsaneki Amma kodan nabata ma Feenat rai Ai nabiki......katse mata tunani khady tayi tace "thanks" Kada kidamu Amma nimafa Zakimun Abu daya, menene Shi din? Inaso Idan muka koma Abuja kidawo dakinmu muzauna dukanmu. dariya khady tayi tace Abu mai Sauki ne wannan. Ahaka Suka tafi gidan su Khady Suna fira. Wlh Kausar basa ciki toh Ina khady takaimun Leemah ne? Kidaina daga Hankalinki feenah ina ganin gidan Su khady Sukaje kuma Ai zasu dawo. dan Allah idan kinsan gidan kizo ki kaini. Wlh Feenah namance domin gidan nisa gareshi. Leemah yanzu komai tare da khady takeyinshi da biyu kuma take hakan. Ita kuwa khady hakan ba karamin dadi yakemata ba, Acewarta tunda Kausar ta Rabu da ita Ai yanzu tasamu Leemah, dama ita bason waccen feenar takeba. Ahakadai Suka karasa 2weeks din da'aka dibar musu. Tafkekiyar makarantar tasu Suka dawo kai tsaye Office din principal Sukai. Cike yake da dalubai wanda kowanne yadawo daga garin da Aka turasu. Malaman Sun jinjina ma Wasu daga daluban ciki hardasu feenah. Saida Suka gama komai kowanne yakama gabanshi. Kai tsaye Leemah Dakin khady ta nufa Suka kwaso kayanta. Ido feenah da Kausar Suka zuba musu. Feenah tayi karfin Halin Zuwa takama hannun Leemah kuka tafara besty Dan Allah kidaina horani haka kiyi hakuri kidawo yanda muke ada kokin mance Alkawarin dakikaimun nacewa......katseta Leemah tayi tace besty kidaina kuka bakimun komaiba, idan ma kinmun na huce. Saidai Abinda kikeyine banaso dan Haka nadawo da khady Nan dakin domin yanzu bana ganin laifinta. Sabida mutum baya Saka mutum Abinda Zuciyarshi bata da Ra'Ayi. Zamansu yacigaba Cikin dadi Amma Sam feenah da Khady jininsu be haduba. Yanzu indai jarabarsu ta tashi Leemah turasu take Chan dakinsu Suyi Abunsu Achan. Bata barin Abu ko kadan wanda yadangaci Abun tada Sha'awa feenah ta kalla kota Saurara. Ayaune kuma Aka aiko ma Kausar Sakon Rasuwar kakarta 😢😢 kuka Sosai Sukasha, Sunje Zaria gaisuwa Achan Sukabar Kausar. Yau Zaune Suke Su uku Suna fira. Wanda Rabin firar Leemah da feenah keyinta. Feenah bari naje dakin Su Kausar Akwai Wani Abu datace naduba mata kinsan yau Zata dawo, toh Shikenan besty jeki duba ni bari Na kwanta. Leemah nafita khady tayi Sauri ta chanza tvn dake gabanta Zuwa Mbc2 dan Akwai wani film da takeson kallo. toh fa film din gaba dayanshi Sai Ahankali Ita kanta data kunnah tayi nadama ballantana feenah dake kankame jikinta jikin gado. Feenah Lafiya? Ke nibakomai feenah tafada tana murguda Mata baki, tasowa khady tayi ta dawo kusa da feenah Hanunta takamo Haba feenat Ai koba'a gayamunba nasan da Abunda Ke damunki. Lumshe ido feenah tayi. Kofa Leemah ta turo besty kinyi baccin ko..... Turus ta tsaya ganin khady rike da Hanun feenah, tv ta kalla tana ganin film din itama Saida Taji wani Abu ya Ratsata. Khady don Allah miye yasa kika kunnah wannan Abun? Am...ehmm...wlh Nice nakesonshi tafada tana inda inda. Mtsww aida Saikije dakinku, kuma rike mata Hanun namiye? Gani Nayi Kamar batajin dadi, ba matsalarki bace Ai pls tashi Kije chan Ki karasa kallonki. Tashi tayi tabar dakin Kamar munafuka. Feenah miye yasa bakice ta chanza chanel ba? besty kinsan ba Son nayi mata magana nakeba, Hakane bari Na hadamiki lepton, Aa besty I no need, kawai Yanzu kishafamun Marata pls. Zaro ido Leemah tayi tace Haba feenat nifa ke muku fada kan Hakan Sannan Yanzu na Aikata, bazeyuwaba. Shikenan barni na mutu Leemah Ai laifin iyayena ne Nasani, bazaki mutuba besty kisha Lipton din, banaso dan banga amfaninshi ba lokaci daya tafara kuka. Leemah jikinta yayi Sanyi haka tashiga cirema Feenah kaya tafara mata yanda taga Kausar nayi mata. Tanayi tana kuka nishin da Feenah keyi Shi yasakata tashiga cire natan kayan Suka Shiga Aikata Aikin...... Ganin Haka Nafita nabar musu dakin domin Oum Mahbub ta hanani kallon kwakwaf. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad In dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page.....10 Akalla Sunkai wajen 1h Suna Abu daya.....atake bacci mai nauyi ya Kwashe Leemah. feenah na hawaye ta tashi tashiga toilet domin ta watsa Ruwa, Alwala ta dauro Tazo Tarinka Jero Sallahr Nafila, daga bisani addu'oeh tashiga jerowa tana kuka mai cin Rai, me yasa wannan Abun be tsaya Akaina kadai ba? Meyasa nasa Leemah ta taimaka mun ta wannan Hanyar? Meyasa.....meyasa...why dafe kanta tayi ganin yana barazanar cirewa ta Sarara kukan. Allah Sarki my Leemah nice nasaki Abunda baki Niyya ba Saida kikace bazaki ba nasaki wlh nayi nadama.....muryan Leemah tajiyo Akanta tana cewa Kinyi nadama na nawa kuma? Idan da Zakiyi nadama da tun kafin Abun ya Zama jikinki Zakiyi nadama, Amma tunda kin sama yanda kikeso ya'isa kukan. Komai kika gani mukaddarine daga Ubangiji maiyuwa mudin wannan Itace tamu kaddarar. Leemah Hakiqa nasan nashiga hakkin ki......katseta Leemah tayi naji kinshiga Hakkina Amma matsalarki matsalata ce feenah, Kawai yanzu addu'a Itace Mafita. Kuma yazama wajibi murinka Kai Zukatanmu nesa, domin Wlh bazamu taba Samon yanda mukesoba matukar muna Sabama Ubangijinmu, kada mubari Shedan ya Zama Abokinmu na kut da kut, domin Abokin Shedan jahannama Itace makomarshi, Kuma wlh Hutar Allah ba Abun wasa bace. Yanzu tabbas bazamu iya Aikata Wannan Abun gaban iyayenmu ba, Menene yasa muke jin kunyar Aikatwa A gabansu bayan ga Wanda yakamata Kaji kunya ubangijin da ya Hallicesu ya haliccemu. Shine Abun tsoro kuma Abun jin kunya, kada mubari mushiga Cikin tawagar Shedan, Allah Acikin littafinsa mai tsarki yana cewa "kada ku Aikata Zina" Cikakken Mumini mai imani da wadatar Zuciya Shine wanda da Ancemai Allah yace manzon Allah yace yake barin Abun Cikin gaggawa. Amma Dan Adam Mai karyayyiyar Zuciya daga Sanda Shedan yazo yamai hudubarshi Saikiga yamance dacewa Zamu koma gaban mahallicinmu inda Za'a Sakama kowa da makamancin Abun da ya Aikata. Wajibine muji tsoron Allah murufa ma kanmu Asiri tunkan Asirin namu ya tonu A idon duniya. Tabbas maganarki haka take Leemah dama Ai iyayen namu sune suka Aikata mana laifin, Asalima gabansu yakamata muje mu Aikata Wannan Abun, tunda hakan Abun kunyane A garemu toh kuwa wajibine mujitsoron Allah daya Haliccemu kuma ya Azurtamu da ni'imominsa. Ya Rabbi ya Allah Kazama gatanmu Anan duniya da lahira, Allah yasa mufi karfin zuciyanmu, ubangiji Allah ya Rufamana Asiri Duniya da lahira.Allah Allah yasa wannan Shine karshen Aikata sabo a Rayuwarmu. Alhumma Amin my besty. Feenah Yau brother na ya gayamun Zai dawo 9ja, ya tsantsara wani Katon Asibiti a "N D C" gaban kawo. Kinga mun huta da neman Aiki, tunda Kinga damunje hutun nan mun dawo Sauranmu 1yr mukarasa. Wlh Leemah kinbani dariya ke bakya ta Aure Saita Aiki yama gaya miki cewa Zai daukemu Aiki A Asibitin Shine? Aa kawai nasan Zaima daukemu, nifa har mantawa nake da Zancen Aure. Aifa tunda baki da matsala ba, kokuma ince tunda bakida mashinshini, duka Leemah takaima Feenah tace Aini Masoyina Yana nan Zuwa Shiyasa bana daga Hankalina, Kuma naga Dani dake Ai duk jirgi daya ya kwaso mu. Aa Leemah Nifa kinsan adadin Samarin da nayi kawai daddy ne yake bani matsala, kuma ni Mijin da Zan Aura kamar Sihirtaccen Abu ne me ganinshi Sai ya Shirya. dariya Leemah tayi Sosai, wayaga feenah Anyi Aure Ai inaga Saikin kori Mijin naki A daren Ranar Sabida jaraba, Saidai idan Anci Sa'a Shima Jarababn ne irin ki. duka Feenah takaima leemah tayi Sauri ta Matsa tana dariya. Ai Gaskiya nafada miki Malama. Magana feenah Zatai Sukaji Ana Noking..... budewa Leemah tayi Oyoyo my Kausar Suka Rungume juna. Nayi missing dinku fa kausar tafada tana Ajiye jakar hanunta, we miss you too. ya karin hakuri? Alhmdullah. Feenah tace Allah ya mata Rahma. Amin ya gajiyanku, tabi jiki Suka hada baki. Leemah tace nimafa mamy na taje Zaria gaisuwa mamar kawarta ta Rasu. Ayya yanzu Anata Rasuwa Allah yajikan musulmi Amin dai. Feenah ya mumy fa? Kausar dazun ma munyi waya tana lfy qalau. Alhmdllh. Kunshirya ma Exam kuwa? Umm Ashirye muke, dan dazun har Leemah ta hangomu munkarasa brother dinta yabamu Aiki A sabon hospital dinshi daya bude. Gaba daya Suka kwashe da dariya, kausar tace Ai gara ta tashi daga wannan mafarkin yanda nake jin Yanayin maganarshi becika yawan son magana ba. Ai ingaya miki marabarshi da feenah kadan ne Leemah tafada tana dariya😄 daza'a hadasu Aure dasun dace. tsaki feenat taja mtsww Ai wannan brother din naki Sai mace mai juriya Dan Idan irina ce Saidai Surinka Zaman kulle Kai A daki. dariya Sukai gaba dayansu Kausar takara dacewa Um'um Feenah karfa yaje yazama mijinki, Dan Allah kibari ni inama Zai ganni. Ke nima bazan baki brother Na kikarasamun Shi ba Ana ganinki yar karamar nan Amma jarabarki tafi ta Katuwar mace mai Aure daga Haka Leemah tayi waje gudun Abun da zebiyo baya. dariya Sosai Kausar keyi harda yar kwallarta, feenah tace kekuma kyaji dashi tajuya ta kwanta. Yau gaba dayansu Agajiye Suke dan haka Suna Shigowa Suka Zube Akasa. Watoh na dade bansha wuya irin ta yauba gsky exam din yau duk tafi Sauran wahala. Kedai Bari Leemah Aini kadan ya Rage Kwakwal wata ta buga. Kausar aini inaga tawa tariga ma ta buga. Kudai Wlh kuncika Surutu tunda kundai Riga kunmika pepper menene kuma na damun mutane? Naga dai Saura 2peppers Agama ba Shi kenan ba. Kitoshe kunanki mana Leemah ta fada tana kashe mata ido daya. Feenah Leemah kudai kuncika Abun dariya. Tunda nadawo nakeson na tambayeku khady exam ya tafinmun da tunani. "Ummm feenah tace" kikace ummm. Leemah ce ta kwashe labari taba Kausar tsafff. Ah lallaai khady da biyu Dama tayi hakan nasan Halinta. Taso Dama Ki Aikata Hakan Ammafa Aniyarta daga baya kibiye mata tun da taga kina janta Ajiki. Lallai tayi kuskure nifa dama lokacin danake kulata kawai Dan kuji haushine Shiyasa har naje gidansu if Not Wlh bata isheni kalloba. Allah dai ya kyauta, Amin. Kuzo kuji Wani audio Akan Zaman takewar Auratayya. Kai bamu muji Leemah tafada Cikin kosawa. Nidai bazanjiba, feenah kefa keson Aure yakamata kizo muji. Toh kunna muji. Leemah Dan Allah Ki kashe wannan Ai matan Aure kadai yakamata Su Saurara, nikam bazan kasheba Sadai kidaina ji. Jeki karata daji domin ke bakida matsala. Eh naji. Kausar Ahaka kikaji wannan Abun? Eh Leemah tare da khady ma mukajishi, Ahhhh dole kun Ragema juna. Kinji yanda nakeji kuwa duk na jike. Murmushi Kausar tayi tace Nidai bari naje naga khady yanzu Zan dawo, toh idan kika dade ki kwana Achan. Toh madam. Leemah yau Ankasa tsaye Ankasa Zaune dama haka feenah kejin wuya idan tana Sha'awa? Wayyo nice naja danaki kashewa. bari nasha Lipton kozai bari. Ita kadai take Surutanta. Feenah tana kallonta Sai dariya take kasasa idan taga ta nufota Saita Rufe ido kamar mai bacci. Ni Wlh banji wani Sauki ba Ashe lemon tsamin ma Aikin Banza ne, Shiyasa feenah keson Aure yazama dole wannan karan nima nafitar da miji. Kan bed ta dawo ta kwanta Sai faman juye juye take, juyawa tayi ta daka ma Feenah duka, wai kekam lafiyarki Zaki tasheni haka? Ke mutum nashan wuya kina bacci, wuyar me? Cikina Ke ciwo, inada magani bari nabaki, keni ba wannan ba am feeling, Oh Saikicemun lemon tsami kikeso, Feenah banason iskanci Wlh,me Nayi kuma besty? Kawai banson lemon tsami Ai nasha banji wani Sauki ba. Toh tashi kikaranta Qur'an, bazan iyaba Feenah. Ya Salam yanzu miye Mafita? Kidan Shafamun marata Tunda Ana Samon Sauki. Haba Leemah last 10days fa mukai dake bazamu kara Aikata Wannan Abun ba. Hakane Feenah but Wlh bazan iya jurewa ba. Ina Kausar Toh danni kinsan indai Zanmiki bazan jureba, Kausar tana wajen khadija "pls help me before u lose me" Lumshe ido feenah tayi cikin Ranta tace dama mutum saidai idan befara ba dukni najamata Wlh, Allah kayafemun kakuma fito mana da mazajen Aure nagari. Shafa Jikin Leemah take tana kissing dinta, daidai kan nipples dinta ta daura bakinta tana Zagayewa tana dan tsotsa, Nishi kawai Sukeyi duk Sun fita hayyacinsu Kamar su cinye juna. Kausar ce tashigo ganin Su Ahaka yasata Murmushi takoma gefin bed ta Zauna batada bakin magana domin itama Abin da tagama yi kenan. Wa'iyazubillah😱 nishin Su leemah ba karamin daga ma Kausar hankali yakeba, matse cinyoyinta Kawai take. Saikace ba Leemah me mana wa'azeeba dama wannan harkar kada ka kuskura Kawai ka fara domin hatsarinta da yawa. Ga naci ga dubin Zunubi A'uzubillah. Ahaka dai harsuka gama Sannan Suka fara kukan nadama da neman gafara. Yaune suka zana peper din Karshe. Kuma Yau wasu Suka fara tafiya gida hutu Wasukuma Sai gobe. Su feenah ma bari Sukai Sai gobe, Kausar tasa drivern Su yakawo mata mota tun yau domin Ita dama Sometimes tafison tayi driven da kanta, Leemah brother dinta Zaizo ya dauketa, Feenah kuwa Haruna drivern Su Shine zaizo ya dauketa. Yau fira Suke Sosai Acewarsu Zasuyi missing juna dan haka yau ko bacci bazasuyiba. Ringing.....wayar Kausar tafara, tace khadija ce Ke kira, Leemah tace daga kisa hands-free muji mai Zatace. Hello khady! Kausar pls gobe Zamu tafi tarenefa dan bansa Azo daukata ba, Sanan kidanzo Naji duminki pls. No problem Sai goben. Ok Zanzo. Takashe wayar. Saikije taji duminki Kamar Yanda tace Leemah tafada tana yastina face. Zanje yanzu Kuwa don Nima ina muradi. Kundai ji Haushi Saikace Zaman mata da miji kuke Feenah tafada. Mundai Ji haushi gaba dayanmu Zakice Tunda Anzama daya. Aini da feenah mun daina. Mtswww jiya da dare wacece naga har Wani ihu take kamar tana tare da mijinta Kausar ta fada tana dariy. Leemah tace Ya'isa toh ai tsautsayine ya dan Sameni. Ainaso namuku video kuga yanda kuke kamar.........ya isheki Kausar Idan Abu ya huce ya huce Feenah ta fada. Haka dai Suka cigaba da firarsu Suna Raha. CI GABAN LABARI 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub *Alhmdulillah and all better now. Thank you all for the prayers, Calls,messages, dm and the visit. I Really appreciate. Pls pls and pls duk wanda yaga wannan novel bai mishiba Can't leave it pls. Sunan littafi bashi bane ke nuna cewa gabaki daya book din babu abun karuwa Aciki* Page....11 CIGABAN LABARI Zaune Suke gaba dayansu kan "dining table" Suna breakfast, Wow mumy wannan Abincin naki So Yummy, Allah ko Mubeen, eh mumy Allah kuwa, Toh kaci da yawa Saina kara maka, ok mumy. Hafsa Ina feenah ne bata fito tayi break ba? Tana ciki jiya da Rashin lfy ta kwana yanzu Suna tare da Halima Shiyasa ban kirata ba, mubeena ce tace eh mumy dazun naje naganta tana Sallah tana kuka Aunty Leemah kuma tana Mata magana, daddy kaga Aunty feenah kullum idan tazo gida Sai tayi kuka, eh mana Mubeen Ainima Ina gani ko? Eh kina gani Amma nafiki gani ke wataran kina bacci. daddy Ajiye Spoon din hanunshi yayi ya kara fuskatar mumy Hafsa kina tambayarta damuwar ta kuwa? Ina tamyanta mana Sai tace bakomai, kokuma tace Cikinta Ke ciwo, Toh ita ciwon cikin nata yayi yawa, Alhji harda fa iskanci irin nata So kawai take tabar karatun nan, gaba daya yanzu wasa tasaka idan ba haka ba tayaya Zaai Ace mutum kullum cikin Sha'awa yake, ni inagama bata San me'ake nufi da Hakan ba Shiyasa take fadamun Rashin kunya Son Ranta. Tunani daddy Yayi nadan lokaci Sanan yace jeki kirasu Suyi brek, Nice Zanje daddy, Toh mubeena maza kije. Zaune Suke Leemah na waya da Alama da Mamy take waya, Wlh Mamy yanzu Zan tawo, Toh my Mamy Sorry. Aunty feenah daddy yace kuzo kuyi breakfast, Mubeena ba magana Ina Mubeen? Aunty Leemah "morning" mubeen Abinci yake ci, Morning my Mubeena ke kinci naki? Yes Naci! Abincin dadi Saura naku keda Aunty feenah. La'la'laaaa Ashe Abincin yayi dadi Bari naje Naci kada Mubeen ya Cinye. dariya mubeena tayi tafita da gudu. Saiki tashi muje idan Kingama kukan daga Haka tafita tabar feenah. Gud Morning daddy nd mumy. Morning Halimatu kun tashi lfy Alhmdllh daddy.Toh Masha Allah. Mumy tace my daughter insha Allah Zuwa gobe dai Zanje Naga mamyn ki, toh mumy Allah ya Kaimu. Amin Yata. Ya Zakice zuwa gobe kimance da Cewa gobe Nazir ze dawo? Oh Hakane fa Amma Ranar Sunday ko Zuwa yamma ne Basai ka kainiba, Hakane kuma. feenah ce ta fito Sanye da Pink din vest da dogon wando na Jon's. Morning mum nd dad. Morning daughter Ya jikin? Sunkuyar da kai kasa tayi tace Alhmdllh daddy. Kicire duk wata Damuwa Aranki feenah kinga Saura 1yr ki karasa Basai Amiki Auren ba idan yaso kya fara Aiki gidan mijinki, Kinga yanzu idan Aka tsayar da karatun bakida wanda yafito. daddy Naga....daga mata hannu mumy tayi tace Ya isa kawai kice Allah ya Kaimu. Kicin kicin feenah tayi da Rai tana Cin Abincin kadan kadan. Mubeen yace Aunty feenah gobe yaya Nazir Zai dawo kuma Zamuje gidan Su Aunty Leemah tare da Mumy. Zaro ido tayi tace Mumy wai gobe yaya Nazir ze dawo? daddy yace waya gaya miki Mubeen dina na Karya, dariya Sukai gaba dayansu feenah tasaki Ranta jin cewa yayanta wanda take Alfahari dashi Zai dawo gobe. Leemah idan kinje ki gaida Abbanki, Toh daddy Zaiji insha Allah. tashi daddy Yayi mumy ta Rufa mai baya Sukabar wajen. Kingani ko? dafa yatashi Saita Bishi, kaikuma Ace bazakai Aureba, gyaran murya Leemah tayi Um'um tana nuna ma Feenat Su Mubeen ta gefen ido Sabida Tasan yaran da wayo yanzu sa haddace maganarta Akai. feenah Bari nazo na tafi Kinga yanzu Mamy ta kirani, hakane kam ya kamata nima Zanzo goben tare dasu mumy, Shikenan Sai kinzo, Mumy ce tafito Rike da laida turarukane Aciki da kayan kwalliya ta mika ma Leemah gashi my daughter Sai nazo jibin Ki fada ma mamynki, Amsa tayi tace Ngd mumy Sai kunzo. Yusuf Zuwa gobe Saika Shirya muje gidan Dr Khalid din ko? Mtsww yazeed da Cewa nayi bazan jeba kabani Haushi Ran nan Wlh, Ai dan bakasan Yanda nagajiba Shi yasa kace nashirya muje, Kokuma kacemun Ranar yan Miskilancin Sun tashi ba. Kai ba Haka bane Ai nayi da nasanin kin Zuwa danayi Kasan mai Mamy tamun ko nace wannan young Sister din tawa? Aa sai kafada. Wai Kai bazaka daina cema Leemah yarinya ba yanzufa ba da bane, ta girma yanzu Idan tayi Aure Zata baka mamaki. Wani dogon tsaki Yazeed yaja, Tunda mudin bamuda hankali basai Mu mata auren ba, Kokuma Angaya Maka Akwai wawan Namijin dazai Auri Karamar yarinyar nan. Kai wai wannan ce yarinya Amma ka Raina ta kokuma nace Son girmanka yayi yawa, Ni Zan Aureta. Kai Malan kazo fira waje nane kokuma yarinta kazo Nunamun? Kabarni nafada maka Abun da Mamy tamun jiya Mana, dariya Yusuf yayi yace fadamun. Waifa jiyan Nan ga wani bacci inaji Mamy tasani nakai Leemah gidan wata yarinya Kawarta, yara Kanana Sai yawon jaraba dama Shekaran jiya danaje dakko Leemah kadan ya Rage nahadata da kawar Tata Na Zane. Lallai Aboki daka kira Ruwa yanmata fa Kace Zaka Zane Toh ma miye dan An Ankeka Ai An isa dakaine dama mamy tasani ni takira nakai Sweetheart dina. Tashi kafita mun adaki Banza karamin yaro Kawai. dariya Yusuf yayi yace naji Sai mun hadu goben, Yazeed ko kallonshi be karayiba. Yusuf na fita yaci karo da Leemah tana Shigowa. Ina kauna brother Yusuf, lfy qalau Sister Leemah kindawo ya School? Alhmdllh. Allah yakara temakawa. Amin bro. Akwai maganar dazan gaya miki Amma Sai Mun kara haduwa, toh bro Sai mun hadu din, Ok Sister Sai Anjuma, bye bro. Wayyo waye Zai katsemun baccina jiya ban Samu nayiba Feenah tafada yayin da take kokarin lalubo wayar ta, bata ko duba waye ba tace Hello. Hy feenah bacci kike? Kausar Wlh nadai dan fara, ke gobe Zanzo kd ku rakani gaidan wata friend dina ban Samu Zuwa Aurenta ba Shine nake so naje gidan ta gobe, Ok my Kausar Sai kinzo but kira Leemah ki Sanar da Ita Toh ba damuwa Asha bacci lfy, Ok bye...hi Waite baki tambayini Ina khady ba, toh Kausar nasan dai ba kanwarki bace khdy tayaya Zan tambayeki ita? Sanan kinfi kowa Sanin yarinyar ba Sa'a ta bace. dariya Kausar tayi tace Hakane Jekiyi baccinki Sai nazo. Kiran Mumy feenah tayi ta Sanar da Ita Zuwan Kausar daga bisani takoma baccin ta. Washe gari misalin 12am kausar ta karaso gidan Su feenah ta Sauka. Cikin farin Ciki Suka tari juna, ke Nidai kada Ki ballani, Ai dama Abinka da mara kwarin jiki, eh naji, Bari na gaida mumy kamin Nashiga, toh bari Nakira miki ita. Sannuki da Zuwa yata, durkusawa Kausar tayi har kasa tace yawwa mumy ya gida? Lfy qalau yata yasu Mamanki? Suna lfy mumy tace Agaida Ki, ina Amsawa Allah yamuku Albarka, Amin mumy. Feenah kaita tayi wanka taci Abinci Saiku Shirya. toh mumy. Tashi Sukai Suka Haura Sama, Wow Gaskiya feenah Ashe shiyasa kike da Kyau wajen mumy kika gado, ummm Kincika Sa ido, ba Haka bane Mumy tayi Gata yar gayu Masha Allah. Toh idan Kingama Surutan Saiki tashi kishiga wankan ko, dariya kausar tayi tace Miskila Kawai tayi Hanyar toilet. Kiran Leemah Feenah tayi tasanar da Ita Zuwan Kausar, murna Sosai Leemah keyi tace Bari nashirya nazo daga nan Saimu wuce, toh Sarkin yawo Saikinzo daga Sanda muka koma School Naga karshen yawo, eh Ai Shiyasa nakeyi yanzu kamin lokaci yayi. Wannan Ruwa haka mai Zafi Ai sai ya ciremun fata, Oh dama Shine naji kina kirana? Eh mana domin kikawo Agaji, Lallai Sannu. Sunshirya tsafff Kowacce tasha Kyau ba kamar Feenah da tayi Shiri cikin Wani material Sky blue colour dinkin Riga da Siket ba karamin kyau tayiba hatta Kausar Saida ta rikice kan kallonta. Haba Madam wannan kallon fa? Wlh kinyi kyau Sosai kamar Zakije ganin miskilin miji irin ki, ke kika Sani nidai ba miskila bace kawai yawan magana ne banaso, wow ji breast dinki Yanda Suka kara girma Kausar tafada tana kashe mata ido daya, ummm toh Sunsha wuya wajenku ba dole ba. dariya kausar tayi tace kawo ma nadan gani, Lallai ba tafiyar kikeso muyi ba, Sallamn Leemah Sukaji tashigo tana mai Za'a gani? Tashi Sukai gaba daya Suka Rungune Juna Suna dariya. Nace mai Za'a gani ke wai breast dina takeso tagani, toh kamin ku tsaya Shirirta gara kutaso mutafi dan ba karamin Aikin kubane ku Aikata sabo kudawo kuna kukan Muna furci, Hhh wannan Ai Sai Feenah. Ai da ita din nake, Kinga yanda kikai kyau besty? Dakika karemun Zagi ba, Ah Sorry my feenah Ai kedince. Wai bazaku fito bane kuje kudawo da wuri? Gamunan Mumy Leemah ta fada da Sauri. Wai ina Twins dinku ne feenah inajin labarinsu ban gansuba, kausar mutafi Tunda Nan Zaki Kwana Zaki gansu, yanzu Sa iya Cewa Zasuje. Sun fitoh Rassss Kowacce masha Allah. Mota Suka Shiga driven Su feenat zai kaisu. Yazeed karfe nawa kakeso mutafine kace Nabiyo na daukeka Sanan kaki tashi Ka Shirya, Yusuf kamar banida lfy nakeji, kadai tashi ka Shirya Yanzu Dr Khalid ya kirani Yace Zamuzo din dai ko Nace mishi muna Hanya, Nifa kamar nafasa Zuwa, Wlh baka isaba Tashi kashirya my friend, tashi Yazeed yayi yashirya Cikin wata Shadda Sky blue colour, Wow kayi Kyau Sai kamshi kake kamar Zakaje ganin budurwa, Malan tashi muje, natashi mutafi. Fita Sukai Suka Shiga mota Yusuf yajasu. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page.....12 tafiya Suke Suna fira Suna dariya, Ammafa yakamata ki kirata ta kara gaya mai kwatance Kausar, Oh Leemah bakiji yace ya gane bane, Haruna Ai ka gane wajen ko? Eh kwarai na gane wajen Ai yanda ma mijin nata Yamun kwatance kamar Ina zuwa wajen, toh kinji dai mai yace Saiki kwantar da Hankalinki,eh Naji fa. Leemah ina brother dinki ne dama Shi kikasa ya kawo mu, Lallai ma Kausar din nan na barshi A gida yana Shan kamshi Amma naji yace ma mamy zasuje gidan Abokinshi, Kice yawo Shima Zashi, Chan Zakishi har yana Wani cewa bazan fitoba nacika yawo, Kai wannan yacika Son girma, kedai Bari kawai. besty kikai Shiru, toh Leemah mai Zance ni duk ma banjin dadi kamar na koma, Lallai ma kika isa, har nayi yawa ma. "toh madallah Ga gidan nan na kawo ku" Sai ku sakko muje, Sauka Sukayi gaba dayansu feenah ta Leko tace ma Haruna pls Haruna kadawo Anjuma ka daukemu, kamar karfe nawa kenan "Nafisatu" dafe kai tayi taci ban saniba Amma Zan kiraka idan Zamu fito, to madallah Sai kun tawo. Shiga Sukai Suna Sallama mai gidan Naga tafito da Sauri Kai tsaye wajen Kausar ta nufa Suka Rungumi juna, Kausar nayi kewarki, Nima nayi kewarki Minal, kushigo bayin Allah. Shiga Sukayi gaba dayansu Suka baje Suna hira. Yusuf tunda nace maka Ka biya muje Ai Kasan Abu mai muhimmanci Zan karbo ko? Haba Yazeed Wlh kana bani matsala tayaya mun kusa zuwa waje Sanan Kace mujuya ni Wlh dana Sani kowa tafiyarshi yayi daban, kai nifa banason Halin yara jifa Yanda kakeyi kamar wani yaro Dan Shekara 8, ba Ruwanka koma Shekara 3 na koma Ahakane matata Zataji dadi, Eh tunda Kace yarinya Zaka aura ba, Sosai ma Ai Saurin nan dakaga inayi So nake muyi mu koma Naje wajen Leemah Mu Zanta, mtsww Wlh Malan kada ka lalatamun kanwa, Zanga ma waye Zai Barta ta fito, Mamy Zan gaya mawa ta Barta, eh tunda Angaya Maka Mamy din kamar kaine ba, koma dai Menene Zakasha mamaki Yazeed, Kai inagama yar Shekara 15 Zuwa 17 Zaka Aura, pls Yusuf budemun nafita idan motar Kace bakaso nahau Ai Saikamun bayani da wuri, Ah Haba Nawa b Hakane bane muje Zuwa Yazeed Sai yar 30yrs bashi kenan ba? Ohon maka. Kina ta Aiki yakamata mutayaki Feenah ta fada Cikin natsuwa, Aa Kawata kubarshi Abokan Khalid ne Zasu zo yanzu Shiyasa Amma Ai nagama komai ma, Kinji baki Zatayi Kausar yakamata muzo muyi mutafi, toh mu Ina Ruwanmu dasu feenah daga Zuwanmu kice mutafi, Aikuwa dai Ai kwama Bari Ku gaisa da Khalid din yace Zai Shigo tare dasu ne. Ai bama matsala may be ma Cikin Feenah ko Kausar daya tayi Saurayi Acikinsu Leemah tafada tana dariya ciki ciki, MINAL tace koke ba. dariya Leemah tayi tace Ai Sunfini bukatar Hakan. Umm Madam Rabu da Ita inaga Itace Zatai Saurayin Ackikinsu kawo na hada miki lemon, Ayya kekam feenah kina son Aiki gashi ki hada Toh. Suna Tayata Aiki Suna hira Sun Shirya Abincin kan dining table komai yayi tsaff gidan Sai kamshi yake, kwalliya Suka kara Zuwa Sukayi feenah tace kudai Aiki yaganku Wlh kuyita Shafe Shafe A face naku kamar wanda Zasuje gasar Sarauniyar Kyau. Haka Zakice Tunda ke ko baki kwalliya ba da kyan ki, Kuma dai Saidai kuso kanku da yawa. Kausar dan miko mun phone dina mana. Ok gashi wai "my Only One" Halan Dr Khalid ne? Shine miko inaga Sun karaso ne. Eh Sune yace Gashinan Zasu Shigo, hakanan feenah taji gabanta ya fadi tarasa dalilin Hakan. Shigowa Sukai da Sallama yazeed Sai wani bata fuska yake kamar wanda Akamawa dole, Zama Sukai kan kujerun dake Zagaye A parlon , Kausar ce tafara daga kanta "wow" ta fada Aranta ta tabo Leemah dake kusa da ita, Leemah daga kanki kadan kiga wani guy ya hadu, daga Kai Leemah tayi ta Sauke kan yazeed, gaba daya idonta Suka fito waje lokaci daya Kuma tafada da karfi bro Yazeed " da Sauri ya dago ya kalleta ya wani kara Cin magani ya Sukunyar da Kai, Yusuf kuwa dariya yafarayi,yace Dr Khalid Kanwata tazo baka Sanar da muba, Khalid yace wace kenan? Gata nan ya nuna Leemah Ai sister din yazeed ce bakaga Kama ba, Oh Sai yanzu na lura, Minal dama kinsanta Ashe? Eh Sabida Kausar nasansu ita da feenah, ji Sunan da Aka kira yasa yazeed saurin daga ido ya kalleta Aikuwa Suka hada ido Atre wata faduwar gaba ta Ziyarcesu, Wlh ita dince waini meyasa nake haduwa da ita ne tambayar da yayi ma Zuciyarshi kenan. Nikan wanan mutum min na tsaneshi Shegen iyayi kamar wani mace feenah ta fada Aranta. Kausar ce ta katse Shirun da Cewa my Leemah Ashe Shine yazeed din wani banzan kallo ya watsa Ma Kausar, Cikin Ranta tace Toh daga tambaya matarka kaikam ta bani, Minal ce tayi magana toh Tunda dai Yayyen mu ne Ai Saimu basu waje suci Abinci. tashi Sukai Suka Shiga ciki Su Yazzed Sukai kan dining. Wlh Khalid Kaji kunya Ashe duk girmanka din Nan Sa'ar Kanwata ka Aura? Shine kake ta wani Rawar Kai kadamu mutane Suzo gidanka mtsww, Murmushi Khalid yayi yace Haba Dr yazeed Kasan kananan yaran Nan wace baiwa Allah ya musu kuwa? toh wace baiwa kuwa banda tsabar yarinta da Rashin kunya da Zasu nuna Maka, Lallai yazeed Zanso ka Auri mace Sa'ar Minal kaga yanda Ake Soyayya, Dr Khalid Shifa yazeed yafison mace yar Shekara talatin, ido Khalid ya Zaro yace Kwanko kenan yake So ko kuma nace yar bariki, ko waye yagaya muku Hakan Wlh kananan yaran Nan da kuke kallo idan Sukai wata Rashin kunyar Sai kunyi mamaki, Haka dai kake gani. Khalid ka Rabu dashi Ni Tunda ma nasan bazai bani kanwar Shiba Ai Nasamu Sabuwa wannan danaji Ankira da feenah. Wani Dogon tsaki yazeed yaja cikin Rashin ya Rasa mai yarinyar tamishi yake jin haushin ta Haka. Afili yace Kuci Abinci, Ah Kai bazaka ciba? Allah ya kyauta mun Naci jagwalgwalon yara, Gara ma wannan lemon yabani Sha'awa, lemon ya dauka yana Sha yana lumshe ido yace Amma inaga Wannan lemon Siyowa Sukai Dan yayi dadi, kadai ji dashi wlh. Kai Kai kai. Gaskiya yakamata yazeed muzo mutafi Ina Abokina "Captain Nazir" danake fada maka yaufa ze dawo, Ah haba nima inason ganinshi yanayin labarinshi Dakake bani, Atoh bari muzo mu tafi domin nine zan dakkoshi A airport. Kubari Akirasu Ku kara gaisawa, kai dan Allah miye haka kada yara Su Raina mana hankali. Ai dole ka tsaya A kirasu wlh. Atare Suka fito gaba dayansu, yazeed cikin Ranshi yace "kallifa yanda take tafiya kamar Mara jini duk tsabar Rashin Kunya ne cike da Cikinta" katse mai tunani Khalid yayi yace wai miye Haka Ina magana kayi Shiru? Cikin Ranta tace "duk tsabar Iyayi ne da girman Kai kowa Zai mawa Oho" Yusuf taso mu tafi ko, tsaya mana nayi magana, wai don Allah Matar Dr Khalid Siyo lemon nan kikai ko hadawa kikai? Murmushi Minal tayi tace feenah ce ta hadashi dazun, "kai Amma nacuci kaina danasha Abin yarinyar nan" Abokina ne yake ta Santi Kinga duk shi kadai yashanye jog dinchan, "Wlh da Nasan Shi zesha da banyiba Aikin banza" kai yusuf cemaka nayi yayi dadi Abun da beda wani testing kawai nasha ne Don Khalid, yazeed ya fada yana Kara tamke fuska, Ammafa harcewa kayi Afada Maka Inda Ake Siyarwa. Malan ya'isa tashi mutafi. Bro yazeed Dan Allah ka'ajemu gidan Su feenah. Bani nazo da mota ba Sister, Eh Ai ba damuwa Zamu Ajesu, Nan kafi Auki Banza. Tare Suka fita inda Shakuwa tashiga tsakanin minal d kawayen Kausar. Khalid kiran Yusuf yayi yace Abokina waccen yarinyar ta dace da yazeed fa ba kaga har Anko Sukai ba? Ai Wlh na lura ba karamin dacewa Sukai ba Bari dai Zamuyi waya. Tare Suka fita Suka hau motar Yusuf, cikin mota kowa da Abin da yake Sakawa Aranshi. Suna Ajesu Suka wuce Airport domin dauko Abokin Yusuf. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....13 Gaba daya gidan Ya gauraye da Kamshin girki Ga kuma kamshin turarukan wuta daban daban. Sannu da Aiki Mumy, yawwa Halimatu kun kyauta danace kudawo da huri Shine sai yanzu, Kausar ce tace Mumy kiyi hakuri Wajen ne yake da nisa Sosai, toh Ai Shikenan saikuje ku Shirya da wuri Kamin bako ya karaso, Aini tafiya Zanyi Mumy, Aa Halimatu kibari kiga yayan Naku mana..... Feenah ce ta Saurin Amsan maganan Rabu da ita mumy tasanfa duk Sanda muke waya Saiyace Ina Leemah Shine take kokarin guduwa, Ya kamata ki tsaya dai Halimatu kinji, Toh mumy. gaba dayansu Suka tashi Suka Haura Sama dakin feenah Suka wuce. Shiryawa Sukai tsaff ko wacce ta Sha kwaliyya ba laifi gaba dayansu Sunsha Kyau yanda kasan Ranar Aurensu ce tazo lol. Kausar ce kamar Wacce Aka mintsileta tace gsky Leemah brother dinki Sai Aslow mutum Kamar baya dariya jifa yanda yake Wani Shan kamshi kamar wanda Aka ma dole Yaje gidan, feenah ce tai Saurin Cewa ke kamar dai Zaki Zakice ita kanta sister din tashi bakiga yanda ta tsorata da ganin Shiba. Ya'isheku Tunda dai dayaje be kula daya daga Cikun ba Ai kwa Sarara mishi, eh dama waye tazama Sa'arshi Acikinmu? Akallah wannan Zaiyi Shekaru 29 Kinga Ai ba Sa'anmu bane, mudin Sai yara yan 25, Kawai Haushina daya dashi da yasha lemon dana hada. dariya kausar tayi tace kinsan ko har Anko kukayi dashi, mtww Ai nayi nadaman Saka kayan nan. Dan Allah kun isheni Kuje Ku karata nidai babu mai Chanza mun yayana, kuma Ai Halinki daya dashi Feenah Kawai Son kanki kike nunawa. Ni daina hadani dashi pls, Kausar tace Ai wannan Matarshi dashiga Tara. Kokuma dari ba Leemah tafada tana daure face, kubarbi da Abin dake damuna kunki, meke damunki Leemah, Wlh nima ban saniba gabana Sai faduwa yake, Toh Alkairi insha Allah. Babban Airport din dake garin kd Suka nufa daidai Sanda Jirgin ya Sauka. Yusuf wace unguwa Zamu kaishi ne? Toh Nidai Kasan nace maka danaje kasar Turkey muka hadu Shine muke Zumunci, be taba dawowa 9ja ba Sai wannan lokacin,Amma yataba Cemun gidansu yana Unguwar Dosa ne, Oh dama kawai bece kazo ka daukeshiba Kaine Kasa kanka? Kwarai nine namai Alkawarin kada ya kira kowa nine Zanzo na daukeshi, kalan dangi kawai,eh naji Shi na'iya. Kai yazeed Gashi Chan ma ya fito. Wani tsalelen Saurayine wanda tsayawa bayaninshi ma bata tym ne, dogo ne dai fari tas dashi, Ina tunanin Zaiyi Shekara 27 Zuwa da takwas da Alama yanajin dadin kasancewar Shi Cikin Kasarshi ta haihu daga yanayin fuskanshi, Sanye yake da wandon Sojo Sai wata waite din tshet, rike yake da jacket A hanunsa Face dinshi Smile kawai take Zubawa. Karasowa yayi Suka Rungume juna Shida Yusuf you are wlcm my friend, Tnx friend Ya bayan Rabuwa? Wlh Alhmdllh,juyawa Nazir yayi Yamika ma yazeed Hannu Suka gaisa, "I am Captain Nazir .U. ibrahim" UW wlcm yazeed yace mishi Sanan yace "I am Dacter yazeed Ahmad muhd" Rungume juna Sukayi yayin da gaba dayansu Son junansu ya dirar musu Azuciya, Yusuf ne yace kuzo mukarasa. A Mota yazeed da Nazeer Sai fira Suke Kamar dama Sun dade da Sanin juna, wayan Nazeer ce tafara Ring yadaga. Hello my little Sister! eh Ina Hanya kada kidamu, Ah Noo Surprise ne, O.k. Saina karaso. Yazeed ya yamutsa fuska Amma karamace Sister din nan taka ko? Eh yanzu tana 19yrs ne, tabe Baki yayi yace She's young Shiyasa take damunka, Nazeer bece komaiba Sai murmushin dayake tayi, friend Ina Zamuyi ne? Unguwar Dosa, yeah Ai nan itace, kaje yan majilisu. Kai dazunfa daga wajen mukaje daukkoka mun Aje kanwar yazeed gidan kawarta. toh kadaiyi driven dinmu Tunda be tambayekaba. Cikin layin Suka nufa mamaki yacika Yusuf da Yazeed, ganin kofar gidan da Nazeer ya nuna Yusuf yakasa hakuri yace, kana nufin nan ne gidanku kokuma mancewa kayi? Waye Zai mance da gidansu banda Abinka yusuf. Ai Wlh nake gaya maka Nan gidan mukazo dazun, Yazeed yace Banza parrot kasani ko Karyar Sister dinace tace mana nan ne gidan Su wannan bagidajiyar Kawar Tata, Kai yazeed kaimafa kace kataba Sauke yarinyar Ranar daka daukosu A Abuja, baga Halin yara Kanana ba Yau Ka gani bayan Rashin kunya har Karya Sun iya. Lallai kuwa Allah ya Shiryasu Mushiga. Shiga yayi Suna biye dashi Abaya mumy ce tafara fitowa, da Sauri Nazeer yakarasa wajenta yayi Hugging dita,I miss you my mumy, Murmushi dauke A face dinta ta Shafa Kanshi tace me too my Son,daddy ne ya fito dama kinsan time din dayace Zai Shigo Shine kika fara fitowa, dariya Sukayi gaba daya Nazir ya Rungume daddyn Shi Ahaka Su yazeed Suka gaida iyayen Nazeer Cikin girma mawa. Kai Sai durkusar da kai kake Yi kamun Kama da wani yarona daddy ya Nuna yazeed yana magana, kara durkusawa Yazeed yayi Haka Nan yakejin Nauyin daddy ya Rasa dalilin Hakan. Mumy ce tace wani Dan Naka kuma? Dana Dan gidan Ahmad mana Rabona dashi tun yana karami, Ai bamu Kyauta ba yakamata dai Zuwa yanzu muje musu, kishirya gobe Na Kaiki, Allah ya Kaimu. Gaba daya Yazeed jiyayi family din nan Sun burgeshi. Ku karaso kuhuta kuci Abinci. Zuwa Sukai Suka Zauna. Mubeen ne ya fito Mumy har yanzu yaya Nazir bezo ba ne? gani lil bro da gudu Mubeen ya juya ya koma Ciki, hakan ba karamin dariya yaba Su yazeed ba mumy tace mubeena Zai kira kasan komai tare Suke....Aiko Rufe bakinta keda wuya Su Mubeen Suka karaso A tare. yaya Nazir Oyoyo Suka fada jikinshi, mumy batai mamaki ba don dama Suna ganin pic dinshi A waya. Rugunmesu yayi, yace Oyoyo Twins din Mumy kun girma. Eh mun girma, Zamushiga primary1, Mubeen yace yaya Nazir Abokinka mai Kyau ko mubeena? Eh mana tafada tana kallon yazeed, Murmushi yazeed ya musu yace kuzo mu gaisa. Zuwa Sukai yana tambayarsu Suna bashi Amsa, Mumy tace Suncika Surutufa,Mubeena kira Aunt's dinki kice yayansu Ya dawo da gudu ta tafi. Aunty feenah yaya Nazir ya dawo Shida Abokin Shi mai Kyau. daga haka tajuya ta fita, Kausar ce ta kallesu tace menene Haka kuma? Anzo Angaya muku Abun Murna duk kun dafe kirji, ke Leemah Saikace Kinga dodun yayanki, kekuma kamar Ance miki Abokin fadanki ne yazo. Ke Kausar gabana ne ya fadi feenah tafada tana kokarin tashi, kekumafa Leemah? Bansaniba uwar Sa ido.dariya Kausar tayi tace yayan feenah dai Nasan ba irin naki yayan bane, Tabe baki Leemah tayi tace Ina Ruwana ni. Daga haka Suka fita. Tun kafin Su karasa feenah tafara Oyoyo my big yaya trus ta tsaya a tsakiyar parlon yayin dasu Kausar Suka karaso Suma Suka tsaya Suna Zaro ido, toh lafiyarku kuwa? Mumy tafada, Leemah ce tai karfin Halin cewa lfy mumy, dago Kai yayi jin muryan Kanwarshi ido cikin ido Sukayi da feenah Atare jininsu yakusan hawa😄 murguda baki tayi takarasa wajen Nazeer Oyoyo yaya Nazir ta Rungumeshi. Yusuf dariya ce ta kwacemai ganin Ankara haduwa Akaro na biyu. Kausar kuwa Zuwa tayi ta Zauna tana tunani Cikin Ranta dama Abokaine yayan feenah da brother din Leemah? Ga Kuma wanchan Sarkin dariya. Mumy ce ta katse Shiru Feenah bakya girma Ko? Mumy nayi missing dinshi, Ah Lallai ni Bari mashiga ciki. Sister kinfa girma yanzu daga ni, toh yaya Nazeer har ankoya maka ne? Me Aka koyamun Sister? Aa ba komai. Ina yini yaya Yusuf, lfy qalau feenah Ashe yayanki ne Nazir? Eh yaya nane Wlh. Ah da Kyau nikuma Abokina ne Shi, yayi!Ashe wani iyayine ya kawo Shi. Yazeed cikin Ranshi yace kada dai yarinyar nan dani take Shiyasa batama gaisheniba Wlh Zata gane kuranta, mtswww mema Zekara hadani da Ita daga yau, yauma tsautsayine ya hadani da Ita. Yaya Nazeer yau dai Ga Leemah Kawata Kullum Cikin Sakin fuska take, sai Asan nan Leemah ta dago Sukai ido biyu da Nazir dumm gabanta yafadi Shima dai Anashi bangarin Hakane. Ina....Ina...inayini yaya Nazir andawo lfy? Lfy qalau Halima yau gani Ga Leeman feenah, yeah Yusuf ne yace friend kanwar yazeed cefa, ido Nazeer ya fiddo waje yace yanzu kam na lura da Hakan. Feenah ta gabatar mishi da Kausar nan dai Sukadanyi fira inda Yusuf keta Jan kausar da hira. Shikuwa gogan fuskan nan tashi adaure Acewarshi bazai Saki jiki cikin kananshiba. Su feenah Sun tashi sun basu waje domin cin Abinsu, Saida Suka gama tsafffff tukun Mumy tazo su yazeed sukamata Sallama yayin da leemah ta fito domin Su Sauketa gida. Kausarce tace gobe Kamun na tafi Zan biyu su feenah nazo Na gaida mamy, Saikunzo. Nazeer yacema Leemah Zanba feenah tsarabanki ta kawo miki, durkusar da kai tayi tace ngd. daga haka Suka tafi. Su feenah Suka koma ciki, Nazeer yayi nashi dakin. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page.....14 Leemah ce kwance bisa cinyar Mamy tana bata labarin haduwar dasukai har biyu da brother dinta. "Mamy gidansu feenah ma haka ya zauna bawani fara'a wlh mamy Shidai wanan brother din yakamata ya janza halinshi" karma ya janza mana idan yayi aure matarshi Saita chanza Shi ai. Mamy taf Allah yasa Toh, Amin daughter, tashi Zakiyi muyi Aiki dazun Abbanki ke gayamun yau mumynki marason Zumunci Zatazo "laaa Matar Uncle Umar?" Eh itafa. toh Mamy kinsan yau mum dinsu feenah itama tace Zatazo, Ahhh nikam yau Ina da manyan baki, tashi mufara Aikin Dan mugama da wuri. Toh Mamy I'm ready. Kwance yake kan bed dinshi dake manne Ajikin bangon dakin, gaba daya yau ya Rasa maike mishi dadi. Chan Kasan Ranshi tunanin yarinyar nan yake Kawar sister dinshi, waini take gaya ma Magana Afakaice cije baki yayi gsky yarinyar nan Saina dau mataki Akanta, duka duka nawa take Amma Zata Rainani, kodayake Ai duk Yusuf ne yajamun dayake kula su nasha gaya mai kananan yara ba kunya garesuba be yarda ba, Amma ba komai shima Zanfita harkanshi tunda yakoma karamin yaro. Karamin tsaki yaja tunowa da jiya yaji wannan Kausar din nace ma Leemah "Sai munzo tare da Feenah kamin natafi gobe" mtswww ba inda Zan fita yau karma Naga yaran Nan, Don wannan mai ido kamar na mujiya din Zan iya Marinta idan tamun maganar Banza Ayau, ka Aikata Hakan kuma mamy taga laifinka. Mumy kecefa kikace yau Zakije gidan Su feenah yanzukuma Saiki chanza magana? Ba Haka bane daughter gidan "mamynki fatima" nakeson Zuwa kinsan yanda Suke da daddy Ki da Uncle dinki kuwa? Kamar yaya da kani haka Suke, tun yaushe nakecewa Zani Shekaru da dama muna gari daya ba Zumunci gashi itama har fishi tayi tace idan banjeba bazatazo mun ba. Ai Kinga da gaskiyar ta. Mumy Shikenan Kije nida Kausar Saimu wuce gidan Su Leemah Tunda yau Zata tafi. Hakan yayi nima idan banyi dare ba Sai nasa dadaynku yakaini. Mumy Toh yaran ita Matar Uncle Ahmad din nawane? Su biyu ne tana da yaro namiji ya girmi yayanku da "Shekara daya" Sai takara Kawo mace ita kwana hudu kawai ta baki. Ya Sunanta mumy? Nifa banje Suna ba, lokacin da nahaifi Twins bata kasar tana Saudiyya Shiyasa batazo ba. Gsky mumy baku kyauta ma juna ba Amma duk da Haka daddy da uncle Ahmad Suke Zumunci, kwarai Ai nice babban mai laifi Feenah Amma yau Zanje na wanke kaina. Bakiga itama Ummanku matar Uncle Sulaiman Sai korafi take Akan bana Zuwa ba, yanzu itama tabar Zuwa Amma insha Allah Zan ware mata nata lokacin. toh Mumy Allah yasa ni Bari naje mushirya mutafi, Ki gaishemun da Matar Uncle Ahmad din. toh feenah Zasuji. tashi feenah tayi tashiga ciki tana Murna Aranta yau mumy ta Zauna Sunyi fira, yanzune yakamata nakara tunatar da ita Kan Aurena, toh Auren ma dawa? Oho baridai mugani.daga haka tashiga dakinsu. Dr Khalid Ai kawai musan yanda Zamuyi Mu kullah Soyayya tsakaninsu Wlh, Gaskiya ne Yusuf Sunyi bala'in dacewa, Amma Kai Ka hakura da itane Naji kana cewa Kasamu Sabuwa. Kawai Dr dama dabiyu nayi ba kaga har wani tsaki yaja ba Alokacin. Halin Dr yazeed Saishi Amma Zamuyi kokarin hada yarinyar da yazeed Sabida Halinsu daya, "Feenah Kace Sunanta ko"? Eh Dr feenah Sunanta Ai Naji dadi data kasance Sister din frind dina Abun Zaizo mana da Sauki. Nima Naji dadin hakan, kaga Kai yanzu Saina hadaka da Leemah. Kai Wlh Dr Khalid Leemah dinma nabar ba Abokina Kai jiya kaga wani kallo dayake mata daga gani Kasan Akwai magana, itama kaga yanda take wani Sunkuyar da Kai kasa! ni idan ta ganni batamun haka. toh fa kenan Kai haka Zakayi tazama ba Aure? Sosai Kai Yusuf yayi yace Ainima Ina ganin Nasamu mata. Wake Nan? Kausar Kawar matarka,😊Murmushi Dr Khalid yayi yace Amma naji dadin Hakan kwarai, Saidai yakamata Ku fahimce Juna domin naji Minal nacewa yau Kausar zata koma, kaga ba Lallai takara dawowa Nan ba tunda School Zasu koma Nan da 5days, Ah Haba Abokina? da gaske "kaje ko number dinta Kasamu daga baya Sai kabita Zaria din" haka Za'ayi Bari natashi, toh nawan "Allah yabada Sa'a" Amin Yusuf yace yafita. Kofar gidan Su Leemah Haruna driver ya Saukesu. Kausar ce tace Allah yasa Kada muga mai tsukakkiyar face! Feenah tace Ina Ruwanmu dashi idan yamana muma muyi mushi. Kinjiki kamar Zaki iya, "Shi gayen ya hadu Sosai Ga kwarjini gareshi! kawai tsabar miskilancine ke dawainiya dashi" miskilanci ko girman Kai dai, kece ma kika Ga wani kyau Shi Abu kamar kumurci Ina wani kyau Agun. "dariya kausar tayi tace Kyau Ahadaku Aure Dan kema wani lokacin tsoron Halinki nakeji" mtswww Allah ya kiyaye Wlh. Parlon Suka karasa Mamy ce Zaune tana waya, gabanta Sukaje Suka durkusa har ta Kashe phone din. Sannuku yarana! Mamy Sannu da gida, yawwa kuna lfy dai ko? muna lfy qalau Mamy. "Allah ya muku Albarka" Amin mamy Suka hada baki. Feenah yau mumynki Zatazo mun ko? Eh Mamy Amma yanzu nabarta Zataje gidan kawarta tace idan batai dareba Zata biyo, "madallah Allah ya kawota lfy" Ameen. Kushiga Haliman na ciki. Tashi Sukai Suka nufi dakin Leemah Zaune take ta kunnah Speaker Tana jin waka India. "toh fa Leemah in feeling love" Kausar tafada tana dariya😄 dago Kai tayi tace daga mutum najin wakan love Shine me? uwar yan Saka ido kawai. dariya Sukayi gaba dayansu Suka hau fira. besty yau yan Ji dakanne Sukazo? Babu wani kawai Dan bataga Abokin fadan ta bane! Wlh Kausar Sometimes kinada matsala kicigaba da hadani da dan'uwan Leemah Zan baki mamaki. Wollah idan kina magana bakinki burgeni yake, Kai Kausar ke Mayya ce Leemah tafada. tasowa Kausar tayi ta matso gaf da feenah tasaka Bakinta Cikin na feenah, lumshe ido feenah tayi. Leemat tace kunji haushi a gidan mutane dinma Sai kunyi......kiran Mamy ne ya katseta "Leemah nace kizo kiga Matar Uncle dinku tazo" toh mumy gani nan. Tashi tayi taja kofar dakin ganin kawayen nata Sun lolaaaa. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub *GODIYA* *Hakika Ina gdy ga duk Readers din dasuka bini prvd Sukamun gyara Akan Abunda Suke gani nayi wanda bedaceba. Thanks thanks nd thanks Allah yabar kwana. Sakon Zagi da yawa ya iso gareni👌Ana tare kuma. Amma inason kusani Abinda feenah take Aikatawa Acikin novel din Nan Abune wanda Ayanzu mafi Akasarin Yan mata,matan Aure, dattijan mata,Kananan yara Dama dai Sauransu Suke Aikatashi Akan Wata Hujja wacce bata da ma'Ana. Lallai batsa Ba Abu bace mai Amfani A Rayuwar Dan Adam, masu yinta ma Ina musu fatan Shiriya. Idan kuka natsu Zaku fahimci cewa wanna littafin babu Wata batsa Acikinsa, ina Rubuta Wasu Abubuwan ne Kawai domin na isar da Sakon danakeso Su isa Zuwa Ga duk mai Aikata Wannan mummunar dabi'a ta LESBIAN. Allah Kasan Nufina Akan meyasa Ni writing wannan Book Allah kamun jagora wajen ganin nagamashi lfy.Amin👏 So inaso masu karatu Sukara natsuwa Su karanta Novle din Nan da Kyau domin Ze Amfanesu A page's dina na gaba. Gyara yana da Dadi, Hakika mai Sonka kuma Shine ke Maka gyara Akan Abun da yaga Ka Aikata Mara Kyau! Ina kara muku gdy Akan Hakan. Masu Zagi inason kuyi hakuri Har zuwa lokacin dazan karasa Kammala wanan book din. Masoya wanan Novel Nawa Ina tare daku kuma Ina kara gdy da irin Yanda kuka fahimceki kuma kuka gane Sakon da nake son isarwa Akan wannan littafin. I love you All💖💋* Page....15 tura dakin mamy tayi tashiga, Akwance yake ya lumshe ido Kamar mai bacci Amma ba baccin yake ba. Yazeed duk yau baka fitoba lfy dai ko? Bude idon yayi Ahankali ya zubasu Akan mamy. Mamy Lfy qalau!ya gida? Lfy Son. "taso kazo mushiga Ciki Mumynka tazo Ka gaidata" wace mum din tawa kuma? Matar Uncle Umar dakake tason gani. da Sauri yatashi yace Mamy harda Uncle Umar din? Eh hardashi Amma Suna tare da Abbanka A palon baki, kazo kafara gaidata Saika wuce wajensu. Tashi tayi ta fita yana binta Abaya harsuka karasa Cikin palon. Daidai Sanda Leemah itama takarasa Sakkowa daga Sama. Mamy Ina mumyn take? Gata Sakko mana. Ido Leemah ta fiddo waje tace mumy! Itama dai mumyn ido ta Zaro yayin da yazeed ya tsaya ya kasa magana. Leemah ce tace haba Mamy Ai Saikice mun Mumy ce tazo ba matar Uncle Umar ba. Me kike fada Leemah? Ai Itace matar Uncle Umar din. Yazeed bude baki yayi yakasa mgn. Mamy wannan mum din feenah ce fa. Itama Mamy idon ta fiddo tace kina Nufin Hafsa itace mahaifiyar Nafisa? Eh mana Gata Nan tamiki bayani. Hafsa kinjifa! Sai Asan nan mum tayi Ajiyar Zuciya tace nima wannan Abun yabani Mamaki, tun lokacin da kuka Shigo da Yazeed nake kallonshi Saida Leemah tayi magana na tabbatar da Abinda Zuciyata ke Sakawa. Yanzu da gaskene dai kece Mum din diyata feenah? Leemah tayi dariya tace mamy Ai gashidai kin gani. Amma naji dadi da Hakan ta kasance dama ni wlh har Raina nakejin feenah Ajikina, Ashe yatace ta Hakika, "Hafsa baki kyauta ba yara Suna tare da yan'uwansu basu Saniba, kiga jiyafa yazeed har gidanku yazo, yaranma Sunfimu Zumunci kiga Leemah da feenah daidai da Rana daya Idan daya bega daya ba yanda Basajin dadi, kuma wai duk wayar da muke dake bamuyi tunanin mu hada yaranmuba toh yaushema mu kanmu mukaga juna? Fatima gsky ne ban kyauta ba Amma Dan Allah komai ya wuce yanzu Zumunci har Saikin gaji dashi, dama Yau nazone domin Na wanke kaina Saiga Shi Ashe da Rabon Zumuncimu ne Zaikara karfi, kin San kojiya Saida Alhaji yace yazeed yayi kama da dan wajen Ahmad. Eh Kinsan da Umar yana yawan Zuwa Abban Su yana kai mishi yazeed din daga baya ne daya fara rigima baya binsa. 😂😂dariya Leemah ta kwashe dashi! Haba Mamy yazaki Rinka irin maganar nan gaban yarinyar nan yanzu Saita fada ma Kananan yaran kawayenta. Yawwa Hafsa yau Allah ya kawoki Kinga Halin Dan naki kenan" bakin Rai da Son girma" kinganshi duk Sanda Akai magana Shi face dinshi adaure take Kamar igiyar kaba. Toh Aini banga laifin dan nawa ba yaushe Zai Zauna Kananan yara Su Rainashi Gara yaja girmanshi. Kekuwa Hafsa ki gyara Al'amarin Shine kike Ruguzawa. Ya bazan Ruguzaba Ana kokarin Ruguza Kan yarona da Surutu. Kokuwa My Son? durkusar da kanshi yayi Kasa yace Hakane Mumy Ina Huni? "Lfy qalau Son" Wlh halinki ya biyo Shiyasa Tunda yadamu Nakaishi gidan Matar Uncle Umar Nakiya! Itama feenah maganarta daya Nakaita gidanki, Nice bana kula da maganar, dafatan yanzu komai yawuce? Ah Wlh komai ya wuce Hafsa Ai yau Zan kira "Umma" na Sanar da ita, ina yarona Nazir dama tace Shi yasaka mata Umma. Tare kuwa mukazo dashi yana wajen Su Alhaji. Yazeed jeka Uncle Umar yaga Ka, daga Nan kasanar dasu komai.Toh Mamy. Leemah tashi Ki kira Su feenah Suma Su Sani. O.k. Mamy. Shiga tayi tasamesu Suna Aikata Abunda Shedan yariga yamusu huduba Acikin kunensu, tayi maganar duniya basuma San tanayiba ganin itama tafara kamuwa ne Kuma idan tafita batasan me Zata gayama Su mumy ba yasa tanime waje ta Zauna. Kissing din feenah kawai Kausar keyi ko ta'ina yayin da hanunta daya ke cikin Rigarta tana murza kan Nipples dinta feenah bata Iya komai Sai Nishi, yayin da itama take Dan murza breast din Kausar, Hannu Kausar takai Cikin pant din feenah tana murza mata Mara, wani kara tadanyi wanda Hakan yakara tsumar da Leemah dake Zaune, kara kankame Cinyoyinta tayi tana dan Shafa mararta tana lumshe Ido. *wa'iyyazubillah. Ya Allah kayi mana tsari da fadawa tarkon Shedan👏ya Allah Kasa mufi karfin Zukatanmu kayi mana tsari da kawayen banza👏 ya Rabbi ka tsare mana imaninmu, yaranmu, kananmu, yayyanmu, dama daukakin Al'umman musulmi daga fadawa irin Wannan mummnar dabi'an, Allah ka ganar da iyayenmu Kaciremusu Son Zuciya da Son Abun da yashafi duniya kadai kabasu ikon Sauke nauyin yaransu Akansu👏 Aure Shine darajar diyarki, Aduk Sanda yarki ta girma ta isa Aure wajibine ki kirata Kitambayeta tsakanin Aure ko karatu Menene Ra'ayinta wanda ta Zaba wajibine akanki kiyi matashi matukar babu Cutarwa Aciki* Shiga yayi palon yagansu Zazzune bisa Kujerun da Aka Tanada Don baki. Yawwa My Son karaso kaga Uncle dinka, tun Kana yaro Rabonka dashi. Karasawa yayi ya Zauna kusa da Nazeer yafara gaida daddy. daddy daya saki baki tunsanda Yazeed yashigo" Sai Asan nan yace "Nazeer ba Abokinka dana ganku jiya bane Wannan?" Eh Shine daddy nima Mamaki nake, Yazeed Kasan Zanzo nan ne? Abba da tunani ya lullbeshi yace kodai wanine mai Kama dashi wannan Ai dan waje nane "yazeedullah" Sai Asan Nan miskilin yagadamar magana! Eh daddy nine naje gidanku jiya Kuma nine yaron Abba na farko. Ya kwashe duk yanda AKayi Acikin gidan yafama Su daddy, "Suma dai murnan Sukayi tayi Ana kara jajanta ma juna narashin Son Zumunci" daga karshe Suka tashi Suka dunguma Cikin gidan. Palon Suka Shiga gaba dayansu Suna yar fira Saiga Umma tashigo tare da yaranta, Nan dai Akayita murna, Abba ne yace Ina feenah dinne Akirata mana, mamy tace Leemah taje kiranta kaga Shiru. Yazeed tashi kaje ka kirasu. Tashi yayi yatafi yana fada da Zuciyarshi bangare guda Zuciyarshi na bugawa. Kausar dan tsaya gabana faduwa yake feenah tafada Cikin dashashshiyar murya, Noo feenah inazuwa pls.......Leemah tashi tayi tashiga toilet......lokaci daya Akaturo kofar da karfi, ku wato Anakiranku.........dafe kanshi yayi yana maimaita INNALILLAHI WA'INNAH ILAIHIR RAJI'UNC 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....16/17 daddafewa yayi daker yabar wajen yayi part dinshi. gado yafada yana Ajiyar Zuciya haryanzu kuma bebar fadin innalillahi ba. Abin da yaji Akunanshi yake tunanowa. Toh yaran Nan me Sukeyi haka? Nishifa naji Sunayi Gawasu Surutai barkatai. Namiji Suka kawo gidan? Kai "Aa" ta Ina? toh Ko yaran yan lesbian ne? "Banajin haka yaran guda nawa Suke"basuma San me'ake nufi da Hakan ba. Ajiyar Zuciya yakumayi duk yanda Akayi blue-film Suke kallo, idan ba Haka ba Menene yasa Su Suke nishi da Surutai irin Haka? Ya banji Leemah ba? Kai kanwata bazatai Hakan ba, Shiyasa duk natsani yarinyar Nasan Itace Sila, tun yaushe nake gaya ma Yusuf kananun yaran Nan idonsu Abude yake da Rashin kunya, kaini Ina Ruwana ne ma kome Suke Suda Allah n Su. Kwanciya Yayi yadafe kanshi yana So ya kauda tunanin Chan. Fitowa tayi dafe da girjinta ta kunnah wutar dakin, Yan iska yakamata ku tashi haka tunda mun tsallake rijiya da baya. Feenah ce tayi karfin Halin cewa wai besty me kika gani kika wani kashe wuta? Ke bro Yazeed fa na hango ta windown toilet yana tawowa kuma da Alama Nan Zai tawo, Ko na tsayar daku ba Lallai kusan me Nake ba,Shiyasa na kashe wutan kawai. Lumshe ido feenah tayi takasa magana. Kausar yakamata Ki Sarara ma kanki haka,ko bakiji mai nake fada bane? Cikin muryan da bata fita Sosai kausar tace "tunda be ganmuba Ai Shikenan" Amma kinsan bazai rasa jin irin Abunda kuke ba? ba Lallai ya fahimci komai ba Kausar tafada A takaice tana kara Shafa jikin feenah. Shikenan tunda Baku Shirya fitaba ni Zan fita, Aa besty tsaya pls. Tashi Leemah tayi tana ni bazan iya da jarabarku ba kamar Akanku Aka fara Saka Sha'awa bude kofar tayi yayin da Ake Shigowa kuma. Trus ta tsaya ganin mumy ce, Wai inasu feenah dinne kunzo kunyi Zamanku Ana jiranku, A...aaa. .m...Mumy dama wanka Suke yi Shiyasa, Leemah tafada tana inda inda, toh matsa Nashiga, kaya feenah ke Sakawa mumy, my daughter kada kidamu koni Saina Saka mata, mumy!...tura kofar mumy tayi tashiga. dafe kirji tayi ta fiddo ido farar daya tana karanta Sunan Allah. Firgitgit Kausar tayi tajawo wani hijaf ta Saka yayin da feenah taja rigarta Sama ta miki Zaune. Sulalewa Mumy tayi tafadi Akasa da gudu feenah da Kausar Sukayo Kanta, Leemah fita tayi ta wuce palon da murmushinta ta gaida mutanin dake parlon, komawa tayi kusa da Mamy tana magana, Mamy Zomuje Ciki Mumy ta fadi. da Sauri Mamy ta kalleta farar daya Kuma ta tashi tabar palon Leemah na biye da ita. Subhanallah Menene ya Sameta? Kuka kawai Suke babu mai bada Amsa, Leemah bani Ruwa, toilet tashiga ta ibo Ruwan, Mamy na yayyafa mata tayi Ajiyar Zuciya ta bude ido Saikuma Hawaye Sharrr.....Hafsa lfy me yafaru Dan Allah. Wai Halima Badaku Nakeba Menene ya Sameta? Feenah ce cikin kuka tace Nice Mamy.......kece mai kika mata? Leemah ce taci mamy Wlh Sharrin Saidan ne ta kamamune........Haba Leemah kada kidaurama kanki laifin dabaki taba Aikatawa ba mana feenah tafada tana girgiza ma Leemah Kai. Ke Kausar me Tayi ma Mum din Tata? Amma Wlh Mamy ba laifinta bane nice.....kada kumaida ni mahaukaciya mana, Ina magana Wannan tana wannan menene Hakan? tashi mum tayi takama Hannun mamy tana kuka maicin Rai, "fatima ban San dame muka Ragi Nafisat ba A Rayuwa, me namata Zata Saka Mun da makamncin irin wannan? Sabida nace tayi karatu, ko mene? Fatima....muryartace ta Sarke. Hafsa kinga natsu kimun bayani me yafaru, Fatima Abinda Allah yake tsananin fushi damasu Aikatashi wai feenah Shi takeyi lesbian fa, ni Wlh gara Ace nakamata da Namiji Akan yanda naganta Ayau din nan. Rufe mata baki Mamy tayi tana maimaita "Innalillahi" kallonsu tarinka yi daya bayan daya daga bisani tace Sutashi Su fita, Tashi Sukai feenah takama Hannun mum mumy dan Allah kiyafemun, tsawa mai karfi mumy taimata, Mamy tace tashi kifita feenah. "Fita Sukay"Mamy ta juyo tana fuskatantar mum, Haba Hafsa Ai koda da Namiji kika kama feenah Ansan da bacin Rai toh Amma Zaki iya gayamun Baki taba fuskantar Feenah Nason Aure ba kokin taba? Tunani mum Tayi kadan daga bisani tace na fuskanci Hakan hasalima dakanta tasha gayamun Tanason Aure, tana yawan cemun tana Sha'awa Amma Ni da dadyn ta mundau Abun A Matsayin yarinta ne. Lallai Wlh Hafsa kunyi babban gangancin A Rayuwa, tayaya kunsan matsalarta tagaya muku Sannan Yanzu Dan kin ganta tana Aikata wani Abu kidaga Hankalinki, Ainicema yakamata Nayi mamakin Leemah Abbanta Sau Nawa Yana kiranta Akan ta fiddo da miji, yanzu kinga dagani harshi babu wanda yashiga hakkinta Amma kinga duk dahaka bamu tsiraba, ballantana ku Hafsa Wanda Hakkinta kuka Shiga kada kimanta "manzon Allah S.A.W. yace Idan kuka fuskanci yarku tafara Haila toh kada kuyarda takara Jini na biyu Agabanku kuyi mata Aure idan har Ansamu miji nagari. Cikin Saihihul Muslim" Hafsa ke Haka Akamiki? Kinkai Shekarun feenah lokacin dakikai Naki Auren? Meyasa kin fuskanci yarki tana da matsananciyar Sha'awa kika ki kimata Abinda takeso? Yau koba feenah kika fuskanci Tanada wannan Matsalarba Ai kya temaka Tunda ance matsalar ya mace ta ya mace ce, Haba Hafsa haka kikataso Anamiki A Rayuwa Wlh Na fuskanci bayan Rashin Son Zumnci kinada Sakaci Akan Rayuwar yaranki, Shin karatun boko din Nan Dolene Wai? Shi Zai kaita Aljannah kokuma Shi Za'a tambayeta A kabarinta? Sannan kisani feenah yarinya ce mai natsuwa da ilimi kema Zaki bada Shaidar Hakan, Rashin kulawarki da Rudin Shidan,Sa'anan da kawaye Nasan tabbas Sune Suka Shiga Rayuwar yarki. Kiyi hakuri Hafsa ki fahimceni bawai ina goyon bayan Abunda Suka aikata bane Amma muyi musu Uzuri, Muji ta bakinsu Nasan ba Halinsu bane wannan. Ajiyar Zuciya mum tayi tace Lallai Fatima na gamsu da maganarki kuma tabbas Gsky kika fada Mune Silar koma miye da feenah tashiga, Amma Insha Allah yanzu Na fahimci ba daidai muke Aikatawaba, Na Amince Feenah takawo mijin Aure.Alhmdllh ma da Abin yazo da Sauki tabbas munyi kuskure kuma nayi nadama. Amma Fatima kina ganin Zata bar wannan Halin? Zasubari insha Allah itama Kausar Zan neme Mahaifiyarta namata bayani Amma kafin Nan Zansamesu yanzu namusu Nasiha wata kila muyi Nasara Subar Aikata Hakan. toh Fatima ngd Insha Allah Zansamu dadynta da maganar. Babu gdy a tsakaninmu tunda duk yashafemu. Fatima kidaina Zargin Halimatu bata cikinsu bazatai Hakanba, Hafsa ba'a yabon Dan yau gaba dayansu Zan hada namusu, tashi muje parlon kada kibari Afuskanci Komai kinga Su Umma Suna Nan. Shiga Sukayi Suka Zauna Umma tafara Zolayarsu Aminan juna yau Anhadu Shine Aka tafi tattaunawa, Murmushi Mamy tayi tace Kekam Ai Shekaru da yawa ba'a haduba, Abba yace toh Ni ko rowar ganin Nafisat din Akemun, kana ganintafa kullum, Sunachan Suna karance Karancensu. Toh Atasota mutafi Gida daddy yafada, da Sauri Mamy tace daddyn Mubeen Ai batare kukazoba zata tawo daga baya. dariya yayi yamike Hafsa taso muje, tashi mumy tayi Suka fita mamy da Abba Suka musu Rakiya, ina Nazeer ne? Ganinan daddy kutafi Zamu tawo da feenah muna fira da yazeed ne, toh Ai Shikenan fita Sukayi Su Mamy Suka koma Ciki, tsayawa Nazeer yayi yana tuno dazun kamar yaga Leemah a firgice lokacin da tashigo Palo, taban tausayi yafada Aranshi, Turo get din Akayi ya juya ganin Yusuf ne yasa yakarasa Suka Rungume juna, Kai yanaganka Anan kodama Kasan gidan Su yazeed ne? Aa Yusuf nima yau nasan gidan Nazeer ya kwashe komai yafada ma Yusuf, gaskiya Abu yayi Kyau kusanma yan'uwa Za'a kiraka kaida yazeed. Aikuwa dai. Amma Nazeer kamar kana Cikin damuwa ko? Ahha bakomai Yusuf muje. Mamy ce ta Rako Umma Yusuf ya gaishesu Suka wuce part din yazeed. Akwance Suka Sameshi Yusuf yace miskilin mutum kafi mugu iya Shege, dagowa yayi ya kalleshe ya wurga mishi Harara, Nazeer yace yadai Dr? bakomai Nazeer Yusuf din nan ne yakamata Na Chanza Shi, Kodai ni na chanza ka ba, Kasan me ya kawoni gidanku? Ciki ciki ya amsa da "Aa" Nazone Naga Kausar kawar Sister dinka Allah yasa bata tafiba. Bansaniba Banza Sa'an yara kawai, Ka ganshi Nan Nazeer kullum yara kanana yake bibiya.Murmushi Nazeer yayi yace Ai inaga da Akwai magana ne, Au kaima biye mishi Zakai? Yawuce yace Sonta yake Kuma ai irin yaran Sune irin matan dasuka dace damu. dakudai wlh Yazeed yafada Rai Abace, kai Anma Anyi kuskure da'aka baka matsayin Captain, tunda duk karfin ka din Nan Akan tunanin Auren Karamar yarinya ya tsaya. Shidai Nazeer bece komaiba. Yusuf yace Adai juri Zuwa Rafi Angon yar 30yrs. Mumy ce ta tura dakin tashiga Zaune tagansu kowanne kuka yake Rusawa babu mai lallashin kowa. "Kubiyoni dakin Leemah mamy tafada Atakaice ta fita" feenah cikin muryar da bata fita Sosai tace Na Rokeki Kausar duk Abinda Mamy Zatace kada kice mata Leemah nacikin masu Aikata Wannan Abun, ta juya Wajen Leemah besty Dan girman Allah kada kisanar da mamy kina Aikata Wannan Abun Sabida bakida hakki Akan Hakan. Haba feenah nima Kibari Ayimun waya gaya miki banida Hakki dunbin Zunubin Dana Aikata nakaishi ina Gara Mamy tasani tun Anan gidan Duniya domin ta yafemun, idan ku kunada Hujjar Cewa iyayenku ne Sila ni mecece Hujjar? Eh duk da haka Leemah Tunda Allah ya Rufa miki Asiri kema kirufa ma Kanki ba danniba. Nayarda kutashi muje. Shiga Sukayi Suka Zazzauna Akasa. Mamy ta dago ta dubesu gaba dayansu Sannan tafara dacewa....... kunbani kunya bakuma Kanku Adalciba, Nasan kunsan Abunda kuke Aikatawa Yanada dunbin Zunubi kuma kunsan makomar mai Aikatawa Son Zuciya ne yasaku yin Hakan kokuma banzar hujjarku da batada ma'ana, Shin dan iyayenku Sunce Saikunyi karatu Kunfi karfin kuyi musu biyayya ne? Kokuma dan basu isa dakubane yasa kuka zabi kusaka musu ta wannan Hanyar? Miye Ribarku dan kun Aikata Hakan? Raguwafa kukayi kusani Rayuwarku tana Cikin babban hatsari, Halima nagode da Abinda kikaimun, feenah ce tayi Saurin dagowa Mamy kiyi hakuri Leemah bata Aikatawa, yimun Shiru banson magana kedin feenah Ai Nasan wannan ba Halinki bane haduwa da kawayen banza Shine yajawo muku, dakuma laifinmu nabarinku kuyi karatu Anesa damu. Kausar ce ta dago ta dubi Mamy kiyi hakuri Mamy nice naja Mus......naja mata, kausar labari tashiga ba Mamy har irin Halin da Feenah keshiga a School dakuma yanda khady itama ta daurata Ahanya takara dacewa Shidanne yayi Nasara Akansu, Mamy ta jinjina Al'amarin taji tausayin yaran Inda daga Sakancinsu su iyayen yara masu daura Burinsu kan dole yara Saisun Kammala Karatun boko tukun Suyi Aure. Afili cewa tayi maganar banza ai ba wannan bace Hanyar magance matsalarku. Kunsan Sharrin Aikata lesbian kowa???? "Sha'awa fitanace daga dabi'ar da Allah ya hallice mace Akanta,ta jin dadi da namiji ba mace yar'awarta ba, Cikin Aikata lesbian Akwai Rashin kunya da fitsara, Alhalin Manzon Allah (S.A.W.) yana Cewa Kunya Alherice gaba dayanta, "awata Ruwayar"kunya bata kawo Komai Sai Alkairi. "Bukari ne ya Ruwaito" Sa'annan lesbian yanada illah ta yanda Zai iya haifar da cututtukan Zamani kama daga kan H.I.V idan kana aikata hakan dame ciwon. Ana Iya Rasa budurci ta Hanyar wanda hakan Ba Karamar tozarta bace ga ya budurwa. Abu nagaba Akwai cin Amanar Allah Aciki Sabida An Aikata Abun da yai hani Akanshi. Mai Aikata lesbian takan Rayu Cikin kuncin Rayuwa Sabida Allah S.W.T. yakan dibe Ni'imarshi Akan mai Aikatawa, wanda Hakan zesa Komai na Rayuwa yaki cimaka gaba. Sannan duk wanda yake Aikata Hakan harya mutu be tuba ba yasan makomarshi" kuji tsoron Allah wanna Ranar yazama Shine Ranar Karshe na Aikata Hakan A Rayuwarku" kuka Suke Sosai daga dukkan Alamu Nasihar Mamy ta Shigesu. Hada baki Sukayi wajen fadin Mamy muntuba Insha Allah yauce Ranar karshe bazamu karaba. Rungumesu Mamy tayi tace Suyita istigfari kuma su nimi gafarar iyayensu, daga bisani takarbi number din Hajiya maman kausar. kutashi kuci Abinci kuyi Wanka. Daga haka tafita tabar dakin. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub *ya Rabbi ya Allah Duniya ina zaki damu, mata da'akasanmu da Raunin Zuciya da tausayi wai yau daga Cikinmu Aka Samu masu kisan miji😢😢wai meyasa Duniya Sam batada tabbas ne? Wannan bason tsakani da Allah kikema mijin nakiba, wai kishi! ya Allah karabamu da irin kishin Nan na jahilci da duhun Kai, Wanda ya Kashe Shima Akasheshi idan da Anasamun Adalcinnan Akasarmu da Anrage Aikata wa'inan munanan Abubuwan, Allah ka tsaremana imaninmu* Page....18 A mota daddy ne ya fahimci kamar mumy bata cikin natsuwa Don firar Shi kawai yake dasu Mubeen ita bata Saka baki. Hafsa lfy dai Naga kamar kina cikin damuwa! Alhji Gaskiya ya kamata mudawo da natsuwarmu musan Abunda yadace A Rayuwa, Wani Abu ya farune Hafsat? Eh Alhaji yau feenah nagani da idona tana......kwashe komai tayi tagaya mishi har irin Jan Hankalin da mamy Tamata, daddy ya girgiza da lamarin gaba daya! daker yasamu yayi parking motan ya juyo yana fuskatar mum, Gaskiya Hafsa munyi babban Sakaci tare da kuskure, musamman ni lokacin Dr yaso ya fahimtar dani Naki yarda Sabida wani nufi nawa na daban, Amma yanzu Allah yanuna mana tun daga nan kuma nadau Alwashin Hakan Bazata kara faruwa da wani da nawa ba, yanzu me kike gani yadace muyi Akai? Alhaji ni inaga kawai Kabeer Dan wajen yaya Nazir Shi Za'a aura mata Kamar Yanda Inna Nafisa Tayi Magana kwanaki. kin kawo Shawara mai Kyau, Amma bazamu Bari takarasa karatunba tunda Shekara ya Rage ta Kammala gaba daya? Alhji ni yanzu Ina tsoro Amma Muji ta bakinta idan Zata iya, Hakane Bari Muji Toh. Wanka Sukai Sukaci Abinci Suna kara nadamar Abunda Suke Aikatawa Nasihar mamy ta Shigesu kwarai Dan gaba dayansu yanzu komai yin Shi Suke batare da kuzariba, palon Suka dawo wajen mamy Suka Zauna, kausar tace Mamy ni nashirya Zan wuce Zaria yanzu, yawwa yata kundai Ji Abinda nace muku, yanzu idan kuka Saba Alkawari kamar kunyi butulci ne. Mamy Nasiharki ta Shigemu insha Allah kuma mun dauka, Hakan bazai kara faruwa ba, Allah ya muku Albarka, Amin Suka Amsa gaba dayansu, Mamy ta tashi ta kwaso wasu turaruka ta hada taba Kausar, gdy Sosai kausar tayi ma Mamy, bakomai yata yanzu Bari na kira Hajiyar taki Awaya don namata bayani, toh Mamy. Wannan number din Ai inada ita Cikin Contact dina number din Hajiya Sara Dubai ce! Gaba daya Suka maida Hankalinsu kan Mamy. Mamy Ai mahaifiya tace Kausar ta fada. Lallai kam Hajiya Sara Itace mahaifiyarki dole Ace Saikinga karshen boko, kawata ce Sosai a Dubai muka taba Haduwa da ita muke Zumunci Tasan halina nasan nata, kwanaki Har Zaria naje mata gaisuwan Mahaifiyarta data Rasu. Laaaa Mamy dama gidan Su Kausar kikaje gaisuwa, Chan naje Leemah. Kausar tashi Kije Zan kirata namata bayani idan takama ma har Zarian Zanzo. toh Mamy Allah yakara girma, tashi tayi Suka Rungome junansu, toh Kausar Adaiyi Shirin komawa Skul jibi,karki damu Leemah inacikin Shiri. daga haka tafita, mamy takara Zaunar dasu Leemah da feenah tamusu nasiha duk da ita Aksan Zuciyarta Tasan Leemah itama na Aikata Hakan Sundai boye mata ne. Gdy Suka kara mawa Mamy Suka haura Sama. Kausar Nafita taci karo da Yusuf Wanda yanzu yafito daga Part din yazeed domin yashiga ciki. Kallonshi tayi ta kauda kai tana kokarin fita, Malama Kausar Sannu da gida, yawwa tace Ataikace ta fita daga harabar gidan Zuwa inda drivernta yayi parking. Binta yayi pls Kausar magana nakeson muyi, "inajinka" Shiru yayi Na dan lokaci yarasa mai Zaice mata daga bisani yace i Need ur phone number pls, kamar bazaita mgn ba Saikuma tace "why"? Kausar there are some words we have here, but Naga kina Sauri bakida tym that is why I want you to give me ur phone number Sabida muyi magana daga baya. Karban wayan tashi tayi tasaka mai number dinta tashiga driver yaja Suka huce. Juyawa yayi yakoma Cikin gidan Su yazeed yana jin dadi Aranshi. Kai dama ba tafiya kayi ba yazeed yafada yana kallonshi, Lallai yazeed Nafita na nemo Abinda nazo Dan shine kuma Nasamu,yanzu dai Zantafi. dogon tsaki yazeed yaja yace Allah yasa ba binta kayi kamata magana ba. Yazaka Misilta Abun idan Hakan nayi? Yusuf ya fada yana kashe ido daya, ya Zan misilta kuwa banda nayimaka jaje Ka Zubda girmaka gaban yarinya kara ma. Kajifa Nazeer Abinda Dan uwanka ke fada Dan Allah kayi mishi Bayanin Soyayya mana, dariya Nazeer yayi yace bazai ganeba Saiya kamu da Soyayar Jariryar yarinya wacce Zai gwammace yayi Rainonta harta girma. Tsaki yazeed yaja ya tashi yabar dakin, da karfi Yusuf yace toh Angon yar 30yrs ni Natafi Tunda nayi Nasara. dariya Sukai Shida Nazeer Suka cigaba da firarsu. Yazeed Shiga yayi yaga bakowa a parlon yasamu kujera 1sitter ya Zauna, Remote yajawo ya Chanza Channel Zuwa "ZeeAlwan " haba Malan bakaga Kallo Akeba, juyowa yayi Adan tsorace ganin mai maganar ya Saisaita kanshi yakara tamke fuska, Naga Nan ba gidanku bane dazakizo kina mana Alfahari da isa, Sakin baki tayi Cikin Ranta tace "Wai Wannan Sarkin girman kan da isa yau yake cema wani yana yi" Afili cewa tayi "idan fitsari banza ne kaza tayi mana" Alfahari ai wanda ya isane yakeyinshi, Ke Wlh ni ba Sa'anki bane yanzu zan iya takaki a gidan nan jarababban mace kawai, feenah dabata fahimce me yake nufi ba tace Ai jarabbabun dayawa Ciki harda Kai. Tashi yayi A fusace yayi Kanta. "Toh dake ta mana kadaketa nace" Mamy tafada tana karasowa Cikin parlon, Mamy bakiji Rashin kunyar da takemun bane, tayi din banza mai bakar Zuciya fita kabani waje, Tashi yayi yafita yana huce Aranshi yana Ayyana Abubuwa da dama. My daughter kiyi hakuri da Halin brother dinku, durkusar dakai feenah tayi kasa batace komaiba, Nazeer ne yashigo da Sallama Suka amsa. feenah tashi muje ko, Ahhh yazaka tafi da ita Nazeer? Mamy daddy ne yace mutawo tare Akwai maganar dazai mata, toh feenah tashi kishirya, Tashi Mamy tayi ta Haura Sama feenah tashiga dakin leemah dan ta Shirya. Fitowa tayi daga kitchen besty kinji kausar harta kusa, durkusar da kai tayi kasa ganin Nazeer, my Sister Abinci kike mana? Aa yaya Nazir, Anjuma Zanzo nakawo miki tsarabarki da kaina, toh yaya Nazeer Ngd. Never mind Sister. Feenah ta fito tasamesu Ahaka tace muje yaya Nazeer, besty tafiya kuma? Eh Leemah, Saimun hadu kigaida mum kuma kishirya ma Skul, ok my Leemah. Fita Sukai suka kama hanyar Gida. Suna Shiga daret Feenah parlon daddy ta wuce tasamesu zaune da mum, tshogunnawa tayi tafara kuka mai cin Rai, mumy Dan Allah kugafartamun Wlh bazan kara Aikata makamancin irin wannan Halin ba. Saida tayi kuka Sasai tukun mum tajawota jikinta tace "promise daughter" nayi Alkawari mumy insha Allah. mun yafe miki Ummina kiyita istigifari kinji? daddy yafada Cikin kulawa, gyada kai tayi Alamar Toh, yanzu kinada tsayayye wanda kikeso ne? Aa daddy tun kwanaki dakace bakaso nadaina tsayawa da kowa, Yanzu Ummina Zaki Cigaba da karatun ne kokuma Na hadaki da Kabeer? Shiru Tayi chan tace daddy Zan karasa karatun.Toh Allah ya miki Albarka kinga idan kika karasa dakin dawo Sai Afara maganar auranki da kabeer din. Sunkuyar da kai tayi kasa tace Amin. *kuyi hakuri da wannan* 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub *this page is for you Ayshat_Sarki11 thanks for your love nd Carry*❤❤ Page....19/20 family din Zaune Suke gaba dayansu A makeken parlon dake Sama, firarsu kawai Suke cikin Nishadi da walwala Yayin da Mubeen da Mubeen Suka Cika wajen da Surutu, Nazeer ne yace Bari nakawo muku tsarabarku yanzu murna Suka hau yi, bayan mintina kadan ya dawo dauke da makeken Akwati ya dire a tsakiyar parlon, feenah dake kwance ta daura kanta bisa cinyar "mum" domin yanzu mum Kowacce kulawa da Uwa keba danta yanzu Shi takeyi Acewar ta tayi Hankali yanzu dole tashiga Rayuwar yaranta Tasan Menene matsalarsu musamman feenah da'Itace budurwa kuma mai Raunin Hankali da yawan Sha'awa. tashi Feenah tayi tadawo kusa da Nazeer ta Zauna, wasu back back ne Acikin Babban Akwanting wanda kowace Jaka cike take da kaya, cirowa yayi Yamika ma Mubeena da gudu tayi part dinsu wajen Baba Ladi batama tsaya naga Menene Aciki ba Lol Haka Mubeen Ana bashi Shima yabar wajen, Wasu guda biyu Nazeer yakara Cirowa ya Aje gaban "dad" da "mum" Allah yamaka Albarka Suka fadi Atare, Amin yace Yayin da ya dauko wani big back daga Akwantin ya mika ma feenah, tsalle murna tayi tayi hungging brother din nata tace "thanks So much my big yaya" Uw wlcm my Sister, mumy ce tace Lallai dayake ita yar'uwarka ce Shine nata yafi namu! dariya Sukayi daddy yace kishi kike da Ummin tawa, Ummina tashi kije ciki ki duba kada mum dinki tagani ma, (Kai daddy nima fa naso Naga ko Menene Aciki gashi kamana bukulu nida Readers lolz) da Sauri Feenah ta tashi tayi Ciki, wani back dinne Aciki mumy ta hango toh Wannan kuma Na waye? Mum dama daya Zanba Yusuf ne daya Kuma Na Leemah Kawar feenah ce Nazeer ya fada yana Sosa keya, toh bude mugani mana, kai hafsy kinada Sa ido bazai bude ba, tashi Nazeer Anjuma Saika kaimata gida ko? toh daddy yafada yabar wajen, mumy ce tace idan Zaka gidan kayima Feenah mgn kuje tare dazun mamynku ta kirani wai Feenah taje ta Kwana da Safe yazeed Zai wuce dasu Abuja, mum gobe Zasu koma School ne?? Eh mana Nazeer bakaji dazun feenah ta kara fada ba, ok Allah ya Kaimu. Amin mum tace, yazeed nabarin wajen ta fuskanci daddy, Alhaji yaron Nan Sai Rawar Kai yake Akan Halimatu Anya kuwa! Anya mene Hafsat? Sai nake Ga Kamar Akwai magana, yana bata kulawa ne Sabida feenah daddy yace, tabe baki mum tayi tace Bari naje na daura girki. Yusuf ne ya Shigo gidan Su Leemah daret part din yazeed ya wuce, tura dakin yayi da Sallama kan tsakiyar bed ya hango Yazeed yana duba laptop da'alama wani Aikin yake, miskilin mutum Na yar 30yrs Sallaman ma bazaka iya amsawa ba ko? Yatsina fuska yazeed yayi yace waye yasan ma kashigo Malan, Oho tunani kakeyi kenan ba aiki ba, ina Ruwanka ne wai? Ruwana Ai nashanye, mtswww yazeed yaja tsaki yace waima Menene ya kawoka nan? Yusuf yace Nazone ka koyamun yanda Ake Kiran budurwa Awaya, tun 4days dasuka wuce na karba numbern ta nakasa kira. dafe Kai yazeed yayi yace Amma ka Raina ma kanka wayo Wlh, So koba wannan yarinyar Zaka kiraba bazan iya bata lokacina Akan ka ba. toh yayi inda budurwa Kace bazakace Haka ba Ai. Wani tsakin Yazeed yakara ja ya juya yacigaba da Aikinshi. Yusuf wayanshi ya ciro yashiga dialling numbern Kausar, Saida kira ta katse ba'a daga ba, cije baki yazeed yayi dan Shi haushin Yusuf yakeji yanzu baga irintaba ka kira yarinya ta Raina ka bata daga ba, ba ruwanka yusuf yace yakara dialling numbern Saida takusa tsinkewa Aka daga, HELLO! Kallon yazeed yayi Alamar ya gayamai Abinda Zaice, juyar dakai yazeed yayi be tanka ba. Hello waye ne? Am....Kausar am Yusuf, ya gida. Lfy tace kawai, Shiru nadan lokaci Yusuf yace "dama magana Zamuyi Kausar, tun Ranar damuka fara haduwa dake gidan kawarki Minal naji......bigeshi yazeed yayi Ahankali yace wawa da gaske Saika Zubda girmanka gaban yarinya karama, juyar dakai Yusuf yayi yana mai Alama da ba ruwanshi. Yacigaba Wlh Kausar tun Alokacin naji Kinzama Wani Abu Acikin Raina,pls Kausar ki karbeni Amtsayin mijin Aurenki nayarda Zan jiraki har lokacin dakika Shirya,fatana kibani waje Acikin Zuciyarki Mugudanar da Soyayya mai tsafta. Kausar daskarewa tayi daga bangarenta yayin da wani Murmushi ya Subucemata Cikin Ranta wani Nishadi take ji domin dama Mamy takira Hajiyarsu ta Sanar da Ita Halin da Kausar tashiga Sanadin kin Bata Hakkinta dasukai, Alokacin kuma Hajiyar Kausar tayi nadama kuma dayake tana karbar Shawarar Aminiyarta Mamyn Leemah Shiyasa ta Sami kausar tace ta fiddo miji Ayi mata aure, Amma duk dahaka Saita karasa Karatun ta tunda 1yr ya Rage mata. Kausar taji dadi Alokacin tayima Hajiya Alkawarin ta daina Yin lesbian har Abada kuma Zata Samo miji, toh yau Saigashi Yusuf din da tunda tafara ganinshi taji ya kwanta mata Arai Kuma yau Shine yazo mata da maganar yana Sonta, murna tarinkayi bangare guda tana tsoro kada Yasan ta taba Aikata lesbian yace baya Sonta.....Kausar kinyi Shiru ba Amsa Yusuf ya katse mata tunaninta. Shiru tayi daga bisani tace mishi Zatai Shawara, pls Kausar nabaki Zuwa Nan da gobe Kinga Zaku koma Skul, ok tace ta kashe wayar, tacigaba da tunanin Wayyo gashi naji mamyn Leemah tace budurci Shine martabar diya Mace Toh Anya nidin Virgin ce ma kuwa, Nashiga Uku Wlh lokacin khady har yatsa tana Saka Mun, gashi Ran nan A grp naji Ance Saka yatsa yana Maida mutum dis Virgin, Wayyo ni Kausar dole Yusuf Yasan Abunda na Aikata Abaya khadija ta cuceni Allah ya'isa harta So na cutar da wasu,Allah yasa Su feenah basa yarda dasaka yatsa da yanzu Suma Saisun koka,kai Innalillahi haka kausar tayita tunanin mafita. Shiko Yusuf Murna yarinkayi harda yar Rawa, Kafin ya juya dan yafada ma yazeed yanda Sukai da Kausar yaga wayam ba kowa Awajen,tabe baki yayi yafita Shidai Sai Murna yake. Sisto kin Shirya kifito mutafi Nazeer Kema Feenah magana, Nashirya big bro Naga kafini dokin Zuwa gidan Su Leemah dinma, "Aa" Feenah Sabida dare ne, toh muje Nashirya,fitowa Sukai Suka Samu Mumy dasu mubeen tana koya musu homework dinsu, mum mun fitofa, my feenah kin Shirya komai ko? "Eh mumy Nashirya" Zomuje Akwai maganar da Zan miki tashi mum tayi feenah Nabinta Abaya Zuwa Room dinta, Zama sukai mum ta kamo Hanunta,my daughter Kinga Nasihar da mamynku tayi muku koshi kadai ya isheku, Zan kara Miki da nawa Kadan,feenah Abunda kuka Aikata Abaya inaso yazama Labari,na hadaki da girman Allah kada Ki kara aikata makamancin irin Abunda kikai Abaya, Nasan wanchen ma Sharrin Shedan ne ba Halinkin bane,Amma kinsan wajibine Dan Adam yayi yaki da Shedan A Rayuwanshi,kusan duk Abinda mutum ya Aikata na Zunubi Son Zuciya ke Angiza Shi,pls Feenah banason kara jin kin Aikata Abu makamancin wanchan badan niba Dan Allah. Sa'annan game da Sha'awa wannan wani Abu ne da yake damun duk wani baligi ko baliga mai lafiya, Inason kisani Aduk lokacin dakikaji zaki iya Samun natsuwa ta Wajen karanta aur'an,Azkar da yawan yin Azumi, Insha Allah dakin gama karatunki kin dawo Za'a fara maganar Aurenki da kabeer inhar kinasonshi kinji my daughter kimun Alkawarin bazan ji kin Aikata wani mummunan Abu ba koda Aboyene. Rungume mum feenah tayi tana kuka tace Mumy nadau maganarki Bazan kara Aikatawa ba da izinin Allah Koda Chan ma ba halina bane Sharrin Shedan ne! ( wai komai Ace Sharrin Shedan Zaku hadu dashi masu aikata Abu da gangan kuce Sharrin Shedan😄) Allah yamiki Albarka yata, Amin mumy ta! Ki kara Maida Hankali A Skul kisamu Abunda kikaje nema, insha Allah mum. Tashi muje Toh kigaida mamyn Leemah din, toh tace Suka fito atare palon Suka dawo Nazeer har ya karasama Su Mubeena homework dinsu. Yaya Nazir muje Ko, ok Sister muje. Su Mubeen ne Suka tashi suma Zasuje, mum tace kunga Auntyn kuce ba lfy Allura Zasuje Ayi mata,duk maiso saiya bisu. Ai da Sauri Suka koma Suka Zauna feenah da Nazeer Suka fita Suna dariya. Kai tsaye Suna Shiga gidan parlon Sama Suka haura Anan Suka tarar da Mamy da Leemah Suna fira,Sallama Sukayi da gudu Leemah ta tashi Suka Rungume juna da Feenah Suna dariya. Mamy ce ta Amsa Sallaman tana Allah ya Shiryamunku yaran nan. Mamy Sannu da gida. yawwa my Son, yasu Hafsa din?Suna lfy Mamy tace A gaidaki, ina amsawa. Karasowa Feenah tayi ta durkusa tana gaishe da Mamy,jawota Mamy tayi tana Amsa gaisuwan,my daughter Shine baki kara Zuwa ba tun Rannan ko har Mum ta koya miki Rashin Zumunci ne? Girgiza kai tayi tace Aa Mamy ba Haka bane. Kin kayuta tunda ba Haka bane. Nazeer ne yace mamy Ina yazeed? Yazeed yana part dinshi inaga bacci yake kokuma bakin Ran yake. dariya Sukayi banda feenah data kauda kanta gefe, tashi Nazeer yayi yace Bari naje wajenshi kamun na wuce gida,toh yarona dan Albarka. Leemah jan Feenah tayi Suka Shige dakinta Ya rage saura Mamy A parlon. Kwance ya Sameshi yana waya da Yusuf da Alama fadan nasu Dasuka Saba Suke. Yazeed yana ganin Nazeer ya kashe wayan. Captain kaine A gidan namu? Murmushi yayi yace nine Dr yazeed na kawo Sister dina ne, gemtse fuska yazeed yayi yajawo wata fira Sunayi, Nazeer jiya Nasamu wata baby ita nakeson Aure, kai dacter ina kasamota? Wajen Malali take jiya naje wucewa ta wajen muka hadu, namaka Murna Amma zatakai Shekara 30 din ko? Tace Shekarunta 28 kaga kadan ya Rage, mun fahimci juna da ita tabani phone number dinta, bari kaga picture dinta, kai yazeed ina Zaka Kai Wannan katuwar macen dan Allah?kalletafa kamar.....katseshi yazeed yayi nidai Ahaka nagani Kuma Naji inasonta, Allah yabada Sa'a. Amin yazeed yafada yace bari naje wajen Mamy. Ok Saika fito. Waya Nazeer ya daga yashiga Kiran feenah,bugu daya Ta daga.....big bro tafiya Zakai? No sister turo Leemah ta karbi tsarabanta, ok bro. da ker Feenah tasha kan Leemah tukun ta yarda da tace saidai Suje tare. Tura dakin tayi da Sallam Cikin Siririyar muryanta. lumshe ido Nazir yayi yanajin Wani bugun Zuciya besan meyasa duk lokacin da yaga Leemah saiyaji hakanba tare da Nishadi Aranshi, Azuciyarshi yace tabbas maganar Yusuf Gsky ce Sonta nake, Amsa Sallaman yayi,Leemah ta nimi waje ta Zauna Agefe, Sister nazo baki bani Ruwa ba, Sorry yaya Nazir nazata....kinzata Nasha ko? Eh Hakane Nasha kamin nazo miki,dago kai tayi, yace "umm" yana daga mata gira danke Nazo, wannan na kawo miki ya daura mata Karamar back Kan cinyarta, Sannan Don namiki Sallama,pls Leemah kikula Mun da Kanki, Zaro ido tayi tace "why"? So kike kiji kawo kunnanki tashi tayi da gudu tabar dakin,tana Murmushi, karo taci da yazeed dake kokarin Shigowa,kallonta yayi ya tabe baki yashiga dakin. Leemah nashiga ta Zauna tana nishi, kekuma lfy? Bakomai besty. Toh naga kindade, eh yabani wannan ne. Bude muga,wlh bazan budeba tunda kema banga nakiba. Shikenan Feenah tafada ta juya bacci ya dauketa. Leemah daren Ranar kasa bacci tayi datayi juyi Yaya Nazeer take gani lokacin dayake mata magana. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub *this whole page is for you dear (khaleesat haidar) My love to you ❤❤ May Allah give you a happiness and Successful in your life Always "Amin"* Page....21 Yau takama Ranar Sunday Ayau Su feenah Suka Shirya komawa Skul. Zaune Suke kan bed Suna hira Leemah ce tace besty yakamata Ki kira Haruna driver yazo ya Kaimu, kinsan fa munce da wuri Zamu tafi. "Oh Leemah sau nawa Xance miki Haruna baya nan" wai Ina Ya tafi ne? Wai daddy ya Aike Shi fa. Yanxu waye Zai kaimu kenan? Muje Mu hau taxi feenah ta fada tana Ware hannuwa. Chaf Wlh badaniba Aje Asiyar dani Ahanyar Abuja Leemah ta fada tana kokarin fita. tabe baki feenah tayi tacigaba da hada kayan dake gabanta. Mamy! Mamy! Oh Leemah idan kina kira kamar makauniya, Mamy dake fitowa daga bed Room dinta ta fada. Mamy drivern Su feenah baya gari waye Zai Kaimu ne? Ai Saikije kice brother dinki ya kaiku "Zaro ido Leemah tayi tace Mamy pls Kije kice mai" Naji Kije kishirya. "Toh Leemah ta fada tayi hanyar dakinta" part din yazeed Mamy tanufa, tura dakin tayi tashiga, yana kwance yana waya juyowa yayi ganin Mamy ce yatashi yana Sosa Kai! Mamy Sannu da gida. "Yawwa Son" Mamy dakin kirani ma nazo Ai, Sabida kada naji firar taka ko? Murmushi yayi bece komai ba. dama So nake katashi kashirya ka Kai sisters dinka Abuja. Mamy....! daga mai Hannu tayi tace Umarni nabaka daga Haka tafita tabar part dinshi. dafe Kai yayi Cikin Ranshi yace wannan mai idon mujiyan itace Zatasa Ayi Hakan, Xanje! but Wlh Leemah nashiga Xanja motan nayi gaba, Kwafa yayi yafara Shiryawa Cikin Manyan kayanshi. Yusuf ne kwance yana tunanin Kausar Aranshi. Yakamata na kirata Naji menene matsayina Awajenta kamin ta Koma Skul yau! dialling number dinta yayi.......Saida ta kusa tsinkewa Aka daga "Shirune yabiyo baya" daga bisani Yusuf yace Hello "Sweetheart" wani farin Ciki taji Aranta tace "Na'am" Murmushin Nasara Yusuf yayi yace Hope kinyi Shawara din? Shiru tadanyi daga bisani tace Umm Nayi, Alhmdllh Menene matsayina Azuciyar ki for Now? Na Amince But Akwai Abunda Zangaya maka......katseta yusuf yayi my Kausar nariga danaji Abunda nakeson Ji kuma naji dadi, kuma nasan Nayi Sa'ar Matan Aure Tunda kika kasance Kawar Su Leemah bangare guda kuma Kawar Minal yabon da Dr Khalid yake Akan Minal ma kadai ya isheni Shedan kedin kamammiyar mace ce,pls Kausar ki Amince mun na nuna miki Soyayyata,ki yarda Kuma Zaki kasance matata Nan da Dan lokaci! Kausar gaba daya jikinta yayi Sanyi tanason ta gayamai Ainahin Halinta, tana tsoro Shiyasa tace, Na Amince Allah ya nuna mana lokacin, Amin Yusuf ya fada yana jin dadi har cikin Ranshi. Yaushe Zaki tafi ne? Yanzu nama gama Shiryawa, ko nazo nakaiki ne? "Um"um"basai Kazo ba. Kina mun Rowan ganinki ko, No ba haka bane. "Alright " my kausar kikula mun dakanki "I love you" Ok darling love you more. Wow me kikace Dan Kara fada Murmushi kausar Tayi tace Saimun hadu. Alkawari kikai! Na yarda bye ta Kashe phone din, Kai Yusuf Badai Surutu ba ta fada Cikin Ranta kuma tanajin dadin hirarsu. tashi tayi tashiga wajen Hajiyarta, Nafito Hajiya, Ai na leka Naga kina waya, Allah ya tsare kindai Ji Nasihar danakara miki kikula da Kanki,kuma Na Rabaki da khadija din nan idan har na'isa, Insha Allah Hajiya na Rabu da Ita....Allah ya miki Albarka. Amn Kausar tace tafita tashiga mota driver yajata. feenah da Leemah ne Suka fito Sai Mamy dake biye dasu Abaya, Oho Sarkin bakin Ran bema fito ba kenan, yawwa Mamy tun da befito ba Bari naje nakara duba back din inda Na ajiye Leemah ta fada. Saikiyi Sauri kamin ya fito yafara Harare Harare, toh Leemah tace tanufi Cikin gidan. daughter dakiyita tsayuwa naga Motan Abude take Zoki Shiga kamin Su karaso! Mamy ta fada tana kallon feenah yayin da take bude Mata gaban motar, Mamy Bari nashiga Nan ya'isa, Aa my daughter dawo nan din dai idan Leemah tazo Saita Shiga bayan, bata iya musu da Mamy dan haka kawai tashiga gaban. Mamy tace Bari naje Na turo Shi. Zuwa tayi ta tura dakin nashi ya Shirya yana Zaune yana danna waya" yayi Sarkin fadin Rai tashi ga Sister dinka Chan Amota kamin dayar ta fito kutafi. tashi yayi Mamy nagaba yana binta Suna Zuwa Mamy tashige Ciki tace Bari na turota, dadi yaji Aranshi yace Ai Kafin ta fito Naja mota ta. Shiga yayi be kalli wacece gaban motar ba Kawai yaja yafita da Sauri...... kiyi Sauri Leemah najifa Kaman ya kunnah Car din, Ok mumy nama gani Ai. fitowa Leemah Tayi bataga kowa ba,ta kara leka waje nan ba Kowa, juyawa tayi takoma Cikin gidan, Mamy ya tafi da Feenah, tasowa mamy tayi tace muje dai kiduba waje. Mamy Wlh na duba. Kai Nidai ban San Irin Halin yazeed ba Allah ya Shirya. Mamy ni yanzu waye Zai kaini daddy baya gari? Shine Ai dole na kawo driver Sabida irin Haka. Yawwa bani phone dina nakira Mum dinku. Mika mata Leemah tayi ta neme waje ta Zauna. Kiran mum mamy tayi Suka gaisa, Hafsa Nazeer yana Gidane? Yana nan. Nakai mishi ne? Aa dan Allah Leemah Zaizo yakai Abuja, wannan miskilin dan naki daga taje neman Abu kamin tafito yayi gaba da daughter dina. Ahhh Fatima Kodai Halimatun nawa ta tsaya ba! Eh keda bakison laifinshi cema Nazir yazo yakaita. toh bari namai magana.... part din Nazeer mum tayi tasameshi Akwance kamar mai Naxarin Wani Abun...My Son! Tashi yayi yace Mum. Me kakeyi ne?? Bakomai mumy dazun Aka kirani Ake gayamun Anmun transfer gaba daya Aikina ya dawo Nan. Kai Alhmdullah! Allah ya Amsa Addu'a ta dama ni yanzu banaso kuna nesa dani. Nima Nayi farin ciki mum, Allah yakara temakawa Amin mum. Kana free ne yanzu? Kina son wani Abu ne mum? Mamynku ta kirani wai Yazeed ya tafi da Feenah be dau Halima ba, Shine tace kaje ka kaita. Kara tashi yayi Zaune yace bana komai mum bari natashi, Murmushi tayi kawai tabar dakin ganin Yanda ya daburce farar daya.... tana fita yahau Rawa💃💃Alhmdllh yau Zan Sanar da ita Abunda yake Raina. Shiryawa yayi Sharp Sharp yafita,lekawa yayi yace Mum na tafi. Zo mana Ai tace Anfasa! turus ya tsaya lokaci daya face dinshi ta chanza dariya mumy tayi tace wasa nake Safe trip Son. Murmushi yayi yace Tnx mum yafita yayi gidan Su Leemah. Yana Zuwa Mamy ya kira ya gaisheta yace yakaraso. fitowa tayi Cikin takunta na kasaita yana ganinta yayi Sauri ya fito ya Amshi kayan hanunta yasa a booth ya bude mata gaban mota Saida ta Shiga ya mayar ya Rufe yashiga Yajasu. Saida yayi tafiya mai tsayi kamshin turaren jikinta yake Shaka yana lumshe ido, Leemah waye yabaki wannan turaren? kinma Shigo bako gaisuwa. Shirun da yajine yasashi juyawa. Keeeyyyyy ya tsayar da motar yana kare mata kallo,itako ta Dan jinginar da kanta Jikin kujera tana bacci Kasancewar jiya basuyi wani bacci mai yawa ba. Gashi tashigo gaban motarshi kamshi da Sayin Ac ya dibeta tun tana tunanin Meyasa be dauko Leemah va har bacci yayi gaba da ita. Innalillahi ya fada Afili ni wai Wannan yarinyar meyasa take Shiga Mun hanci nane? Why? Meyasa duk lokacin da banason haduwa da ita Saina ganta? Mtswww yaja tsaki yakara dago da kanshi ya Zuva mata ido.....baccinta take hankali kwance, Cikin Ranshi yace Ashe tana da Kyau Haka? Daga kai yayi y Zuba ma pink lisp dinta ido,kan Siririn hancinta yakara kallo, ga idonta dasuke Alumshe Gwanin Sha'Awa,kumatunta ya kalla wanda yake dauke da dimple. Cikin Ranshi yakara maimatawa Kai gaba daya Mufeeda batakai Rabin kyan yarinyar Nan ba,kuma ita da kullum face dinta yake dauke da Make-up ma, Amma Ji Wannan bataima make-up dinba Kalleta mai Kyau....mtswww yaja tsaki Afili yace Amma Sai Rashin Kunya da fitsara "iri" "iri" Shiyasa nakeson Mufeeda ba Ruwanta da Rashin Kunya irin na yarinta din Nan......katsemai tuninshi tayi yayin da yaji hanunta kan Cinyarshi, take yaji wani Abu ya wuce mai tun daga Kai har Zuwa tafin kafarshi. Wayyo gaba irinta ba tana mafarkin "blue film" din dasuka kalla Ji yanda takeson tashafa ni. Kara kallonta yayi yaga Still baccinta take, wayanshi ya Kunna yayi joining din Bluetooth Awayanshi zuwa Speaker din dake jikin motan, wata waka ya Saki yakure Volume har karshe. farkawa tayi Afirgice tana Zaro ido. Ganin Hanunta kan Cinyarshi yasata mamaki da sauri ta janye Hannun tana tsaki.....Rage Volume din yayi yace ke wakike ma tsaki? Ni Irin wannan Abun ne ban fiye Soba Ni ba irin manyan Matan yanmatanka bace Zaka dauki hannuna kana Wasa dashi. Cikin mamaki yake kallonta itakuwa ta juyar da kai kamar ba Ita tayi maganar ba. Cikin Ranshi yace Nice Voice! Afili yace Wlh kika kara Kiran budurwata babban mace Saina cire miki baki. Murguda baki tayi tajuya.....tsaki yaja yakira Mufeeda Awaya.....ganin Sai fira yake ya cika mata kunne yasa tace katsaya na koma baya......Wani kallo yajefa mata tayi saurin kauda Kai. Ahaka Suka Cigaba da tafiya bamai kula kowa. Saida Suka fara tafiya Leemah ta juyo tace yaya Nazeer Ina huni? Lumshe ido yayi ya bude yace lfy qalau my baby! da Sauri ta dago Kai tace yaya Nazeer ai nahuce baby yanzu. nikuma Sunan Dana Zaba miki Kenan...meyasa Yaya Nazeer? Kinaso kisani? Gyada Kai tayi Alamar eh. Nazir yace bazan fadaba, Saurayinki ya Xaneni. Ganin yanda Yayi maganar Cikin Shagwaba yasa Leemah dariya. Kikai dariya ko Karya nayi? Yaya Nazeer Ai banda Saurayi. Ban yarda ba. Allah kuwa katambayi Feenah Kaji...Okay Xan tambayeta. Tnx Once Again for d gift yaya Nazeer. ur wlcm baby! Kin bude kenan? No ban bude ba. Why? Banaso feenah tariga ganin nawa that is why. Nima Naso Hakan. meyasa Yaya Nazeer? Just because of Akwai Sakon danakeso ya'isa gareki Ke kadai, but tunda har Yau bejeba Shikenan.wani sako ne Yaya? Kinaso kisani? "Yeah" Idan nafada miki Zakiyi Accepting ne? Why not. Haka kikace ko? "Eh" daidai sun iso Abuja Suna Shirin Shiga Unguwar inda Skul dinsu take. LAAAA baby kalli motar yazeed. Maybe ya kaita ya juyo Leemah ta fada. Maybe toh Amma basuyi Sauri ba....inaga baya gudu Kamar yanda mukai. Eh hakane. Karasowa Sukai daidai bakin get din. Ta kalleshi tace "tnx Alot yaya Nazeer"tana kokarin fita. Yazaki fita ban gaya miki ba? Sorry namance nakosa naga feenah nd Kausar. dariya yayi yace "friends forever" tace insha Allah. "do you love me" ta tsinkayo muryan Nazeer Yana fadin haka! Joyowa tayi takura mai ido Dan taga shine Yayi maganar da gaske. Shima ita yake kallo. Jin Shiru yasa yace baby "tell me" batai mgn ba yace " Leemah I love you" bansan wani iri So nake mikiva tun lokacin da Feenah keban labarinki Nakamu da Sonki van tabbatar ba saida naganki, pls Leemah kitaimaka kisoni Koda Kadan ne. Kece kika dace da Rayuwata Kuma kece Nakesa Ran kizama Uwar yarana pls kisoni.....inasonki inasonki Leemah kedin kinada babban Waje Acikin Zuciyata. Matsowa yakarayi gab da Ita "kina Sona"? balle murfn motan tayi tafita da Sauri tashige Cikin Skul din. Murmushi Nazeer yayi yafita yaciro Kayan yashiga dasu..... 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...22 *After 3months* Su feenah yanzu Hankalinsu gaba daya yana kan karatunsu ne Sabida yanzu Zangon karshe Suka Shiga. Soyayya mai karfi tashiga tsakanin Yusuf and Kausar Su feenah duk Sun San da Haka yanzu! tunda Yusuf din Har Zuwa yayi Abuja..... bangaran yazeed ma dai har yagaji da Surutu Kan meyasa Yusuf ya Zubda girmanshi. Shima yusuf din yagaji da Surutu Kan me yasa yazeed yake Soyayya da babban mace Sabida Mufeeda budurwan yazeed Shekara daya kachal yazeed din yabata. Sai yazeed yace Ra'ayinashi Kenan Ahaka Yusuf shima ya fake dacewa Nima Ra'ayina karamar mace. Mufeeda da Yazeed Soyayya Suke Sosai Kullum Saita mishi korafi Akan ya kaita ta gaida Mamy Sai yace Toh,Cikin Zuciyarshi tsoro yake ya kaita Mamy tace batai ba, kokuma Ace ya Aureta yanzu! Shikuma yace Saiya karasa Shekara 30 Zaiyi Aure. Mum and daddy Suna yawan Ziyartan Feenah mum janta take Ajikinta Sosai, Kowani irin Shawara da ita takeyi. Hakan kuma ba karamin faranta ma Feenah Rai yake ba, matsalarta daya ita batasan ko wace irin mace bace mai karfin Sha'awa, bata kallon kowani irin films yanzu bare karance karance Abunda Zai jawo mata Sha'awa Still takanji tym to tym, Shawaran mum ta dauka na yawaita Azumi da Yawan karanta Qur'an . Bangaren Kausar ma Hakan take duk da batakai yawan Sha'awan da feenah keyiba Amma dukansu yanzu Azumin kamis da litinin baya wucesu kuma Suna kara neman gafarar Allah Akan kuskuren dasuka Aikata Abaya. Yanzu gaba daya Basa mu'amala da Khadija dama Sudin bama su kula kawaye bane A Skul din,Saidai kawayen Surinka Shige musu. Bangaren Islam ma Suna cigaba da Zuwa wajen malamin dasuka dauka yana koyar dasu kuma Alhmdullah Suna kokari ba laifi. Yaya Nazeer Yacigaba da Aikinshi A wani Barack dake Wajen gidan Governor Anan kd. Haryanzu tun lokacin da yakawo Leemah Skul be kara Zuwa musu ba, Ga Soyayyarta dake kara dasar mishi Azuciya, yanaso ya amshi number ta yana tsoron kada taki Amincewa da ba tun, Shiyasa yadan bari Zuwa wani lokaci. itama dai Leemah Anata bangaren tun lokacin daya gaya mata takejin tama Amince da Soyayyar Shi,Amma Akasan Zuciyarta kunya takeji tayaya Ga Abinda da Suka Aikata da feenah Sister dinshi kuma yanzu ta aureshi, da kunya inji ta bakinta Shiyasa bata wani Maida Abun Serious ba But aduk lokacin da ta kwanta Saitayi tunaninshi. Har feenah tasha tambayarta Akan meke damunta Saitace ba komai. Mamy ma tazo mata har take Sanar da ita cewa KaKarta mahaifiyar Abba ta dawo gidansu da Zama,dama Chan dai Anyi Anyi ta dawo taki,Saida ta gadama dan kanta. Haka dai Suka cigaba da tafiya Akan karatunsu. Zaune Suke Su uku A babban bedroom dinsu Suna Fira Suna dariya. Akan Abinda Suka ga khdy da wata Kawarta Sunyi dazun. dariya Suke Sosai dan Leemah harda yar kwallarta😂 Kausar ce tace ""Kai Halumcy idan kika Samu Abin dariya bakida kyau" Leemah tace kedai kawai kice Dan Kinga da kawarki muke Shine kike so ki shigan mata, Wlh Abun dariya wai fa dan muji haushine tayi Hakan ko? Feenat tace Lallai tasha wuya gashi bamuji haushinba Saima dariya da Abun ya bamu. Kausar tace yanzu ba wannan ba gift din da yaya Nazeer ya baku nakeso nagani yau! dumm gaban Leemah ya fadi takuma Rasa dalilin hakan. feenah ce tace Kai yau idan baka nuna mawa Kausar wannan gift ba kashiga Uku da Saka ido da naci# dariya kausar tayi tace Naji dai dauko mugani, kema Leemah tashi Zaki Ki dauko muga Naki. Kusan atare kowacce ta dauko box din ta. Ajewa Sukai feenah tace Leemah bude Naki muga. Noo besty fara bude Naki mugani. budewa feenah tayi tashiga Ciru Abubuwan Ciki. Wani box dinne again cikin na hanunta Shi takara budewa kayan make-up ne Aciki irinsu foundation,eyeliner,eyeshadow,blush etc. Sai wani Abu wanda Zananshi Zanen Hart ne Shima budeshi tayi. Cikinsa eyewear ne da best perfume dinta. Wani box Dan karami takara budewa. Necklace ce Aciki yar Siririya ta Zinari da earrings dinta. "WOW Suka fada atare. Yayinda Suka kara bude karamin dayan box din."Ring ne Acikinsa na diamond" Oh My God Kausar da fada da karfi yayin da ta dau Ring din tana juyawa. Wata yar takarda Feenah ta jawo Aciki Rubutune mai Kyau Aciki Kamar Haka. """""There is No better friend than a Sister and No better Sister than you. Really miss you my Sister""""" Murmushi tayi data gama karantawa tace Allah Sarki Yaya Nazeer yana Sona da yawa nima nayi missing dinka but tunda kadawo yanzu komai yayi daidai. Kausar kidau Abinda Kikeso Aciki. Ring din Kausar ta dauka tace Wannan Shine Soyayyar da kike mun thanks So much my feenah. Leemah ce tace Saura Kije kisaka ma Yusuf dariya Sukai gaba daya kausar tace Ai wannan nawane yanzu dai bude naki Na zabar ma Sweetheart dina Aciki. budewa Leemah tayi kusan duk Abunda Ke cikin Na Feenah Shine Acikin nata, turarene kawai Ya bambanta Nata "princess Sunan Shi" Haka Nan taji Son turaren don ita Shi ta dauka, zobe ne kawai babu Aciki. Hango wata farar takarda tayi da Sauri da faki idon Su feenah ta dau dakardan tayi toilet. Tana Shiga tafara bude takardan tanayi tana Shinshinawa don kamshin dake jikin envelope din ba karamin dadi yake mata ba. budewa tayi tafara karantawa Ahankali. """"""it feel Amazing to be in love with a girl, who is beautiful both insade Out! You are the girl from my dreams,who I thought never existed. I love you baby"""""" lumshe ido tayi tana Ajiyar Zuciya lokaci daya taji wani irin Son Nazir yakara dirar mata Azuciya. " I love you too" ta fada Akasan Zuciyarta.....Leemah kifito muga me kike boyewa ne tajiyo muryan Kausar da Sauri ta boye pepper din tafita. Me Kuwa nake boyewa? Sainaga kamar kinshiga da wani Abu mai kamshi...kai kausar bakiyi ba Haka Kawai sainashiga toilet da Abu mtswww kyaleta besty Kinsan Halinta. Kiran Yusuf daya Shigo wayar tane ya hana takara magana.tashi tayi takoka chan karshen gado tana waya. Yazeed ne da Dr Khalid Zaune a gidan Su Yusuf Suna fira. Yusuf yace Dr Khalid Dan Allah kayima Yazeed magana yafita harkar katuwar yarinyar nan inaga kai yaji maganar ka. Wani mugun kallo yazeed ya wurga ma Yusuf yayi kwafa, kallonshi Dr Khalid yayi da Murmushi yace Dr yazeed Kaji Abunda yusuf yace. Kai Dan Allah Rabu dashi ba Gara Ni babban mace Nake biba! Shifa dayake makale ma yarinya karama duk tabi ta Rainashi,idan yana waya bakaga yanda yake yiba kamar yayimata Sujada yake ji. Nikuwa kaga tawa da hankalinta bata wahalar dani kuma batamun Rashin kunya......katseshi Yusuf yayi kaga kai dakanka Kace babban mace kake Soyayya da ita, tayaya Zata maka Rashin kunya taga Dan Samari kyakykyawa Son kowa,Ai ko kanwata ce Zanso naga tabika Sau da kafa domin Ka aureta mu rage iri, don wlh Wannan katowar yarinyar idan Aka mata Aure Anrabu da iri. Furzar da iskan bakinshi yazeed yayi ya kalli Yusuf watoh Dan nazo gidanku Shine kake gaya Mun magana, Wani Abu dabaka Sani ba yau din Nan Zan Kaita wajen Mamy,Idan Aka Saka Aurena da Ita kaje ka Raba Shine Zansan baka Son Abunda Nake So, daga Haka yayi hanyar fita. Dr Khalid na kiranshi Bebi takanshiba yabar gidan Su Yusuf. Dr Khalid Kallon Yusuf yayi yace wai ya rinyar ya take ne? Wlh Dr yarinyar batada wani Hankali Ai munje dashi sau daya bakaga Yanda take Abuba kamar irin karuwai din Nan, daga ganima bleaching take, ga Wani gashin doki data kawo ta dankara Kamar ifiritu. dariya Dr Khalid yayi toh shi menene Ya burgeshi da ita? Kawai kasan Ra'ayinshi ya Aure mace mai Yawan Shekaru, har Office takawo mai tallan kanta Ranar ina wajenshi, 28yrs fa yace yarinyar tace Mai wayasanima ko tafi haka.Shekara daya Kawai yabata wani lokacin yazeed Kamar mai Aljanu haka yake,Amma Ace duk matan dake kawo kansu gareshi yarasa wacce Zai Zaba sai wannan jifa pic dinta....dariya Dr Khalid ya sheke dashi harda rike Ciki,Gaskiya yakamata mutaya yazeed da Addu'a Yusuf. Rabu dashi Dr yana Kaita gidansu Nasan Za'a koroshi,musamman wannan kakartasu data Zo Nasan bazata yarda ba. Allah yasa Hakan donni ina mai kwadayin feenah dinnan dan ba karamin dacewa Sukai ba. Aikuwa Dr dama itama yarinyar muskila ce irinshi. Hhh bari natafi Yusuf Minal nachan na jirana. Muje na taka maka Angon Minal. Yazeed na fita ya kira Mufeeda A waya yace tashirya yakusa Zuwa. Ashirye take tabashi Amsa. Yana karasawa yakirata tafitoh gaban motan ta bude tashiga tana karairaya ( kodai Karairaya da fari da idon mufeeda su Suka Ruda yazeed Oh!😄 don koni danaga Shigar da tayi saida nayi tunanin Ko irin Christian din nan ce lol) Honey Ka fada ma mamy Zanzo kuwa? na fada Mata tun jiya ma kuwa, Yusuf fa? Yatsina fuska yayi yace Menene hadinki dashi? No ba Komai naga Abokinka ne. Kincika Surutu! Am Sorry honey...Hannu takai gaban Rigarshi Yayi sauri ya bige Mata Hanun miye haka yafada fuska a daure? Honey kallifa kaman Abu ya zuba Maka, goge maka nakeso Zanyi Cikin muryan yanga tayi maganar, Sai duk jikin yazeed yayi Sanyi, kibarshi kawai yafada murya Kasa kasa. Ai nabari Honey kada kaga Kamar nayi Rashin kuny. Hmm yace lokacin dayake kokarin yin parking a harabar gidansu. fitowa yayi ya tsaya yana jiran fitowarta....juyawa yayi yaga bata fito ba mekike jira ne? Honey nazata kaine Zaka bude mun...kallonta ya tsaya Yi yace Kamar wata yarinya common fito mushiga..... Aidama Nasani ni kadai nake Sonka gaba daya baka nuna mun So. Juyawa yayi yashiga Ciki yabarta Anan. kwafa tayi tafito dan tasan kozata mutu bazai bude Mata ba.Cikin Ranta tace dana aureka Nima Zan watsar da kai bawai kana Alfahari da Kyau da kudi ba. kusan Atare Suka Shiga parlon bakowa ya nuna mata kujera Ta zauna yashiga Ciki. fruits din da Aka aje Kan table ta dau Apple tana ciki. ( wayaga Hanadi Anje gaida Surukai bako kunya😄😄😄😄) fitowa yayi yana kallonta ya kauda kai yace Yanzu Mumy Zata fito, Honey sister dinka fa? Tana Abuja. Ok. Zaki iya aje Abun hanunki kuwa? Bakomai Ai Honey gidanku gidanmu ne. Inno Ce tafito tana Oyoyo kishiyata ina kike Yau ko ruwan gidanmu baki Shanshi.....trus ta tsaya ganin mufeeda da Shiga irin ta yan bariki. Kallonta mufeeda tayi tace kaka ina huni daga Zaunen da take. Shiru inno tayi ta kalli Yazeed ta harareshi tayi Ciki mufeeda bata damu da Kin amsa gaisuwan inno ba tacigaba dacin Apple dinta... Shashin Abba inno ta nufa sanin Cewa mamy nachan. Fatima Fatima kitaso kiga kafurar Matan da yazeedu ya kawo Miki Wai Surika. Mamy ta dago Kai tace mama lfy? Taso kije kiga kafurar da danki ya kwaso nace. Tashi mamy tayi tabi bayan Inno suka Sakko kasa.....daidai Mufeeda na yanka lemo. Kinganta Nan Shedanin danki Mai bakar Zuciya Shine Ya kawo ta. Kallonta Kawai mamy keyi Saida yazeed Yayi mata Alama data Ajiye lemon tukun ta aje! Mamy inawuni ya gida. Lfy mamy tace ta kauda kai. Inno ta kalli Yazeed tace yazeedu Kayi Asara wannan itace matar dazaka aura kusan Sa'ar uwarka. Shege Ashe duk fadin ranka bakasan menene yadace da Rayuwarka ba. Kaje kasamo Mai jini Ajiki irin Su Halimatu shine ka kawo wannan katuwar. Toh wallahi karabu da Ita ko Nakira Ahmadi Nace ka kawo kafura itace matarka. Tunda tafara magana mufeeda da yazeed ke kallonta. Atare Mufeeda ta kwashe da dariya Yazeed kuma yaja karamun tsaki......kinma Ubanki dariya inno ta fada tana Nuna mufeeda Shegiya Mai Suffar yan huta...Kaikuma kama Uwarka tsaki banza tsaka Kawai...daga haka tabar wajen tana ka kara kawota Nan gidan Ka gani sharri zanma wajen Amadi.....tashi mamy tayi itama Ranta Abace tace idan Ka maida ta Kazo kasameni batajira amsarshiba tayi Sama. Taso muje Yazeed yafada cikin muryan jin haushi...tashi tayi Cikin Ranta tana Sunrabani dashi bansamu Abinda nakeso ba....Wayyo ni Mufeeda Nasan banida wata mafita kuma.kwafa tayi tunowa da Wani Abu datayi Aranta.... Afili Cewa Tayi Honey Kada kadamu banji haushi ba kasan Ana Samun tsofaffi haka......kallonta Yazeed Yayi yace Nasan bazakiji haushiba daman...Amma dole murabu don Wlh tsohuwar Nan tafi Yanda kike tunani,Yanzu nan Saita hadani da Abbana.....murabu fa Kace? Eh mana. Hadiye miyau tayi darker! Aranta tace wlh yanzu Zan Nuna maka bazaka Iya rabuwa daniba.......ihu ta kwala da karfi wayyo honey nataka Abu Akafana....juyowa Yazeed Yayi yakaraso wajenta muga kafan......bazan Iya Nuna Maka ba..daukanta Yazeed yayi chak Yayi hanyar part dinshi da ita, Murmushin Nasara mufeeda tayi tana Murna Cikin Ranta..... 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...23 Ciki yashiga da ita ya sauketa kan makeken gadon dake tsakiyar dakin Shi. Muga kafar yazeed yafada fuska ba yabo ba fallasa! Nuna mishi tayi yana duba wa tana washhhh kayi Ahankali Honey Akwai Zafi fa. Ni banga komai Anan ba, maybe ciki yashiga idan kana tabawa Zafi wajen ke mun. Bari na kawo miki magani kishafa..Ok honey nima daman haka Zan ce maka yanzu, fita yayi be tsaya Saurarenta ba, yana fita mufeeda ta jawo handbag dinta wani kwalban turare ta ciro ta shafa ajikinta tai Sauri ta Maida tana Murmushi. Shiga yayi bakowa A parlon dan haka ya haura Sama, dakin Mamy ya wuce nan ma basanan, wucewa yayi part din Abba Achan ya samesu, mamy na chat a wayarta Inno na waya, da Alama da Leemah Suke wayan, jinayi tana cewa Ai Wlh Halimatu nice na koresu yarinyar yanayin kafurai gareta, har wani gashi ta kawo tasaka kamar diyar bokaye...dariya Leemah tayi daga bangarenta tace inno kinyi daidai,tunda naga baki So yarinyar ba nasan bata haduba . Ke Halimatu Ai cewa nayi Zan hadashi da Ubanku Shine ya Mayar da ita, yarinyar tayi Sa'ar uwarku fa,daga gani yar bararoji ce ma. dariya Leemah tayi tace Inno kibarni haka kinata sani dariya, toh Halimatu yaushe zaki dawo ne? Inno Saura 8months nadawo gaba daya, mekenan? Wata takwas inno! Aradu yayi yawa nida nakeso kidawo da wuri gidan ba dadi wannan Mai bakin Halin babu Abinda ya'iya sai tsaki da fadin Rai. Toh inno kikara hakuri zuwa nan da wata biyu Zanzo hutu. Ai gara haka Halimatu Dan Idan baki gidan kamar duhu ne. Toh inno bye. Ai kece bye din me kikace kokema kin fara Zagina ne irin na dan"uwanki? Aa Inno ta wace ni ina nufin sai Anjuma ne. toh Halimatu Kice ina gaida Nafisa,Kuma kice mata iyayenta Sunzo jiya sun gaida ni harda Nazeeru Yaron Albarka. Zan gaya mata inno kettt Leemah ta kashe wayanta Sanin idan ta biye ma kakarta bazasu kasheba. tabe baki yayi ya Zauna kusa da Mamy. Inno itama kauda kai tayi tace "Mai bakin ciki Shine Atabe Shi yakan mutu Ranshi Abace" ko kallonta beyiba yace mamy gani. Wannan yarinya Aina take? Mamy Amalali gidansu yake. Menene hadinka da ita? Yooo kema Fatima macen dayake so ya Aura Kenan inno tafada. Kallonta yayi yaja tsaki. Kama Ubanka tsaki, tsaka kawai. Mamy tace yanzu Ina yarinyar? Mamy na kaita tashiga mota ta koma. Tashi katafi toh. Ke yanzu Fatima haka yakamata kimai? Jan kunanshi yakamata kiyi domin gobe kada ya kawo wacce ta fita maguzanci. Mama Ai kinmai fada bazai kara ba. Kwaji dashi inno tafada. dakin Mamy yashiga ya dauko wani Cream da take Shafawa Akafa, sakkowa yayi daidai Sanda inno itama ta Sakko. Yazeedu kudi Zaka bani naje kasuwa, Nasan idan nace ka kaini ba Zuwa Zakai ba. Kinga inno ni ban fito da kudi ba. toh muje kabani, kibari Zan kawo miki ciki. Yazeedu dan Albarka mudaije kabani...inno pls leave me. Kaini kamun katafanci nafi ganewa. Yanzu mai Zakai da wannan na hanunka? Shafawa Zanyi yazeed yafada Rai Abace. Muje na tayaka Shafawa domin lokacin da Ubanka na karami nice ke Shafa mai. Bana bukata yazeed yafada yabar wajen, binshi tayi Abaya tana fadin Kodai Wani Abun Ka boye wanda baka Son nagani? Yana Xuwa ya tura kofar da karfi yasa key. dan iska mai bakar Zuciya, gaka fari Amma Zuciyarka baka, mai kama da Samudawa Kawai, Anyi kyan banza kuma Wlh Amadi Zai dawo komai kamun Akunashi ne,kafito kabani kudin kuma. daga Haka tayi Cikin gida tana fada. Zama yayi kusa da ita yace gashi kishafa. Pls help me Honey ban iya daga kafan! bude cream din yayi yafara Shafa mata Akafar danshi bega Wani wajen Ciwo ba. Ashhhh honey Ahankali pls,,,washhhhhh tafada da karfi Ta fado kan kirjinshi, wani Abu yazeed yaji ya Xiyarceshi bangare guda turaren dake jikinta duk ya daburta shi, Lokaci daya yaji wani feeling ya taso mai. Ahhh honey Ahankali dan Allah. Lumshe ido yayi... Hanunshi ta jawo kan kirjinta, Honey taba Kaji yanda Sonka ke kara bijiromun Cikin Xuciyata, kaga Sanadin Xuwana gidanku Har Ciwo naji, Amma Shine kake maganar Mu Rabu, gashi kakar ka Bata Amince dani ba....dan Allah kasoni muyi Aure Honey idan narasaka Bazan iya cigaba da Rayuwa adoron kasa ba, Kana Sona? ta kalli idonshi harya Kada. Lumshe ido Yazeed yayi bece komaiba, ganin haka yasa mufeeda tace bari naji ko Xuciyarka Na harbawa kamar yanda tawa takeyi! boturan Rigarshi tashiga ballewa, hannu tashigar Ciki "Oh my God " honey gabanka faduwa yake. Kenan kaima kana Sona? Wani turare ne wannan yazeed ya tambayeta cikin Rashin kuzari. honey inamaka maganar serious Kana maganar turare, Kaine kajishi Yanzu Amma ni daga gida nasaka. "Uhum" yazeed yace. Mufeeda kuwa gashin kirjinshi tafara wasa dashi, Honey inason irin wannan. Hungging dinta yayi da karfi yana shakar turaren data Saka. Menene haka kakeyi Kuma? bakinsi yasa Cikin nata,Aikuwa Nan da Nan takama tana tsotsa, yazeed duk Ya daburce daukanta yayi yadaura kan bed Atare Suke Saukar da nunfashi, mufeeda Sai Shafa Kan dan karamin Brest dinshi take, kara fita yayi cikin hayyacinshi. Ganin haka Mufeeda ta Cire rigarta (ya Allah ka Shiryar da Zuciyoyinmu, ya Allah karaba yayyanmu Maza da kaninmu maza da mazajenmu daga Sharrin matan Zamani wa'Inda Shedan yariga yamusu fitsari Akai😢👏Amin) ganin brest dinta Awaje ba karamin Kara daga mishi hankali tayiba, bakinshi yakai yana tshotsa itakuwa Sai nishi take gaba daya takosa ya Shigeta...Shiko ina ko wandon jikinshi yaki cirewa, ganin Andau Lokaci tafara tsoro wannan Wani Irin namijine like a Hariji! Nayi relies Sau biyu bayida Alamar ya Shigeni, Zame jikinta tayi dan Xuwa yanxu ta gaji.mirginowa yayi Zai kamota ta tashi da Sauri ta sauka kan bed din....mararshi ya rike Yana juyi daga bisani wani bacci mai nauyi ya daukeshi. Wani waje ne cikin School din da'aka kayata Shi da Ado, Shuke Shuke da Sauransu! Student din Sukan je Chan Su huta, Zaune Suke Suna hira Suna dariya, Leemah ke basu Labarin firarsu da Inno, dariya kausar keyi kamar cikinta Zaiyi ciwo, yayin da feenah Saidai ta Tabe baki ta juyar dakai, Kausar ce tace Shima banda Abin yazeed me Zaiyi da babban mace,kodai ma Kishi inno takeyi tace yarinyar yar bararoji ce? Kai da wuya inno kiga ta kushe Abu Leemah ta fada. Kausar tace Ai jiya Yusuf ya tura Mun pic dinta, yace budurwan yazeed ce,but banyi downloading dinshi ba Bari na duba yanzu! Wayanta ta jawo ta kunna "Data" pic din ta bude gani kawai nayi ta kwashe da dariya har tana kokarin faduwa....mugani Leemah tace tana Amsan phone din. dariya itama ta kwashe dashi harda kwallarta, juyawa tayi ta nuna ma feenah, tana gani ta juyar da kai tana Kumshe dariyarta. Lallai Leemah dole inno ta korasu,yanda brother dinki keda Kyau da Aji ga kwarjini Amma yarasa wacce ta burgeshi sai wannan tana dariya ta karasa maganar. Kedai Bari kausar Saikace wanda Asiri ya kama, Ai Wlh inno tamun daidai gara ma data zo. Ai Leemah koda inno batazoba banajin mamy zata Iya barinshi ya Auri wannan Macen. Umm Wlh Kausar koni danake mace bata birgeniba ballatana Shi namiji, Hhh gsky koni bataimunba kalletafa kamar mata maza din nan. besty kinyi Shiru Leemah ta fada tana kallon feenah. " toh Ai Zancen be Shafeniba Leemah" Amma kyace Wani Abu ai: nace mai bayan Ra'ayinshine Hakan, Indai yarinyar Zata iya jure girman kanshi da isa menene Aciki! Wannan ba yarinya bace feenah Zata kai 34yrs fa. toh Kausar ni miye nawa koma 70yrs take? Ai yazeed brother dinki ne kema feenah yakamata Ki karbi number dinshi kibashi Shawara ya rabu da ita. Mtsww Kausar duk Abunda bazai yuhuba Shi kike misaltawa, tunda yana Sonta ku Menene naku banda ido, ba gara ma Amishi Aure ba ko ya rage fadin Rai. da Sauri Leemah tace wai talle nama audi gori..kina ganin katuwar Mace kice gara ma Amishi Aure! Wannan ai Saita lalatamun bro. Kokuma Shi ya lala....da Sauri Kausar tace ke feenah bakisan irin matan nan ba yanzu Saikiga ta daura Shi Akan hanyar bata dan daga gani idonta Abude yake... eh fa bansaniba kuda kuka Sani ai saiku hanashi aurenta tunda kune kuka Xaba mai ita daga haka feenah ta tashi,idan kun gama Zancen banxar Kwazo kusameni a daki. Cigaba Su Leemah sukai da firarsu Suna Kara kallon picture din mufeeda Suna dariya. Kiran wayar Shi da'akeyi Shi ya tasheshi daga baccin daya daukeshi mai nauyi. bude ido yayi Ahankali ya jawo wayar yasa A kunne. Hello! Kai yazeed banason wulakanci fa tun yaushe nake Kiran wayarka kaki ka dauka? "Sorry friend" Sorry for what? Kasan dole Zanzo na tayaka Murnar dacewa da Kayi an Amince ka Auri mufeeda shine kaki dagawa. Shiru yazeed yayi bece Komaiba. Kayi Shiru dan Rainin wayo ko bakaso nayi Celebrating before daurin Aure! "Umm" yazeed yace.. wai kai me kakeyi haka? inafa Hanyar gidanku. da Sauri yazeed ya kalli gefenshi mufeeda ce kwance tana bacci hankalinta kwance. Yusuf gidanmu kuma? Eh ko bakaso nazo taya murna ne? "No nagajine" Kaman ya ka gaji kana magana Kamar wanda yayi Shaye shaye. "Oh God" Yusuf bana gidane inno nakai kasuwa tagama Siyayya, Shine yanzu wai Saina kaita gidan Aminiyarta. baka gida kake nufi yazeed? Eh mana bakaji me nace bane? O.k. bari nakarasa nagaida mamy inyaso saina jiraka! Mamy bata gida fa taje gidan Matar uncle dina. Kash naso naji yanda Akayi da budurwanka, Amma bani labari yanzu. Yusuf kaina ciwo bari Anjuma kazo mana....ciwon Kai kamar ba Dr ba. Dr baya Ciwo kenan? Bance ba Kawai dai inaganin Kamar ciwonka na kwanakine ya dawo, yanayinka ya Nuna hakan. Mtsww yazeed yaja tsaki ya kashe wayar Sanin Halin Abokinshi da tambaya har sai ya'Iya gano matsalar Shi. juyawa yayi yakara kallonta ...take Abinda yashiga tsakaninsu ya fado mishi...dama yarinyar nan yar'iska ce? Tambayar Xuciyarshi yake Dan duk Abinda ta mishi yadawo kanshi,tabbas daga baya tasaka turaren nan..innalillahi Abinda ban taba Aikatawa da farko ba Saiyanzu danake da Hankalina, dafe kanshi yayi yace ZINA! da Wacce ba muharramata ba A'uzubillah! Juyawa yayi ya daka mata duka, Afirgice ta tashi zaune, kofa ya nuna mata Alamar ta fita. dan Allah Honey kayi Hakuri Sharrin Shedan ne, tsawa ya buga mata da karfi tashi kifita nace ai kece babbar Shedaniyar, ganin ba Alamar wasa a face dinshi yasa ta hada kayanta tayi hanyar fita....yazeed Yace kuma Wlh kika Bari Wani yaganki you are very Sorry. Sadaf sadaf tafita Agidan gaba daya....yanzu ya Kara lura da makirci ta hada mishi dan gatanan Ras take tafiyarta,,,Alhmdllh ma tunda babu Abin da yashiga tsakanina da ita. istigifari ya hauyi daga bisani yatashi yayi Hanyar toilet rike da mararshi. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Mohd Ahmad (💋Nadseer💖) dedicated to Xaynab Ummu mahbub *Hi My Lovers! for After All to know that I love you all, I will tell to you Something::::::::: if you want to read my book #YAR_LESBIAN_CE" from the beginning, you can go to join my new Facebook group #NADSEER_HAUSA_NOVLES_GROUP we are together with you all* 💖💋💖 Page...24/25 Kwance yake daga dukkan Alamu tunani ne fal Cikin Ranshi, Alumshe idonshi yake Amma ba bacci yakeyi ba. tura dakin da Akayi ne ya maido dashi daga tunanin daya Lula.... yaya Nazir "mum" tace gobe Zaka kaimu gidan Su mai Kyau muyi weekends Achan. Shafa kan yaron yayi yace Mubeen Ina ne gidan Su mai Kyau kuma? Yaya Nazeer gidan Uncle Ahmad inda Akwai Aunty Leemah da inno da Mamy da....katseshi mubeena data Shigo yanzu tayi,eh Mubeen gidan Su bro Yazeed mai Kyau Zaka ce mishi! dariya Sosai Nazir yakeyi yace kune kuka Rada ma yazeed mai kyau ko? Mubeen ne yake cemai haka, yaya kuma Ai baya dariya Ko? da Sauri Mubeen yace Nidai yamun dariya damukaje da mum, chuno baki Mubeena tayi tace Ai Kadan yake dariyan....toh Nidai yanzu Naji Xan kaiku goben...yeeeh yaya Nazir tnx. Harzasu fita ya kirasu Twins ita Anty Leemah tana dariya kuwa? Atare Sukace tanayin dariya, tana mana wasa, kuma tana kawo mana Sweet da Chocolate. wow tanaji daku, kuna Sonta kuwa???? Yeee yaya Nazeer "We Really love her" daga Haka Suka fita da gudu....Murmushi yayi har cikin Ranshi, wani Abu ya tuna Aranshi ya ciro wayanshi yafara dialling Number Feenah. bugu Uku ta daga. Hello yaya Nazir! Hy my sister how are you? I'm fyn bro nd I miss you, miss you more sister, kullum haka kake cewa yaya Nazir, but tunda nazo u have not to visiting me. I will come sisto Sorry. Umm bayan Xama muzo Hutu; Oh Haka fa, kinga idan kukazo dakun koma Saina rinka xuwa sosai, Allah yasa d gsk, kin Raina ni ko? dariya tayi tace wace ni Sorry. ina kawayenki ne? Kausar ta fita saidai Leemah. bani ita mu gaisa....Leemah take! "Wa"? Kiyi magana kiji ni bari naje nemo Kausar Feenah ta fada tayi hanyar waje. Asanyaye tayi Sallama gabanta Sai faduwa yake....Cikin muryar kasaita ya amsa sallamar, My baby hw are u? Am fine yaya Nazir, Nidai Gsky banason yaya din nan.....dariya yanayin yanda yai maganar yaba Leemah, me kake so kenan? Kece Xaki samo kisaka Mun tunda zuwa yanzu nasan sakona ya isar miki. kikai Shiru baby Ko haryanxu bansamu waje Cikin Xuciyarki ba? da Muryan tausayi ya karasa maganar Dan Haka Leemah Saitaji yabata tausayi, yaya Nazeer ni kunya nake Ji, dariya Yayi Sosai yace I know baby, karki damu idan mukai Aure Xan Cire miki kunyar nan, Rufe ido tayi Kamar Yana ganinta tace Uhum.... magana Xakiyi baby Abu daya nakeson ji daga bakinki, yaya Nazir inasonka kamar yanda kake sona kuma Na Amince Mu kullah Soyayya wacce tafi tasu Romio da juliat fakat Idan kika gayamun haka ya wadatar dani.....Xaro ido tayi Kamar yana ganinta tace Wlh yaya Nazir ban'iya fadin haka yayi tsawo,,,,, Zaki iya baby inhar kin Amince dani, Kinsan wani irin so Nake miki Leemah, ban taba Son wata ya mace kamar yanda Sonki ke hanani bacci ba, tun Ranar dana Sakaki cikin idona ban kara samun natsuwa ba pls ki Amince mun Mu kulla Syy wadda tsantsar kaunace Aciki, I love you with all my heart Leemah. "I love you too yaya Nazir" kettt ta kashe wayan.....tashi yayi daga kwancen dayake ya daga Hannu Sama "Alhmdllh ya Allah" farin ciki ne falll yacika Xuciyarshi tashi yayi ya nufa part din Mamy da karfin guiwan Shi...... fitowarshi daga wanka kenan daure da towel Sai Dan karamin dake Hanunshi yana goge jiki.....Inno ce ta turo kofar tashi da karfi har saida yadanji tsoro, ganin Itace yasa ya daure face yaja tsaki. tsaka ma tayi tsaki Allah ya tsine mata ballantana mutum Dan Adam makaryaci inno ta fada tana kallonshi, be ko kalli inda take ba ya fara taje kanshi da kum..... gafa mutun har mutum Amma Yayi kyan banxa...kallenta yayi ya galla mata Harara, Bazan fasa cewa Amadi ka Harara ba wlh.... kasan ma me yakawoni? be tanka mata ba....kwantar da murya inno tayi kamar ba ita tagama Zaginshi ba.....yazeedu dan Albarka jiya kace Xaka kawomun kudi baka kawo Mun ba Shine nazo Amsa, kayi hakuri Idan dan narabaka da kafurar yarinyar nan ne, gani nayi ka wuce Ajinta koni tsohuwa nafi yarinyar nan lasting Ayanda naganta, kallonta Kawai yazeed yake yanda take Surutu Kamar Radio, yazeedu idan ma kana ganin Zan gaya ma Amadi Abinda kake mun ne Wlh "Aa" waye ke fishi da jikanshi Ai sai wawa. Inno yanzu kudi kikazo dai nabaki ko? Eh yazeedu yaron kirki Allah yabaka mata yarinya daidai yanda Xaka more Rayuwarka, tsaki yaja, inno batai magana ba tunda Abu tazo nema gunshi, tashiyayi ya bude wani Dan karamin Box ya ciro kudi ya mika mata, yawwa yazeedu yanzu kashirya ka kaini Dan Allah. gaskiya Inno kincika takura Wlh babu inda Zani kibarni naji da Abunda Ke damuna. dan iska ba gara Abun yayita damunka ba tunda baka da Mutumci, Kana wani mun magana da gadara Kamar ba gidan dana nazo ba, ko Kuma Angaya Maka Nima sakarkarun yan matankace? Ni koxanyi Soyayya Ayanzu Ai nafi karfin nayi da kamarka, dogon baza Kawai. Kwafa yazeed yayi yace Zaki kara neman Abu aguna, Allah ya Sawwake mun na nimi Abu Awajenka,kudin naka ma danasan bawani Albarka Xasu yimunba Sabida baakin ranka....Amadi ya kusa yadawo ya maidani garinmu...daga haka tafita ta jaaa kofar da karfi....tana fita yace gara kitafi din ko mutum ya huta....wayarshi ya ciro ya kira Yusuf yace yaxo ya Sameshi. Atare Suka Shigo dakin, ganin Leemah A kwance yasa Kausar tace Halumcy kin gaji ne Haka....Batama San Anayi ba, ta Lula kogin tunanin Nazir dinta, ganin idonta Abude kuma batajuyo ba yasa Kausar ta kalli feenah tace, feenah Wannan qalau take kuwa? Nima shi nagani. besty Lfy kuwa? Shiru ba Amsa, atare Sukayi kanta Haleemah Suka fada da karfi...Afirgice ta tashi tana Zaro ido. Ajiyar Xuciya Sukai atare, kausar tace iskanci muna magana kinyi Shiru kin bamu tsoro. Ajiyar Xuciya itama Leemah tayi tace bacci fa nake, hada ido Sukai feenah da Kausar atare kuma Sukace bacci Ido Abude?..dafe kai tayi tace ba bacci nakeson nace ba, toh mekikeso kice feenah ta wurga mata tambaya? Ina tunani ne wai lokaci ba wuya gashi har Zamuje hutu da mun dawo Saikuma tafiya gida gaba daya...Kausar ce tai saurin cewa naki wasane, aini inajin dadin hakan Sabida da mun gama karantun Nan Sai maganar Aurena da Yusuf daga baya Saiya samamin Aiki....dariya Leemah tayi tace ikon Allah kowa da damuwarshi, Ita dai feenah bata yarda da Abinda Leemah tace ba, tabe Baki tayi tace toh bani phone dita besty kin Rungumeta Kamar kin Samu baby. Atare dukansu Sukayi dariya. Karasowar yusuf Yayi daidai da fitowar inno daga Cikin gida, tana ganinshi ta washe Baki yusufa Kaine? Shima dariya yake yace inno nine, ina Zaki haka? Kasuwa Zani yusufa, inno ko nazo nakaiki ne? Aa Fatima ta Samo driver yanzu ma Shi Zai kaini, toh Inno Adawo lfy, yawwa madallah yusufa. Inno Yazeed naciki? Tsaka yana Ciki tun jiya yake dacin Rai,Sabida yakawo kafura gidan Nan nakoreta, Yusufa yazeed ya haukacefa dan bakaga matar daya kawo jiyaba Xatai Sa'ar Fatima,Shine dan nakoreta yake bakin ciki....dariya Sosai yusuf keyi yace Inno kinyi daidai dakika koreta Haka dama nakeso, eh aishi wawan besan gata ba, Shiyasa yake cika Yana batsewa. Inno bari nashiga nasanar dashi Gata kikaimai, daga nan kace mishi uwarshi ta samomun driver, toh inno Xan fada Mishi.daga haka yayi ciki,Inno tafita. Shiga yayi ya Sameshi kwance rike da mara. Dr ya dai? dagowa yayi ya kalli yusuf ya mayar d kanshi, karasawa Yusuf yayi kusa dashi, yanxu naga inno Xataje kasuwa, tace nacemaka mamy ta sama Mata driver...karamin tsaki yazeed yaja yace ina ruwana ni: gsky Inno tana son kasuwa jiyama kace ka kaita fa! Ummm yazeed yace. Meyasa kace nazo kasan ba magana Xamuyiba, Naga Allamar tunda kasamu Su inno suka amince da maganar Mufeeda shikenan Kake Wani Kara Shan kamshi. Cemaka tayi Sun Amince? Ni bamuyi maganar da itaba, Amma Nasan dansun Amince dinne Kake mana yanga. ... Cije Lebe Yazeed Yayi yanaa runtse ido. Wai kai meke damunka ne? Kodai Ciwon kanne haryanzu? Eh Shine Yazeed yaba Yusuf Amsa a kufule. Allah yabaka hakuri Yusuf yafada yana kunshe dariyar dake cinshi. yazeed ne yajuyo yace Yusuf Ashe dama mata haka Suke? Xaro ido Yusuf Yayi yace Mai Mata Sukai maka? Shiru yazeed Yayi nadan lokaci daga bisani ya kwashe Abinda yafaru dashi game da Kausar ya fada mishi, gaba daya babu Abinda ya Rufe ma yusuf....da mamaki Yusuf ke kallon Yazeed yace Shiyasa Kake ta Wani Rike mara, ba kasamu Abinda kakesoba? Kuma ai ka rage Xafi kadan....tsaki Yazeed yaja ina gayamaka Nayi Sabon Allah jiya kanamun Shirme! Yusuf ne yace toh ai ba lefinka bane kaidin mata ne ya Afka maka, Yanzu kayita neman gafarar Allah, da Sauki ma tunda baka Shigeta ba, Sannan yakamata Xuwa yanzu kasamo Matar Aure, Sabida nafi Kowa sanin matsalarka game da ciwon mara, kaga kafin Ka gagara moruwa yadace Kayi Aure. Nifa yusuf wannan matsalar bata dameniba kamar yanda Yanzu mata duk suka fitamun Arai ba...Shiru yusuf Yayi take Kuma Murmushi ya bayyana A fuskarshi tonowa da wata mafita dayayi, fuskantar Yazeed yayi, Dr na dade ina gaya Maka kananan yara yan 16,17,18 Xuwa 24 idonsu begama budewaba Kamar Wanda Shekarunsu ya daura Akai, Amma Kayi burusss kace kai Sai yar 30yrs, toh Yanzu basaina gaya Maka Abinda yasa nake jimaka tsoro da babbar mace ba, toh tsaya kaji Na fadamaka na Mufeeda ma mai sauki ne kan wasu matan, tunda har tanada tsoron Namiji jarumi ai bata gama wayewaba, Abu daya Xan gaya maka Kanemi yarinya sa'ar kanwarka Ka aura kawai, idan Kayi shawara kanemeni yazeed, daga Haka Yusuf ya tashi yafita......tunani yazeed Yayi Lallai maganar yusuf Akwai kamshin Gaskiya, Sabida duk yanmatan dasuke bina Sun wuce 24yrs kuma gaba dayansu nemana suke da Zina, Akasin babu yarinyar data taba nemana wacce take Kasa da 24yrs Akan wani manufa ta daban, Saidai Yasha Samun Cikin yaran su biyoshi har Office suna kuka Akan cewa suna sonshine da Aure......Ajiyar Xuciya yayi to Amma.....Yaran Nan kawayen Leemah Anya Kuwa?? bafa Xan mance Ranar danaji suna Wasu irin Xanceba! da Nishi Ranar harsaida feeling ya tashinmun, Koda yake nafi Xaton Wani film din Suke kallo, Shikenan Xanbi Shawarar yusuf Nasamu karamar yarinya Wacce baxata wuce 28 ba. Ahaka yazeed yayita saka da warwarshi har bacci Yayi gaba dashi. *happy birthday Zuzu love🎂🎂💖Allah ya rayaki baby na* 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya moh'd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub 💖💋*Hello my masoya! bayan kun gane Cewa inasonku duka, Zan fada muku wani Abu, idan kanason karanta littafina na YAR LESBIAN CE daga farko, Zaka iya joining Sabon group dina na Facebook NADSEER HAUSA NOVLES muna tare daku duka*💋💖 This page for my oncoming Twins🙈💃 Xaynab Ummu Mahbub hope u in Ready😄 Page...26 Kwana biyu kadai dasu Mubeen Sukayi Agidan Mamy ba karamin Sabawa yazeed yayi dasu ba, Zama yake yayita fira dasu kamar Sa'anninshi, duk dacewa Rabin firar tasu kan Antynsu feenah Suke mishi. babu inda be Zagaya da Twins ba Cikin garin kaduna, kayan Ciye Ciye na yara kuwa harsun gaji dashi, bangaren Inno ma ba karamin Son yaran take ba, Uwa Uba mamy dakejin yaran har Cikin Zuciyarta. Yauma Zaune yaran Suke A babban parlon dake kasa, Cikin Shiri Suke da Alama gida Xasu koma domin Gobe Monday Sunada Skul. yazeed ne ya Shigo parlon Aiko Suna ganinshi Suka tashi atare Sukayi kanshi, mai kyau gida Zamu tafi, Sunan dasuka Rada ma yazeed kenan, mamy tace muje Zata Siya mana Sabon Kaya. Murmushi yazeed yayi dan yagane wayo Akai musu idan ba hakaba bazasu tafi ba. Ainima dazun naje gidanku Naga sabon kayan da Mamy ta Siya muku, yazeed ya fada yayin da yake kokarin Xama kan kujera, daurasu yayi kan Cinyarshi da Sauri mubeena ta Sauka tace mum ta hanani Xama kan Cinyar maza, Sanan mum ta hanani wasa da maxa. "Yazeed Cikin Ranshi yace, this is right mubeena and please gum it in ur mind, I'm so impressed with this" Mubeen ya katse mishi tunani, mai Kyau Nima mum tace kada na rinka taba Brest din mata, Kuma nadaina Shiga toilet tare da Mubeena, Sanan mum tace Idan nakai 10yrs Xata kaini dakina Ni kadai banda mubeena. " wow Yazeed ya fada Cikin Ranshi, Gaskiya gidansu Akwai tarbiyya Mai Kyau, is good children to learn all this at such an age to avoid learning it from the society in a negative way. Ya Rabbi Allah kabani Mata wacce Zata Koyar da yarana irin wannan tarbiyyan" Afili cemusu yayi that mumy Said there is not good ko? tare Suka hada Baki wajen fadin yes. Yazeed cewa yayi this is Amazing. "God bless the mum and may the knowledge stick with him for life, jazakumullah bi Kair for All parents they are teaching their Children this" Cikin Ranshi yace Anya Antynsu ta rike tarbiyyan gidansu kuwa? Sabida Abun da Naji Sunayi kwanaki....Mubeena ce ta katse Shi mai Kyau kaga Aunty feenah dinmu ko kullum Saitayi kuka. da Sauri Mubeen yace Ai Yanzu batayi, Kuma daddy yace Idan ta dawo daga Skul Za'amata Aure da Kabir din Uncle Nazir dinmu. Mai Kyau kasan Kabeer din? Kada kai Yazeed Yayi Alamar Aa, mubeen yace A yola Suke inda Akwai Shanu. bude baki Yazeed Yayi da niyar tambayansu, Saiga inno ta Sakko. Muniba baku tafi ba Ashe....dariya yaran Suka fara Mubeen yace ba Haka bane Sunanta, Sunanta mubeena. Toh Aini ban iyaba inno fada, kallon Yazeed tayi daya daure face..tsaka katashi ka kaisu gida yanzu Hafsa ta kara kira. tsaki yazeed yaja cikin Rashin yace bata Bari Naji Meke Saka Antynsu kuka ba tazo ta katseni, Koda yake macigaba a mota. mtswww ya kara jan Wani tsakin, Ai Bazan fasa cemaka tsaka ba, mai bakin Ciki, tashi Inno tayi tana Wani irin tafiya tace Haka yakeyi Kamar Wani Zaki....dariya Sosai Twins keyi Suna Cikin haka Nazeer ya Shigo parlon. da Sauri Twins Sukayi wajenshi da murna Yayin da inno take fadin maraba da Nazeeru dan Albarka,da Murmushi ya karaso wajenta Yana gaidata, amsawa tayi tana fadin Ai kafi wasu masu kwana da bakin Rai Su tashi da bakin Ciki. yasan da Wanda take dan haka be kulataba, kusa da Yazeed yakarasa Suka gaisa, Saidai yazeed gaba daya haushi yakeji ba'a bari Sun karasa firarsuba Anwani katse musu, tambaya yama kanshi waima miye Nawa na damuwa? Oho yaba kanshi amsa, ya tashi yabar wajen dan yasan Nazeer yazo daukansu ne....Allah ya Raka taki gona Inno ta fada da karfi...be juyowo ba bare ya tanka mata. Naziru bari Nakira Maka Fatima ku gaisa kamin katafi, toh Nazir yace. Cikin minti3 mamy ta Sakko rike da wata babban laida da Sauri Nazir ya karasa ya karbi laidan Yana gaidata. Cikin Sakin fuska mamy ta Amsa tana tambarshi mutan gidan,amsawa Yayi da Suna Lfy sunce agaidaku, Kazo daukan mun baby's ko? Sosa kai yayi yace mum ce tace Axo a daukesu, Murmushi mamy tayi tace toh Wannan na hanunka na Twins dina ne Agaida Hafsat din...tashi yayi yace Zasuji Mamy...Rungome Twins tayi daga bisani takaisu Har Wajen motar Nazir bye bye Kawai suke Mata Har motar tabar harabar gidan. Cikin mota labarin Zamansu Agidan Mamy Kawai Sukeba Nazeer, Shi kam Wani Abun ma dariya yake bashi,wani kuma gaba daya Shirme ne. Kallonsu yayi yace bakunce yazeed baya dariya ba? Mubeena tace Ai yanzu yana mana manya ne kawai baya musu...dariya Nazir yayi yace Wake so nakira mishi Antynshi???? Atare Sukace nine-nice, dialling number din Feenah yayi tana dagawa yace Twins keson magana dake, Mubeena ya mika mawa aiko tana Amsa tafara bata labarin mai Kyau....daga bisani Mubeen ya Amsa Shima dai labarin nashi Kenan...Nazir ne yadan Matsa daidai kunanshi yace kace Abaka Aunty Leemah. Aiko haka yace Ana bashi,Nazir ya karba yasa phone din a hands-free, fira mubeen yake da Leemah Suna dariya, Ita batasan dawar garin ba, Cewa tayi Ina yaya Nazir? gashinan yana dravin, Mubeen ya bata Amsa. Kace mishi nace "i missed him" Ok Mubeen yafada Suka kashe wayan...Nazeer murna yake Kamar yatashi yataka Rawa ga Sweet Voice din babyn shi dayaji ga kulawar data Nuna Akanshi....Mubeen yace yaya Nazir tace tayi missing dinka. Ai najita Mubeen Ta kusa Zama big Aunty dinku kullun kuna tare da ita...Mubeena tace yaya Nazir dakkota Xakai ta dawo gidan mu? Eh Mubeena Idan ma bata dawoba Xan rinka kaiku gidana kullun kuna ganinta! Yeeee Suka fada Atare daidai lokacin da Nazir yayi parking a harabar gidansu....fitowa Sukai da gudu Sukai cikin gida. A parlo Suka tarar da mum tana kallon Wa'azi A Sunnah Tv. Fadawa Sukai jikinta mum I miss you Suka fadi atare....Nima Nayi kewarku Twins dina...Mubeena tafara Zancenta mum yaya Nazir yace Xai kawo mana Aunty Leemah very Soon. Mum Cikin Rantatace ai nafada ma daddyn Shi be yarda ba, Afili cewa tayi Allah yasa. Feenah ce Zaune tana kallon Leemah, matsowa feenah tayi tarike Hanunta tace besty gaba daya kin Chanza, Idan na tambayeki Saikice bakomai, bakomai kuma Zaki Zauna kina tunani Abinda ba Halinki bane Ada. Kara hada hanuwasu leemah tayi tace besty ki yarda dani babu Abunda nake boye miki, kausar dake Saurarensu tace Haba Leemah yazakice bakomai kigafa har dan Ramewa kikai, haka Kawai Za'ai ta miki magana kiyi Shiru ne, kawai kedai bakya Son musan Sirrin dake Cikin Ranki. Haba Kausar kunsan dai babu Yanda za'ai na boye muku Wani Abu... babu wani Kausar ta katseta Wannan karan kinfara boye boye Amma Kije idan tayi tsami ma Ji. Shiru Leemah tayi kasan zuciyar ta kuma cewa take Son yaya Nazir ke damuna da Rashin jin muryarshi....Kausar ce ta katse mata tunani wajen fadin kutashi muje time din Malan ne yanzu. Feenah Cewa tayi ni banajin dadi Kuje ni bacci Zanyi, besty meke damunki Leemat ta mata tambaya? babu Ruwanki da matsalata kema tunda kin rike taki......Uhum Leemah tace Abunma dariya yabata dan Tunda Suke da feenah basu taba fada Akan Wani Abuba, Hijab ta jawo tasaka Suka fita da Kausar. tashi take kokarin yi takasa Alamar Ciwon marar da takeji yayi yawa, Cije baki tayi da Ker ta tashi tashiga toilet, bayan minti biyu tafito daret Inda kayanta yake ta nufa, dube dube Kawai take bataga Komai ba, Ahankali tace Oh God banida pad, juyawa tayi ta koma Kan kayan Leemah tana dubawa, wata takkadace ta gani ta dauka, takaddar kuwa Sai kamshi take, Rubutun tafara dubawa Ahankali tace, kamar Writhing din yaya Nazir! budewa tayi tafara karanta Abunda Ke Ciki, Xaro Ido tayi lokaci guda tasaki kara hade da murmushi, dama wannan Shine Abunda Leemah Ke boyemun dariya tasaka Ita kadai, take taji Ciwon dake jikinta ya Rabu da ita.....Alhmdullah ta fada da karfi! my besty Amaryar my best nd Only bro kai Naji dadi....jakarta ta dauko taciro paper tafara Rubutu Kamar haka """"""""I Smile because you are my Sister in-law, i Laugh because you will married my brother, don't forget am ur besty that i love you So much""""""" tana gamawa takara Sakin murmushin jin dadi ta Saka pepper din Cikin na farko ta dauki pad din ta Maida kayan Yanda Suke...tayi Hanyar toilet tana yar rawar ta. *Kuyi hakuri da dan kadan din nan, iam so much busy 2days* 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya moh'd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...27 Zaune yake Cikin Office dinshi wanda ya kayatu da kayan Ado, Sanyi A.c. da kamshin turare Shi ke maka Wlcm Idan ka Shiga....wata Nursing ce tayi knocking, yace yes Come in, Shiga tayi rire da wasu papers A hunanta, tana Shiga ta Aje kan table din dake gabanshi, juyawa tayi Xata fita, "yace ke" juyowa tayi tace Sr,,,,,beko kalletaba yace kiramun Fadila, Ok Sr ta fada tayi waje....Mintuna kadan Wata yarinya black beauty da Bazata wuce 17yrs ba ta Shigo Cikin Office din, daret Kujera ta jawo ta Xauna tana kallonshi, baki iya gaisuwa ba yazeed ya wurga mata tambaya? durkusar da Kai tayi kasa tace Gud Morning! Be Amsa ba yace kince kina sona da Aure kuma kina wani Nokewa kamar ba mace ba. Shiru tayi ba Amsa, kikai Shiru Ina magana! Turo kofar Akayi fadila na ganin Haka ta tashi ta fita...Shima yazeed mikewa yayi yana daga ma wacce ta Shigo hand ✋get out from my Office... Haba yazeed kabari kaji Menene ya kawo ni mana,,,, kifita nace yazeed ya fada da karfi. Hawaye ta fara pls yazeed ka dakata na fada maka dalilin Xuwa na...yazeed ya tsana kuka A Rayuwarshi Dan Haka ya Xauna be kara mata mgn ba....itama karasawa tayi ta Xauna, dan Allah kayi Hakuri da Abin da yafaru A baya Wlh Sharrin Shedan ne, nayi nadama Hakan Bazata kara faruwa ba, for give me pls. Naji Mufeeda Abinda ya kawoki kenan ko? Kin fada tashi kifita, Amma.....katseta yayi tashi kifita Mufeeda Rai Abace yayi maganar😡 tashi tayi ta karasa gab dashi Cikin Muryar Shagwaba tace Naji Honey Dan Allah kabari mucigaba A yanda muke da...gaba daya yazeed Ji yayi jikinshi ya Saki, turaren da tasaka gakuma yanayin yanda tai maganar duk Sai yaji wata irin kasala gashi ya kasa ture Ta.....Saitin face dinshi takai Tata face din tace Kayi Shiru Honey! Jawota yayi kan jikinshi ta fada kan cinyarshi, Naji yazeed yace, Amma waye yace kisaka wannan turaren? Honey nifa Shine turarena da'iman, Ok Naji kiss me for a minut, Cikin wata irin murya tayi magana, Honey Ni banaso Xaka kara fishi dani...be Bari takarasa maganar ba yasaka bakinshi Cikin Nata....Itama tanajin haka takara hade bakin Nasu waje daya....kissing din juna Kawai Suke gaba daya Sunfita Hayyacinsu Sun mance A inda Suke.....knocking din da Ake Shi ya dawo da Mufeeda da Sauri ta Cire bakinta tana maida Ajiyar Xuciya,,,,,, tashi tayi ta koma kujerar dake kallon tashi, Shima gaba daya yazeed ya chanza idonshi ya koma kamar garwashi....da Ker ya iya daga murya yace "Yes" turo kofar Akai Aka Shigo, Mufeeda na ganin Yusuf ne ta tashi ta fita kamar munafuka, Shima wani irin kallo Yusuf ya watsa ma Mufeeda ya karaso ya Xauna. Shine inata Knocking ka Shareni? Sorry banjiba ne... yayi ita wannan me tazoyi nan bayan Kace kun Rabu? Yatsina face yazeed yayi yace tazo wai bani hakuri kan Abunda ya faru. Kallonshi Yusuf yayi yace Shine kayi mata kuka? Mtsww kukafa Kace! Toh idan ba kuka kayiba Menene ya jawo jan ido? Ko Anyi 1round ne Yusuf ya karasa maganar yana kashe mai ido daya...kallonshi Yazeed yayi yace Zakafi Kyau da dan jarida ba Likita ba! dariya Yusuf yayi yace Allah Ko? banxa yazeed yayi dashi domin Shi kadai yasan yanda yakeji...Yusuf ne yace ya maganar mu, kokuma har Yanzu kana kan bakarka ta yar 30yrs??? Shiru yazeed yadanyi daga bisani yace No na chanza Ra'ayi! Oh Wow da Kyau Yusuf ya fada yana mai Alamar jinjina👍 kenan Kashirya yin Aure kafin ka karasa Shekara 30 din? Yusuf ba dolena ba kafin wannan Shegiyar Mufeeda din takarasa Kasheni! Murmushi Yusuf yayi yace Kasamu wacce kakeso kenan? No ni ban Samu ba, dama Wata yarinya ce Anan kwanaki ta dameni tana Sona da Aure lokacin bana kulata, So yau nakirata muyi maganar tana wani wresting din time dina. kallonshi Yusuf yayi yace Wace yarinyace Anan Hospital din wacce ban santaba? Fadila mana yazeed yabashi Amsa atakaice:: Tunani yusuf yayi kadan Cikin Zuciyarshi " Lallai yarinyar Tanada Hankali da natsuwa Amma Ko Kadan bata dace da yazeed ba gsky" Afili yace toh kai yazeed kana Sonta ne? da Sauri yazeed yace kai nifa Kawai Xanyi Auren nan ne Sabida Na kare mutumcin kaina if Not wlh Saina karasa 30! Kuma ni gaba daya yarinyar ma Yanzu bataimunba, Ina mata magana Tana Abu Kamar wata munafuka, Nifa Nafison Mace mai kuxari wacce Xata iya kallon Cikin idona tayi magana, ba irin wa'inan matanba Kana mgn Ana Sunkuyar da kai.... fantastic Yusuf ya fada yana murmushi, yanzu Dr yazeed indai kasamu mace wacce Xata iya kallon idonka tayi mgn Xaka Aureta koma wacece? Ofcouse yazeed ya fada....da Kyau Abokina tashi muje kasaukeni a gida..tashi Sukai Suka fita atare. fitowarsu kenan daga lecture, hostel Suka nufa....Suna Xuwa Sukai Room dinsu, Kowacce Xubewa tayi Akasa Alamar Sun gaji. Kausar tace daga gobe dai mutum Xai tafi ya huta Kafin ya dawo yaji da Exam din karshe...Leemah ce tace kedai Bari, karatu da dadi da wuya. Aidai Ankusa Feenah ta fada yayin da take kokarin jawo wayarta,,,,,ganin mai kiran yasa feenah Murmushi da gangan kuma tasaka a hands-free, Hallo big yaya! Sisto ya kike, Lfy yaya Ina mum, tafita dasu Mubeen, goben Xaku dawo kuwa??? Kallon Leemah tayi daketa lumshe ido tana Murmushi da Alama cikin jin dadi take! No bro tunda hutun Na week ne Basai munzo ba. da Sauri Nazir yace Har Leemah? toh Kai yaya Nazir Nace Ni baxanzo ba kuma kake tambayar Wata Leemah. Am..ehhhh....dama kawai na tambaya ne Nazir ya fada Cikin inda inda, Feenah Cikin Ranta tace "wai su Soyayar tasu kuma da haka tazo, Arasa wanda Za'ayima boye boye Saini" kwafa tayi Afili tace, toh yaya Nazir Naga dai Xuwan baida wani Amfani Shiyasa. Yanada Amfani mana Sisto, kawai kudanxo muganku ma muji dadi Ai yanada Kyau, Murmushi feenah tayi tace "Aa" yaya kawai...katseta yayi yace idan kin Xauna mai Zakiyi Achan kudaizo yafi daga Haka ya kashe wayar....gira feenah ta daga Sama ta tabe baki tace Ikon Allah. Kausar tace Shi yaya Nazir kullum Saiyace ina Leemah Nikuma baya tambaya ina nike kodai....da Sauri Leemah ta katseta toh aikema yusuf Ke kadai yake waya dake.eh aini Soyayya Nake dashi kuma Yana tambayarku....feenah tace Ummm Soyayya Ruwan Xuma wasu na bayya tasu wasu Kuma na Sirrintata Lallai Soyayya Ansha wuya! Cikin Rashin kuxari Leemah tace besty Suwaye? A film ne Feenah ta bata Amsa. tashi Kausar tayi tace ni bari naje Na kwaso Sauran kayana domin gobe gaba daya nakeson na Mayar dasu, kai Kausar Kodai khady tanimi Sulhu kun Shirya Xa'aje Ayi Abinda Aka Saba..tsaki Kausar taja tace kincika maida Abu baya,,,Um um Kausar kidai fadi gsky dama daxun naga kina dan ciccije lips Feenah ta fada tana kallon Kausar:::Afusace kausar ta fita tace kanku Akeji. Tana fita Leemah ta mike tace bari naduba Abu....Wajen kayanta ta nufa tana kokarin Neman takardar dan dama duk lokaci xuwa lokaci Saita duba Letter din da Nazir yayi mata! Karo taci da takardar da Sauri taciro ta juya baya.....kallonta kawai Feenah keyi tana Murmushi. budewa tayi ta ware Ido ganin paper din tazama biyu, ta farkon tafara budewa tana ganin rubutun tagane Rubutun feenah ne! Gabantane ya fadi Cikin Ranta tace" Shikenan ta gani" karantawa tayi ta juya tana kallon Feenah wacce ta daure face Kamar batama San da Mutum a dakin ba. Tashi tayi takarasa kusa da ita, my Feenah am Sorry Namiki Laifi..katseta feenah tayi mekikaimun? Ehm...dama naga...toh Dan kinga Shine yaxama kinmun laifi, kece kikaima Kanki lefi tunda har kika iya barin Abu Na damunki Cikin Xuciya, koma menene dalilinki na boyemun I don't know! Kuka Leemah ta fashe dashi ta Rungume feenah, namiki Laifi besty wannan Shine Abu nafarko da nataba boye miki, kuma Shima inada dalilin yin Hakan. Haba Leemah Wani irin daliline Xai hana Ki fadamun Abu mai muhimanci irin wannan? feenah Idan Baki mance irin Rashin kunyar damuka Sha yiba,Zakiyi fargabar Ranar da Yaya Nazeer Zeji labari, kada Kiyi tunanin Abun ya tsaya Acikin gida ne kadai, Kinsan fa duk Abinda mutun ke aikatawa na boye dole wataran Sai Abin ya fita waje, kokin mance hausawa nacewa ba'a Cewa gaskiyar Mutum ta kare saidai Ace karyar Mutum ta kare.feenah bangare guda ga tsananin Kunya danakeji gaba daya Sirrin Jikin junanmu muriga da mun Sani Sannan Nazo na aure yaya Nazir da wani idon Xan kalleshi. (Hi Leemah help me Ask her😊 ni Kaina kun dade kuna bani kunya🙈🙊) Ajiyar Zuciya feenah tayi yayin da hawaye ke Sauka kan face dinta, Lallai yau nakara nadamar Abinda na Aikata Abaya! Leemat ai bake bace dajin kunyata nice ya kamata Naji taki, Amma Kuma Leemah yazamuyi da kaddara tunda tariga fata? Kawai inaganin kucigaba da Soyayarku har Allah ya nuna mana aurenku, Sabida ai Allah yariga yasani munyi laifi Abaya kuma Yanzu munyi nadama Mun tuba, Allahu gafururrahim ne kuma Shi ke rufama bawa Asiri Aduk Halin da yatsinci Kanshi, Leemah tun farko ba'a gane kedin kinayi ba, bekamata kixauna kina daga hankali ba tunda kedin kin tabbatar Yanzu kowani kikaga yana aikata irin laifunmu Zaki mishi Nasiha, duk kicire wannan Aranki maganar jin Kunya babu tunda wannan sirri ne tsakaninmu Kawai. Hakane Leemat ta fada Allah ya tabbatar mana da alkairi Ya kara Rufa mana Asiri duniya da lahira. Amn Feenah ta fada Suka Rungume Juna Cikin farin Ciki. WASHE GARI yau ta kama Ranar Hutu gaba daya daluban Cikin Shiri Suke na tafiya gida....ba'abar Su Feenah Abaya ba dankuwa driver Suke jira ya karaso,Yayin da Kausar ita nata har yazo ta tafi, besty Saiki Sauka Agidanmu ko? No Feenah gida Zaku Ajeni...Oh Na mance yanxufa ni Sirika ce, duka Leemah takaima Feenah Suna dariya daidai Sanda driver yayi parking gabansu, karasawa sukai gaba dayansu baya Suka Shige Haruna yajasu Suka bar Wajen. Nazir ne yashiga Cikin gidan yana Kiran "mum" Amsawa tayi tace gani a kitchen fa, karasawa Nazir Yayi yasameta tagama girke girke kwashewa take tana kaiwa Kan dinning table...mum duk Wannan Abinci Haka da yawa bayan Feenah ita kadaice, waye ya fada Maka ita kadaice, dad dinku yau Zai dawo, Sosa kai yayi yace ai namance ne, Ai dole kamance! Sai Wani rawar kafa kake Kamar Yau Zaka fara ganin Feenah din. bahaka bane mum Kinsan nadade banganta ba, Uhum Kaji dashi mum ta fada,Oya tayani Shirya Abincin Nan. Zaune Suke Yusuf Na fadin wlh Yazeed jina Nake Kamar naje Zaria Ayau! dan Allah katashi katafi mana, duk Ka Wani ishe Mutane kan yarinya karama. bakasan menene Soyayya ba namaka Uxuri kaikam yazeed. Eh Naji angaya Maka Koda naci Xan Auri Karamar yarinya da Soyayya ne? Kawai dan ina tausaya ma kaina nane. Hakane fa yusuf yafada Yana dariya, ina tausaya Maka Ranar da Xaka Zama wawa awajen yarinya karama. Allah ya kayuta Yazeed ya fada da karfi......inno ce tafito tana tsaka Lfy Ko Halimatu ta karaso ne?? Kallonta Yayi ya wurga mata Harara, bansan kanayi ba Sainaga idonka Akasa, badai Yau Amadi na hanya ba wlh Zaka maimaita duk Abin da kake mun, tsaki yazeed yaja yace Saime toh inno?? Sai Ubanka ya maidani, tsaka yau ina Cikin farin Ciki ka batamun Rai Allah Saiya Sakamun. Yusuf dake ta faman dariya yace inno nima Wlh yau farin Ciki Nake Sosai...da Sauri Inno tace Ai shi yazeedu ko Ranar idi ce tazo A bakin Rai yake Aini Alhmdullah Zuwa gobe Narabu da kunnama mai Zafin harbi. Tashi yazeed yayi yace idan kagama biye Mata Kasameni. Wayyo Sunanka Suri yau tsaka, dariya Sosai Yusuf yayi yace Inno tamu. Uhum yusufa yushe Zakayi Aure? Inno Sai yarinyar tagama Karatu. dafatan dai ba katuwa bace irin kafurar yarinyar nan? Inno Wannan yarinyace kawar Halimatu ce kunama gaisawa da ita, Laaaa Kafso kake so dama? yarinya Mai hankali....dariya Yusuf yayi yace inno ba kafso ba kausar take....Oho Aini ban Iya Sunan yan boko din nan ba. toh inno bari na tafi, duk Abinda Yazeed ke Miki ki fada ma Abba dan yace mun wai Aure yakeso Shiyasa yake Miki haka! Bude baki inno tayi tana Salati yusufa Ashe Shiyasa Ranar da yakawo Kafura Naganta tafito daga wajenshi tana Sanda????? mamaki Yusuf yayi Cikin Ranshi yace Chafff Inno ta ganshi, Afili Cewa yayi Inno Ai aure yakeso Sosai, Kinsan feenah Kawar Halimatu kuwa? Kai dan Nan nikuwa nasanta itama tana Miskilanci irin na tsaka.yawwa Inno kawo kunnanki kiji! Mika kunne tayi Yusuf ya fada mata mgn. Tashi Naga tayi tana Rawa Tana haka Za'ayi yusufa... Karfe 5 daidai na yamma driver ya Sauke Su Feenah A mamakenken gidansu Wanda Leemah baccinta take batasan Anzoba, daka mata duka feenah tayi tace tashi Sarkin bacci! Adan tsorace ta tashi, haba Feenah bayan Nace Agida Xan Sauka kikasa y kawo ni nan. Ai naga Nan din ba daji bane. Nidai kirashi ya kaini, Sakko da kanki. Atare Suka sakko Leemah na Kiran Haruna....daidai Kuma Sanda mortar Nazeer tayi parking A harabar gidan, tare Suka fito da dad Suka nufo Wajen Su feenah. da Sauri feenat ta karasa ta Rungume dad, dady ur wlcm. Tnx Ummina. Karasowa Leemah tayi itama tana mishi Sannu, Amsawa yayi Cikin Sakin fuska,,,,Nazir Kuwa gaba daya idonshi nakan Leemah, dad ne yace mukarasa Ciki, Wai tafiya zatai dad feenah ta fada tana kallon Leemah, Aa halimatu muje kici Abinci kihuta sai Nazir ya kaiki Anjuma, toh Leemah tace tabi bayansu jiki A Sanyaye, Shiko Nazir murmushi kawaii yake najin dadi. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub *This would page is for All Online Hausa writers Sisters💕💕💕💕💕💕💕Allah ya karo fasaha👏 love you All* *Safiyya Abdullah Musa Huguma* *Khaleesat Haydar* *Jidda ja'o* *Hafsat Rano* *Zahra Muhd Mahmud* (Surbajo) *Hudallah marubuciyar* (Zainab) *Aysha Ali garkuwa* *Miss-XoXo* *Sadnaf* *Mrs JH* *Maman-Shakur* And Others💕💕💕💕💕💕💕 page....28 gaba dayansu Sun Hallara Kan dining table din Suna Shirin Cin Abinci. daddy ne yace Hafsat ina yaran Nan ne? Inaga ko basu gama huta gajiya bane mum ta fada tana kokarin Serving din Nazir dake wajen... ya kamata Akirasu ko? daddy ya fada yana kallon mum. Kallonshi tayi tace da Nabari ne Saci nasu daga baya. Nazeer ne yace Ai gara kawai Aci gaba daya mum! Banza tayi dashi, ganin Haka yasa dad yace ma Mubeena ta tashi ta kirasu, tashi tayi ta tafi da gudu Zuwa Sama. ba'afi Minti5 tsakaniba Suka Sakko Atare....daddy Yana ganinsu yace duk gajiya dince Haka yarana, Murmushi Leemah tayi ta Sunkuyar da kai qasa, yayinda Feenah tace dad Akwai gajiya Wlh. Ai kun kusa gaba daya daurewa Zakuyi dad yafada. tashi feenah tayi tafara Zuba Nasu Abincin, Sunaci Suna fira banda Leemah da duk take jinta A Takure musamma data dago taga Nazir take fuskanta, Haka dai kawai ta daure tana ci gashi duk Sanda Zata dago Saisun hada ido Atare Kuma Suke Sakar ma juna Murmushi... mum ce ta dago tace Nazir Anjuma Zan Aikeka gidan "Umma" ka kaimata Sako. Shirun data jine yasa ta kalleshi, gaba daya Hankalinshi baya jikinshi magana Suke da Leemah da ido ga wani kallo dasuka tsare junansu dashi! Mumy ce ta Saki Spoon din hanunta ta dan bigi Kafadar dad tana nuna mishi Su Leemah, daga gira dad Yayi Sama yana murmushi lokaci daya Kuma yayi gyran murya Ehmmm...gaba daya Suka juyo Suka kalleshi ganin Su Ake kallo yasa Leemah taji Kamar ta nitse Awajen, durkusar da kai tayi Kasa. Nazir kuwa Inda inda yafara yace Mum maga kikai? dad ne yai Saurin cewa ba magana tayiba nine nakusa kwarewa, Hafsat tashi muje kiban Ruwa, tashi mum tayi Sukabar wajen ita da dad. feenah kuwa da dama tunda Suka Zauna ta lura da yanda Suketa mgn da ido da Hanci😄itama tashi tayi tace Alhmdllh nakoshi....tashi Leemah tayi da Sauri besty jirani Nima na koshi, da Sauri Nazir yace baki koshi ba Common Xauna ki karasa,marairace Fuska tayi kamar Xatai kuka Allah yaya Nazir na...Kafin ta karasa yace Naji kin koshi Xauna muyi mgn, Xama tayi. Yace feenah dawo kema tare Zamuyi mgnr, dawowa tayi ta Xauna Nazir ya kalli Twins yace kuje Baba ladi ta Shiryaku Xankaiku gidan Su mai Kyau! Ai da Sauri Suka tashi Sukai Cikin gida. Juyowa yayi yana kallon feenah Sisto Nariga Nasan Kinsan ina matukar Son besty dinki ko? Umm ni bansaniba feenah ta fada tana yatsina face...Kara juyowa yayi yana kallonta Haba my Sis Nasan kinsan komai kuma bakya karya kigaya mun gsky. Eh Nasani Yaya Nazeer kawai Haushin boyemun dakayi Nake ta karashe mgnr harda Dan Hawayenta....haba Sis Menene Abun kuka kuma, Nifa daman Nabari ne kidawo Nagaya miki kamar Surprise Haka, kinsan bana boye miki Abu itama Leemah ban so tasaniba Nakasa daure ma Zuciya tane yasa Nagaya mata. Turo baki tayi tace Naji Amma dafatan Son tsakani da Allah kake mata? dariya tabashi yace irin Son danake miki Shi nake mata, Aa yaya Nazir nafison Nata yafi Nawa...Shiru yayi yace toh kitayani addu'a tasoni fiye da komai, toh yaya Nazir Zanyi. Leemah ce tace karfa mum tafito! bayan Sun gane komai feenah ta fada tana dariya..Atare Suka Zaro ido fada musu kikai Leemah ta tambayeta? No kune kuka tona kanku kallon juna Kamar wani Xai dauke dayanku din nan. Nazir yace Ai Hakan ma yayi kinga Sai Amana Aure da wuri! Leemah ce ta marairaice fuska Aa nifa Sai feenah tasamu miji Zamuyi Aure Rana daya...dariya Nazir yayi yace wato Ku Haryanzu yara ne, banda Abunku Ai gara daya taga auren daya Sabida idan Rana dayane daya bazatakai daya gidan Aurenta ba. Waye ya fada maka yaya Nazir? Aikoda Rana daya mukai Aure Sai Nakai Leemah gidanta kafin na wuce Nawa. Nazir ne yace kinmanta Kabeer Xaki Aura kuma yola Za'a kaiki,ba Lallai Na yarda baby taje yola Aranar Aurenmu ba...da Sauri feenah ta tashi tana cewa Ai bazaka Rabamu ba dan yanxu kasamu mun Amsheka, daga Haka tabarsu Zaune A wajen. Juyawa yayi yana kallon Leemah baby kawarki Akwai Rigima, Uhum bata Rigima Kaidinne Kake Sakata Rigima, Umm Na lura bakwason Laifin junanku Toh ya Soyayya ta yanzu Aranki??? Shiru tadanyi daga bisani tace tasamu waje babba Acikin Zuciyata, kallonta Nazir yayi kamar ba ita tayi mgnr ba ta wani fuske, Cikin Xuciyarshi yace Lallai Leemah irin macen danake muradin Aure ce, Afili cewa yayi Alhmdllh my baby Yanzu kinga kamin Ki koma Skul Sai Asaka mana Rana...Xaro ido tayi tace da wuri Haka? Eh mana bakiji Hausawa nacewa Abari ya wuce Shi ke kawo Rabon wani ba? Hakane but yaya Naz..but what? Nazir ya katseta da Sauri. Kabari lokacin daxa'a Saka Ranan feenah da kabeer Sai Asaka tare da namu. Kin kawo Shawara mai kyau baby Shiyasa nake kara Sonki,duk da kin barni Cikin tunaniki, kullum dake nake Kwana kuma dake nake tashi. Nima Haka yaya Nazir. Kin tabbata? Kallonshi tayi Suka hada ido ta kashe mai Ido daya tace Ummm, Ajiyar Zuciya Nazeer yayi Dan wani irin farin ciki yakeji wanda baya misaltuwa. "I love you So much my baby" Nazir ya fada yana Mata Murmushi. "love you more my baby" Leemah ta bashi Amsa kasa kasa. Xancire miki kunyar Nan Soon duk da Naga Alamar nama fara kokari Wajen cireta....dariya Leemah tayi ta tashi tace kada Su mum Su Sakko, tashi Shima yayi ya rakata Har kofar Room din Feenah yace kishirya Anjuma Nakaiki gida. Ok tace tashige Ciki. Inno ce tsaye Kan yazeed Tana fadin Haba tsaka ka kiramun ita Naji ko tana inane. Inno nace miki wayata Bazata iya Zama A kunanki ba dan Allah kitafi ki bani waje yazeed ya fada yana nuna mata Hanyar Sama.... tsaka! tsaka! tsaka! Sau nawa nakira ka? Oho yazeed yace ke kikasan tsaka. Kwafa Inno tayi tace yaro yarone ina tausaya maka Ranar da Zaka Shigo hannuna, Xakayi nadamar yimun wannan Abun Dan Ubanka,yanzu namaka Uzuri dan nagane dalilin dayasa kakemun wannan Abun...Amma muje Zuwa ni inno jikar Saluhu da balaraba Nakusa Na dana maka tarkon da bazaka iya tsallakeshiba. Kallonta yazeed yayi yace iyaka kice idan Abba ya dawo Xaki fada mishi, Toh Sai me? Haka kace ko? Eh Haka nace mtsww kizo kitafi koma ma huta. Fatima kayimawa tsaki bani ba...muxuba ni dakai. Tashi yayi yana toshe kunanshi...daidai nan Abba yayi Sallama Cikin parlon. Suman tsaye Yazeed yayi dan yasan yau Inno Sharri Xataimishi ba kadan ba. da karfi Inno tace Ayirirerere yau Ga dana Ya dawo huta Roro. ...da fara'a Abba ya karaso kusa da ita ya gaidata amsawa tayi Cikin walwala da Sakin fuska, Abba ya kalli yazeed my Son lfy kuwa? Sannu da dawowa Abba! Yawwa Son duk kuna lfy ko? Alhmdllh Abba. Ya katsaya Haka kamar wani police? da Sauri Inno tace Nakirashi ne ya kiramun Halimatu A waya Shine yake kokarin kiranta Saikuma ka Shigo. da mamaki yazeed yake kallonta Suka hada Ido ta watsa mishi Harara, Shi kuwa cikin Ranshi yace Tabbas wannan tsohuwar Akwai Abinda ta Shirya Mun. Abba ne ya katseshi toh kakirata mana, toh Abba. Kiran Leemah yayi ta dauka ya mika ma Inno! Allo Halimatu. daga bangaren Leemah tace Na'am Inno ta. Kina inane munata jiranki Shiru Har Abbanku ya dawo. Inno Naje gidan Uncle Umar ne, yanxu gani Ahanya tare da feenah da Twins. Har Naji dadi Halimatu chanake kokin fasa Xuwa ne. Aa Inno Gani nan,me kika dafa mana? Saidai kinxo Yar nan.Toh Inno gani nan. Anshi tsaka kashe ban iyaba....Amsa yayi da Sauri yabar parlon danshi tsoro yake kada tamai Sharri wajen Abba. Mamy ce ta Sakko daga Sama Cikin Adonta, barka da dawowa Abban Leemah,yawwa barka Maman Leemah.tashi inno tayi tace bari nabarku Ku gaisa, Kuma Amadi gobe Xaka maidani inda ka daukoni, bata jira amsarshiba ta bar wajen. Yazeed na fita yaci karo da Yusuf dake Shigowa Yanzu...Aa Dr Ashe kana ciki? Ina ciki Yusuf Zomu karasa Akwai matsala fa. Karasawa bangaren yazeed Sukayi, Yusuf yace Matsalar Menene Aboki? Yusuf mamaki nake Abba ya dawo inno batace mishi komai ba, kasan Halin Inno da Rashin hakuri gani Nake Anya ba Wani Abun ta Shirya ba? Gyara Zama Yusuf Yayi yace banajin Akwai Abunda ta Shirya, Inaga kawai dan tasan Za'a Maka fada Shine tadan kauda Zancen. Shiru yazeed yayi daga bisani ya girgixa kai, Anya Kuwa yusuf? nasan Halin Inno Sarai wlh Amma mubar mgnr ni bawani tsoroma nakeji ba taje tayita fada. dariya Yusuf yayi wanda shi kadai yasan Ma'anarta yace Aikuwa Abar mgnr kawai. yawwa yazeed haryau baka samo Wacce kakesoba? bansamo ba Yusuf ni banga wacce tamunba! Kallonshi Yusuf yayi yace duk Matan dake fadin garin kaduna babu wacce tamaka? Eh Yazeed yace Atakaice danshi gabanshi ma dan faduwa yake.. Ok Yusuf ya fada Amma Kana nan kan idan kasamu yarinyar data kalle Cikin idonka tayi magana Xaka Aureta ko? daga Kafada yazeed yayi yace yes. Atare Suka Sakko daga motar gaba daya Suka Shiga gidan. Da gudu Twins Suka karasa Ciki Suna kiran mai Kyau! Suma Shiga Su leemah Sukai ba kowa a parlon dan Haka Sukai Xamansu Anan. Nazir yace bari Naje Wajen Yazeed da Sauri Twins Sukace Suma Zasuje, fita Sukai Atare Sukai part din yazeed. Feenah tace ina mamy da Inno Suke ne? Leemah tace kya tambayeni nida mukazo tare, Kinsan Abba yadawo maybe mamy Taje mishi wlcm Sunyi missing juna kinsan, itakuma inno Inaga Wani Abun takeyi duka feenah takaima Leemah ke bakida Kunya ko? Toh Menene Ai gsky na fada, yawwa Feenah dazun baby kecemun Wai Asakamana Rana kamin nakoma Nace Nooo Saikin tashi Naki Auren. Toh waye kuma baby!? dan Rufe ido leemah tayi tace yaya Nazir mana. Tabe baki Feenat tayi tace Umm. Saiki bashi phone number dinki Kada mukoma Skul kina tunani. dariya Leemah tayi tace baki lura ba Amota ya amsa? Ina Xanlura fa kunshige gaban mota kuna Xancen love, Amma harda kukan munafurci ni feenah ina tsoro waye waye mtsww magulmata daga Ke har Shi. Inno ce ta Sakko daga Sama tana A'uzubillah wake tsaki irin na tsaka? Tashi Leemah tayi takarasa gunta tana dariya. Inno ta ya gida? Lfy Halimatu ta Shine kika fara Xuwa gidan Su Naziru baki Xomunba. Sorry Inno ba gashi yanzu Munzo tare da feenah ba. Kallon feenah Inno tayi tace Nafisatu yan makaranta... ina yini Inno? Lfy Nafisatu ya karatu? Yasu Hafsat?ya garin kuma? Ya Ummaru? Kallonta feenah tayi ta kauda kai don idan Akwai Abinda tafi tsana Shine yawan tambayoyi irin ya kaza ya kaza. daga gira Inno tayi Sama Ahhh Wlh kwarai Halinku daya da tsaka....kallonta feenah tayi tace waike kowa Saikin bata mishi Suna ne? bude baki inno tayi tace Laaa aisaiki fadamun bakyason Ina tsokanar yazeedu bawai ki rinka mun Kwana kwana ba. tsaki feenah tadanja Kadan. Inno tabe baki tayi tace Ummm gaskiyar Yusufa. Kallonta leemah tayi tace inno mai yusuf din yace miki? Zomuje daga Chan na fada miki Inno taja Hannun Leemah Suka bar Wajen. Kinsan me Yusuf ya fada mun kuwa? Aa inno fadamun! Kasa kasa tayi da murya, yace mun yazeedu da Nafeesatu Sun dade Suna Son junansu, Amma Sabida gaba dayansu Sarakan miskilanci ne yasa Suka Ki tsayawa Su Sanar da junansu, Amma yazeedu ya fada ma Yusuf yana Son Nafeesatu, kuma yazeedu Aure yakeso Sosai Sabida RANAR dana kori Kafurar yarinyar nan naje amsar kudi gunshi ya rufe kofa da Sauri ya Hanani Shiga, daga baya da idona Naga yarinyar ta fito daga bangarenshi tana Sanda, Toh ke Halimatu Kawar taki bata taba gaya miki tanason yazeedu ba? Leemah datunda Inno tafara maganar ta daskare Awajen tace, inno bata gayamun ba, Kuma inaga yusuf Wasa yake miki Feenah bazata boyemun komaiba,inno ke bakiga basa Shiriba ma da bro? Ke da alla Sakarya Yusuf yace irin tasu Soyayyar Kenan kedai Kada kifada Mata kibari muga gudun Ruwansu. Ajiyar Zuciya Leemah tayi tace Toh Inno.Amma kasan Xuciyarta Sam bata gasgata maganar ba. fitowa Sukai parlon Leemah jikinta duk yayi Sanyi So take Abunda Inno tafada yazama Gaskiya da tafi Kowa farin Cikin hakan kuwa. Su mubeen ne Suka Shigo tare da Nazir Wajen inno Suka nufa Suna dariya. Yusuf Naga ya Aje Wata mage kofar yazeed ya nufo Cikin gidan Shima. Kiran feenah Akai Awaya tace laaaa Leemah Kausar ce, bari Naje Waje na'amsa karfa kibiyoni. Toh Leemah tace Hakan ba Karamin dadi yama yusuf ba. Tana fita yace inno inaga wajen yazeed Zataje bakiji tana kada Leemah ta betaba. Ai ita Sakaryar Halimatu din nan bata yardaba inno tafada. Kallon leemah yusuf yayi yace barta inno yanxu zata yarda ai. Fitan Feenah yayi daidai da lokacin da Yazeed ya fito daga daki da Sanda A Hannu,dama ganin magen da yayi yasa yakoma ya dauko Sada dan yakoreta dan idan tana wajen bazai iya wucewaba tsoronta yake. Sandar yasaka yana dan ture magen itakuwa taki tashi. Feenah ce ta hango Abunda yake tace Kausar dan kashe kadan, bro din Feenah Kema mage mugunta Bari naje namishi ta tassss. *Gud nyt lovers💕💕 Ina typing Ina gyangyadi duk because inasonku kamar yanda kuke Sona yasa na daure nai muku wannan* 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....29/30 Karasawa tayi Cikin tafiyarta wacce kamar bata Son taka kasa. daidai gaban yazeed taja ta tsaya Kai Malan! dagowa yazeed yayi daga durkusan da yake ya Zuba ma kaykyawar fuskar feenah ido take gabanshi ya fadi Rasss. Itama feenah Ido ta Saka Cikin Nashi yayin da itama gabanta ke faduwa wani irin kwarjini taga yamata,jitake kamar ta juya ta koma Amma takasa motsin Arziki, daurewa tayi ta k'ara Saka idonta Cikin Nashi still takasa mgn, durkusar da kai kasa tayi tafara motse da dankaramin bakinta, Kai Anamaka Kallon mai tausayi Ashe Kai mugu ne! Yusuf ne ya karaso wajen yace Ahh feenah yazeed fa mai tausayi ne tsoronta yake Ji kawai, Amma idan kin isa ki kalli Cikin idonshi kifada mai bashida tausayi mana. kallon Yusuf Feenah tayi ta yatsina fuska tace, Kan mai Xan kasa?? Toh idan Zaki iya Kiyimana. d'aga kanta tayi tasaka idonta Cikin Na yazeed yayin data daga Dan yatsanta tana nunashi kai yazeed Sam bakada..... ai da Sauri Yusuf yabar wajen yana fadin Wlh itace matarshi. Feenah itakam mgn take mai bako iftawa bare inda inda,,,,,Kai dama duk wannan fadin Ran naka barinshi kayi domin Sam baya maka kyau, yanzu kazo kana ma mage mugunta katuna itama Hallitace kamar ka! kuma Sai Allah ya muku hisabi kan muguntar dakai mata, kana ganin kaidin kamar kafi kowa ne Toh kasan wa'inda Zaka rinka mawa mugunta,kada Abun ya kasance Har kan bayin Allah. daga Haka feenah ta bar wajen....da Sauri Su inno dasu Leemah dake lekensu Suka koma Ciki ganin ta tawo, Ashe Yusuf daya koma yace musu Suzo Suga su feenah na Soyayya, bayan Sunma Nazir bayani kuma Sunci Shima kada yamusu magana Shine Suka Leko Suna kallonsu Amma Sam basajin Abinda Suke cewa, Leemah har picture ta daukesu Dan ba karamin kyau Sukayi Ayanda Suka tsaya ba.....yazeed a inda tabarshi ya daskare pic din bakinta kawai yake kallo lokacin da take motsashi da irin yanda take nunashi da Hannu Sam babu tsoro ko fargaba Atare da ita lokacin da take maganar.....Yusuf ne ya karaso yadan bangaji kafadar yazeed firgitgit yayi yadawo Cikin Hankalinshi, Janshi Yusuf yayi Zasubar wajen Saiga feenah ta fito da Ruwa A wani Cup na plastic ta Aje gaban magen ko kallonsu bataiba ta kara komawa Ciki. daki Yusuf yaja Yazeed Kan bed Suka Zauna, yusuf Ya kalleshi ya daga mai gira yaaa tayi ko? Ajiyar Zuciya yazeed yayi ya yatsina face wace? Yusuf ne ya kalleshi yace wace kake tambayana, yarinyar nan mana. Aini koda Nace maka nasaka gasa tsakanina dakai bance maka harda yarinyar nan Ackiba, wannan yarinyar Abinda yafi hakama Zata iya, Dan dama batada kunya yazeed ya fada yana kara kauda kai. gyara Xama Yusuf yayi yace Wlh Malan baka isaba Ai Kaine Kace Mun koma wacece, Kuma Ai Wannan tacika kowani Sharadi dakace kafison mace ta kasance tana dasu. Yusuf Sharuddana Uku ne dan tayi daya Ai batai Sauran biyunba. Karya kake duka tacika yazeed. Na1. kace wacce kakeson ka Aura ta kasance mai tausayi! Agabanka yanzu ta dibo Ruwa taba mage, Kuma kana gani magen tasha Ruwan Sosai Sannan tabar wajen Kenan dama k'ishi take ji yasa tazo kofarka. Na2. Kace ta Kasance mai kuzari tahaka Xata iya kula da gidanka da kai kanka da kuma yaranka! So Ayanda feenah tamaka mgn tana Nuna maka yatsa bakinta na furta Abinda takeso ya'isa kaa gane cewa ita din Mai kuzari ce. Sai Abu na3. Kace wacce Xata iya kallon Cikin idonka tayi magana, Naga feenah tunda tafara magana bata kifta ido ba, gashi ta Sumar dakai Atsaye Sabida Xakin muryarta. Toh me kuma kakeso ka fadamun yazeed??? Numfashi yazeed ya Saukar Ahankali yace Abinda nakeso yanzu ka kyaleni Yusuf tunda kai kacika naci kabari Zanyi Shawara. "Alright" Yusuf yafada yace kasan gobe Xani Zaria ko Zaka Rakani? Allah ya kyauta na raka ka wajen Mace yazeed ya fada yayi Hanyar Cikin gida. Tashi Yusuf yayi yabi bayanshi Suka Shiga parlon Atare. Yanzu hatta Mamy da Abba Suna parlon fira kawai Suke Suna dariya. Inno Naganin yazeed Sun Shigo tafara waka....."Namiji kuchaki Ahadashi da kuchaka Kamarshi, Na miji miskilalle Ahadashi da Miskila Kamarshi" gaba daya parlon Suka Saka dariya Abba yace Inno keda waye haka? Kallon gefen idon yazeed tayi tace Amadi wakar mu muna yara na tuna kawai...tabe baki feenah tayi Aranta tace tshohuwar Nan bazata Rasa Aljanu ba bakinta Sam baya Shiru. Shima yazeed Cikin Xuciyarshi Cewa yayi ai gara dai goben tazo kitafi muhuta. Inno kamar tasan mai suke fada cikin Zuciyarsu tace Wanda ya Zageni Cikin Ranshi Allah ya hadashi da daidai Shi. dariya Suka kara kwashewa dashi. yayinda yusuf yatashi yace nidai Zan tafi Saida Safenku. Inno tace yusufa Agaida gida, Abba da mamy ma Sukamai Saida Safe. tashi Nazir Shima yayi ya Kalli Twins kutashi mutafi, tashi Sukai gaba dayansu harda feenah...Abba ne yace Nafisatu Kibari ki Kwana Anan mana.durkusar da kai tayi kasa tace toh Abba. Saida Safe Nazir yamusu, Yana kashe ma Leemah ido Sukafita da Twins dake ta rigima su Abarsu. Cemusu yayi gobe zasuzo tare da Mum, tukun Suka yarda. bayan Sunci Abinci Su Mamy Suka nufa Sama,inno ma tashi tayi tace bari naje nahada kayana tun yau. dariya Leemah tayi tace toh inno Saida Safe. Yarage parlon Saura Leemah da feenah besty tashi Muma muje mu Kwanta, tashi feenah tayi suka Haura Sama Atare. Cikin dare yazeed kasa bacci yayi daya rufe Ido pink lips din feenah yake gani Yayin da take motsa Small Mouth dinta, ga manyan idanunta lokacin da take magana wani irin Haske dasuke Kamar mai Shirin yin kuka, kara Mirginawa yayi tunowa da Yanda Kumatunta Suke lotsawa Ga Cool Voice dinta dake fita Ahankali wai Nan Ahakama bude murya tayi. Murmushi ya Saki tunowa da yanda take Nunashi da yatsa tana k'aradashi irin Alamar honing din nan. OMG yafada da karfi Cikin Ranshi kuma yace "Tabbas irin matar danakeson Aure kenan, duk Sharuddana ta Cika Su, Sannan gata da Kyau da ilimi" Noooo yafadi da karfi yayinda ya dunkule hanunshi ya buga Cikin dayan, Ni bazan Auri yarinyar Nan ba Sabida Abu daya, Abunda Naji Sunayi lastym, har Sai Nasan menene Sukayi Aranar. Sannan ma Ai Twins Sun fadamun Cewa tana da yawa kuka, ni banason mace lyk dat, don bansaniba ko Aljanu gareta, gata daji dakai, bama Hakaba Ai Sunce Aure Za'a Mata da yaron Uncle dinsu.tsaki yaja yacigaba da mirgine mirginanshi, da ker dai bacci barawo yayi gaba dashi Aranar. bangaren feenah itama kasa bacci tayi tana tunanin Anya mutum ne kuwa wannan brother din na Leemah? Shi Sam baya ganin darajar kowa, wannan Shi dama Sojane Sai ace Sun Saba da bakar Xuciya but ko yaya Nazir da yake Soja Ai baya irin haka. Kai Wannan matar dazata aureshi tashiga uku, Ni misali ko dauramun irin mazan nan Akai A kafa inajin da gudu Xan kwance Wlh. Tsaki taja tunowa da muguntar dayayi ma magen nan, take takara jin tsanar yazeed Acikin Ranta. bude Ido Leemah tayi jin karar wayarta dama ita Tuni bacci yayi gaba da'ita. ganin feenah batai bacciba Sai juyi take yasata waro ido besty baki bacciba kinaji Aka kirani har 5miscall baki peeking ba kuma yaya Nazir ne fa! gani tayi bata kalletaba yasa ta d'aka mata duka ina mgn kinyi Shiru feenah. Arazane Feenah ta tashi Xaune tace banfa jiba. daga gira Leemah tayi tasaki Murmushi lokaci daya tace da kyau,tunowa datayi lokacin da take irin haka A Skul. Menene feenah ta wurga ma leemah tambaya? Aa ba komai ki Kwanta kiyi bacci nace. Ok feenah tafada yayin da taja blanket ta rufa. Murmushi Leemah takara Saki yayin data d'aga wayarta dake famaan Ruri..... da Sassafe Inno yau tariga kowa tashi,daret kuma kitchen tashiga Acewarta bari ta hada musu karin kumallo Yanda dasun taso Sukaci Abba ya maidata katsina. Aiko waina tayi da miyar taushe wanda yaji tantankwashe.feenah ce tafara Sakkowa jin kamshi kamshi tanufa kitchen inno ta gani ta gama hada wainar tashirya tsaff. Inno ina Kwana, Saida Aka dan kwashi lokaci tace Lfy a takaice wai itama miskilanci tafara irin na yazeed da feenah😂 tabe Baki Feenah tayi tace toh dame Xa'aci wainar? Kular data Zuba wainar inno ta dauka takai kan table saida tadawo tace, da Ruwan Lipton...tsayawa feenah tayi tana kallon Inno ganin Yanda take bata Amsa, daga bisani ta daura Ruwan Zafi a huta tana Shirin yin kunun gyada. Kasa daurewa inno tayi tace Nafisatu Ki kira hafsat tazo da iyalinta dan naga tanason waina kinga Saisu karya Anan ko? daga mata kai feenah tayi kawai.Inno takara Cewa Zaki kirata ne koni na kira ta? Kirata feenah tace A takaice, Inno ta karkada Kai Alamar mema yasa take kula wannan yar? daidai Sanda Feenah tagama hada kunun gyadar inno takara juyowa Nafisatu Mutan gidan har yanzu basu tashi ba? "Eh" feenah tace tafita da place din hanunta, kwafa Inno tayi tace Zakuyi nadama. Karfe 8 daidai duk yan gidan Suka tashi Kowa nashirin wanka. Inno taba Leemat waya takira mata Mum mahaifiyar Feenah wai suzo su Karya tayi waina.Amsan phone din Leemah tayi Sanin fitina irin ta Inno. Aikuwa ba'afi Minti 30 ba Su mum Suka karaso gabaki dayansu Har dad, Nan Akayita Murna aka wuce danyin breakfast. Fitowar Yazeed daga Wanka Kenan Yana Shirin Shafa mai yasa Kaya,tura kofarshi Akai Ahankali Aka Shiga, Innalillahi ya fadi da karfi ganin Mufeeda ce! Murmushi tayi takarasa shiga Ciki tace yadai? Kofa ya nuna mata yace tashi kifita kamin na karyaki Acikin gidan nan.Murmushi ta kara yi tace duk Abinda kace daidaine Zanfita Amma kasani Ayau Saina dandana Yanda yazeed yake! Ido yafiddo waje yace bakida hankali ne?kitashi kifita nace, kona Zaneki Cikin gidan nan kuma Naga Uban da Zai tsaya miki. dariya Mufeeda tayi Sosai tace babu wanda Zai tsaya mun kuwa Sabida Kana takama da kyau da dukiya, Amma Kasani yau Saika biyamun bukatata Zanbar gidan nan,kokuma wlh yanzu Nafita Nashiga gidanku nace Raping dina Kayi Kuma Kake guduna kaki ka aureni, kuma kasan tsaff Zasu yarda domin ran Nan kakar ka taga Sanda Nafita Inaga tarufamaka Asirine kawai. dafe kai yazeed yayi ya Zauna kan bed yana kara dayasanin Sanin mufeeda Cikin Rayuwarshi....karasowa tayi gaff dashi Honey Kayi hakuri Sonka nake da yawa Sha'awarka ta Hanani Sukuni ka daure muji dadin Juna wata kila kaima kasaba da irin haka. Runtse Ido yayi wani irin takaici yakeji Aranshi, tashi Yayi Xaidau jallabiyarshi yasa, mufeeda takara Xaunar dashi pls honey ka kulani mana...hannu takai kan kirjinshi tana Shafa gashin tana honey wanann yana burgeni, Yazeed duk jikinshi yayi Sanyi yafara fita hayyacinshi domin shidin mai Saurin Sha'awa ne. Ganin haka Mufeeda tafara zarcewa! gaba daya tafara wasa da Sasan jikinshi, Shima gaba daya yafita hayyacinshi bakinta ya kamo yasaka nashi yana kissing dinta sosai tana mayar mai da martani. dad ne yace munata cin dadi banga dana ba. da Sauri Inno tace Halan yana chan yana cika yana batsewa,dad yace yakamata Akirashi Shima yazo yayi breakfast. Mum tace Mubeen jeka kira mai kyau kace yazo. da Sauri inno tace ai tunda Nafisatu na kusa Kawai taje takirashi, kallonta Feenah tayi ta galla mata harara, dad yace Ummina kirashi mana tashi tayi tanajin Haushin inno ta nufi part din yazeed. Su yazeed an Lula gaba daya bema san awaci duniya yake ba. Knocking take iya karfinta ba'a budeba. Mufeeda da tunda aka fara taji, murmushi tayi domi burinta yacika, dama So take Wani yagansu tasan dole za'ace ya aureta ta hakane Xata cika burinta na mallakarshi. tura kofar Feenah tayi da karfi dantana ganin kamar wulakanci yayi mata.....Ido ta fiddo waje yayin da take maimaita innalillah. Mufeeda Aranta tace yawwa kanwarshi ce Afili kashe mata Ido Mufeeda tayi tana cigaba da Shafa Jikin yazeed duk dacewa da kaya Ajikinta Shikuma towel ne kawai amma ya rufe.....Saman kirjinshine kawai Abude. fita feenah tayi jiki ba kwari har wani duhu take gani tace yace yana Zuwa daga haka tayi sama Abinta. Shikuwa gogan bema San me akeba kokarin cire ma Mufeeda kaya yake tayi Sauri ta Tashi daga jikinshi, domin dama ita har ga Allah tana tsoronshi irin yanda yake juya mace baya ko gajiya. jakarta ta dauka da gyalenta tace honey Anzo Ana knocking inaganin nemanka Ake, kaje kada Akara zuwa ni natafi, Karka damu zanfita lfy. daga haka tayi Hanyar waje. tashi yayi rike da mara yashiga toilet. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....31 Bayan ya fito daga wanka Shiryawa yayi Cikin wata Shadda Sky blue ya feshe jikinshi da turare yayi Hanyar Cikin gida, Sai Asan nan yadamu dasanin waye yaje kiranshi daxun? D'an tsayawa yayi yana tunanin gashi kofar ba'a Rufe take ba..Toh Amma banajin wani ya ganmu domin naji Mufeeda tace knocking Akayi! Jikinshi dai yana bashi wani irin Alamu Ahaka yashiga Ciki. Zaune Suke Suna fira mum, mamy, dad nd Abba, Zuwa yayi gefensu yana gaidasu Cikin Sakin fuska duk Suka Amsa. dad yace my Son Anje kiranka kayi breakfast bakazoba kuma bayan Kace kana Xuwa. "Cikin Ranshi yace waye yace Haka Oho, bayan ko Shiga ba'ai ba" Afili cewa yayi daddy na tsaya Shiryawane. Allah ya muku Albarka. Amn yazeed yafada yace Ina Nazir? Mum ce tace yanzufa yake Nan wajen da! dad ne ya Dan tabo ta ya nuna mata Nazir da Leemah dake daga wajen parlon Suna Zaune da Alama fira mai dadi Suke. Murmushi mum tayi itama ta nuna ma Mamy dake kusa da ita...Cikin mamaki Mamy ke kallonsu take kuma Suka bata Sha'Awa dan ba karamin dacewa Sukai ba. Itama Abba ta nuna mawa Su, Shima dadi yaji har Cikin Ranshi ya kalli yazeed yace ka gansu Chan. Juyawa yayi ya kallesu Sun bala'in yin Kyau Ayanda Suke Azaune gashi Sai wani Murmushi Suke Sakar ma junansu, Cikin Ranshi yace Bakuda matsala. Inno ce ta Sakko rike da katuwar jakarta tsakiyarsu ta tsaya tana kallon Abba. Ya baka Shiryaba Amadi? Inno tafiya Zaki da gaske Mamy ta jefa mata tambaya? Tafiya Zanyi mana nagaji da Abunda Akemun Acikin gidan Nan. dad din feenah ne ya kalleta yace Inno kiyi hakuri kizauna ki fada mana me Ake Miki Sai A gyara insha Allah. Zama tayi tace ni banaso ma a gyara yau din Nan Saina bar gidan Nan. Hayaniyar inno ta juyo dasu Leemah dake Soyewarsu, tasowa Sukayi Ajere Suka nufo wajenta. Inno Ya naganki da jaka haka? Naziru yaron Albarka tafiya Zanyi Inda Ake ganin mutumcinta. Shidai Yazeed bece komaiba wayarshi kawai yake dannawa ko kallonta beyi ba. Inno Ki fadamana ko nice ke miki laifi ban Saniba Mamy ta fada cikin Sanyin Murya. Kallonta Inno tayi tace Ni Fatima bakimun komai ba kedin macen kwaraice ina Alfahari dake, kuma kaima Amadi bakaimun komaiba, laifinku daya dakuka kasa tankwarar da danku kan bakar Zuciyarshi. Mum ce tace inno ba bakar Zuciya gareshi ba bayason Raini ne. Oho mai d'a dan bayason Raini Sai Akace nima Rainashi nayi ko inno ta fada tana duban mum din feenah. dad ne yayima mum Alamar tayi Shiru, ya kalli inno yace Inno Hakane Anyi kuskure Amma kiyi hakuri. da Sauri tace nifa baniyin hakuri tafiyata Zanyi. Cikin Zuciyarta So take Yazeed yabata hakuri Amma Ya nuna kamar baisan tanayiba. Abba ne yace toh Shikenan Inno Xan kaiki katsina Amma kibari Zuwa gobe da Safe. da Sauri Yazeed yace Abba koni Saina kaita Ayau Idan kana da Wani Abunne. Galala Inno ta tsaya tana kallonshi ganin Shi Murna ma yake ta tafi...toh yazeed Ashirye kake Yanzu ko? Abba ya tamabayi yazeed.Abba Ashirye nake kallon Inno yayi yace tashi muje. Wani irin kallo tamishi tace Wlh naga Alama yazeedu murna ma kakeyi! Me kikeso nayi Toh? Me makon Kace nayi hakuri da hawayenka yazeedu. Chaff yazeed yafada kitashi muje dare nayi fa. Ai Wlh babu Inda Zanje tunda naga Alama bakin cikin Zamana a gidan Dana kake. Tashi tayi ta dau jakarta tayi Sama da ita. dariya Su Leemah Suka Saka gaba dayansu. komawa yazeed yayi ya Zauna inda ya tashi, Shi bahaka yasoba yaso ta tafi Ko tabari ya Sarara, Amma bazan kara mgn ba yazeed y fada Aranshi gudun Kada ta tonamishi Asiri yaji jiya Mufeeda tace wancen Xuwan nata inno ta ganta. Abba daya fara mgn ne y dawo da yazeed daga tunaninshi. Yazeed banason Inno takara kawo karanka wajena nagaya maka. durkusar da kai yayi k'asa yace insha Allah Abba. Dad dake gefe yaji Son yazeed yakara Shiga Ranshi sabida yanayin tarbiyyar yaron, cewa yayi Ahmad Ai jika da kaka Haka Suke ba'a hanashi ba kawai inno kishi take da yarinyar daya kawo kwanaki bakuga Abu Kadan maganar yarinyar take ba. dariya Sukai Gaba daya.Abba ya kalli mamy yace waini Fatima yarinyar batai bane? Tabe baki Mamy tayi tace ai inaga kwanaki yazeed hauka ya fara, yarinyar fa Kamar yanda Inno take Cewa kamar yar kafurai, Sam batada tarbiyya irin ta ya'yan hausawa. Gaisuwa ma Saida Shi Uban gayyar yasakata tukun ta gaisheni. Ahhh Lallai dole inno Ta kushe yar mum ta fada. Leemat ce tace Abba inada picture din matar barifa kagani. Phone dinta ta ciro tashiga nuna musu pic din mufeeda wanda kausar tamata sending kwanaki. kallonta yazeed yayi ya wurga mata harara ta kauda kanta tana mai gwalo. mamaki Suke yayinda mum tace ai wannan kusanma ta girmeka Son. durkusar da kai yayi yace mum Yanzu bama tare Ai. Yawwa yarona Sam bata dace da rayuwarka ba. Abba ne ya kalleshi Yanzu waka tsayar Toh? Sosa kai yayi yace Abba inadai nema. toh ka kokarta ka samo kamin ni nasama maka. toh yazeed yace.Leemah jitake Kamar tace Suna Soyayya da feenah, Saikuma tayi Shiru tonuwa da Inno da yusuf sunce Abari su bayyanar da kansu tukun. Kiran Sunan Nazir da Abba yayi yasa ta dawo daga tunaninta. Nazir kaifa kanada wacce kakesone Ko kaima Saina nema maka? Inda inda Nazir ya fara Abba..inadashi Amma Karatu take Yanzu. Kallonshi Abba Yayi da murmushi yace toh kasanar da iyayen yarinyar kanason ta? Sosa kai yayi yace bansanar dasuba Abba nabari Saita karasa. Abba cewa yayi yakamata kasanar dasu Yanda data karasa Saimuje neman Aure Ayi Abun Nan kusa. toh Abba insha Allah Nazir yafada. Kallon Leemah Abba yayi yace ke Halimatu. Saida gaban Leemah ya fadi Sosai.tace Na'am Abba! Ina feenat ne? Abba tana Sama tace kanta ke ciwo. Yazeed dake Zaune Cikin Ranshi yace "Ayya Shiyasa banganta ba, Nayi tunanin ma ko'itace taje kirana danaji Ance wai nace Ina Zuwa,Nasan babu memun Rainin Nan sai Ita, Ashe ba ita bace. Marairace fuska yayi lokaci guda Kuma Kamar bashi yayi maganar ba ya hade rai Yana ni ina ruwanama da ita" maganar Abba ta katse shi. toh Halimatu dake da Ita Kuma Zan dawo kanku Amma Saikun karasa karatun naku. toh Abba Leemat ta fada kanta a kasa. Kallon dad yayi yace Umar ko kanada magana dasu? Aa Ahmad Ai duk Abinda Xan fada ka rigani, Yanzu Kawai maganar Feenah ce, Zamuzo neman aurenta wajenka d'ana Ke bukata. Kallonshi Abba Yayi yace Umar Wani d'a gareka bayan Nasir da yazeed? d'ana d'an wajen Nasir yayana. Oho Abba ya fada yace mutan yola Zakace, Nayi farin Ciki dajin Wannan Abun,kahada Zumunci Allah ya biyaka. Amin. Dad yace Ya kalli Leemah yace, halimatu taso kawar taki kice tazo mutafi. Toh tace Tayi hanyar Sama. Feenah na kwance Gaba daya tarasa kanta, bakin Cikin halin dataga Yazeed da mufeeda Suke Kawai take. Maganganu barkatai take Cikin Ranta! Ashe Haka mum taji Ranar data ganni ina Aikata lesbian? Tabbas dole ta Suma adaidai lokacin Nan. hawayene ya fara zubo mata Yayin da take fadin nakara nadama da tsanar Kaina Akan Abunda na Aikata a baya, gashi Yanzu Na nashiga damuwa da bakin ciki kan Abun da brother din Leemah yayi, wai Nan ma Dan ba yaya Nazir bane, narokeka ya Ubangijina Ka gafartamun Abinda na Aikata Abaya,ya Allah kabani ikon danne Sha'awata harxuwa Sanda Zanyi Aure, Na Amince Kuma Xan Auri Kabeer kodan na kare mutumcin kaina. Yanzu Shi yayan Leemat ya rasa dawa zeyi Zina sai wannan kazamar yarinyar, Allah kadai yasan Sau Nawa Suka aikata wannan badalar. toshe bakinta tayi Sabida kukan daya tawo Mata! ya Allah karka tsayar dani Sheda Tunda ni banga Suna aikatawa gaban idona ba, Abinda nagani kiss. toh kodai maganar Su kausar gaskiyace dasukace yarinyar Zata lalatashi? Kai "Aa" bayanda mace Zata lalata namiji damachan Halinshi ne Shiyasa yake ma Mutane Wani gani gani. Numfashi ta Sauke Ahankali Allah kaciremun tunanin wannan Abun,Sukuma Allah kashiryesu. Tashi take kokarinyi Leemah ta tura kofar, da Sauri Feenah ta goge hawayen fuskarta. Karasowa Leemah tayi tace besty ya kan? Yayi Sauki besty yanzuma nake Shirin fitowa. Ji face dinki yanda duk ta kumbura kuka kikai ko? Aa bacci nadanyi Leemah. bacci Kuma idonki yayi jaaa haka, kodai bro yamiki Wani abune dakikaje kiranshi? dan tsaki feenah taja tace Kinfi kowa Sanin banason tambaya irin haka, yayan naki menene hadina dashi dazaimun wani Abu. Murmushi Leemah tayi tace Kuma hakane fa, kitashi dad nakiranki Xaku tafi. Toh Feenah tace tashirya ta sauka Kasa. Yazeed na ganinta gabanshi Yafadi Dan tayi Wani fiyaut,Kamar ba'itace jiya tagama mishi Rashin Kunya ba! Jiyayi Yanason Sanin Meke damunta gashi ba dama.karasawa tayi parlon tana gaida su Mamy, Amsawa Sukayi Suna mata ya jiki. Hada ido tayi da Yazeed ta wurga mishi harara Cikin Ranta tace jishi Kamar bashi yagama iskanciba! ai dama mubeen dinne yaje kiranka daya tona. Shima Magana yake Cikin Ranshi "mema yasa nake damuwa da yarinyar Nan? Wama yasani ko kallon iskancinta ta gama idonta ya koma haka jarababba kawai" dad ne yace kutashi mutafi ko. Tashi sukai gaba dayansu har nazir Sukai hanyar waje daidai Sanda Yazeed yakara kallon Feenah itama Akai Sa'a tajuyo Atare suka Sakarma junansu Wata harara Sai a idon Mamy. Tabe baki Mamy tayi tace Sukuma wa'inan ko lafiyarsu Oho. Fita sukai suka Shiga katuwar jeep din dad Nazir yashiga tukasu yayin da Feenah ke gaba kusa dashi, Su mum Na baya tare da Twins. Yusuf A birnin Zariya! besha wahalar kai kanshi gidan Su Kausar ba, Tunda dama location ta tura mishi. Kiranta yayi Ya Sanar da'Ita ya karaso. Me gadi tasaka ya Shiga dashi part din da'aka tanada dan Saukar baki, ba karamin kayata wajen Akai ba dan Yusuf tsayawa Kawai yayi yana kare ma babban parlon kallo. bama Sai angaya maka gidan Sara dubai kazoba. Zama yayi adaya daga kujerun da'aka Zagaye parlon dashi gabanshi fruits ne makil. Wata yar matashiyace tashigo Sanye da uniform da Alama Aiki take Agidan, daret wajenshi ta nufa ta mai Sannu da zuwa amsawa Yayi, Kausar din tace tanazuwa.toh yace. Tafara yayyanka mishi fruits din daga bisani ta fita. Ba'afi mintina10 ba tsakani Saiga Kausar tashigo face dinta dauke da Murmushi, Sanyi take cikin wata doguwar riga Arabic gown ce mai launin Brown, red din mayafi tasaka ta Zagaye Saman kanta dashi yayinda takalmin kafarta ya kasance Jane, dankunne da Sarkar wuyanta zuwa Abin hanunta suma duk jane.ga Wata kwalliya data tsantsara kamar Zata zaben sauraniyar Kyau...tsayawa Yusuf yayi yana kallonta Gani yake kamar ba kausar ba domin gaba daya ta chanza mishi. Iskar data hura mishi a Ido ita ta dawo dashi Cikin hankalinshi. Tashi yayi tsaye yana facing dinta. Kinyi Kyau my Kausar, Murmushi tayi tace Tnx my Yusuf. Zama Sukayi Atare tana mishi ya Hanya. Waye ya gayamiki masoyi na ganin Akwai tafiya Xuwa wajen masoyinshi. hakane kuma Sweetheart bakaci Komai ba. Inajiran kizo kibani, karka damu Soon. Kinsan yau gaba daya nazo da Shirina, domin ni Ayanda nake Ayanzu baki Adaura mana aure Ayau Natafi dake ba. dariya kausar tayi Sosai tace kacika Xumudi. Kece kike ganin haka yusuf ya fada Yana daukan Ayaba dake kusa dashi. Kawo na bare maka ko. No Indai kika bare kece Zaki bani dan haka kawai na hutar dake. Haka sukaciga da firarsu Cikin kulawa da Nuna Soyayya tsantsa, ta Yanda kowannesu yake ganin bazai iya rayuwa ba dayanshi ba. bari nakira maka Su Hajiya Ku gaisa, Kina nufin daddy ma Yana nan? Eh mana. Gyara Zama Yusuf yayi yace gara dana Saka manyan kaya kuma nazo da Shirina.dariya Kausar Ta fita tanayi. Ba'adau Wasu lokutaba Iyayen Kausar Suka Shigo Cikin parlon. Yusuf Na ganinsu ya Sauka kasa yana gaidasu, Cikin Nuna kulawa Suke amsa gaisuwarshi, yayinda mahaifin kausar yace yarona katashi ka Zauna daidai.kara durkusar dakanshi yusuf Yayi Kasa bekuma Tashi Ba.mahifan kausar Sunji dadin irin tarbiyarshi matuka.dan haka mahaifin kausar yafara magana kamar haka. Hakika na yaba da hankalinka Yusuf kuma Nayi matukar farin Ciki Game da Zaben miji nagari da yata tayi, dama nadade ina fatan Hakan. Allah yamuku Albarka gaba dayanku. Amin yusuf ya Amsa kasa kasa. Cigaba mahaifin kausar yayi, idan kashirya Zaka Auri yata katuro mun magabatanka Cikin Satin nan Asaka Ranar biki Zuwa Sanda yata Zata karasa karatunta. Wata Shida ya Rage ta karasa.koya ka Gani Yusuf? Baba Yanda kace nima haka Nayi tunani Zuwa jibi Zan Turo magabatana Ngd Allah yakara girma. Amin mahaifin kausar yace. Madallah da samun d'a nagari irinka ina alfahari dakai Yusuf mahaifiyar Kausar ta fada. Ngd mama. Tashi Sukai suka fita. Yusuf na ganin Sun fita yatashi tsaye Hannu yadaga Sama yana gdy ga ubangiji mai wanzar da farinciki Cikin Zukatan bayinsa. Ahaka Kausar ta Shigo ta sameshi Sanarda ita komai yayi Akan yanda sukai dasu Hajiya itama farin ciki tanuna Afili Ahaka Yusuf ya sanar da ita maganar su Yazeed kamar yanda ya Sanar da inno, Cikin ranshi yana rokan Allah ya yafe mishi game da karyar dayayi, So yake ya hada Sunnar mazon Allah S.A.W. tsakanin mutum biyu wanda yake hango babbar Alkairi cikin Al'amarin. Afili Cewa yayi Kausar mu hada guiwa mu hudu ni dake da Nazir da Leemah Mu hada Yazeed da Feenah aure Nasan Inno Zata Kara mana hikima shiyasa na fada Mata. tunani Kausar take ya'Akai feenah ke Soyayya da Yazeed bayan Feenah Sam Bata jituwa dashi, Kawai nasan Yusuf ne keson hada wannan Auren,toh komadai yayane nima Zanyi farin ciki da hakan Tunda ba karamin dacewa feenah tayi da yazeed ba....kikai Shiru Sweetheart! Ba Shiru Nayi ba naji dadi hakanne matuka Kuma Zamusan yanda zamuyi. Inasonki my kausar kinada fahimta. Murmushi tayi tace kamarka ba tunda kaine ka kawo zancen. Yusuff saida ya kwashi lokaci mai tsawo tukun yabar garin zariya kan Cewa jibi Zai turo iyayenshi. [15/12, 19:42] Hussaini Atk: 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya Muhammad Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub *this page is for you pretty Salma Abbas thanks for Love nd Sport* Page....33 Washe gari tunda Safe Su feenah Suka Shirya domin Zuwa Zaria. Yazeed Mamy tasaka Zai kaisu Dan haka Tunda ya tashi yake Cika yana batsewa Dan ya gane Inno ce duk tasaka Akace Shi Zai kaisu. Karfi8 Na safe Feenah tagama Shiri tayi kasa inda Su Mum ke Zaune. Tana karasawa ta gaidasu mum Na Shirya Haruna Zai kaini gidansu Leemah daga Chan Zamu wuce. Kallonta mum tayi da fara'a my feenah ku kula da kanku kunje. Insha Allah mum. dad ne yace Ummi daga Chan Zaku wuce Skul ne naganki da kaya Haka? Eh dad Sabida gobe ne Zamu koma Shiyasa mukace Xamuhuce daga Chan. Toh Allah ya tsare Ku gaba daya. Amin daddy. Aunty feenah Nima Zanje Zaria din! Mubeena ta fada tana marairaice face Alamar kuka. My Mubeena Sorry wajen Mai Allura ne kuma ba'a zuwa da yara Zan Siya miki Abun dadi. Mubeen ne yayi Saurin cewa nima Aunty feenah kisiyamun. Ok big boy I will buy for you. Yaya Nazir ne ya kalleta yace Tashi na kaiki gidan Su Leemah din. Oh yaya Nazir Nazata Haruna ne Zai kaini? Idan ba kyason na kaiki Shikenan, dama danna aiki Haruna yasa nace kizo na kaiki. Kokuma dan Wata manufa taka ta daban ba mum ta fada tana Harararshi. Sosa kai yayi yana fadin Aa fa Mum. Tashi kutafi dad ya fada yana murmushi. Atare Suka jera Xuwa inda motar Nazir take. Shiga Sukayi yayi hanyar gidan su Leemah. Sister kinason da Ki hanani ganin baby na ko? Kai yaya Nazir Nifa bansan ganinta kake son yi ba. Kokuma dai kinajin Haushi bakida Saurayi ba! Tamke fuska feenah tayi tace Habaa yaya Nazir saikace bakasan iya Adadin Samarina ba, Kawai nidai Dan yanzu na tsayar da Wanda Nakesone Shiyasa bana kula kowa. Oh Sister Sorry wayema kika tsayar dashi? Kabeer mana Feenah ta fada tana chuno baki. dariya Nazir yayi Cikin Ranshi yace wannan Sun Rainamu da yawa Suna Soyayya A boye yanzu kuma ta kawo Xancen wani daban. Afili Cewa yayi Sister kamar fa bakwason juna keda Kabeer tunda banga kuna waya ba hasalima ban taba ganin yazo wajenki ba. Tabe baki feenah tayi yaya Nazir ba Lallai Sai munyi waya dashi ba ai, Kawai Xamuyi dai Aure. kallonta Nazir yayi Sister Kenan Aurenshi kawai Zaki badon kina Sonshi ba? dafe kai feenah tayi Alamar ya isheta, yaya Nazir Cikin Zuciyata Ina Sonshi mana. Tunani Nazir yayi yasan idan ya kureta yanzu Saita mishi kuka dan haka yace Toh Shikenan Sister Allah ya Kaimu lokacin musha Biki. Amin yaya Nazir Na my besty. Murmushi Nazir yayi yace Sister Jiya din nan Sainaji dama Nida Leemah ne Mukai Aure na kosa na mallaketa Amatsayin mata. Toh yaya Nazir ba haryanzu kaki Sanar dasu mum ba maza dai wani yaje yaimaka Shigar Sauri. Kai sister kamar ya Shigar Sauri bayan Leemah ni take So? Yaya Nazeer misali wani yaje Yanzu yayima Abbanta magana yanasonta idan Abba yayi la'akari da yaron nada tarbiyya Zai iya ya Aura ma Leemah Shi, domin last time Naji yace idan bamu kawo miji Nida itaba Zai bamu Zabinshi. Tunani Nazir yadanyi Azuciyarshi gaskiyafa Feenah ke fadi yazama dole na Sanar da bukatata. Kayi Shiru yaya Nazir. Yes Sister Gaskiya kika fada, da nayi tunanin Nabari Sai kun karasa karatunne but yanzu Zan Sanar da dad kamin ya koma. Yawwa Hakan Shine daidai Feenah ta fada.daidai Sanda Suka karaso gidan Su Leemah.fita Sukayi Atare Sukashiga Ciki. Inno ce kawai Xaune A parlon tana kallon T.V. tana ganinsu Tafara Oyoyo Oyoyo Ga Naziru dan Albarka. Zama yayi kusa da ita feenah tai Shigewarta Ciki da karfi inno tace tunda wanda kikazo danshi baya parlon Ai dole kishiga Ciki bako gaisuwa. Feenah bata juyoba bare tasan me inno take fada. Juyowa inno tayi tana kallon Nazir, yaron kirki Anya Kana kokari kan maganarmu kuwa? Naga har Zasu koma makaranta basu Nuna Alamun Wani Abu tsakaninsu ba. Nazir dake Sauraron inno yace Inno ni Wlh banajin Zan'iya wani Abu Akansu, feenah dazaran kinfara mata maganar Samari Saikiga tana kokarin kare kanta, gata Abu kadan Sai kuka,Kuma Sam inno babu Soyayyar Kabeer Aran feenah, Sabida na lura batama Cika Son aimata maganarshi ba. Kawai yanzu inno mafita daya yusuf ne kuma yasan Yanda Zai Samota Naga Shi yana kokarin Shawo kan yazeed din. Nisawa Inno tayi tace Gaskiya kazama yayan banza tunda Shakkar kanwar taka kakeyi! Bahaka bane inno banason kukanta Sabida dalilai da dama. Kinga idan namata tilas Zataga Kamar nine......Mamy dake Sakkowa ita ta katse Shi take Inno tajawo wata firar tanama Nazir. Sakkowa Nazir yayi kasa Yana gaida Mamy.amsawa take Cikin Sakin fuska ya yan gidan my Son? Lfy qalau Mamy Suna gaidaki.Ina amsawa Sosai bari nakawo maka sako Ka kai mawa mum dinku. Ok Mamy Nazir ya fada.tana shigewa Nazir yace inno Leemat bata fitoba Har yanzu! Inafa Xata fito Ayi magana bayan miskilar kawarta ta sakata A gaba.inno ni ba Wannan maganarba. Toh Nazir wace maganace kuma? Sosa kai yay yace Inno Soyayya muke mai karfi nida Leemat Kuma ni inajin kunyar Sanar dasu dad. dariyar manya Inno tayi! Nifa dama nadade da ganoku kai da ita, Kawai nabarine kaima ka gama kwanakwana irin na tsaka, Amma kai Tunda kafadi Yanzu Zansan yanda Za'ai nashigar da maganarka. Inno yaushe Nazir ya wurga mata tambaya? Idan Suka dawo gida gaba daya. Inno Bakyaga Zan rasata? Kada kadamu Kana tare da inno, kaidai kacigaba daba fulawa Ruwa harta girma tayi Kyau. dariya Nazir yayi yace angama kakus daidai Sanda Yazeed ya Shigo parlon. Karasawa yayi kusa da Nazir ya zauna Suna gaisawa, inno takalleshi ya muna magana kazo kasamu Agaba tsaka? Kallonta yayi yadan ja tsaki. Kama kanka inno ta fada katon banza yanzu gashinan Yusuf yayi aure Kai bakada lokacin yi Haka Zakayita Zama da bakar Zuciya Acikin gida. Kallonta yayi yace idan ke kike bani Abinci daga yau basaiki daina ba. Dani kake magana yaro Kuma daga yau idan nace adaina baka Abinci Agidan nan ta Zauna bari kaji nafada maka. Magana yazeed ya bude baki Zaiyi Saiga mamy ta Sakko, gaisheta yayi ta Amsa Cikin kulawa. Mamy Tunda ga Nazir yazo ai Saiya kaisu Zaria din ko? Da Sauri inno ta karba wato yaxeedu Kai ba'a isa A Aikekaba ko? Kallonta yayi ya wurga mata harara, tace kama Ubanka. Mamy dake Saurarensu tace Ai kai nasaka Dan haka kai Zaka kaisu idan ban isabane Sai naji. Sunacikin Haka Su Leemah suka Sakko Cikin Shiri Sunsha kwalliya kowacce tasha kyau Abunta. tun kafin Su karoso Nazir da Leemah Suke saukar ma junansu Murmushi. Shikuwa yazeed Cikin ranshi yake magana"Subhanallah Ji yarinyar nan Yanda take kara Kyau kodan taji Ance Za'a mata Aure ne? dama naga Alama Auren take bukata matuka" Tabe baki yayi Afili ya wurga mata harara. Itama mayarmai tayi tana mgn da zuciyarta" Mutum kullum Zuciyarshi Cikin bacin Rai take kowa yake ma wannan Cin maganin Oho, kanshi gaba daya Rawa yakeyi dama Aure sukaimishi da Anhuta tunda Shidin jarababbe ne. Maganar inno ta dawo da ita kunzo kuntasamu Agaba Ana magana kun tsare junanku da ido. Sai Asannan yazeed da feenah Suka lura Ashe kallon juna Suke, lokaci daya Suka kara tamke fuska Suna hararar Juna. Shidai Nazir tuni yaja Leemat Sunyi gaba Suna Soyewarsu. Mamy ce tace yakamata kuzo kutafi fa. Feenah tace Mamy Ina drivern Ai bekaraso ba. Inno ce ta kalli yazeed tace ga driver Nan A Zaune. da Sauri yazeed ya kalli Mamy. Mamy Kinga kumaida tshowuwar nan ta tafi inda tafito kinajin Abinda take fadi salon tajamun Raini wajen yara. Murmushi Mamy tayi tace Sannu babba kayi aure kabar gidan saina daina Saka ka aikin yara. Atoh fada mishi inno tafada tana girgiza Kai.kwafa yazeed yayi yatashi idan kunga dama kuzo muje.ko motsi Feenah bataiba domin batson Raini Acewarta tayaya zaice wani idan sunga dama. Mamy ce ta kallita tace ina leemah dinne? Mamy tana waje,toh tashi kije kutafi my Feenah Allah ya tsareku. Amin mamy feenah ta fada ta tashi tayi waje. daidai Sanda yazeed ya fito daga part dinshi rike da key din mota a hannu. Yana ganinta yayi saurin karasowa jawota yayi takusa fadawa jikinshi, part dinshi ya koma da ita rike d hanunta, feenah Zaro ido kawai takeyi tsoro da fargaba Cike da xuciyarta, Cikin Ranta tana fadin Nashiga Uku mai Zaimun ko ya dauka nima irin wannan banzar budurwar tashi ce. Kan kujerar dake dakin ya Wurga ta, ya karaso gaf da ita kamar zaishige Cikin jikinta. idonta ya tsaya kallo nadan lokaci daga bisani yace ke! Saida gabanta ya fadi Sosai kuma ta kasa daga Ido ta kalleshi banlatana ta Amsa mishi. Murmushi yayi wanda shi kadai yasan ma'anarshi yace watoh karyar Rashin Kunya da fitsara dama kike, hannu ya kai kan face dinta daidai wajen idonta, kinga idon Nan naki mai kama dana mujiya duk Sanda yakara Hararata Saina saka wuka na yankeshi. Sannan yakai hannunshi Kan kunneta ya murde da karfi harsaida tayi yar kara Ashhhh, kallonta yayi yaga harta fara kwalla😢 yace duk Sanda kika karamun Rashin Kunya Agaban mutane Saina cire miki kunne Kinji na fada miki. dukda Zafin da kunnanta ke mata da kuma tsoron Yazeed da take be hanata daga Kai ta kalleshi ba, murguda baki tayi tace Allah ya'isa Kuma kaima ka dainamun Rashin kunya mana. da mamaki ya tsaya kallonta yanda take maganar duk ya shagaltar dashi musamman da idonta yake Cikin nashi ga yanda take wani yatsina face bangare guda tana dan taba kunnen ta wajen daya murde mata.jawota yayi ta fada jikinshi tuni ta tuna da yanda tagansu shida mufeeda kwanaki.marairaice fuska tayi tace Am Sorry bro Yazeed ina nufin kaima kadaina Hararata ne fa. Cikin wata kasalalliyar murya yayi magana wanda Saida Feenah taji wani Abu ya wuce mata daga kafarta zuwa saman kanta. Naji mai yasa kika murguda min baki Toh? Kayi hakuri bazan kara ba, ganin gaba daya tanason kashe mai jiki, yasa ya kai bakinshi daidai nata da Sauri ta fiddo ido waje, gashi takasa tashi. daidai kan lips dinta yasaka nashi me yakeson yayi Oho, Muryar Leemah ta katseshi jin tana besty Ina kike ne? Cizonta yayi kan lebinta yace that is my punishment, idan kika kara koba yau ba Saina miki Abunda yafi Wannan. feenah da hawaye keta Ziraro mata tace Toh.dagata yayi ya dau key din mota yaja hanunta Suka fita, daidai Sanda Mamy Ke kokarin Shigowa. kallonsu tayi tace maika kawota tamaka? da Sauri inno dake bayan Mamy tace Fatima bana gaya miki dama Suna cikiba, nafaga Sanda suka shiga har inacewa yazeed me Zaka mata,Sai ita feenah din dakanta tace waike inno ina ruwanki damu, ganin haka yasa na rabu dasu domin dama nadade dasanin Akwai Abinda Suke kullawa Cikin gidan nan. Sakin baki feenah da yazeed Sukayi suna kallon Inno da mamaki Wannan wace irin tshohuwace yazeed yafada Aranshi. Abba ne ya karaso yace lafiya baku tafi ba ku kuma? Inno tace Amadi fatima ta tsaresu dan taga Suna Soyayya tsakaninsu. da Sauri feenat ta kalli Abba tace Abba ba Soyayya muke ba Aiki ya Sakani namishi, kallon Abba yazeed yayi yace eh Abba Hakane ba Sonta nake ba. Dariya Leemah da Nazir Sukeyi ganin yanda Su feenah suka daburce. Abba ne yace toh ya isa kuzo kutafi lokaci na korewa. Toh Sukace Suka kama wajen inda motar yazeed take. Feenah faken idon mutane tayi ta jawo Yazeed gefe Saitin kunanshi tasaka bakinta kamar mai Rada tace yazeed Allah ya'isa muguntar da kaimun Sai Allah yasakamun, kaja ance inasonka me Zanyi dakai ni ko kawata Naji tana Sonka Ai Saina tausaya mata bare Ni dakai na, Allah ya Sawakemun. kaikam ka Riga da Kayi kwantai. Inno d idonta nakansu tace Amadi kalli yaran Chan kuma Sun karyatani Agabanka. Murmushi Abba yayi bece komaiba yaja mamy Sukai Ciki. Kwafa inno tayi tace dasannu Zaku gane yaran naku masoyane tunda kun Rainani gaba dayanku. Feenah nagama fada mishi tajuya tashiga mota Leemah da Nazir ne Abaya. Kallunsu tayi da mamaki, ku kuma bakwa gajiya ne Nan Kuma kuka dawo,yaya nazir ai saika fita tunda tafiya Zamuyi. Sai Asan nan Yazeed daya daskare a tsaye yazo yashiga motar yana Cin magani😊lol Feenah tashi kikoma gaba! Haba yaya Nazir Leemah takoma mana. Leemat tana kusa dani Love Zamuyi Sosai yau. Yaya Nazeer kamance Xariya wannan dusar Zai kaimu. Kallota yazeed yayi ta mirror kallon nine dusa. Harararshi tayi ta maida dubanta wajen Su leemah.Nazir yace Ainima Zarian Zani dan haka Saiki koma. Mgn feenah zatayi Nazir yace tashi kikoma nace. Batason jayayya da yayanta dan haka ta tashi takoma gaba fuska Adaure. jan motar yazeed yayi da gudu yabar Harabar gidan nasu. [15/12, 19:42] Hussaini Atk: 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya muhd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...34 Tafiya Suke babu maima kowa magana Cikin motar Sai Leemah da Nazir dake yar firarsu kasa kasa. Yazeed tuki kawai yake Lokaci Zuwa Lokaci ya juyo ya kalli feenah dasun hada ido Su sakar ma juna Harara. gyangyadi tafara yana kallonta ta mirror yana dariya Ciki Ciki. Zuwa Lokaci kadan bacci ya dauketa. So yake ya kwantar mata da kujerar Amma besan tayaya Zai mata ba. dan haka ya Rabu da ita. Kadan kadan ya juya ya kalleta baccin kuma ya mata kyau ya fada Aranshi. Abinda ya faru dazu ya tuna lokaci daya ya lasa kasan lebenshi. Kwantowa feenah tayi kan Cinyarshi lokaci daya yaji wani Abu Zirrr ya wuce mishi Zuwa Kai. Mirror ya juya Zuwa baya ganin Leemah da Nazir Hankalinsu bema kansu fira kawai Suke yasashi jan karamin tsaki. Shi yazaiyi ya dagata domin gaba daya bejin dadin drivn din da yake. Mirginawa tayi kanta ya koma tsakiyar Cinyoyinshi yayin da face dinta ke kallon Nashi Ashhh yazeed ya fada jin Wani irin yana yi Atare dashi, idanunta yake kallo Alumshe Suke yayin da Small mouth dinta tadan turoshi Kamar mai Shirin yin mgn. Oh God ya fada domin Zuwa yanzu wani felling ya taso mishi mai karfi. Kara juyawa yayi yaja tsaki mai karfi da Sauri Leemah tace kanason wani Abu ne bro? Murmushi tayi ganin feenah Kwance kan jikinshi Hankali kwance tana bacci. Yazeed yace Kai Nazir kawani biye mata Sai Shirme take maka. Murmushi Nazir yayi yace Ai ba bacci take jiba ita. Phone ta jawo tayi Saitin face din feenah ta dauketa photo. Wow ta fada ganin yanda baccin yama Feenah Kyau. Me kikeyi Leemah? Bro Wannan Hanyar Yamun Kyau Shine na daukeshi pic. juyawa yazeed yayi Kan Feenah Ji yanda ta turo baki Acikin baccinma Rashin kunya take. Saida Sukai tafiya mai tsawo Ahaka Yazeed dai tuki kawai yake Amma Shi kadai yasan maike damun Shi. daidai wani Restaurant Nazir yace yazeed pls tsaya baby Najin yunwa. kallonshi yazeed yayi ta mirro yace baby waye mai Ciki Anan? No my Cutie nake nufi.Tabe baki yazeed yace Dan iskanci bakinci Abinci ba Leemah? Bro yazeed Kasan inada Ulser fa yanzu kamar Na mutu nakeji. Hararar ta yayi yace Mayya. bude kofar Nazir yayi yaja hannun Leemah Suka fita. Yazeed yace Nazir kanwar ka fa? da Sauri Leemah tace idan tana bacci Aka tasheta kanta Ciwo yake. Yes Hakane yanda baby ta fada maka Nazir ya fada Suna kashe ma juna ido shida leemah. magana yazeed Zai kara Nazir yaja Leemat Sukabar wajen. Juyawa yayi ya Sauke idonshi kan feenah yar Rainin wayo taji taushi tayi Kamar mage, gashi Ni duk ta Rikitani. Juyawa tayi ta Sakalo Hanunta kan wuyanshi Oh ya ilahi yazeed ya fada Zata kasheni. Karamin Bakinta ya tsura ma ido jiyake Kamar yayita Kissing dinta ko ya Samu Sauki. jikinshi tafara Shafawa tana besty bani Ruwa. Kallonta yayi yaga bacci take toh maybe mafarki take. Ahhh Shafa Jikinshi data takeyi ba Karamin kara rikitashi yayi ba. bakinshi yakai kan nata Zaiyi kiss Ahhhh No. Nace Mufeeda kesani ina Aikata Zunubi mai yasa yanzu bata Nan Nake kokarin Aikatawa. dayar Zuciyarshi ce tace mishi Toh Ai wannan ma itace tasaka tunda tun dazu take juyi Ajikinka kuma kai ba dutse bane. Yes yafada...Chan kuma yace idan ta farka ta ganni Lallai Zata kara Rainani. Amma Ai tana da Nauyin bacci Shedan din dake kusa dashi ya Rada mishi. bakinshi yakai daidai Nata Yanason ya tsotsa tsoro kuma yakeji. Ruwa Feenah takara fada Cikin bacci tana lalube lalube, bakinshi dake kan nata tafara tsotsa kamar Tasamu Sweet. Nan da nan Yazeed ya rikice yafara kissing dinta Shima. Saida Suka dau mintina Ahaka Cikin bacci Feenah taji Kamar tanashan wani Abu kuma dadinshi takeji. Jikinta taji yamata nauyi Cikinta Sai kara yake Alamar yunwa ido tafara budewa da ker, Still Abu takeji Cikin bakinta dan haka takara bude idon. Waro idanun tayi gaba daya Sabida Abin data gani. Fizge bakinta tayi ta tashi Zaune Adaburce. Sai Asan nan Yazeed ya dago da jajayen idonshi yana Kallonta yana Saukar da Numfashi Ahankali. itama kallonshi take Lokaci daya hawaye Suka Shiga Zuba A idonta. Haushin kanshi Yazeed yakeji me yasa nakasa Controlling Kaina ya fada Cikin Ranshi. Menene Haka bro Yazeed? Nafada ni ba yar'iska bace idan kanason Abunka kaje kayi meyasa ni Zaka Satoni Ka kawoni kana kissing dina kamar matarka. Allah ya'isa Kuma ni ka maidani gida,kuma Saina fada mawa Mamy, miyauna daka Sha....jawota yayi yasakin Mata Rankwashi Akai. Ni Sa'an wasan K ine? Girgiza kai take tanajin Zafin Rankwashin. Kunneta Yazeed yakama yaja kinsan me kikamun ne Sannan kirinka mun Rashin kunya. Shiyasa nace kada kizo Nan ki Zauna Amma kika nace, Ashe So kike kizo ki takura mun, Cinyata kika hau kina bacci, Sannan lokaci daya kika fara ihu kina mafarkin Aure, har rigata kika yamutsamun kalli! Karshe jawoni kikai Kikafara kissing dina kawai na kyaleki ne dan kada kitaramun Mutane domin ihun dakike sai Azata satoki Nayi. Na Rufa miki Asiri domin kina Sha'awar Aure Akan titi Amma Shine kikemun Rashin kunya.idan Naga dama Saina kira Mum yanzu Nace mata kinaso kimun fyade. ido feenah ta waro waje Kunya maganganun Shi Suka bata dauke kai tayi tana Hawaye ni bani bace Nayi Haka! Kunenta yakara ja Karya nayi kenan? Girgiza Kai Tayi Alamar Aa.yimun mgn karya nayi kenan. Aa fa banceba bro Yazeed. Toh Share Hawayen Naki Kuma kimun Shiru.toh tace yazeed duk saiyaji ba dadi yamata Abu kuma Yanzu yaci Zalinta.Sabida karta Rainani ne ya fada Cikin Ranshi. itama magana take Aranta"duk da Sha'awa Ai wannan dagaji Sharri yamun besan Nasan halinshi ba" kwafa tayi bakasha miyauna Abanza ba Zakasan Feenah ka taba. Magana kike ne? Marairaice face tayi inane Nan Toh? Siyar dake nazo yi. Amma bro Yazeed.....muryar Leemah tajiyo tana fadin besty kin tashi Kenan. Motar Suka bude Suka shiga.feenah tace Leemah,yaya Nazir ina kukaje? Abinci naci besty gama Naki mika mata ledar tayi. Amsa feenah tayi Shine kuka barni Ana...mintsilinta yazeed yayi tace "Ashhhhh" ya dai feenah da Zafi ne Abincin?eh tace Kamar yanda taga yazeed ya Nuna mata. Sorry toh.ok No problem besty.tafiyar minti Ashirin ta karasa dasu Cikin birnin Zaria kofar gidansu Kausar yazeed yayi parking Atare Leemat da Nazir Suka Sauka. Bude kofa feenah tayi zata Fita yazeed ya jawota bakinta ya bige yace parrot Common fita kiban waje.fita tayi Rike da bakinta ta Zagaya dayan Seat din da yazeed yake kanta tashigar yazeed ban yafe Abinda kaimun ba Kuma Wlh Saina Rama bashi kaci murguda baki tamai tabar wajen.kallonta Yazeed yake da mamaki Wannan yarinyar mai zan mata tabar Rainamun wayo,Hmmm kada tabari tashiga hannuna. Nazir ne ya karaso yazeed fito mana. Fita yayi fuska A daure daidai Nan mortar yusuf tayi parking fitowa yayi da mamaki Suke kallonshi, Shikuwa da murmushi ya karaso wajensu. Naje gidan Mamy inno tace kunje Zaria Shine Nima Nazo ganin Amaryaa. Tabe baki Yazeed yayi ai saikai mana jagora. Toh kumuje Amma Naga bakuzo da wuriba. Kallon Nazir Yazeed Yayi ga irinka Nan Wanda yabiyema yara yaja duk Sun Raina mutane. dariya Sukayi Suna Nan mukafi Auki Ai. Atare Suka shiga daret parlon baki Suka wuce Su Feenah Sukayi Cikin gidan. Hajiya kadaice A parlon tana kallo da Sallama Suka karasa wajenta Suna gaidata.Cikin fara'a take Amsa gaisuwar mutanen Kaduna Shine bansan Zaku zoba? Hajiya itama Kausar bata Saniba Surprising dinta mukai.Ah lallai Zataji dadi kun kyauta kuma ya mutanin gidan? Suna lfy qalau Sunce Agaidaki.ina Amsawa drivern ya tafi ne? Leemah tace Aa hajiya bro Yazeed ya kawo mu shida yaya Nazir. Shine kuka barsu waje kuma? Suna parlon baki. Aa nan yakamata Sudawo inada manyan baki haka.Hajiya Yusuf ma yana tare dasu.Ah lallai Bari Nasa Ashigo dasu. Kutashi kushiga Ciki tana Sama. Tashi Sukai Suka haura Sama.Leemah ta tura dakin tana Amarya bata laifi.Chan karshen gado Suka hango Kausar da Sauri Suka karasa Kanta Sukai gaba dayansu.Afirgice ta tashi Atare Leemah da feenah Suka hada baki wajen fadin Surprise🙌 Wow kausar ta fada "I Really appreciate it" Rungume juna Sukai Suna dariya Saida suka dade Ahaka tukun Suka Saki juna. Kallon kausar Leemah Tayi tace kin Rame Sosai Kausar. Ai dole inata tunani Halimcy. Tunani Kuma? Eh mana Na Abinda na Aikata Abaya dakuma na Aure Uwa Uba Shekaran jiya danaje Asiviti Dr yafadamun Cewa......gaba daya yanda tafadama ma hajiya Haka tasanar dasu Leemah, Amma yanzu jiya munje Islamic Chemis da hajiya sunbani magani nama fara Amfani dashi kunji Abinda yasani tunani. Nisawa Sukai gaba dayansu feenah mai arhar hawaye har tafara kuka. Cikin kuka take cewa Ni dama Chan shiyasa Banson Saka yatsa din Nan Koda ba'a fada manava kausar kinsan Akwai hatsari, duk dacewa ba'a ma Ubangiji wayo mukuma yanzu menene tamun matsalar Oho. Ba wata matsala Insha Allah besty tunda muntuba mundaina, itama Kausar Saka yatsa ne yaja mata infection din but muyita Addu'a Insha Allah Zaki rabu dashi kuma kirinka Amfani da maganin yanda ya kamata. Amma Leemah bakiji tace tana tunanin ita dsvirgn bace? Toh Feenah shima Dr din bafa cemata yayi tazama ba, kokunto take Kuma nataba jin wasu matan Aure nafadin Mace bata Rasa budurci Sai idan Sex tayi toh yanzu tunda bashi kausar tayi ba Saiku daina damuwa kan wani Virgin Or dsvirgn. dahaka Leemah ta kwantar musu da hankali Sukabar maganar. Kausar gyaran jiki fa? Leemah Hajiya tace idan muka dawo gaba daya Sai Akai tarewan Zuwa 2weeks Sabida gyaran jikin. Yes hakan yayi Amma kinfara Shan irin Abubuwan da Akeba Amare ko? Kallonta feenah tayi besty ina kika Samo Wannan Surutun,har kikasan wa'innan Abun? Kardai ko yaya Nazir yar bariki Zai Auro. dariya sukai gaba dayansu Suna tafawa. feenah ta kalli Kausar ke yusuf fa yazo.ido t waro Kice Allah! Hajiyace ta Leko Kausar kishiryafa yusuf yazo zasu koma ne. toh Hajiya. Leemah kizo d'ana nakiranki. Rufe ido leemah tayi bata Amsaba hajiya tafita tana dariya.Lallai yaya Nazir Hajiyama yake aikowa Abun Naku ya shahara. Ba ruwanki besty Leemah ta fada tayi waje. Cikin lokuta kadan feenah ta taimaka ma Kausar tashirya Cikin wani material milk Colour dinkin Riga da Siket.kwalliya feenah ta tsantsara mata tayi Kyau kuwa sosai, Karfafa mata quiwa feenah ke karayi yayinda data Rakata har parlo. Yusuf na ganinsu ya taso. Wlcm my wife.Murmushi Kausar tamishi ta gaida Yazeed dake gefe yusuf yaja hanunta Sukabar parlon.juyawa feenah tayi zata wuce Yazeed yaja dan tsaki. Juyowa tayi da murmushi tace Ayya bro Yazeed kai kadai ko Nasha fada maka kaikam kayi kwantai, yanzu gashinan duk suntafi fira Sun barka. Kaikam Saidai kaga Ana Haka kalli Iska ta hura Ahannunta ta hurar mishi lokaci daya da wani irin kiss kashe ido daya tayi tabar wajen. Amaimakon naga Yazeed ya fusata sainaga ya lumshe ido yana murmushi. Duk Abinda tayi Kyau yake mata yafada Cikin Ranshi. Akalla Sunkai Awa biyar tukun suka kama Hanyar kaduna.bayan masu love Sunsha sun koshi. Yazeed tunda feenah ta tsokaneshi be Kara ganin taba harsuka bar garin Zaria. *jiya Namuku typing Boook din nan dayake inayi inajin bacci Amaimakon Nayi post Sai nayi delete😡 gud Morning lovers*💘💘💘💘 [15/12, 19:43] Hussaini Atk: 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya muhd Ahmad (💖Nadseer) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...35 Misalin 12 Na dare Su yazeed Suka karasa garin Kaduna Dan haka yana Zuwa wanka yashiga yayi. be wani dau lokaci ba yafito yayi Shirin bacci Cikin pyjama. Kwanciya yayi da nufin yatashi da wuri domin Gobe 7:30 yakeson yafita Zuwa Office. Saida yayi kusan 1h A kwance bacci yaki daukanshi Toh meke damuna tambayar dayayima Zuciyarshi kenan. Kasa Amsamai tayi Saima tunanin Abinda ya faru dashi dazun data bijiro mishi. Lumshe ido yayi yana tuna yanda Feenah take bacci dazun Kan jikinshi. I like her ya fada lokacin daya tuna irin Abun datacemishi dazun. Ayya Nariga Dana fadamaka Kayi kwantai kaikam Saidai kaga Ana.....Rintse ido yayi ganin Abinda tamishi yake Kamar yanzu Abin ke faruwa. Me yasa Nake tunanin yarinyar Nan Haka? Kawai tana birgeni ne That is way yaba kanshi Amsa. Murmushi yayi yana lasan lips dinshi Ohmmm So Sweet mouth dinta. Bude ido yayi A'uzubillah! Shetan nason yayi wasa da Rayuwata meyasa Zanrinka tunani irin wannan bayan ni yarinyar Sam bataimun ba Asalima Haushinta Nakeji, Me ma yasani jiya ban tambayeta Akan Abinda Naji tanayi kwanaki ba? No Gara da ban tambayeta ba tunda ba matsalata bace. Cije baki yayi Amma Nayi Sake ma da yarinyar ta Rainani da yawa Zanyi magananinta wai kamarni ta kalline tacemun Nayi kwantai Mtswww yaja tsaki ya Juya baya. bangaren Yusuf Shima kwance yayi yana tuna Kausar gaba daya yakasa bacci. Wayanshi ce tafara kara kamar bazai dagaba Saikuma ya jawo ganin mai kiran Nashi yasashi mamaki dagawa yayi Hello! daga dayan bangaren Akace Bakai bacci bane Yusuf? Kai Zan tambaya yazeed kaida Kace kana Zuwa Zakai bacci, Ni baccin yaki tafiya dani, Nikam Zanma iya daurewa Kausar tagama karatun nan bata bani Hakkina ba kuwa! Wlh yazeed tunda Aka dauramun Aure da ita wata irin Sha'awa Nake fama da'ita wanda kamin dauren Auren Sam bana irin Haka. Gashi gobe Zasu koma Skul Narasa yanda Zan nunamata bukatata Sabida Na lura kamar ma tsoro Takeji, dazunfa kissing dinta Kawai Nayi Amma...... katseshi yazeed yayi Kai Malan Sai Surutu kake kamar wani Radio Ni tambayarka Kaji Nayi? Aini bani Nasaka kayi Auren jira ba, idan bukatar matarka kake nakaima Abba wayar ka fada mishi tunda Shine waliyinka, kaga Sai yasan yanda Za'aiyi Akawo maka matarka Ayau karatun ba dole Sai tayiba. Mtswww Yusuf yaja tsaki Kai duk Abinda bazai yuwuba Shi kake fadi mema yasaka ka kirani yanzu? Tabe baki yazeed yayi Ohhh Nifa namance mema yasa Na kiraka Nakasa bacci ne Shiyasa. dariya Yusuf yayi yace toni mezanma Danka kasa bacci ko number Mufeeda kake bukatar Nabaka? Mtsww yazeed yaja tsaki ya kashe wayar. dariyar mugunta yusuf yayi yace Nasan Ka fara Kamuwa muje Ahaka.... Basuda niyyar yin bacci Dan Gaba dayansu Zaune Suke Suna magana Akan yanda Zasu kayata komai Na bikin Kausar idan time yazo. Leemah ta kalli Kausar bari nafara Miki fadan Aure kamin kowa ya fara Nashi. dariya kausar tayi tace bayan Babana ya rigaki. dafe goshi Leemah tayi irin batasoba Shikenan bari nazama ta biyu, ehm tayi gyaram murya Kinga Yusuf yana Sonki Sosai So Idan muka kaiki daki Zagewa Zakiyi Cikin Zaman takewar Aurenku Ku gina Soyayya kauna hakuri biyayya da Sauransu, kinsan yan matan yanzu kadan Suke jira Suga ballagazar mace Su Aure mata miji, daga baya kuma Abarki da tunani tunani, So kikama mijinki Kimishi duk wani Abu daya Umarceki wanda be Sab'a ma Shari'a ba Hakan Shi Zaisa Aurenku ya daure Cikin farin Ciki. feenah datunda Leemah tafara Magana take kallonta Cikin Mamakin Waye yasanar da'ita wa'innan Abubuwa Haka. Kallonta tayi tace Sannu parrot Ai wannan ko Malama khadija Sai Haka. dariya Leemah tayi tace besty kina mamaki ko Zan dawo kanki Soon Kidai daure Ki fitar da wanda Zuciyarki keso ba wanda Kike ganin kamar Shine mijin kiba. dariya Suka kwashe dashi Leemah da Kausar yayinda feenah ta Daure face me kenan kike fada Leemah? Besty koda Namiki bayani ba lallai kigane ba Kawai tafi Ki kwanta Abinki. tabe Baki Feenat tayi ta tashi tashiga toilet. Leemat kuwa Cigaba tayi da maganar da takema Kausar cewarta fadan Aure ne lol. Feenah fitowa tayi daure da Alwala tayi Shirin baccin ta ta Kwanta. Saidai Mene tunanin datun dazu takeyinshi Kasan Zuciyarta Shine ya bijiro mata Ayanzu....Oh Wannan yazeed din yaci bashin Abunda Yamun maye kawai yasamu baki kamar yasamu Sweet duk ya Samun inajin Zafi lasan Kasan lebenta tayi ta lumshe ido, gara nazoma nayi Aure Ashe koyaya Namiji yafi gamsar da mace Kissing dina kawai yayi Ina bacci Amma Saida Naji Abu, Rufe ido kuma tayi Alamar jin nauyin maganar da Zuciyarta ke mata. Maybe kodan inada Sha'awa mai karfi yasa Naji wani Abu if not tayaya daga kiss daurewa kawai nayi nacigaba da Zama kusa dashi. tsuke fuska tayi tunowa da yanda ta taba Samunshi da Mufeeda mtsww Allah ya'isa ya hadamun miyau Dana wata banza Na tsani yazeed din nan Wlh, Sam beda Halin mutanan kirki Sa'arshi daya bana Zaune a gida da Saina gyaramishi Zaman Alfaharin da yakeyi. Tunani tarinka yi Cikin Ranta da Ker bacci yayi nasarar daukanta. My kausar yakamata mu kwanta gobefa Zamu tafi.Hakane halimcy Kinga feenah hartayi bacci. tashi Leemah tayi Zata Shiga toilet taji Kamar Feenah na magana dawowa tayi tana kiran Kausar da hannu, itama Kausar tasowa tayi ta karaso wajen bed din. " pls kada kai kissing dina banaso pls, Nidai banaso Dan Allah banaso" dariya Leemah tayi tace mafarkin Manya Bari namata video dan gobe musamu na tsokana. daukanta Leemah tashiga yi harsaida taji tayi Shiru da Surutan tukun tayi Stopping Video din. Kamar Feenah Tasan me Ake ta tashi Zaune tana rike Ciki, Kallonta Kausar tayi lfy ko har Kingama baccin? Marairaice fuska feenah tayi Cikina Ciwo ta fada Ahankali. Oh Sorry Leemah ta fada mai ya kawo Ciwon Ciki Ko period? Juya Kai feenah tayi Alamar Aa. Ok koh mafarkin Aure kike yakawo Ciwon Cikin? Harararta Feenah tai tana yatsina face. dariya Ma Abin yaba Leemah dan haka tace Kausar kawo mata lemon tsami tasha Kafin Nasama mata miji. dariya Kausar tayi tace Haka Za'Ai bari nakawo. Hawaye Feenah tafara tun tanayi kadan Har tafara kuka mai dalili. Kamo hanunta Leemah tayi Meke damunki feenah Haka? tsokanar kifa Nake Nasan ba mafarkin Aure kike ba why are u Crying like a baby" Kwanciya feenah tayi tacigaba da kukanta bata kulata ba Ahaka Kausar tashigo da lemon tsami ta samesu. Ya kuka Kuma? Na tambayeta taki mgn. Toh Saikace mai Aljanu daga bacci kitashi kina kuka kaman wata baby Kausar ta fada yayinda ta karasa kan bed din ta dago kan feenah ta daura kan Cinyarta. Meke damunki feenah pls? Kinga Zakisa besty din taki kuka. Shiru tayi ba Amsa. Ok Leemah kira Hajiya maybe ta fada Mata.tashi Leemah tayi dan duk jikinta yayi Sanyi batason taga feenah na kuka ko Kadan. Jawota feenah tayi Nifa kada Ki kirata..haba besty toh kifadamun Abinda ke damunki mana Ko gidan Su Kausar dinne bakison ki Kwana? girgiza Kai tayi No Ni cikina ke ciwo kawai! Oh wannan Sha'awa Naki is too much feenah, Anya Zaki iya Kai 6months ba Aure ma kuwa. hararanta feenah tayi tacigaba da hawayenta. Gaskiya Kausar Zankira bro Yazeed gobe yazo ya dubata kozai daurata kan Wasu drugs din. da Sauri feenah ta tashi Zaune Allah ya kyauta wlh Shima yasamu ya magance matsalarshi ya isa. gira Leemah ta daga tace toh ga lemon tsami kisha.banaso feenah ta fadi kai tsaye. Oh feenah 2:30 kin hanamu bacci Sannan kice bazakisha ba mai kikeso toh wlh idan bakishaba Saina Saka Mamy ta turo bro Yazeed yazo gobe kinga idan yasan matsalarki yakara Rainaki dan naji kina fadin dama ya rainaki. Turo baki feenah tayi tace ina lemon tsamin? Murmushi kausar tayi ta mika mata. Kiran wayane ya shigoma Kausar Leemah tace Nikam yau nashiga uku bazakubarni Nayi bacci ba banda fitina irinta Yusuf Awannan daren Zai kira bayan janbakin dayagama tsotse miki dazun. dariya Kausar tafita tanayi kisha baccinki na fita kokuma kiyi jinyar jarababbar kawarki. Tsuke face Leemah tayi ta juyo kan feenah kekuma ya bari yanzu ko? Haryanzu be bariba Leemah maybe Sai nadanyi Wanka. tabe baki Leemah tayi tashiga daga Rigar feenah! Zaro ido feenah tayi besty me Zakimun. Ko Sauraronta Leemah bataiba tashiga Shafa Cikin feenah Ahankali Aikuwa ba'adau lokaci ba bacci ya dauketa. Leemat duk tausayin kawartata ya kamata Cikin Ranta tace Ai Bazan Karya Alkawarin danayi Akan nadaina lesbia ba my feenah. "I just need u to be able to find it easy" Allah ya yaye miki.daga haka ta juya ta kwanta itama. da Asuba Feenah tariga tashi Wanka tashiga tayi ta dauro Al'awala daga bisani ta tashi Leemah Saida Sukayi addu'oeh da Azkar bayan idar da Sallah Asuba karatun qur,an dasuka Saba yi ne kadai basuyiba Sabida baccin dake idanunsu.komawa baccin Sukai gaba dayansu. Washe gari misalin karfe 10 na safe Suka fitoh Zuwa parlo bayan Sunyi wanka Sun shirya. Hajiya kadai suka Samu Zaune tana kallo, karasawa Sukayi Suka gaidata Cikin fara'a ta amsa tace Kuje ga breakfast Chan kan dining kuyi kuci kushirya kun makara da yawa.Ai hajiya Ashirye muke Leemah ta fada tana kokarin tashi.yawwa yarana yan Albarka Amma yanaga idon Feenah ya kumbura Haka? da Sauri tace Mamah Rashin baccin da banyi da wuribane jiya. Ayya Sorry daughter Nazata missing din Saurayin Naki kike kikai kuka. Mamma Nikam banda Saurayi Ai. Laaa y'ata boyema maman taki kike jiya Naga har kiss kike mai daga nesa.ido feenah ta Zaro wane mamh? Yazeed din mana ai nahangeku danazo wucewa Nace yaran Nawa duk sunsan mazan dasuka dace dasu Allah dai yamuku Albarka .Amin Kausar da Leemah Sukace suka tashi Suna dariya. Mamah Yazeed ba Saurayina bane tambayata Yayi yazaiyi ya Nuna ma mufeeda ta gane Cewa Yana kaunarta Sosai Shine na nunamishi nace haka zaimata. dariya Hajiyar Kausar tayi tace ja'ira tashi kije Ki Karya tunda boyemun Abu kike.tashi feenah tayi Aranta tanajin haushin ya Za'arinka hadata da Yazeed Wanda Ayanzu babu Wanda takejin haushi kamarshi, Haka inno tamun wannan Abun yazama dole nadaina haduwa dashi bare Arinka Zargin muna Soyayya. bayan sun gama breakfast din tashi Sukai Sukaje suka kara Shiryawa kowa ta divo kayanta Suka sakko Cikin Shiri har harabar gidan Hajiya ta rakasu saida taga fitar motarsu takoma Cikin gida tana musu addu'a tsari daga Sharrin karfe mutane da Aljanu, domin gaba daya jinsu take Ajikinta Kamar yanda takejin Kausar. dayake motar gudu yake drivern su Kausar gashi basu tsaya ko'inaba yasa cikin Awa daya da mintina kadan Suka karasa garin Abuja. [15/12, 19:43] Hussaini Atk: 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya muhd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub *Wish you A very quick recovery Zuwairat Nuhu (Ummu Maryam) Marubuciyar Kawartace Sanadi get well Soon dear*😤😤😤 *Happy birthday darling I wish you many years Ahead with prosperity. behgum Sahiba you know I love you So much Right*😍😍😍 Page....36 Bayan tashin yazeed daga bacci Wanka yayi yashirya domin tafiya Office. Shiga yayi Cikin gidan domin gaisawa da iyayenshi domin Tun farko haka ya tsara Rayuwanshi. duk Suna parlon dake kasa da Alama breakfast Suka gama.karasawa yayi Cikin Ladabi ya Zauna kusa da Abbanshi My Abba gud morning! Morning my Son Har ka Shirya kenan? Na Shirya Abba Sai tafiya.Allah yakara ma Rayuwarka Albarka Ka kula da kanka.insha Allah Abba Amin Allah yakara girma.Amin Abba yafada yana kara Alfahari da dan Shi Cikin Ranshi. Kallon Mamy yazeed yayi yace Morning my Mamy.Murmushi tayi tace Morning my Son katashi lfy? Lfy Alhmdullah Mamy. Haka Nakeson Ji my Son Allah ya tsareku gaba daya.Amin Mamy ta. Kallon inno yayi Ya daure fuska Gud Morning grandad. Kallonshi tayi itama ta tsuke fuska Gud manin Tsaka. Inno nafada miki banason Sunan tsaka din nan ko! Dan Ubanka Nima bacemun kayi grando ne ma komiye ka gaida iyayenka Cikin kulawa nikuma daka tashi kacemun graddo Wato doki kenan, Toh Kaine mai Kama da doki Wlh tunda komai Atsaye kakeyinshi bako tsari, gaka fari Amma Zuciya baki. Kallon Abba yazeed yayi Abba kanajinta ko nayi magana tace namata Rashin kunya Alhalin ni ban mata ba. Ya'isa my Son tashi katafi Allah ya tsare.tashi yazeed yayi yana kunkuni ya fita. Shege mai kama da mutanin turkiyya Kawai. Juyowa tayi kan Abba kaikuma Amadi Ai duk kai ke daure mishi...kanajin yanzu ya cemun doki Amma kake kara lallabashi kamar kwai,Agabanka yayima Uwarshi ladabi yanzu Amma kai kake gwale taka Uwar Agabanshi. Inno kiyi hakuri ba Zaginki yayi ba yana nufin Ina kwana kakata. Harararshi inno tayi Yan bokon karya kawai.wai ma Amadi yaushe Zaka Aurar da yazeedu ne yana Zaune Cikin gida baya ganin girman Kowa haka. Inno Saiya fito da mata besamu ba Yanzu. Karya yake yanada wacce yakeso fariya da Miskilanci ya hana ya Sanar da'Ita toh yanzu lokacine daya kamata Asashi dole Ya fiddo mata tun Kafin ya kara Zama tsoho. Inno inace daya kawo matar kece kika fara cewa batai ba? Kai waye ya fadamaka yar kafurai nake nufi, yar Amininka Umar Faruk ita Nake Nufi. Kallonta Abba yake yakasa fahimta. Mamaki kake kokuma baka gane yar taka bace, Nafisatu yar Umar da Hafsat kanwar Nazir yayar Yan biyu Ita Nake Nufi! ( inno Wannan kwatance Haka🙊lol) dariya Mamy take kasa kasa yayin da Abba yace Inno yazeed ya fada miki ko feenah din? Nifa basu fada munba kawai nagani da idona ne. Amma inno inaga tunda basu fadi ba yakamata mubasu lokacin dazusu bayyanar da kansu. Bama haka ba Agabanki Jiya muka gama Magana Akan end Of this year Zamuje Yola Kan maganar Auren feenah da kabeer kuma Achan Za'ayi komai. Kwafa inno kawai tayi. Mamy cewa tayi inaga ma babu wani Abu tsakaninsu, yaran da basa jituwa tsakaninsu. Wani kallo Inno tama mamy Nayi karya fatima kuda bakuson laifin danku kamar wani dan goal. Ni bance kinyi karyaba Mama Allah yabaki hakuri.Amin inno tace ta tashi idan kuka Gani da idonku Saiku Amince Idan kuma dafa yazeed din Zakuyi Kuci dabakuson yayi Aure bisimillah daga Haka tayi Shigewarta. kallon Mamy Abba yayi yace Saikun rinka hakuri da ita tsufa yanzu yazo mata. Nifa Abban Leemah Anya ba dagaske bane ma Abinda mamah ta fada kuwa? meyasa kikace Haka? Sabida Hajiya Sara (Hajiyar Kausar) jiya ta kirani take cemun yazeed da Feenah Sun burgeta yanayin Soyayarsu tace haka Leemah da Nazir ma.nidai kawai na Amsa mata ne domin bansan da Zance makamancin Hakan ba. Nisawa Abba yayi kwarai Leemah da Nazir na lura da yaran Kamar Sunason junansu domin Nasha ganinsu Suna fira.Amma banajin Yazeed da feenah domin kwata kwata na lura basa jituwa. Nima dai haka nake gani inaga fadan da taga Sunayi ne Amma banda Abun inno yarinyar da take da miji ma A hannu. Atoh Abba ya fada yatashi Bari naje Sallah na dawo Amaryata. Kaidai Abban Leemah haryau A Amarya nake. Ai kinma fi Amarya Gata Infada miki. dariyar manya Mamay tayi tace Adawo lafiya. Lokacin dasuka isa Abuja daret Room dinsu Suka nufa. Bajewa Sukai A parlon cewarsu Sun gaji. Aini bazan Zauna ba Sai nayi wanka feenah ta fada tana kokarin Aje bag din hanunta. Kallonta Kausar tayi kedai kice Zaki wanka mai dalili mai yuwa baccin dakikai A mota yasa ki mafarki ko? Harararta Feenah tayi Anfadamiki Ni irin Leemah ce ina bacci ina mafarki. dariya Leemah dake gefe tayi Ai ke feenah kinma fini watoh mafarkin nakima A bayyane kikeyinshi jiya Ai kissing dinki bro dina Yayi Amafarki. Ajeyi bag din Feenah tayi ta dawo kusa da Leemah ta Zauna.me kikace besty? Abinda kunanki yajiye miki mana. Waye bro dinki daya isa yayi kissing dina A mafarki? Tunowa Leemah tayi da batason feenah tagane Akwai plane din dasuke hada mata ita da Kausar dan haka tace bro kabeer mana jiya Ai Naji kina mafarki karkayi Kissing dina, Maybe yayi kissing din nakine daga baya Sha'awa ta bijiro miki Abinka da dama harda jaraba. Duka feenah takaimata daga bisani taja tsaki ni bana mafarkin kowani namiji ballatana har wai wani mafarkin kiss. Kausar dakeji tace jiya dai kinyi kuma Nasan son wanda kikai mafarkin Nashi kike domin Abinda kasa Arai shi kake mafarki kuma Abinda kasa Arai lallai Ba karamin muhimmanci ne dashi Awajenka ba. Nifa Banason irin Abunda kuke mun kunfi kowa Sanin babu Wani Wanda Ya burgeni dazanyi Soyayya dashi Ballantana har nayi mafarki dashi. Dan Allah Leemah Nuna mata Video din jiya maganin musu Kausar ta fada. waya Leemah taciro ta kunna tafara nunama feenah Video komai Saiya dawo ma Feenah Sabo tabbas jiya Nayi mafarkin Nan tafada Aranta.but Ai ni da wannan banzan Yazeed din nayi kuma Sabida tsanar danayi mishi ne kafin na kwanta Shiyasa nayi mafarki dashi. Muryar Leemah tajiyo kikai Shiru koba kebace? Nice mana bansan Nayi ba Kuma ni badakowa Nayi mafarki din Nan ba! Ido Leemat da Kausar Suka hada Suka kashe ma juna. Kausar tace Umm da Aljanu kikai mafarkin kenan. Nidai Gaskiya duk Wanda kikai mafarkin Nan dashi Allah yasa shine mijinki Cos Nasan Zesha tarairaya domin wannan mafarkin ya Nuna cewa Andamu dashi Anason Shi. Mtswww wlh Sometimes Zama daku Akwai matsala Wlh va Aminba daga mafarki Sai Ace Abu yazama Gaskiya. Toh my besty Sorry Amma Nima ina bayan Kausar maybe ma Wanda Akayi mafarkin dashi ya dandana miki dadin kiss Shiyasa kika Rude Akanshi! Dafe Kai feenah tayi tafara Hawaye Cikin kuka take fadi Kausar dankinyi Aure bashi Zaisa dole Sai wani yayi ba, daga mafarki Shikenan Sai fassara duk da danake tare daku banyiba Saijiya toh kuni kadai nataba mafarki a duniya ai saai haka kodan kana tare da kawaye yan Saka ido ne Oho. Kekuma leemah Bari kiji nafada miki wanda nayi mafarki ma dashi Sam bana kwanarshi Sabida banason ganinshi kwata kwata ma So dama Anayin haka Arayuwar mafarki Wanda bakama Sanshiba saikayi Mafari dashi. dariya Leemah tayi Toh ya'isa besty Son Aure dai shi ke kawo mafarkin kiss hungging dama dai Sauransu, yakamata tunda Yanzu kinsan mijinki kicire Tunanin komai Aranki tunda wuya kike Sha kedin kin Zama Alallaba. Tashi feenah tayi tana tura baki ni bansan wani mijina ba, kabeer din dabe damu dani bama daga Haka tashige toilet Abinta. Kingani Ko Kausar gava daya ko maganar Kabeer din Nalura bataso, nadade ina fada miki Gaskiya yusuf ya fada bawai Ra'ayin kanshi bane kawai. toh leemah ya wanann Abu ya kasance Ahaka Nifa sai Nake tunanin da'ace Suna Soyayya da koda kadan ne Zasu nuna. Hmm Kausar ki yarda Kawai mudai yanzu muyi Addu'a Allah ya tabbatar da wannan Abun domin Xasuyi farin Ciki muma Zamuyi.toh Allah yasa Alkairi Acikin al'amarin My Leemah. Amin Kausar time din kinkawo baby. Kinjiki Saikace Samun babyn wasan Yara ne. Ai Nasan ba wasan yara bane na manya ne dan haka jiya Akashanye janbakin dakika Saka waye yasani ko har Riga Aka yaga. Duka Kausar takaima Leemah gaskiyar feenah jiya da tace ina kika samu irin maganganun Nan. Kunjiku Yanda kuke maida kanku yara haka kukeson Nima nakoma impossible Na girma dole na Nuna muku. dariya Sukayi gaba dayansu. Allah ya Shirya Ki kodai Nazir ya bata ki! Feenah dake fitowa tace Wlh Shi ba'irin yan'iskan maza din nan bane itace ta bata kanta Sanadin grp din data Shiga A whatsapp. Aikema Zansa Asakaki besty Ana karuwa Sosai. Toh Ai bance ina bukata ba kisa Kausar tunda yanzu tazama Matar Aure. Haka Xa'ai kuwa Amma ita Kausar kusan irinki ce Abu kadan Sha'awa. Ai yanzu tanada miji idan yazo Saimu barmusu daki. dariya Sukayi. Kausar ta tashi kanku akeji, haka kawai Zanmika Ma Yusuf din jikina bawani gyara kamar banida gata...daga haka tashige Ciki. Feenah muma idan Kausar ta tashi gyara Saimuyi tare. Keni kirufamun Asiri gyaran datake nufi daban kingansu Chan Abunda zata rinka Sha idan nasha sai namutu Ai. hhhh tsafff koda baki mutu ba Zamu daukeki Asume. Haka Sukayita firarsu daga baya Suka yanke shawara wannan karan ba wasa kan Karatu domin Xangon karshe ne. *Na yau dan kadan! Nasan Haka Wasu Xasu fada kuyi Hakuri my lovers iam busy* 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya muhd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub *you Are welcome Yasmeen Al'Ameen Allah yakara Shiryar da Wanda Suke Aikata Son Ransu* *Safe trip My Zuzu (Ummu mahbub) Allah ya tsare Miss you My daddy*😤😤😤 Page.....37 Su feenah Yanzu gaba daya basuda lokacin daya wuce Su Zauna Suyita karatu Kasancewar Xangon karshe Suka Shiga. Kausar da Yusuf Anzama tsintsiya madaurinki daya duk Sanda yasamu lokaci Sai yazo Abuja gaba daya ya hana kanshi Hutu Acewarshi yakosa Suyi Sugama domin yana bukatar matarshi kusa dashi, Haka duk Sanda yazo yana kokarin Nuna Kausar ta Amince mishi Sam taki yarda domin maganar mahaifiyarta tana Nan Aranta.bangare guda tsoro take kada Yusuf ya kusanceta gani take itadin yanzu ba Cikakkiyar budurwa bace tana tsoron Abinda Xai biyu baya. Haka Xaigama Nacinshi ya hakura Saidai dan Shafeshafe🙈Shima Sai idan yava kausar tausayi take yarda. Leemat da Nazeer Abun ba'acewa komai domin yanzu Shakuwa mai karfi da son junansu yakara wanzuwa Cikin Ransu.duk weekend yana Zuwa yaga babynshi Susha Soyayya. Yazeed tun Ranar dasuka Rabu bekara ganin feenah ba domin baya Xuwa Abuja Saidai Abu daya dake damunshi Aduk Sanda Zai Zauna shi kadai tunanin yarinyar yake. Wani lokacin yaji dadin tunanin Nata wani lokacin kuma Haushin kanshi kawai yake danme zairinka tunanin yarinya karama Mara Kunya yarinyar dayafi tsana Akan kowace mace Haka Zai gama Surutanshi Shi daya. Tunda Mufeeda ta fuskanci babu wata matsala data biyu baya tace tabbas k'anwarshi bata fada taganshi da mace ba Toh ni yanzu menene matsayina, itama Shegiyar yarinyar meyasa bata fada ba Nasan dayanzu Ance yafito dani Amatsayin matarshi. Kai dole Nasamu Mafita domin dukiyarshi danake kwadayi dole Nasameta. Toh Amma miye mafita Yanzu dazan Samu? Tunani tayi Cikin Ranta daga bisani taciro waya tashiga kiran Yazeed Saida Akalla tayi kira fiye da10 ba'a daga ba daga bisani ma taji wayan Akashe. Lallai bakasan waye Mufeeda ba ni Zaka kashe ma waya yazama dole Na dau mataki kan Wannan yazeed din Saina Rabashi da Abinda kesashi girman kai Wlh dani yake magana. Haka tayi ta fadan ta ita daya daga bisani Naga tayi kwafa Afili tace haka Xanyi. Bangaren yazeed tunda yaga kiranta yake tsaki Shegiya jarababba nikam Nasiya ma kaina Abinda yafi karfina Amma Zanyi maganin ta ga naci ga tsoro, Bari duk Sanda takara nemana Saina mata Abinda Zatai data Sanin sani na. Kiran Yusuf daya Shigo wayarshi ya katse mai tunani. dagawa yayi yakara A kunne beyi magana ba. Yau Yan takama ne Kenan A kanka. Yusuf yafada daga dayan bangaren. Tsaki yazeed yaja yace me kake bukata? Dama inason Naji ko Kana gidane ina hanyar Xuwa Shawara Zaka bani. Tunda katawo kasan ina gida mana Yazeed ya fada ya kashe wayar. Ba'afi mintina10 tsakani ba Yusuf yakaraso gidan Su yazeed Ciki ya Shiga domin gaisawa dasu Mamy. Inno ce kawai Xaune tana Saka lalle A hannunta karasawa yayi da murmushi kusa da ita.itama tana ganinshi tafara fara'a yusufa Sai yau Ake ganinka na lura baka Zuwa gidan Nan Saidan tsaka. Aa Inno yau wajenki nazo musamman. Kai Amma Ka kyauta Angon Kafso. Inno Kausar take fa. Aini haka na Iya fadi dan nan. dariya Yusuf yayi yace duk yanda kikace yayi inno dinmu, kawo nasaka miki lallen. Ka rufa ma kanka Asiri wajen Amayarka Lalle baya fita da wuri duk Sanda Kaje wajenta da fada Zaku rabu idan taga Lallen nan. Gyara Zama Yusuf yayi yace Meyasa Inno? Ai mata Akwaimu da kishi idan taga Jan lalle Xatayi tunanin wani Abu daban ne ita. Yusuf yagane maganar inno dan haka yace Inno bawata matsala Xan fada Mata ke nasaka mawa. Kaidai yusufa banason kuyi fada da matarka ko tarewa bakuyi ba. Inno Allah bakomai Kikawo nasaka miki. Toh Allah yamaka Albarka dama nakasa saka na bayan hannun. Amn yusuf ya fada Cikin Ranshi yace dis Is the best Solution da Xanyi maganin Kausar. Inno ta katseshi yusufa nikuwa yaushe ne "at yr? Inno "at yr" kuma ban fahimta ba! Kai Ran Nan muna magana da Amadi yace At yr Zasuje yola Ayi maganar Auren Nafisatu Achan, Shine nakeson nasan yaushe yake Nufi Ranar haushi Sukaban ban tsaya tambaya ba. Toh inno kodai end Of year yace? Kazalika haka ya fada yusufa meke nan? Yana nufin karshen Shekara din nan Kinga Saura Wata Uku kenan. Chaf dole Nasan Abun yi domin naga yaran Nan Su Samu Abinda Suke so, Nifa Suna Matukar burgeni Halinsu ne kawai banaso, yanzu Xan Sama musu Abinda Suke sone kawai Sabida inason su badan haka ba Dana bari kowannensu Andaura mishi Aure da wanda baya so. Kai Amma inno kin burgeni dama Na dade dasanin kina Sonsu Inno,Amma Yanzu me kike ganin Za'ayi Akai? Kaidai yusufa Kawai kacigaba da binshi Ayanda yakeso,itama Halimatu haka nafada mata, kubar komai Awajena Yola din Zani kafin lokacin Xansan Abunyi. Amma inno idan kikace Zaki yola Ai Su Abba zasuyi tunanin wani Abun. Yaro yaro ne wayace maka Kai tsaye nake Aikata Abu na, bakasan kakar Nafisatu ba mai Sunan ta? Kwarai nasanta inno ba'afi Sati biyu ba dana Raka Nazir yola wajenta, itama Kamar ke tana da Mutumci da Wasa. Aha tunda Ka gane ta wajenta Xance Zani kaga babu mai kawo wani Abu Tunda dama chan muna Zumunta da ita,takanje katsina wajena Nima nakanje Yola,yanzune da girma yazo mana Sai Ahankali. da kyau inno lallai maganar Hausawa ta tabbata "Abunda Babba ya hango yaro ko yahau tsani bazai hango ba. Atoh Aishi Abokinka Ya daukeni Kamar mara wayo karyar boko Kawai. Inno kinsani dariya Allah dai yakara jamana da kwanakinku. Amin dan Albarka. Kinga Tunda Nasan gidan a Yola Saina kaiki da kaina. Haka Za'ai yusufa Zansaka Ranar Zuwa. Toh inno. kalli fa hanunka yanda yayi ja! inno ba damuwa Yusuf ya fada yayinda ya tashi Bari nashiga wajen yazeed Inno naga mamy bata kasa. Bacci take yusufa idan kun gama kacema yazeedu din ina nemanshi toh zan fada mishi Inno. Fita yayi Ya nufi part din yazeed. Kwance ya sameshi ido Alumshe daga gani wani Abun yake tunawa. Kai Sarkin tunani tunanin naka kuma be wuce kan Abu daya ba wanda ka Kasa Sanar dani domin Kana gudun fallasa. Tashi yazeed yayi Zaune Ashe kasan kai dan fallasa dinne! Kaini ba wannan fallasa din ba. Toh wacce? Zakasani Sai nan gaba. Tabe baki yazeed yayi toh Yanzu wace Shawara kazo nema? Kaini Rike Shawararka Inno ta warwaremun komai kuma Nasamu mafita. Ai dakasani daga Chan ka wuce tunda tabaka Shawara irin ta tsofaffi kuma Ka dauka. Kwarai na dauka domin na hango Nasara, Kuma nabiyo Nace maka Zani Abuja gobe idan Zaka. No mai Zanje inyi ni Ka gaida Leemat Kawai. Matata fa banda ita Kenan? Yastina face yazeed yayi Idan Kaga zaka gaidata Ai Shikenan. Ok naji feenah fa? Hannu yazeed ya daga mishi✋tashi katafi malan. dariya Yusuf yayi yace basai ka kureniba Xantafi Akwai lokacin Dazaka nemeni. Ni bawani nemanka dazanyi katashi ka tafi tunda mace Ka koma harda Saka Wannan jan Abun a hand dinka. Yusuf Shi har yamance da Lallen daya taba kallon Hanun yayi yaga har yayi ja Murmushi yayi yace Kama tunamun Wani Abu bye Ni gobe da wuri Zan tafi. Yadai fi maka katafi yanzu ma duk kabi ka'isheni da wani tafiya Sai Kace idan kaje wani Abun Arziki Kake Samu mtsww. Umm Kodai kissing din matata nayi Ai nafi wani Yusuf ya fada yayin da yayi Hanyar waje.....Oh naman ce Kakarka na kiranka ma. Ni babu inda Xanje tunda ba zamanta Nake ba. Ware hannu Yusuf yayi Alamar ko Ajikinshi ya fita yabar dakin. Kausar gobe bani Zanyi miki kwalliya ba kamata yayi Kije A tsara miki ita domin inason ki kara burge yusuf gobe. Kinjiki feenah indai kara haukatashi Zakice. Mai yasa Zaki haukatashi black beauty din face dinki nakeson gobe yaga ta chanza mishi gaba daya. Nidai kawai kimun feenah Ahakama kinga yanda yake Surutai inaga naje Anmun. Yes nafison Haka Ai Kausar. No Ni banaso. Leemah dake Saurarensu tace besty Rabu da Ita maybe tashirya Zama da kishiya ne! da Sauri Kausar tace Allah ya kyauta mai fatan tsiya. Ai ba fatan tsiya namiki ba, matan dasuke Tsala kwalliya Akan titi yanzu Zasu Siye Zuciyar mijinki,idan kikai mishi kuwa ba lallai Idan yagansu Su burgeshi ba Sabida yariga ya gani Awajenki, kinfi kowa Sanin halin yan'matan Abuja tunda Kina ganin irin Abun da Suke Akan titi. Shiru Kausar tayi Cikin Zuciyarta tasan Gaskiya Leemah ta fada but tana tsoron kada Yusuf ya Zuzuce mata. Afili tace Allah yakaimu Sainaje.dariya Suka kwashe dashi feenah tace Eyya my Kausar kedai bakison kishiya. Feenat batada dadi yanayin yanda Ake fada. Hakane Amma Akwai nagartattu har yanzu. Toh Allah Ya hadamu dana gari. Amn. Ni Wai Wannan tarkacen Maisuke Kara miki Kullum Saikin sha banga Kina kiba ba bare naga kin chanza, dama gyaran jikin Kawai muka Samu mai yi tazo tarinka miki Anan. Lallai Feenah Ki gwada Sha Zakiji Chanjin Dana Samu Ajikina, gyaran jiki gara idan mun koma kinga yanzu munashiga Rana Kuma gyaran yan Sudan ma yafi. Waye yace miki Anan babu yan Sudan Kausar? Feenah ina Kika gansu toh? Nidai Nasan baza'a rasaba. Shikenan idan Ansamu Saimu fara.kudai fara keda Leemah nikam banyi. Eh tunda da kyanki Ai bakya bukatar gyaran jiki daman. Hmmm feenah tace. Leemah ce rike da Cup tayo wajen feenah, gashi kisha kiji besty. Mene wannan Leemah? Abin Kausar ne wannan, Akwai dadi yanzu Nasha Kamar Zuma Wlh. Kallon Leemah Kausar tayi tana gumtse dariya.karba feenah tayi tafara Sha Wow Akwai dadi kuwa Wlh. Eh mana ai nafada miki Leemah ta fada. Tafff yau daki Zanje nabiya kudi na Zauna domin bazanyi kwanan Xaune ba Kausar ta fada tana dariya. Me yasa kikace haka Leemah ta tambaya? Sabida bakusan Me yake Saniba Shiyasa kuka dauka Kuka Sha wato kwadayi dadi. Zaro ido😦feenah tayi Nashiga3 me yake Sawa Kausar? Ku kuka Sani tunda kunsha Ai Zakusan me yake Sawa. Wayyo Leemah kece kikaja koma miye. Ni ba ruwana mai yasa dana baki bakice bakya Sha ba. Tuni har feenah ta fara Hawaye Shikenan kila Yau mutuwa Zanyi. dariya kausar tayi mai Arhar hawaye Kawai toh tshokanarku Nake. Kinma kanki Leemah ta fada tayi Kan bed. Ita dai feenah bata yarda ba Haka itama tayi kan bed daniyar bacci. Kausar saida ta gama waya da Angonta ya Sanar da'ita gobe da wuri Zaizo tukun taje ta kwanta itama. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya muhd Ahmad (💖 Nadseer 💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....39 da Salati ta farka Abakinta tana mitstsika ido kamar baccin be isheta ba. Leemah naganin haka ta karasa kan bed din tana Sannu my Kausar kin tashi? Yanayin yanda Leemah ke mata maganar tana kunshe dariya yasa Kausar tunowa da Abinda yafaru, Wata irin Kunya taji ta kamata, eh natashi tafada tana kokarin tashi daga kan bed din. Oh Sorry kiyi Ahankali Nama dafa miki Ruwan Zafi. Komawa Kausar tayi ta Zauna tana kallon Leemah. Daga gira Leemah tayi tace yes na dafa miki Ruwa. Nifa bance Ina Soba Sai wani dariya kike kasa kasa Toh Mekenaan? Kaish Kausar ni menace kawai kiyi Wanka Nace. Ni bazanyi ba Toh. Sallah fa Za'a kira tayaya Zakiyi Sallah? Ahaka Zanyi mana Kausar ta fada Ko Ajikinta. dariya Leemah tayi tace Borin kunya tunda dai kinriga kinbada Kai Ai Shikenan, Amma Aka damemu Ni Sainayi Gyaran jiki Saina tare waye waye, Sai gashi Cikin dakin mutane Aka....toshe mata baki feenah tayi, ke besty yaushe kika koma Haka kiyita magana ko Ajikin ki. Tabe baki Kausar tayi Rabu da Ita feenah ni Abunda take tunani ma banyi Shi ba. da Sauri Leemah tace Mu Zaki mayar yara ko? Serious Ni banyi komai ba bacci ma kuka dawo kuka Samu inayi. Toh Ai dama dole Zaki baccin gajiya tunda yariga ya tafi. Oh Leemah tunfa yana nan kuka dawo. Karya kike Saida mukayita Knocking ba'a budeba Nakirashi yace ya tafi. Tunani Kausar tayi toh waye yazo dazun kuma? Nan din Leemah ta tambaya? Yes dazun Anyi Knocking Yusuf ya bude bacci Nayi Shiyasa ban San Ko waye ba I tot kune ma. Bamu bane Gaskiya feenah ta fada tana girgiza kai. Oh Ashe Katseku Akayi ko? Oh ya Allah besty Feenah ta fada tana kaima Leemah duka. Kaucewa tayi tana dariya Toh idan bakomai tayi ba tayaya Kwalliya duk ya goge kan bedsheet Sannan kalli inda bra dinta yake, jifa yanda Kanta yakoma kamar Mahaukaciya Kuma Sannan Ace babu Wani Abu da Akayi Anan! Kausar da Kunya duk yagama Rufeta tace Idan ma wani Abun Yamun Naga Ai mijina ne ko? I know that is why na dafa miki Ruwa Oya Aje A gasa jiki before Tomorrow when he's Come Back, Dan Nasan yanzu kuma yasamu wajen Xuwa, hw many round Akayi my Kausar?? Allah yasa dai be bamu matsala ba kuma Allah yasa munsamu baby Kinga Saimu hada biki da Suna. dariya Feenah keyi tana besty kinyi nisa kekam. Kausar Hawaye ta fara Wlh ni bawani Abu danayi kike kiramun Ciki I just help him because he's very Sick, kuma wata kemishi girki yanaci,ai kune kukace Idan mace bata taimaka mawa mijinta da Abinda yake bukata Anasamun matsala Menene laifina dan na taimaka mishi, idan banyi ba yaje yafada Wani halifa? dariya Leemah tayi Oh baby kukan dadi kike kin taimaka mishi ke yar dadi miji Kije kiyi Ciki Exam ya gagareki, Toh ma panadol kika bashi ko fielding? feenah gefe ta koma tana musu dariya ganin yanda leemah keta k'ular da Kausar ita kuma Sai kuka take. Pls Feenah kiyama besty dinki magana. Nikam ba Ruwana Kausar kunfi kusa Kema kina mata Ai. Kai feenah haka Zakice nifa ba Abinda nayi kawai Romance ne Sai.....Feenah ta katseta Nidai Xanbar muku dakin nan gaskiya,waye ma ya tambaye Ki ? Leemah ce tayi magana nice Nan barta ta fadamun mana kinmance Cika bakin da tai tayi kan ko hannu Yusuf bazai taba mata ba Sai Sun tare, gashi yanzu Anyi Romance Sauran gaskiyar ma Xata fito, tashi kiyi tafiya nagani indai kinada gaskiya. Xaro ido feenah tayi Cikin Ranta tana Oh Leemah batada kunya da ba haka take ba. Tashi Kausar tayi domin Leemah ta Sarara mata tafiya tayi Zuwa toilet ta dawo. dariya Leemah tayi tace eye Ashe ba'a Miki mai dalili ba Shiyasa dakika gama jin dadi kikai baccin wahala. Cije baki Kausar tayi kiyi kigama halimcy wlh bashi kinfi kowa Sanin halina Ai. Oh dai Aje Ayi Wanka kafin next time ya dawo kuma babu inda Zan fita sadai Ayi Agabana, dan harda muna furci wai wani pls Leemah kada kitafi,Ashe jira Ake nafita A.....feenah ta bige mata baki duk Abinda kike fada nayi Recording! dakin Kara magana Xan turama yaya Nazir Kinga sai yasan Yar bariki Xai Aura. Gum Leemah tayi dan tasan halin Feenat maiyuwa surutunne ya isheta tamun haka. Nayi Shiru Leemah ta fada Afili yayin da Kausar tashiga neman Dan kwalinta. daga filow tayi taci karo da takarda a nannade. budewa tayi tafara karanta wa Kamar haka"my Sweetie thank you for d help! God help you Always. My love to you. Zanyi kewarki yau kadai kinzama Wani Abu na daban awajena,may Allah bless u. Someone Come to see you but kinyi bacce her name is khadija. Bye take care My wife" Murmushi kausar tayi ta lumshe ido tanajin dadi addu'ar mijinta. Bamu musha me yace? wai Ku hadu a hotel Ko mai??? Leemah tayima Kausar tambaya (Oh Leemah Zama da inno ya Chanza ki lol) harararta Kausar tayi Anfada miki kowa irinki ne mai boye paper Cikin kaya yana gulma.dariya feenah tayi Gud Kausar fada Mata.Tabe baki Leemah tayi ta kalli feenah "talle tanama Audi gori" dawa kike besty wanda yake boye Soyayya mana. Ai munada yawa Leemah ta fada. Kunsan wai khadija tazo ta ganni! Zaro ido Leemah tayi khadija Shedaniya? (Lol Su leemah Anyi Blocking din Shedan yanzu😄) inaga ba wata khadija bayan Ita. Kudai kubari idan Itace Xata dawo feenah ta fadi tana kokarin tashi. Kallon Kawar Tata dake Zaune tayi Yanzu Menene mafita! Kina ganin yauma na kirashi yaki ya daga Nifa idan burina be Cika ba hankalina bazai Kwanta ba. Kallonta Kawar tata tayi ta dafa kafadar ta Mufeeda mai Zai hana kijanye jiki daga yazeed din nan; Na lura dashi irin Maza din nan ne Masuji dakansu, Kinga tunda yafara cewa Zaiyi maganinki idan kika kara taka gidansu gara Kada Kije domin Wlh Zai iya daukan mataki Akanki, Shawarata daya ki fita harkanshi, tunda tun farko kece kika bata tsarin Abun mai Zaikaiki daga Xuwa gidansu kifada ma namiji daidai lokacin da iyayenshi kuma Suka Nuna basa Sonki? Kinriga kinyi ganganci dakin Bari kincigaba Amatsayin kamilar mace ce, kila dayasan yanda yayi ya Aure ki Koda iyayenshi basa So, toh kinriga kin Nuna halin naki. Asalima Yazeed din yayi Rashin hankali da farko Amma kila Kodan be taba Soyayya ba besan yanda mata Suke ba, idan banda haka Ai kallo daya kawai Za'a mifi Mufeeda Agane kedin Cikakkiyar karuwa ce! D'aga mata hannu Mufeeda tayi ya'isheki kiranki nayi kibani Mafita bacewa Nayi kizo kicikani da banzayen maganganunki ba, wlh bazan Rabu da yazeed ba har saina Samu yanda nakeso. Haba Mufeeda kedin mai Sanice tun farko yanzu duk kinbata kanki,kiji tsoron Allah kidawo kan hanya,Saikiga kinsamu miji Wanda zai kula dake kisamu kudi din dakike SO matukar kin daina Sabon Allah babu Abinda bazaki samuba, Amma yanzu tayay zaki nasara bayan Cutar dashi kikeson kiyi. Mtswww Wlh Nayi dana Sanin kiranki kawai kitashi kitafi,ba ruwanki da harkata lokacin dakikai Naki iskancin Babu Wanda besan da Zamanki garin kaduna ba,,Maza Nawa kika yaudara? Maza Nawa kikai mu'amala dasu baki saniba dan haka Nima kibarni Nayi nawa,babu wani Wanda Zan samu Mai kudi kamar Yazeed dan haka Zuwa Zanyi Nasamu bokan dazai hadani Aure dashi! Saina Cire mai Miskilancin dake kanshi Na Rabashi da dukiyarshi tukun Nasashi ya Sakeni. A'uzubillaah Mufeeda duk Abuna ban taba zuwa wajen boka ba,kuma tunda na tuba nadaina Aikata Sabo kema ina miki fatan Shiriya.kiji tsoron Allah kada ki'aikata Aikin dazai kaiki huta,Kuma kinsan Azabar Allah Akan Wanda Suka bijirema Umarninsa! "Manzon Allah S.A.W." yace "Kuji tsoron Huta koda da tsagin dabino" Kausar wlh kituba kada son Xuciya yasaki kiyi dakin Sani.....Naji Shek Gumi, idan kingama Zaki iya tafiya Mufeeda ta fada tana Nuna ma kawar Tata Hanya.tashi tayi tace Allah ya shirya daga Haka ta fita. Tsaki Mufeeda taja waini Zatama wa'azi ta mance lokacin data gama barbada Akan titi mtsww. Dole naje Nasamu bokan daya taba hadani da Alhajin nan daya taba kashemun Sama da million dari. Gaskiya da'ace ina Aje kudi da yanzu ni wata babbar Mai fada Aji ce..koda yake Yanzu dukiyar Nan ta Yazeed ta isheni.dariyar mugunta tayi tashiga dannama bokanta kira. Kazo sai Wani iyayi kakemun na lura tunda kayi Aure kanka ke Rawa! dariya Yusuf yayi idan fitsari banza ne kaza tayi mana. d'an karamin tsaki yazeed yaja ya Maida hankalinshi kan takaddun dake gabashi. Nifa yazeed banida matsala Yanzu Komai Yana tafiyamun daidai yanda nake So. Saika fada mawa Wanda keda matsala. Ai kaine mai matsala shiyasa nake fada maka,kaki Aure kace sai yar 30yrs, kasamu manyan matan Sun Nuna maka halin girma Wai danma Allah yasa kaidin bana Wasa bane,da yanzu matan dasuka maka fyade Sunfi Akirga, daka gano matsalarsu ka Saduda. Kadawo kace Zaka Auri Karamar yarinya Amma Sai wadda ta kalli idonka tayi magana babu tsoro! kasaka gasa kan Hakan,Ansamu wacce taci gasa din, yanzu kaki Aurenta me kakeso ne kai, ko kafi Son ka Xauna ba Aure ne yazeed? Sauke Ajiyar Zuciya yazeed yayi. Yusuf nima Zuwa Yanzu inason nayi Aure.kawai bansamu wace nake so bane,idan Nasamu Zanyi. Yazeed yarinyar fa? Ai batace tana sona ba Yusuf! Ai dama ba'ita Xatace ba kaine zakaje kace mata kana Sonta. Chafff ni banga wacce ta'isa naje nace ina sonta ba,bare Wannan yarinyar kai nifa ko tazo tace tana Sona bazan Aureta ba! Mai yasa kace haka yazeed? Sabida bana sonta! Haka kace ko? Yeah haka Nace Idan kai kanaso kaje ka Kara. Murmushi Yusuf yayi ace "Good" Xaka maimaita. daga kafada yazeed Yayi irin Ko A jikinshi. Zaune Suke Suna fira cikin Raha Knocking din da'ake musu yasa Kausar Cewa Leemah dan bude.Feenah ce ta tashi bari na bude. Bude kofar tayi tana tambaya waye. Ido biyu Sukai da khady take ta daure face domin dama basa Shiri.dawowa tayi Ciki batace tashigo ba. besty waye ne? Shigowar da khady tayi ne yasa Leemah fadin A'uzubillah feenah Saikicemun kanwar Shedan ce tazo! Kallon ta khady tayi Cikin Ranta tayi kwafa Zanyi maganinku ne. Malama mai ya kawoki Kausar ta fada Rai Abace. Zama khady tayi nazo neman gafara Akan Hanyar dana dauraki Akai ne! Allah Sarki Allah ya yafe mana baki daya. Amn Khady ta fada Kasan Zuciyarta tana sake sake! Zaki iya tafiya Leemah ta fada tana nuna Mata hanya. Zantafi dama inaso mudawo Kamar dane. "DA WA" Leemah ta tambaya da Sauri. Da Kausar daku gaba daya. Kausar Ana magana Leemah ta fada tana dariya. Tsaki Feenah tayi ta bar Wajen Dan takaici. Gaskiya bazan iyaba domin hajiyata ta Rabani dake,bayan haka Yanzu inada Aure wanda kika gani dazun Mijinane kada kiyi tunanin Wani Abu. Bazan iya cigaba da kawance dake ba ina Tsoron Abunda zai biyo baya musamman yanzu danake da Aure. Ouk ba damuwa Khady ta fada yayinda take mikewa Hanyar fita tayi Leemat tace munafuka. Juyowa khady tayi tamata wani kallo ta fita tana takaici. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya muhd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....40 *Four Months Ago* Abubuwa da dama Sun faru Wanda kadan Xan iya tunawa domin wata hudu ba wasa ba lol😜 Na tuna yanda Mufeeda tayi ta kokarin ganin ta Aure Mr yazeed Amma Abu ya gagara. Bayan duk tayi kissa irin tasu ta Karuwai dasuka Saba Abu ya garara ta yanke Shawaran Xuwa wajen Bokanta. takanas ta Kano tayi domin Xuwa garin Sokoto wani kauye ne Cikin Garin Anan bokan yake inda duk wasu matan manya Nan Suke Nufa domin Aikin bokan yanaci matuka Acewarsu. bayan takai kanta kauyen da ker wajenshi ta nufa ta Zayyanemai gaba daya Abinda ke tafe da ita. Saida yagama dube duben Shi yatona Chan ya tona nan yace wannan Aikine mai wuyar gaske badan komai ba saidan yaron baya Wasa da ibada,leko kiga yanzu ma Abinda yake Wani Ruwa yanuna mata cike da kwarya tana lekawa taga yazeed kan dadduma yana Sallah. Jinjina Kai tayi yanzu boka babu Wani Abu da Xa'a iya yi Akai? Wlh daga kaduna nazo Nan! kaga munyi nisa da yawa ataimaka. dariyar mugunta yayi irin tasu ta marasa Tsoron Allah yace wannan Aikin da matukar wuya naso Ace koda lokacin baccinshi ne mutura mishi Aljana wanda Zata Chusa mishi Sonki lokaci daya,Amma Naga Abun y gagara bisa binciken danayi Yaron baya kwanciya Batare da Yayi Addu'ar neman tsari ba, Sannan mai yawan ibadane Ko'ina yana Azkar cikin Zuciyarshi, Sannan mai biyayya ne Ga iyayenshi kinsan kuma duk wanda ya tsare wa'inann da wuya mu'iya nufarshi da wani mummunan Abu. Zufa Mufeeda ta fara yanzu boka yazanyi Wlh inada muradin dukiyarshi fiye da komai. Kada kidamu yanzu Mafita daya ce Xamu kwanta dake Anan har natsawon kwanaki bakwai Sannan baki ba ibada idan Akai wannan Shine Bakin Aljani Zaisan yanda Zaiyi ya Shagaltar da yaron daga bisani mutura Aljanar dazatai Aikin Akai, idan Akai wannan Zakisamu Abinda kike bukata. Yashe baki Mufeeda tayi tace boka ni dama bancika Sallah ba maganar kwana kuma Na Amince dama nasaba Kwana Tare da manyan mazaje bare kai danakeson biyan bukata Awajenka (*See me See wahala da gaske Fa irin haka yana faruwa. Ya Allah ka tsaremana Imanin mu ka kara mana jin tsoron ka Akoda yaushe*🙏🙏🙏) Dariyar Nasara Shima bokan yayi yana yi yana Zare Ido. Haka Kausar tayi 1week gidan boka ba wanka ba wanki kayan data Saka Shine Ajikinta har wani wari take kamar ba Mufeeda yar bariki dinnan ba. tayi wani baki Cikin kwana bakwai din nan Abinci ma da kudinta Ake siyowa,idan tace Ga Abunda take so wani Abun yake kawo mata daban yace haka ka'idar bokaye take.tasha wuya matuka Acewarta tunda take mu'amala da maza bata taba haduwa da jarababbe irin bokan Nan ba idan Suka fara Abu daya Sai suyi wajen Awa uku gashi huni Ake Abu daya,daurewa kawai take domin tana son bukatar ta tabiya. Gaba daya Ta Rame ta lalace Kamar ba itaba. Ranar da tasamu tacika Kwana bakwai ba karamin dadi tajiba da Sassafe tashirya domin tafiya boka y Sanar da Ita Bukata Zata biya nan da Sati domin ya kammala komai halin yanzu yazeed yanachan yana jiran isarta.ba karamin farin Ciki Mufeedda Tayi ba domin har kudi masu yawa takarama bokan Nan daga bisani ta fita. Hanyar titi ta nufa Mutane dasun ganta sai Suyi saurin kaucewa Sun dauka mahaukaciya ce domin Ayanayin yanda tabaro gidan boka bata da bambanci da mahaukaciya. Yara Kuwa dasun ganta Suke binta Suna mata waka. Ahaka Mufeeda takarasa wani fashion Company inda babu Abinda babu na kaya. Anan ta siya wata Atamfa adinke tasiya Takalmi da mayafi takara gaba.Saida tashiga wajen gida biyar kan su taimaka mata da Ruwa tayi Wanka duk inda taje basa yarda domin tsronta ma Suke ji, Ahaka tasamu taje Wani gida. karyar bacewa tayi musu Kan Cewa tare da yan"uwanta Suke daga Zamfara,motarsu ta tsaya taga mai rake kafin tasiya ta dawo motar ta tashi iyayenta basu lura ba. Yanzu kwannata uku Awani daji tarasa yanda Zatayi,Sai yau tagane Hanya tashigo Cikin gari dan haka takeson Su taimaka mata ta tsaftace jikinta kafin taje tasha. jin yanda take bayani tiryan tiryan yasa yan'gidan Suka gane Tanada Hankali tausayinta suka ji,Suka nuna mata boket da Ruwa dauka tayi taje Tayo wanka tasaka Sabon kayan data Siya. turare dake Cikin jakarta dashi ta feshe jikinta lokaci daya ta chanza Zuwa Mufeeda dinta Sai yar ramar datayi ta wahala.suma mutan gidan Sunyi mamaki dasukaga ta chanza farar daya gdy tamusu Tare da basu kudi tanufe tashar garin Sokoto dan komawa kaduna. Akallah Mufeeda takai 2weeks tana jiran yazeed Yazo neman aurenta Amma Shiru,dan haka lokaci daya ta yanke Shawaran Zuwa wajen yazeed din. Ranar dataje tasameshi ba karamin wulakancin yazeed ya mata ba dan har dukanta yaso yayi aka hanashi, Yamata kashedin kada takara xuwa wajen Aikinshi ko gidansu.haka tafito tana Tunanin kenan bokan Nan be mata aiki ba yasa ta ta wahala Kukan bakin Ciki tayi harta gode Allah. Asaran kudin datayi Awajen bokan Sunada yawa. yanzu ka koma kamai wulakancin ya maka Asiri ka lalace gara naje wajen wani bokan Na gwada Sa'a ta. Saida Mufeeda taje wajen bokaye uku duk Abu daya suke fada mata yazeed baya Wasa da ibada Asiri baze kamashi ba,Haka tayita fama saidai ta kashe kudi Abanza a wife.tasha Alwashen Sai Aikinta ya kama yazeed kota halin kaka ne. Zansan mafita Mufeeda ta yanke shawaran hakan Cikin Zuciyarta. Su feenah karatu Ake tukuru ba Sanya gaba dayansu yanzu sunmaida hankali kan karatunsu Kasancewar wata daya kadai y Rage musu su kammala.fatansu Ayanzu be wuce Su Samu Sufita da Good Result ba. Babu Abunda ya Ragu Cikin Soyayyar Leemah da Nazeer sai ma Abinda ya karu.Zuwa yanzu iyayen Nazir da iyayen Leemah Sun San Cewa Akwai maganar Aure Atsakanin yaran nasu biyu.Farin Cikin dasuka nuna baya misaltuwa dan har Walima Mamy tayi Acewarta Abinda ta Dade tanason ya kasance ya kasance. Rayuwar Kausar da Yusuf ma gwanin Sha'awa Suke yinta.baya wuce 4day's bezo ganin Kausar dinshi ba. Duk sanda yazo kuwa yana Samu ya rage Zafi Abu dayane Kausar har yanzu taki yarda Shine Yusuf ya kusanceta, Kunya takeji bangare guda tsoron Abunda Za biyo baya take.Leemah tasha mata fada kan tayarda da mijinta babu wata matsala Amma ina taki. Khadija babu yanda bataiba dan ganin ta dawo Cikin su Amma fir Sunki yarda da Hakan, feenah ce taja mata kunne kan kada takara takowa zuwa room dinsu,ba karamin takaici Ranar khady tayi ba dama haushin feenah takeji,dan haka tasha Alwashin Saita mata Fiye da Abinda tayi mata Ayanzu. Hankalinsu Ayanzu ya Rabu biyu Ga Exams din dasuke Shirin yi gakuma bangare guda malamin dake koyar dasu islamic yasasu Sunemo Topic Akan matsalar Matan Aure Ayanzu! Yace Hakane Ze gane cewar karatunshi ya Zauna ko Aa.Zasu gudanar da walima Ranar dazasu fita dan haka Ranar Zasu gabatar da program din. ZUWA yanzu Atsakaninsu Suke tattauna yanda zasu gabatar da Abun domin sunason faranta Ran malaminsu Aranar walimar. Mr yazeed har Yanzu be Samu wacce tayi daidai da Ra'ayinshi ba dan haka yanzu ya bar Zaben Allah agareshi. Matsalar daya yanda Abba ya takurashi yasamo matar Aure yabashi lokaci kankani,yace idan besamu ba Akwai wata yar Abokinshi ita Zaiba yazeed din. Haka Rayuwa tacigaba Kowa da tashi damuwar Arai. Yau tunda Inno ta farka take jiran Abba yasakko Kasa. Abba na sakkowa ta tareshi Amadi katashi lafiya ko? Lafiya qalau inno yanaganki da kaya haka? Yawwa Amadi yola Nakeson Zuwa Ayau din nan! Yola kuma inno me Zaki Achan? Yau naga ikon Allah tsareni Zakai da tambaya,danfa Kada kanemeni ne yasa nafada maka dayanzu na tafi ma ni. Mamy dake Sakkowa tace Ayi hakuri mamah munason musan wajen wa Zaki! Wajen Aminiyata zani Nafisatu kakar Nazir. Ayya inno Zumunci Zaki hakan yayi dadai Ai. Aikuwa fatima nadade banga Nafisatu ba gara Muma murinka Zumunci da Sauran lokacin daya rage mana. Allah yakaro muku tsawoncin Kwana da lafiya mai Amfani Abba ya fada.Atare inno da mamy Suka Amsa da Amin! Inno yazeed ne Zai kaiki ko? Da Sauri tace Aa nikam bana gayyar Sode, Yusufa ne Zai kaini jiya na sanar dashi,idan danta tsaka ne nikam na yafe,hakanan yaje yasakani a Rami. Inno tunda dai Zuwa jibi Zamuje kibari muje tare kada adaura ma yusuf Nauyi. Aaa nikam bazani daku ba Amadi dan ina tsohuwa Kawai Saina Shiga Cikin Maza.tafiyar ku daban tawa daban.Kuma yusufa yaron kirki shine yace Zai kaini bawani Nauyi kawai nadanje Mu gaisa Kwana biyu ne nadawo. Toh inno ba damuwa Allah ya tsare Hanya bari nafita nayo miki tsaraba yar kadan. Allah yamaka Albarka Amadina Saukin kan Nan naka A Nono kasha, Shikuwa Yazeed Chan yabiyo dangin uwarshi dan ba fatima yabiyo ba itama Akwai Saukin kai. dariya Mamy tayi ta tashi tabar wajen yayin da Abba yafita yimata Siyayya. Atare Abba da Yusuf Suka shigo bai wani zaunaba yace inno tafito.fita tayi Su mamy namata rakiya har saida motarsu tafita tukun Suka koma Ciki. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya muhd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...41/42 Misalin 5 na yamma inno Suka karasa garin yola. gidan Alhaji Ibrahim Suka nufa gida mai tsohon tarihi da nagarta. Cikin farin Ciki da doki Inna Nafisa ta taresu. Cikin lokaci kankani iyalan Inna Nafisa Suka karaso gidan.nan Aka Zauna Anata firar yaushe gamo. Bayan Sunci Abinci Anhuta Yusuf Y yashirya domin komawa kaduna. Inna Nafisa ita ta dakatar dashi da Cewa Haba Dan nan Kamar Ana korarka Yanzu idan ka Kama Hanya kaduna dare Zai maka Sosai Kai baka tsoro garin nan ne? Sosa Kai Yusuf yayi Inna gobe inada Aiki Sosai A Office Shiyasa. Likita bokan turai kayi dai hakuri Xuwa gobe koda da Safe ne Saika tafi. Shikenan inna nabari Allah ya kaimu. Amin Inna Nafisa tace yayin da tashiga neman babban jikanta Kabeer (My Siriki😜) Akan ya Sama ma Yusuf wajen Kwana. Karasowa Kabeer yayi Cikin ladabi ya gaida Inno da fara'a ta Amsa yayin da ya juya ya mika ma Yusuf hannu.gaisawa Sukai Cikin girmamawa tunani Yusuf yashiga yi Cikin Ranshi" wannan Shine Kabeer din kenan. Ba laifi ya hadu daka ganshi kaga mai ilimi, gashi da kyau kasancewarsu Fulany, Ammaa Gaskiya nafison feenah ta Auri yazeed domin wlh sunfi dacewa Kuma ni inaganin Alkairi Cikin Aurensu." Katse shi Kabeer yayi muje ko. Ok.Ok. Yusuf Y fada Suka fita. Inno fira Suke Sosai da inna irin firarsu ta tsofaffi. Inno Cikin Ranta taso ta bar maganar daya kawota Xuwa gobe Amma Ina batajin Xata iya daurewa maganar takai gobe. Nikuwa Nafisatu wannan Shine kabeer din Dan wajen Naziru? Eh Shine Kinga yayi Saurin girma Halan, Haka yayan Zamani Suke Kiga tabarakallah da Anhaifosu Lokaci kankani kiga Sun girma. Gaskiya Kam Ainima mamakin danake Kenan, Shine Za'a Aura ma Takwarar taki kenan? Eh Shine da Zasuzo Nan da jibi kan maganar, Amma dazun Naji Nazirun yana cewa Zaiyi tafiya dan haka Abari Zuwa Nan da Sati biyu, Kinga Zuwa lokacin takwarar tawa ya Rage Saura Sati daya ta Kammala karatun nata. Kallonta Inno tayi Au kina Nufin yanzu Sun daga tawowar? Eh Sun daga ta. Madallah inno ta fada Cikin Ranta domin Abubuwan Suna Xuwa mata Cikin Sauki. Afili cewa tayi Ai kabir din daga ganin shi yaro mai Hankali ne,ga natsuwa Amma bansan me yasa me Sunanki bata Sonshi ba! juyowa inna tayi tace bata Sonshi Kamar ya? Wato basu fada miki gaskiya ba Kenan ko? Inno fadamun kinsan yaran nan basu dau tsowo da Muhimmanci ba. Aa kedai Nafisatu inaganin gara kiji daga bakinsu domin Abun ya shafeni Sai Aga Kamar Nayi Shishshigi. Kai Aminiyata Dan Allah kada kirufemun mana. toh shikenan bari kiji wannan komawar dasu Nafisatu Sukayi karatunsu, Kafin Su tafi tazo ta Sameni Tana kuka,lokacin ta dagamun hankali na matuka,Na tambayeta ko lafiya.Shine take cemun dan Allah na Sanar da mahaifinta ita batason Kabir tanada wanda take So, Nayi mamaki data fada Amma kinsan yaran Zamani idan basa son Abu Aka tilasta musu Nan da nan Saisu kama ciwo, dan haka nace mata toh waye takeso Wanda ya wuce dan uwanta. Budar bakinta tacemun wai yazeedu jikana dan Wajen Amadi! Nayi Salati nace ni bazan iya tunkarar Mahaifin ta da maganar ba domin Za'aga kamar Dan yazeedu jikana ne Shiyasa nakeson kashe maganar wancen Auren. Alokacin tagama magiyarta nace badaniba tayi hakuri ta Sanar da Umar da bakinta.toh kinji bansan ko tasanar dashi dinba. Haka yazeedu yanachan duk ciwo yake Anrasa gane Kanshi Saini dana san ciwon Son Nafisatu yake, dana fada ma iyayenshi Cewa Sukai ba haka bane wai Nafisatun da an tsayar da magana da dan'uwanta tayaya Za'ai haka. Dan haka na Sharesu ban kara magana ba Allah yasa Aurenta da kabeeru Shine mafi Alkairi ba shikenan ba! Sauke Ajiyar Zuciya innah tayi ikon Allah Ashe maganar da Nazir karami yazomun da ita kwanaki Gaskiya ce????yazo y fadamun cewa Nafeesat nada wanda takeso Alokacin nan banzatar da Zancen nayi. Allah Sarki inno ta fada Mai yuwuwa lokacin danace ta same iyayenta da maganar Shine ta kasa fada musu,Shine ta fada ma dan'uwanta. Da Sauri innah tace toh Aikuwa bazaiyu ba,Kafin Alhaji Ibrahim ya Rasu Saida ya gargadeni da kada nayarda ko bayan Ransa Ayima jikokinshi Auren dole, Hanya mafi Sauki gobe Zan Samu Naziru da maganar Asan yanda Za'ayi. Aa kedai Aminiyata tunda Anyi niyar Abu Kawai Amusu Aurensu. Aa inno ban yarda Ashiga hakkin yarinya.....Kabir daya Shigo yanzu ya katsesu. Xama yayi gefen kakarshi.inna da inno Naji Abinda kuke tattaunawa, Nima dama Nazo nafada muku damuwata, tun lokacin ina karatuna A London muka hadu da Wata yarinya Saida nasa Akaimun bincike Akanta kafin nafara Soyayya mai karfi da ita, dan Allah kutaimakeni ni ita nakeson Aure,nadade dasanin Feenah bani takeso ba domin wani Xuwa da baba yasani nayi naganta tare da yazeed dan haka banma karasa Ciki ba nadawo garin yola. Inno dakejin Kamar ta tashi ta taka Rawa tace haba kabeeru kuyi ma iyayenku biyayya Ku auri juna,Zakuga Albarka Abun Agaba. Inno inada wacce nakeso Kuma itama feenah tanada wanda takeso kuyimana adalci kuba Kowa Wanda yakeso dan Allah.dafashi innah tayi ka kwantar da Xuciyarka indai ina raye Sainaga burin kowannenku ya Cika. Tashi kaje ka kwanta.tashi Kabir yayi yana fadin Allah yakaro muku lfy. Amin innah tace ta dubi inno kinga Abun yazo da Sauki tunda Shima yaron yanada Matar Aure,kafin Naziru yatafi gobe Xan Sanar dashi komai. toh Ai Shikenan tunda kin matsa inno ta fada tana kokarin tashi,bari naje Na kwanta.Allah ya bamu Alkairi. Washe gari tunda Safe innah tasa Aka kira mata kawo Nazir babu Abinda ta boye game da maganar inno,takara dacewa Shima Kabir Ashe yanada wacce yakeso Achan turai Ya hadu da ita,Shiyasa tun lokacin banga yana murna da Zancen ba. Kaga Nazir kuma lokacinku babu wanda ya takuraku kan Auren dole Dan Haka Nakeson Yaran nan Abasu Zabin Xuciyarsu Suma. Shiru kawo yadanyi na lokaci daga bisani yafara dacewa.Innah ai hakan yayi daidai tunda yaran duk Sunada wanda Suke So, yanzu Xan fada ma Shi Kabir din yashirya kaimu gidan Su yarinyar domin Banason ya wuce nan da Sati Uku din dana Saka mishi. Shikuma Umar inaganin Kada ku fada Mishi Sai idan Lokacin Xuwansu yayi Sai Asanar dasu komai. Da Sauri inno tace Hakan yayi,idan Sukazo Sai kuce Kabeer yana da mata Shiyasa ka yanke hukuncin hada Nifisatu da yazeedu domin daman Anfada maka masoya ne. Toh Shikenan Mamah Inno Allah yakaimu lokacin yasa haka Shine Alkairi. Amin inno da Innah Sukace yayin da Kawo Nazir yamusu Sallama ya fita. Yusuf ne Yashigo domin yimusu Sallama bayan ya gaidasu yace ni Xan koma kaduna din. madallah Dan Albarka innah ta fada yayin data hadomai tsaraba Su man Shanu ta bashi yakaima Iyayenshi.godiya yamata Sosai. Yusuf Ai inaganin mukoma tare domin Ai na'isar da Zumunci dama Dan naga Mun dade bamu haduba yasa Nazo. Kai Haba Ya Zakice zaki tafi keda Zakimun Sati guda. Ni yar Sati Inno ta fada kedai dabakinson Zaman kaduna Ai Shikenan. Yazanyi naje na Zauna A kaduna bayan jikokina na nan Sunfi yawa. Toh Ai shikenan tunda Ni kinbarmin Umar yazama Nawa. tashi inno tayi ta hada kayanta! Kardai tafiya Xaki da gaske. Ah ah ha tafiya Xanyi mana. Toh Ai shikenan Sai idan nazo innah ta fada Yayin da ta hadoma inno Shatara ta Arziki. Sallama Sukai Cikin farin Ciki da kewar Juna. Yusuf yakama Hanyar kaduna. Cikin Mota Yusuf ya kalli Inno.Inno harkin gamane kika fasa Kwana biyu din?? Ahaf inno cefa Ai nagaya maka komai yazomun da Sauki yaron ma ya fada Cewa yanada Wacce Zai Aura,Kasan harcewa yayi yataba Xuwa kaduna yaga Nafisatu da tsaka suna Zance,Ashe dama Sundade Suna kulle kulle yaran nan! dariya Yusuf yayi yace bana fada miki ba Inno.Aikuwa Xanyi maganin munafurcin Su saidai Suji Ance inno ta hada Aranar Xan nuna musu Nasan duk kulle kullen dasuke. Uhum Yusuf yace."Cikin ranshi kuwa cewa yayi kodai ni nake musu kulle kullen ba" Fira Sukayi tayi inno da Yusuf irin girmamawa da kakar Nafisat da karamci irin na fulanin yola Abun sai San barka kawai. Zaune yake Gaban Abba kanshi a durkushe da Alama magana mai muhimmanci Abba ke mai.kadai Ji nafada maka idan ka wuce nan da Wata daya Xanyi maka Abinda baka tsammani. Abba kayi hakuri insha Allah bazan wuce ba. Kama huce din mana yaron Banza Anabinka da lalama Amma Kai baksan Anayi ba,Sai Alfarma kasani duk yanayin da kake Ciki na Jin dadi Ko Akasin haka duk Akwai wanda yafika.kashiga taitayinka kaji nafada Maka, Abba n.a. kaiwa nan yatashi yabar wajen. Kallonshi Mamy tayi.kaga ka Fusata Abbanka yazeed yakamata kasan me kake kabi maganar daya fada maka,idan ba haka ba Xai maka duk Abun da baka Xata ba. Mamy Wlh ni Har yanxu banga wacce tamun bane. Hararshi Mamy tayi duk Matan dake Xagaye da kaduna Ace ba wacce tamaka,kashiga taitayinka fa. Mamy ni Wlh da gaske Nake gaba daya wasu kala nake ganin matan, Hasalima ke kanki kinsani ban fiye Kallon mata ba bare na tantance Su. Zakayi bayani idan Abbanka yaje kauye ya Zabo maka daidai dakai,Aikuwa daka more domin yan matan Katsina Ga Kyau Ga ilimi mamy ta karashe maganar tana Xolayar yazeed.Xumburo baki yayi Kaman wani karamin yaro,Mamy ni kawai kitayini addu'a Allah yabani Wacce nake so. Toh Allah ya ganar mun da yarona ya natsu ya Zabo mun Sirika tagari.dariya yazeed yayi yace Amin mamy, wlh gidan dadi da inno bata nan, kaniyarka mamy tace ma yazeed Maza Abbanka yajika kaida shi. Wlh da gaske mamy bagashi yau harna natsuba,dayanzu tana nan ta ishe mutane da Surutu,Kuma ni Wlh idan bata daina cemun tsaka ba....Assalmun Alaikum! Sallamar inno ta katse yazeed. Jiyayi Kamar yace koma. Mamy ce ta Amsa da fara'a yayin da ta tashi ta karbi kayan hanunta. Sannu mamah kunsha Hanya.bari Fatima yola badai tafiya ba. Dan iska kana ganin kayan kaki Amsa tsaka mai Halin bakin ciki kawai.tsaki Yazeed yaja dayake ni na'akeki Ai. Kafin tayi magana Mamy tace kinfasa Kwana biyu kenan mamah! Da Sauri yazeed yace tasaba Kwana Kan gado cikin kamshi badole ta dawo ba. Kai banxa waye yafada maka? chan ma Akwai duk Abinda ka lissafa. Babu wani Nan kedai fadi gaskiya. Uwarka ke karya, dogon banxa dama nabarka da kafurar yarinyar Nan itace daidai da kai Wlh.tsaki yazeed yaja yatashi yabar parlon. kinganshi fa yanda yake tafiya kamar wani doki. Mamah Wannan Kaya haka Halan innah Nafisa ta hadaki dasu. Eh Wlh Fatima ai Sirikan Hafsat badai mutumci ba, Allah yakara Arziki. Amn mamy tace tashiga daukan kayan tana Aje kowanne inda yadace. Akwana Atashi babu wuya yau yarage Saura kawana biyu Su feenah Su kammala Karatu. Xaune Suke Su Uku Suna fira. Wai dan Allah ku kalli kaman yau muka fara karatun nan gashi haryazo karshe Kausar ke magana. Leemah ce tace kedai bari Shiyasa Akeson Mutum ya fifita Lahirarsa Akan duniya lokacinmu muketa cinyewa bamu Sani ba watarana Saidai ace Anwayi gari bamu Acikin duniyar da muka dauketa da fadi. Allah yasa muyi kyakykyawan karshe feenah ta fada.Atare Suka Amsa da Amin. besty kindai Haddace Abinda Zaki fadi gobe ko? My Leemah Allah dai yakaimu Wannan walima,Naga kinfi Kowa Xumudi. dariya Leemah tayi wayace miki Nafi kowa Zumudi ga gwana Agefe Kausar itafa tace Xata fara bude taro da addu'a. dariya Sukayi gaba daya wainikam Malan yasamu mace dayan dayace Xatayi tare damu? Wama yasani tunda kikaga be kara magana ba yasamu. Hakane kausar ta fada,Nifa duk ma nakosa Muyi mubar makarantar nan. Me kikeci ta baka Nazuba Leemah ta fada! tarewa ne dai baza'ayiba saimunsha Shagalin biki. Dariya Kausar tayi toh wacece ni daxance Xan tare banga Yanda Halimcy na Xata Chashe Ranar Aurena ba? Kimace mana kinsan baze yuwubane. Kudai Kamar Tom and jerry kuke wlh Feenah ta fada irin Sun isheta din Nan. Murmushi Leemat tayi Ni Wlh besty harkin tunamun wasu tom nd Jerry munkusa komawa Naga yanda game din Zaizo karshe, Ai kema kinsansu ko kausar? Ahhhh Sosai ma Ai ina mamkin yanda Akai feenah bata sansu ba.tashi feenah tayi kanku Akeji,idan kunga dama kushirya ma Gobe idan baku ga dama ba kuyita Xama kada ku kwanta. dariya Sukai Suka cigaba da firarsu inda Suka tsaya. yazeed ne ya Shigo parlon nasu yana Kiran Mamy. Ohni yazeed wannan kira haka kamar kabani Ajiya. Inno dake kusa tace Kamar dai dan Mafarauta,ni nakasa gane maka tsaka Kwana biyun Nan duk sai wani farin Ciki kake. Hararta Yazeed yayi babu Ruwanki da matsalata malama. Umm Nasan matsalarka yaro kaidai Acigaba Ahaka.Cikin Rashin fahimta yazeed yace eh naji Sa ido kawai. Mamy Saudiyya nakeson Xuwa Cikin Satin Nan. Ah haba my Son wlh daka kyauta. da gaske mamy Xanje nayi Addu'a namuku Kuma. Allah yabaka iko Dan Albarka.Amn yazeed yafada yana maijin dadi.tabe baki inno tayi kariga kasamu Abinda kakeso yaro yanxu Kawai kaje kayi addu'a Allah ya rabaka da bakin Halinka.kallonta yazeed yayi tsofa na dawainiya dake Wlh. Kuma hakan besa nakasa gane matsalar kaba Shegen yaro. Mamy ce tamai Alama dayayi Shiru, Kasan gobe Zaka kaimu Abuja gaba dayan Mu ko? Mamy Abuja wajen wa kuma? Su Leemah Xasuyi walima gobe. Mamy bayan Celebrity dasukai na gama Skul Satin daya wuce? Nifa dadina dakai kenan, tunda nafada maka Zaka kaimu kacemun Toh. Gudun kada inno ta Samu nayi yace Allah yakaimu badan yaso ba Xaije Abuja wai wata walima. Su mumy ma gaba dayansu Shirin Xuwa Walima Suke Su Twins sai doke Suke musamman dasukaji yaya Nazir yace musu wajen Aunty feenah Xasu. Haka gidan Su Yusuf suma Sun shirya Shirin walimar kasancewa yanzu Akwai kara sabida Kausar. Itamadai Hajiyar Kausar Shiri take ba'abarta Abaya ba. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya muhd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub *Nadiya kina burgeni,Nadiya Insonki da Kawa,Nadiya Allah yamiki Albarka yakara basira,Nadiya....Nadiya.... Ina matukar Jin dadin Sakoninku Na Alkairi my Lovers.Nima kuna Burgeni insonku Addu'an Alkairin Allah ya Amsa Thanks Alot Sisters and brothers*❤❤ Page....42/43 duk girma da fadi irin na makarantar tasu feenah be Hana dandazon Matan Arewa Cikata ba. Matane Kota Ina daker kake Samun wajen dazaka Ratsa ka Shiga,Kasancewar taron gaba daya na matane,Inda daluban Xasu Shirya TAMSILIYYA(Drama) domin Su fadakar Akan Zaman takewar Matan Aure Agidan mazanjensu da irin kishin dasuke nunawa na Hauka kan kishiya. Kutsawa narinka yi domin Nasamu wajen daya dace na dauko muku yanda taron Zai kasance, Kai da dama ma live video Naso nai muku join Amma yawan mutane Inaaaa. Gaba gaba Nayi ganin tawarga Su mamy yasa Naja burki Anan kusa da inno na raba na Zauna,juyowa tayi tamun wani irin kallo ganin haka nai Saurin cewa Inno banida Alaka da Mufeeda fa. Murmushi tamun tace yanzu naji batu matso kusa domin kitayini fira Kafin Afara gudanar da jawabi. Matsawa Nayi kusa nace Inno banga yazeed ba ko lafiya.Tabe baki Tayi Yazo kin ganshi chan. daga kai nayi na hangoshi tsakiyar Nazir da yusuf fuskar nan a daure daga gani Hayaniyar da Ake ita ta takura Shi. Bangare guda kuma manyan malamai ne Na Sunnah wanda Ake jidasu afadin najeria, irinsu "Shek fantami, kabir gombe, Asadussunah da Sauran Su. Ayya inno yanzu kenan....Kafin nakasara ta dagamun Hannu Alamar ya isheta, Nima Shan kamshi Xan fara irin Nasu tsaka da feenah,Kafin Sudawo Nagama koya domin Abun da Sukemun ya isheni.ganin haka Nayi gum da ba kina Ina jiran Naga yanda Xa'a fara Abun. daga Kai nayi jin Ana kabbara Su feenah na hango jere kusan Su8 farin material dinkin doguwar Riga ne Ajikinsu, yayin da Suka daura dogon farin hijaf har kasa Masha Allah. Sun hasku kuwa. Tun kafin Su Xauna Naga feenah ta dafe kanta,Leemah ta tambaya besty lfy ko kanki ke ciwo? Wlh Leemah mutanen nan Sunmin yawa Anya Xan'iya tashi jifa mutane ga Hayaniya. Sorry besty Ki daure nan da 1h mun gama Insha Allah. Kada Kai feenah tayi Alamar toh. Cikin kan kanin lokaci wani malami yazo yafara bude taron da Addu'a. ya yaba kwarai da Hazakar Su feenah bangarin Boko,da islam Acewarshi be taba ganin babbar makaranta da'aka ware bangaren islam ba Sai wannan, Nan dai yagama Sanar da Abin da zeyi daga bisani ya Ambaci Leemah Amatsayin wacce Xata fara fadakarwa. fitowa Leemah tayi Anatse ta karasa tsakiyar wajen ta karbi Speaker. Nazeer na hango Sai wani Murmushi yake Ko mai yake fadi Aranshi Oho. da Sallam ta fara bayan Jama'ar wajen Sun Amsa tacigaba. (UMIRNA AN NAKIFA AMAMAKUM) " An umarceni dan na tsaya Agabanku, domin Nayi muku wani Dan jan hankali/wata yar Nasiha da Abunda naga matan Aure Sun fara mancewa ko kuma Sunakin Aikata Maganar Allah S W A da Abinda ya Aiko mazonsa Annabi Muhammad S A W dashi. Ayanzu mafi Akasirin matan Aure Sune masu Aikata babban laifi,Toh bari nafada miki yake yar'uwata kada Ki bari Azugaki kirinka dagawa ki tsaya Amatsayin da Allah ya Ajiyeki,ki Zauna dakin ki kada kifiye yawan yawo Kamar yadda Allah S.W.A. Yake Cewa (wakarna fi biyuti kunnah wala tabarrajina tabarrijal jahiliyatal Ula) MA'ANA kuzauna Adakinku kada kufiye yawan yawo irin Na Matan jahiliyya na farko. Ai wannan Abunda Allah yai mana gata yayi mana Kuma darajarmu Allah ya daukaka.domin Alokacin Jahiliyya mata ke biyan Sadaki,matan da da muke yawo tsirara wanda da birnesu Ake da Ransu,Alokacin Jahiliyya Mata Su Suke nemoma mijinsu Abinci,Alokacin Na miji yanada ikon ya Auri mace dari ko dubu,Alokacin jahiliyya mace Saita Sadu dana miji20 ko30 koma fiye da haka, har saita haihu Sannan Asamo wacce tasan kama da Sifa Sannan Atara Samarin nata Sannan adauko jaririn yana Hannu Anatafe Ana kallon Fuskar Samarin nata duk wanda yayi kama da Wannan yaron toh Shine uban Dan dashi Za'a durama Uwar yaron Aure! (MA'AZALLAH) "wannan kazanta har ina" Amma da Zuwan musulumci ya Ruguza yin hakan,yace mace yar'gata ce Kai Namiji kai Zaka nemo mata Abinci,Sutura,ilimi,lafiya da makamantansu.kuma Akace Shi Namijin Shine Zai bata Sadaki kuma Akace ta lullube jikinta ba'ayarda ta nuna tsiraicinta ba. Toh Mata kuna nufin Allah bai iyaba,Mazon Allah bai iyaba kuma musulunci bai iyaba??? Sai Ayanzu ne Wasu tsinanu, Fasikai, fajirai Zasu fitoh da mata suce Wai A inganta Rayuwarsu,Ai wannan Raini ne da wulakanci,Sai Ayanzu wasu Zasuce wai Asama ma mace kaykykyawar Rayuwa, wai duk Namiji ya Auri mace daya Kawai ta isa!😡 Toh Akwai Rayuwar data fi ta Allah da manzon Sa ne??? ko kuwa Akwai Rayuwar datafi ta musulumci? Abun bakin ciki Mu mata Shagalar tamu tayi yawa muda Akace kada mu bayyanar da adonmu ga mazajen daba namuba,Amma yanzu mata dazarar Zasuje unguwa,Zaka ga Sun dauki jan baki,jagira,hoda,eyeshadow, da dinki na Rashin mutumci mai matse jiki, Waishi Show me! ko follow me da mayafinta Akafada. ( wannan Sai a Instagram Zakaga mata da Shigar Nan kaya ya matsesu Ana juyi Ana daukar Video domin mutane Sugani Asan Ita mai kyauce) Toh Mazon Allah S A W yace( Nau'i biyu daga yan huta banga kamarsu ba! Wasu mutane ne Atare dasu Akwai bulalai kamar kunnuwan Shanu Suna dukan mutane da ita.da kuma wadansu mata da tufafinsu Amma matsairaita ne karkatattu idan Suna tafiya masu karkatar da hankulan mutane izuwa garesu,kawunansu kamar tozon Rakumi bazasu Shiga Aljannah ba,bama Zasuji kamshinta ba kuma kamshinta Ansamu ne daga tafiyar kaza Zuwa kaza.) Bama Wannan ne yafi bani haushi ba kamar yanda mata yanzu Suke illata mazajen Su,wasu Su kashe su,wasu Su konasu wai duk Dan Sabida basa Son kishiya! Toh wallahi tallahi idan muka yarda da Wannan Muna Aikata Son Ranmu muna Cikin bala'i da Musiba Mai girma. Dan haka manzon Allah S A W yace ma Sahabbanshi (kaifa bikum iza daga'imatikum Wa fasaka Shababikum) "yaya Zaku kasance idan matanku Suka rinka dagawa da Shishshigi, Samarinku Suka Zama fasikai?" Sai Sahabbai Sukace (Aya kuna Zalika ya Rasulullah?) "Shin haka Zai kasance ya Ma'Aikin Allah?" (Sai manzo yace musu fiye da haka ma Zai kasance) Yau gashi muna gani maganar Mazon Allah S A W ta tabbata. domin gashi muna gani matanmu Na yanzu Saidai muce INNALILLAH WAINNAH ILAIHIR RAJI'UN! domin mace ce Zaka ganta ta tawo mayafi Akafada tasaka Chewingom Abaki tana tafiya tanaci Har Wani karairaya Zakaga tanayi tum barin Idan tazo majilisar maza har wani fari da ido Zakaga tanayi Wa'iyazubillah😭 kuma matar Aurece Zakaga taje gidan biki tacire dan kwali tana tikar Rawa Ita da yarta Ai wannan babbar musibace. Uwa'Uba yanzu mafi yawan Akasirin mata dabi'ar lesbian ita Suka maida Kamar Ruwan Sha! Leemah na kaiwa Nan kuka ya kwace mata, Saida tadanyi mai isarta tacigaba, da Matan kasashen waje Su Akasani da Wannan dabi'ar Amma yanz matanmu Na Hausawa Su Suke Aikata hakan musamman idan kahau Twitter Anan Suke Xuba video's dinsu idan Ka gani kai ka Rantse kace ba yaran Hausawa bane Innalillah Saidai kawai muce Allah ya gyara ya Shiryar da Xukatanmu. Daga Haka ta Ajiye Speaker ta bar wajen da dan Hawayenta. Malamar dake gabatarwa ta taso Masha Allah tubarakallah Malama Halimatu Ahmad mungode Allah yasaka da Alkairi. mata iyayenmu da yayyenmu da fatam kun gane Cewa Zafin kishi Hauka ne,domin ada mata bamuda Wani yanci Saida musulunci ya kawo mana, toh Kuma Dan Allah ya hallata ma maza Auren mace fiye da daya,muce bamu yarda ba Anya Munma kanmu adalci Anan???? Allah ya kyauta. Malamarmu ta gaba itace Kausar Hafiz malama bisimillah... domin nasan Kema bazaki Rasa Abin fadi ba. Tasowa Kausar tayi daga inda take da'alama itama kukan tayi game da jawabin Leemah.Sallama tayi irinta addinin musulunci, gaba daya jama'ar wajen Suka Amsa. Tafara dacewa Abinda Malama Halimat Ahmad ta fada tafadi gaskiya,kuma ta kara Zaburar damu.dama ba wani Abu bane yake Rudarmu Mu Mata illah Rashin hakuri da dangana, da kwadayi dakuma Son kyalekyale na duniya. Shi yake Shagalatar damu harmu manta Xamu koma ga Ubangijimu. Wlh malama dazaki fita kiga Yanda mata Suke A hanya ke kya Rantse kice ko babu Sauran mace Acikin gida. Ayanzu Saiki Kasa gane wacece matar Auren wacece Mara Auren,domin Zaka gansu Sunci ado kuma babu lullubi Atare dasu.Toh mai tsira da Aminci Allah Su kara tabbata Agareshi yace!( mace tanada Sutura guda biyu.mijinta dakuma kabarinta) Amma Saika ga Uwa A zamanin nan tasaka yarta Agaba tana mata huduba wai don mijinta ya hanata Xuwa biki, Suna, ko Zuwa gida wankan jego😤toh wannan Hadisin Saiya tunamun da Wani babban Sahabin Manzon Allah S.A.W. yakasance Shi dakanshi yake ma yarshi Aure ya kaita gidanta,yayi Sallama da mijin nata yace ga yata Nan nakawo Maka Amana,kekuma idan kika fitoh kabarinki Za'a kaiki.Kuma tashiga ba zaka taba ganin tafito ba. Amma wannan Matan namu na Xamani dazaran Ka gansu Ahanya,kai Amarya Zasu,ko party,Ko Hinin Suna, ko kamun Ango.Wlh most especially batare da izinin mazajensu Suke fitowa ba.Toh yar'uwa mai tsira da Amincin Allah yace(duk mancen data Saba ma mijinta tsinuwar Allah da Mala'iku data mutane gaba daya ta tabbata Agareta) yar'uwa kodan wannan Abinda Allah ya fada ai kya Rage Wani Abu daga Cikin Halinki. MANZO YACE KUMA (Duk matar data mutu mijinta yana Mai yarda da ita Allah S.W.A Zai sakata Agidan Aljannah) Sannan manzo yana maiyimana gargadi Akan Kada mufita batare da izinin mazajenmu ba. ga dai Abinda yace (dukkan matar data fita daga gidan Mijinta batare da izininsa ba ta kasance tana Cikin fishin Allah S.W.A. har saita dawo ta nemi daya yafe Mata kuma ya yafe matan) Wlh wani Abu dayake Kara cimun tuwo A kwarya Shine,Saikaga maza Sun fita da dadi ba dadi Suna nema ma iyalansu Abinda Xasu ci,Kosu daura,ko suba yaransu,Amma su Rasa wanda Xasu ha'inta Sai mijin nasu,idan basu ha'inceshi ta wajen cefane ba Xasu ha'inceshi ta Wajen fita Un'guwa. Abin bakin Ciki Ayanzu Uwa Ita ke kashema yarta Aure,toh Dan Allah menene Rivar,Saikiga Andawo gida Anzauna Anajiran bazawari yazo mata,daga Anji Shiri na lokaci Saikiji anfara Xuwa Wajen boka, Wlh Malan yatace tunda Aurenta ya mutu har yanzu bata Samu Wani Mijin ba, inaganin tsohon mijinta Shi yayimata Asiri. Shikuma boka Dan iska makiyin Allah saikiga ya karkace yasata Ahanyar karyace karyace Kawai dan ya karbi Abin hanunta. Wai yaushe mata Zamuyi Hankali ne?kiduba mazanjenmu Xasu kawo mana kayan Abinci Kamar su Shinkafa,masara,wake da dai Sauran Su, Amma Saikiga mace ta iba tana boyewa wai dan kada mamarta tazo tarasa Abinda daxata bata wannan ai Sata ne Wlh.domin laifi kikaima Allah Sa'anan shi mijin Naki. Allah ya sawwake yasa mufi karfin Zukatanmu. daga haka kausar takoma ta Xauna. Wata daga Cikin daluban ta taso tayi gdy daga bisani tace Malama Khadija bisimillah. Kallon feenah Kausar tayi Ashe Malan khady yasamu dayar? toh nimadai sai yanzu nagani Kausar.tafff bari Naji me yabata ta fada. Sallama itama khady tayima jama'ar wajen kamar Yanda taga Saura Sunyi.gaba daya taron wajen Aka Amsa.ta daura da Cewa Ni bansanma Mai Xanfada ba domin duk wa'inan malaman sunriga Sungama kwance mana Xani Akasuwa. Kallom Kausar Leemah tayi sukayi dariya,Lallai Malan Abinda yabata ta yayi daidai da yanayinta ne. Cigaba tayi Ku'inaganin bakusan Halin mazan Nan bane bawasu wanda Xa'a dauka Ayita tarairayarsu bane, da Zarar kinama Namiji ladabi da biyayya Abinda ma Xaifara Shiga tsakaninku Raini ne da wulakanci Harma yayi nufin yayi miki kishiya.kuma dakuke ta Wani fadin kar mufita kar mufita mu Zauna Adakin mazajenmu,Sukuma Mazan dasuke yawonsu Cikin gari fa? Har kuke kawo Hadisi da Aya wannan hadisan da Ayayoyin Ai bada matan wannan Xamanin Ake ba da matan Sahabbai ko Annabawa Ake. Kuma idan mace bata fita ta Neme yancinta ba yaushe Xata nema? Kullum tana daka Akulle kamar wata wardrobe waye Xai Santa? Kuduba Matan Sauran kasashe wa'inda kansu ya waye,inda Zakiga mace a Shugaban kasa ko Governor,kuma kuduba matanmu na wannan kasar Suma nan Zakiga mace a minister ko C M N,Ko Kuma Shugabar wata ma"aikatar. Amma kwa hada matan nan daku Wanda kanku yake Aduhu haryanzu baku waye ba?Ku bakusan duniya ta chanza ba kuna yawo cikin lullubi kamar wasu Munafukai😤wlh nidin nan dakuke gani n.a. tsakanina da namiji babu wata Amana domin shi ba dan goyo bane ba,ke matukar ma Naga Zaimun wata gargada sainace Ya Sakeni nikuma na bidi Wasu ga mazan Nan suna Yawo Kamar janfer a jos. Ni iya Abinda zan fada Kenan. Mai gabatarwan ce ta Amsa toh Allah ya kyauta Zan'Iya cewa kawai Anan. Malama Feenah Umar Faruk bisimillah. Yazeed da kanshi ke durkushe besan Sanda ya dago yana kallon yanayin yanda take tafiya Kamar batason taka Kasa.Subhanallah 1yr danayi kadai banga yarinyar Nan ba kalli yanda takara girma da Kyau dan tsaki yaja inama Ruwana da ita. Cikin natsuwa ta karasa Wajen..Sallama tayi Cikin Xaxxakar Muryarta Wanda ta dira Cikin kunnan yazeed! " She is So Cute nd She have a Nice Voice" Cikin Ranshi yayi maganar Amma Sai yaji Yusuf yace Allah ko? Kenan Afili Nayi maganar. Kallon Yusuf yayi yace yes kallitafa nadade inason wakokinta wayarshi ya Nuna mai Wata mace.dariya Abun yaba Yusuf Sosai yace Kawai ka Aureta. Tsaki Yazeed yaja yabar maganar. Magana feenah tafara. Haba malama Khadija Koda yake bakibani mamaki ba domin Kowa yasan Halinki da tarbiyarki. Wainan Abun da yan'uwana suka fada aiba kwance Xani a kasuwa bane, Gyara kayanka Ai baya Xama Sauke mu Raba.dakike cewa bamu San halin mazan nan ba toh kinsan duk Namijin dayake sonka baxai wulakantaka ba.domin Manzo S.A. W. Yace (duk Wanda baya kishin matarsa bazai Shiga Aljannah ba) kuma dakike maganar kishiya ai Allah bai Hana mutum ya Auri mace fiye da daya ba. Saurara kiji Abinda Allah S.W.A. ya fada Cikin Al'Qur'an *FAMKIHU MAZADA LAKUM MINAN NISA'I MASANA WA SULASA WA RUBA, FA IKIFTUM ALLAH DA'ADILU FA WAHIDATA AU MA MALAKAT AI MANUHU*! ( ku Auri Abinda yamuku dadi nadaga mata biyu biyu,ko uku uku,ko hudu hudu.idan kunsan bazakuyi Adalci Atsakaninsu ba toh ku auri guda daya kokuma Abinda hanunku ya mallaka na daga kuyangi) dan haka Malama Khadija Kinji Allah be hanasu Auren mata hudu ba, Sadai idan bazasuyi adalci atsakaninsu ba.kuma dakike magana Akan fita har Kina cewa wai muhada kanmu da matan Annabawa kona Sahabbai! Kwarai kuwa dole mutun musulmi yayi koyi dasu, domin sudin iyayen Mumunai ne Kuma Su tsarkaka ne. Sayyidina Aliyu Allah yakara mishi yarda yace.... (babu yadda Za'ai mace tafita daga Dakin mijinta batare da wata babbar lalura ba,kuma idan ya kasance ma Xata fita tanemi Xanin baiwarta ko maiyi mata wanke wanke ta daura tayanda babu Wani namiji dazai ganta yayi Sha'awarta)Amma saikaga Matan Xamanin nan Idan Zasu fita unguwa Ansha ado Abinda batamawa mijin nata. Kuma maganar dakike kan Sauran matan Kasashen dasuka Cigaba inda Xa'aga mata a Governor Ko wasu mukamai ai Manzon Allah yace duk jama'ar dasuka Shugabantar da mace baxasu Rabauta ba Ranar Alkiyama.kuma kince tsakaninki da namiji babu wata Amana dayayi Miki gargar Saikice yabaki takarda toh wannan Kuma Sai idan Kinyi Auren. Allah yasa mudace.daga haka takoma ta Xauna. Masha Allah jama'a suka rinka fadi yayin da Wata malama ta taso ta Rufe taron da Addu'a Su feenat Sun Samu kyauta masu yawa Dan Har kujeron maka Aka basu.daga Haka taron yatashi Cikin farin ciki. SU mammy Sun dau hanyar komawa Yayin dasu Leemah Sai Xuwa gobe. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...44 Washe gari tunda Safe Su feenah Suka fara Shirin barin makarantar. Haka kuma dalubai Sai Shigowa Suke Suna yaba bajinta irin tasu feenah, Kusan daidai kone Wa'inda Suke Cikin Skul din da basuzo wajen Su feenah Neman Alfarmar Su Zama kawayensu ba. Kausar da Leemah Sune masu Amsa musu wanda feenah ita dai Saidai tayimusu Murmushi,Anan ne Suka gane Ashe friends din Su3 basuda matsala da Suna masu kallon Rashin fahimta.Sundai gane Acikinsu Feenah itace marason magana wasu Suna fadi Aransu Miskila ce wasu kuma Suna ganin Tanada Class ne. Leemah duk wa'inda Suka Shigo Saita Sanar dasu bikin Kausar. da Haka drivern Su Kausar yazo inda Zai Aje Su leemah A kd Kafin ya wuce da Kausar Zaria. Mota Suka Shiga yayin da driven ya kwashe Gifts din na musamman da Aka ba Su,Dan ma Su Mamy jiya Suntafi da Wasu. Cikin mota Gaba dayansu Suke kara jin dadin irin Kayutar Xuwa Makka da Akai musu. Kausar ce tafara magana Nifa Nafison nafara Zuwa Kafin bikin Nan. dama Ai yafi my Kausar daga Chan basai muwuce Sudan dinva. Haka kuwa Leemah kin kawo Shawara mai Kyau,Amma Ina Zamu Sauka a Sudan kike gani? Hotel mana Ko kuma gidan Hajiya...wama take? Gara dai Hotel din feenah ta fada ataikace! Shikenan Hakan ma yayi yaushe Suka Shirya mana tafiyar Kausar ta tambaya? bari muga Leemah ta fada tana ciro wata takadda. Kai Ashe jibi nema tafiyar. Kai haba Kausar ta fada tana karbar takaddar.Kaai d gaske kuwa Lallai Xamusha gajiya. Kallonta feenah tayi gajiya Ake da ibada See you.dariya Kausar tayi nidai bance ba Naga Yau Xamu koma gida,jibi Muje Saudiyya Xuwa 1week muhuce Sudan,da mundawo Biki Xa'a fara Kinga Kuwa bamuda Hutu. Zubaida kawai! Feenah ta fada tana Tabe baki. Allah ya kawo wanda Zaiyi maganin wannan bakin naki.dariya Leemah tayi tace Amin. Haka Sukayita firarsu gwanin Sha'awa. Tafiyar Awa daya da Rabi yakaisu kaduna. Bari mufara Aje feenah ko.eh yafi kufara Ajeni domin wlh kun isheni daman. dariya Sukayi kausar tace iro Unguwar Dosa Zaka Ajeta ka gane gidan ko? Ahhh ai kinacewa Unguwar Dosa na gane.yawwa Kaimu Chan daga Nan gidan Hajiya fatima inda kake kai Hajiya Xaka Aje Leemah.Toh toh Toh ba damuwa Ai iro ya fada lokacin dayake parking kofar gidan Su feenat. fita tayi Kausar nafadin sai Mun hadu,Allah yakaimu feenah ta fada tayi Cikin gida. Leemah wannan Matar brother din Naki Saimun chanza ta.kinban dariya Ai Shima brother din nawa Halinshi ne Kinga vasaisu dafa kansu Suci ba. Lallai kam Su dafa kansu Amma wannan Shan kamshi haka,ke Nifa har yanzu banma yarda Suna Son junansu ita da yazeed ba,kinsan dai idan da gaske ne babu yanda Xa'ai feenah takasa fada mana. Mtsww ke Wlh Kausar din Nan kincika maida Abu baya,ke duk pictures da Video's Dana nuna miki basu gamsar ba. toh Leemah bakya ganin tunda mukazo yazeed baizo Abuja ba sai jiya,jiya dinma basu wani haduba bakiga yanda Nazir da Yusuf Suke rawar kai ba har Saida muka hadu dasu Sukaji dadi,Toh babu yanda Xa'ai Ace Feenah Na Soyayya da yazeed kuma Sukaasa haduwa Ajiyan Nan. Oh My God Kausar har yanzu baki gane boye Al'amarin suke ba basason fa Kowa ya Sanine,ke dakanki kinsan inno bata fadin maganar da ba daidai ba,kuma yusuf din daya fada mana Shima karya yayi kenan? Ke bama Wannan ba Sau Nawa Ina ganin feenah da bro Yazeed Sun kebe Suna magana idan duk wannan be isheki sheda ba pictures din Dana Nuna miki Ai sun isa. Ajiyar Zuciya Kausar ta Sauke Shikenan Amma.....katseta Leemah tayi kidai Xauna Xakisha mamaki idan kika gansu da kanki kya Rantse kice dama Chan Atare aka haifesu.dariya Kausar tayi Xanso Naga feenah an yazeed waje daya. Murmushi Leemah tayi daidai Sanda Aka karaso gidansu. Toh my Kausar Sai mun hadu pls kigaida Hajiya Sosai. Tom insha Allah my halimcy bye I will miss you. Me too bye. Daga haka tayi ciki Su Kausar Sukayi gaba. Tana Shiga Twins Suka taso da gudu Rungumeta Sukai ur Wlcm Aunty feenah Suka fadi Atare. Thanks Cuties muje kada Ku yardani.dariya Sukai mubeena tace Aike babbace bazaki fadi ba. Waye yace babba baya faduwa Mubeena? Mai Kyau ne ya fada mana. Tsaki feenah taja tunowa datayi wa Suke kira mai Kyau, Shikenan ka dawo yanzu Zasu isheka da Xancen banza.kallonta Mubeen yayi daidai Sanda Suka Xauna kan kujera. Aunty feenah ke bakyason mai Kyau ne? Yana dariya yanzu fa,kuma yace Xaije Saudiya ko mubeena? Eh mana kuma Xai Siyo mana Aunty balarabia. Nidai kutashi ku kira mum pls. Tashi Sukayi Suka tafi da gudu.Cikin Ranta take fadin wai wani Aunty balarabia ya Xauna yana gaya musu Shirme. Mum ce ta Sakko Oyoyo My daughter,tashi feenah tayi ta Rungume mum.mumy ya gida? Lfy my daughter ya Hanya.Alhmdllh mum.kinga yanda kika kara kyau my daughter kaman ina kusa dake Lallai Leemah na kulamun dake.dariya feenah tayi Kai mum.mumy kinji jibi Zamu tafi.Kai dama da wuri Aka shirya muku tafiyar kenan? Eh wlh mum daxu naji su Kausar Suna mgn a mota. Amana addu'a.insha Allah mum.Nazir dake Shigowa yanzu Sister yaushe kika dawo? Oh yaya Nazir ka Zauna mana. dariya yayi yakarasa ya Xauna ya Leemah ta? duka Mum takai mishi Mara kunya Kawai Agabana kake Xancen budurwa. Am Sorry mumy. Yawwa mumy mun hada tafiya Zuwa Saudiyya Nida yusuf da yazeed. Kai Haba yaushe kuma? Inaganin Xuwa gobe ko jibi. Lallai kun kyauta kunga Saiku hada tafiyar dasu Feenah gaba daya.kallon feenah Nazir yayi Sister kuma tafiyan yanxu ne? Eh jibi ne Amma kuyi tafiyarku daban. matsawa yayi kusa da kunanta Sister ya haka Kibari muje tare dan Naga Leemah da Kyau. tabe Baki feenah tayi ta tashi Mum bari Naje Wanka.ok daughter kiyi Saikizo ga Abinci. Maika fadama yarinyata kasa ta tashi? Sosa Kai Nazir yayi mum bakomai.kai kasani dai Garama dad dinka yazo Afara maganar Aurenka mu huta. dariya Nazir yayi mumy tawa ni kadai. Kajika Sauran yaran nakaisu bola. Nidai bance ba mum dinmu. Xaune Suke gaba dayansu a parlo da Sallama takarasa.Oyoyo Halimatu Oyoyo Halimatu. Karasawa tayi ta hau Cinyar Inno.kai daughter karasamun Uwar tawa Xaki? Abba Wane ni Sannuku da gida,Sweet Mamy Hy, bro Miss you. Murmushi Mamy tayi Allah ya Shiryamun ke.Amin Abba ya fada Suna dariya. Kallon yazeed inno tayi tsaka bakaga gudan jinina bane? mtww wai tsaka ni wlh Abba kaja mata kunne tafita harkata! Kaci gidanku yazeed Mamy ta fada tana nunashi da Hannu. Sunkuyar dakai yayi Sis ya Skul din? Nifa fishi Nake dakai bro Yazeed kaki kaje ka ganni Sanan yanxu Ina maka magana kayi Shiru. Sorry Sister kece daga Xuwa Kika nufi wannan tshowuwar. Ayeririri inno tayi guda yau nagane kishi irin na yazeedu dama Nadade danasanin kishina kake Cikin gidan nan Shiyasa kake Alfarma,Aurene dai kayimun tsufa Akai kasuwa.dariya duk Sukayi, banda yazeed da yaja tsaki Mtsww kinada matsala wannan tsohuwar Wlh. Tashi yake kokarin yi mai ya tuna yadawo ya Xauna.Abba jibi ne tafiyata Xamuje tare da Nazir da yusuf! Allah ya kaimu my Son. Amin Abbana,mamy bakice Komai ba. Allah yamuku Albarka Son Allah ya tsareku gaba daya.Amin Mamy ta. bro yazeed Ina Xaka ne wai??Sister Saudiya Xani Nayi muku addu'a. gyaran murya Inno tayi tana kyafta ma leemah ido. itama leemah kashema inno ido tayi Alamar ta gane. Laaaa Abba Ai muma jibi Sukace Zamu tafi. Kallonta yazeed yayi kinga idan kinje Saikiyi addu'Anki ma kawai. dariya Leemah tayi kaima ka karamun da taka ba. Tunda tafiyarku taxo daya ai saiku hada tafiyar gaba daya ko? Mamy ke tambayar Yazeed. Haka kuwa ya dace inno ta fada. Hararar inno yayi,ya kalli mamy. Kai Aa mamy tunda itama da kawayenta Zata Gara Suyi tafiyarsu ni banason Shirmen Su. da Sauri Inno tace Amadi kanajinshi fa. Murmushi Abba yayi kyaleshi tashi kaje yazeed Kowa yayi tafiyarshi daban yama fi. Tashi yazeed yayi yana fadin yawwa Abbana yasan Halin yara. Inno data Saki baki yana fita tace Amadi Bazaka daina biye yaron nan ba kenan? Inno Rabu dashi dakaina Xanje Nahada musu tafiyar. Murna Leemah tayi tace yawwa Abbana. Kausar na karasawa gida gaisawa kawai tayi da Hajiya sai yar firar dasukai.Hajiya bari Nayi wanka yunwa nakeji Wlh.maxa yar Albarka Kiyi kixo kici Abinci.Toh mamah. Yawwa Kausar Kafin kitafi nikuwa maganin dakike Amfani dasu kinajin chanji Ajikin ki? "Sosai ma Hajiya" kinga maganin infection din nan ma Saura Kadan,Sati biyu kawai nayi Amfani dashi Naji Alamar Sauki,har Asibiti naje Sun tabbatar Mun dacewa banida Wani Ciwo Yanzu Ajikina.kai Alhmdllh Nayi matukar farin ciki Hajiya ta fada tana daga hannu Sama. Amma mamah ni haryanzu ina fargabar tarewata gidan Yusuf! Kallonta Hajiya tayi kina nufin duk Rawar kafa din nan da Yusuf keyi Akanki haryanzu babu Abinda ya shiga tsakaninku? Kausar taji nauyin maganar Amma ya zatayi mahaifiyarta ce itace wadda yazama dole tasan matsalar ta,domin daga Ubangijin daya Halliceta Sai Mazon Sa babu wani wanda yachanchanta ta girmama bayan Su Sai mahaifiyarta da Mahaifinta daga bisani Sauran mutane. Dan haka babu wani Amfani danta boye mata Sirrinta. Eh mamah babu Abinda ya shiga tsakanina dashi ina tsoron kada yakasance Nidin ba budurwa bace karashe maganar tayi da kuka. Jawota Hajiya tayi kan jikinta tana Shafa bayanta,ya'isa yata na fada miki babu Abinda Xai faru tsakaninki dashi Sai Alkairi ki kwantar da hankalinki. Inason yanxu kisanar dani gaskiya kin taba Aikata wani da Da Namiji ne? Da sauri Kausar tace Wlh Allah mamah bantaba Aikata Wani Abu dana miji ba. Indai hakane kuwa Kausar ki daina daga hankalinki Akan Wani Abu na daban. Shikenan Mamah insha Allah Na daina.Allah miki Albarka ya kareki daga Sharrin mutum da Aljani da dukkan Abu Mai cutarwa.Allah Amin Hajiyata Kausar ta fada tana kissing Hajiya A kumatu.maxa tashi kiyi Wanka.Tom Hajiya.....Namance ban fada miki ba mamah! Meke nan yata?? Jibi Xamu tafi Saudiyya. Kai masha Allah Naji dadi Allah ya tsareku.Amn Kausar ta fada tayi Ciki. Tana Shiga kiran Yusuf na Shigowa wayarta. Da murmushi ta daga.my wife I miss you Abinda Yusuf yafara fadi kenan. Miss you more Kausar ta fada kasa kasa. Meke damunki Sweetheart kaman kinyi kuka. Zaro ido tayi Kaman yana ganinta banyi ba Sweety Kawai gajiya ne. Sorry kinji.Uhum kawai Kausar tace. Albishirinki! "Goro my Honey" jibi ne tafiyarmu Saudiyya nida Yazeed da Nazeer. Wow what a Wonderful Story lyk Sweet. Ajiyar Xuciya yusuf yayi dan nace Zanyi tafiya kike murna Haka? Waye ya fada maka kawai dan inaganin Xamu tafi tare gani ga mijina Shiyasa na fada haka. Me kike fada haka? ina fada maka jibi muma Xamu tafi. Wow yusuf ya fada are you Sure? Yeah Kausar tace! Naji dadi matuka dole tafiyata ta dawo nida ke. No Honey mu hada gaba dayan mu dai. yes Yusuf yafada da karfi hakan ma yafi. Wayyo Xaka fasamun kunne. Am Sorry my.dariya Kausar tayi kama kunenka. Shima dariya yayi kin mance wa'azin jiya dakikai ko? Au na mance.kin kyauta Ai. Uhum Uhum Kausar tace kaman irin Xatai kuka din nan. Menene Kuma Sweetheart? Ni Wanka fa Xanyi ka hanani. Sorry kice dai kinason nazo namiji oya Shirya ina Xuwa.Rufe ido tayi ni banaso. Zakiyi bayani idan kikaxo hannu ba wanka bama har.......kashe wayan Kausar tayi jin duk Zai kashe Mata jiki.Hanyar toilet tayi face dinta dauke da murmushi. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖NADSEER💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page..45/46 Zaune Suke babban parlon Abba mamy inno and Leemah. Inno naji tana magana idan ni baka yarda da Zancena ba Ai Ga Halimatu nan Ka tambaya Amadi. Kafin ma Abba yakai ga tambayar Leemah tayi Sauri tace Abba Wlh da gaskene bro Yazeed da feenah Suna Soyayya.Kasan dai yanda bro yake da yaya yusuf baya boye mishi komai,kuma Kasan yanda nake da feenah idan ma baka yarda ba Abba Bari ka gani.wayarta taciro ta Shiga Nuna ma Abba pic din feenah da yazeed har wanda take bacci kan jikinshi a mota. Girgiza Kai Abba yayi yanxu dai na Shirya muku tafiya Anjuma da Karfe 8 Zaku tafi. Haba Amadi inno ta fada ya muna magana mai Muhimanci kana wani xance. Sallamar Kausar ya hana Abba cewa komai. Da gudu Leemah ta tashi tayi kanta.my kausar harkun karaso. Kardai ki ballamun yarinya mamy ta fada daga Nesa.dariya Sukayi suka karasa. har Kasa Kausar ta tsugunna tana gaida Mamy da Abba.Amsawa Sukai Cikin kulawa.Mamy tashiga tambayar ya Hajiya.Mamy lafiyansu qalau tace Agaidaku.muna amsawa. Juyawa Kausar tayi ta gaida Inno.Cikin Kulawa inno ta Amsa ma Kausar. Mamy ce tace Ai ba karamin birgeni kukai Ranar walimanku ba. Yarana Akwai hazaka.Allah yamuku Albarka. Amn Sukace Gaba daya. Abba yace Ai Wajen Aiki daya ma Zan Sama musu.yeee Leemah ta fada.Abba dama bro yazeed ya daukemu a Asibitin Shi. Nima haka nake gani mamy ta fada.Shikenan idan kun dawo Saiku Kai mishi takkadunku ya duba Ai. Thanks Abba Kausar ta fada Kai adurkushe. Kausar waye ya kawoki ne?Leemah ta fada? Yusuf ne ya Shiga wajen yazeed yanzu. Waini ina Nafeesatu Abba ya tambaya.da Sauri Leemah tace Abba Ai tace Xatazo yanzu duk ta nan Xamu wuce. Inno ganin Xa'a Shiririntar da wanchan magana yasa ta kalli Kausar.kafso Dan Allah Nafeesatu ba budurwar tsaka bace?? Gaba daya parlon Sukasa dariya. Kausar tace eh Suna Soyayya Amma babu wanda Sukeso yasani. kallon Abba mamy tayi kajifa mutane duk Hakan Suke fada,Anya Abban Leemah ba Gaskiya bane kuwa? Koma dai menene bari Nakira yazeed din Suzo Shida yusuf. Kafin ya daga wayar ya kira Su feenah Sukashigo tare da yaya Nazir,mum,dad Sai Twins. Ai gaba daya parlon yakara hargetsewa Leemah da Kausar Sukai Kan feenah. Twins Sukai wajen inno,Mamy ta tashi tana taren Aminiyarta mum yayin da Abba ke fadin Aminina Umar Faruk bako waya. duk lokaci daya kuma suka koma Suka Xauna Aka Shiga gaisawa. Dad yace Alhaji Ahmad katara mutane A parlon naka. Inno najin haka tace Umaru Gara ma dakazo ai domin magana mai Muhimanci Akeyi. toh Toh Alhmdllh Dad ya fada,Ai Saimu cigaba. Abbane ya kalli feenah yace Yata Angama karatu lafiya? Alhmdllh Abba feenah ta fada Cikin Sanyin muryarta. Masha Allah Abba ya fada. Yanxu Sai maganar Aure ko kuma neman Aiki? durkusar da Kai kasa feenah tayi tace Aiki Abba. Ahhh ban yarda ba yata nafison kufara Aiki kuna dakunan maxajenku. Feenah batace komai ba.Abba yace yanzu wa kika tsayar Amatsayin mijin Aure? Saida tayi Shiru nadan lokaci daga bisani tace Abba yaya Kabeer! Toh Shikenan Kinga dama gobe mukeson Xuwa Yola din Xamusan Abinyi Allah yamuku Albarka.Amin duk yan wajen Suka fadi.Inno kallon feenah tayi Nafisatu kifadi tsakaninki da Allah kada Ki cutar da kanki. Kallon Inno feenah tafarayi dan bata gane me take fadi ba.harara ta Sauke mata takara daure fuska. Haushi inno taji tace kin harara kanki ni Gata nakeson nayi miki.ganin inno Xata fadi wata magana yasa Abba cewa kutashi kushiga ciki feenah.tashi tayi Leemah da Kausar na binta a baya. Waikai Amadi meyasa kakemun Hakane yakamata fa muba yaran nan Abinda Zukatansu Suke so ba san Ranmu ba. Haba inno bakiga yanxu Agabanki na tambayeta ba tace Kabeer ne Xabinta. Dad ne yace wai meke faruwa ne? Da Sauri Inno ta kwashe komai wanda yusuf ya fada mata game da feenah da yazeed harma da karinta ta kara ta fadama dad.kallon kallo Aka shigayi tsakanin dad da mum. Inno ce ta katsesu idan ban fada daidai ba Ai ga Nazeer Nan Shima ya Sani. Kallon tambaya Daddy yayima Nazeer. Eh daddy Akwai Soyayya atsakaninsu tun Kafin nafara Son Leemah! Toh gashinan kunji ni nasani andade Ana Boye Abu Anan gidan Amma ku kunki yarda,Wata kila saikun gani da idonku Xaku yarda. Aa inno bawai munki yarda bane yanzu Agaban idonki Mukai ma yarinya magana ta fadi wanda takeso kuma.Amma bari mukira yazeed muji ta bakinshi. Itama Feenah adawo da ita Suyi magana tare dad ya fada. Mubeen jeka kira bro yazeed mumy ta fada yayin datace Mubeena ta kira su feenah. Kusan Atare Su feenah Suka Shigo parlon tare dasu yazeed. Xama Sukai gaba dayansu.dad ya kalli feenah Ummina kin tabbatar Kabeer Shine wanda kike So? Eh dad ba tuntuni kuka tsayar da maganar ba! Kuna waya dashi ne? Aa dad inaganin ko yanada aiki Sosai yasa baya kirana. Amma kun taba Xama kunyi magana ta fahimta dashi? Sunkuyar da kai tayi kasa Aa dad. Wannan ya Nuna cewa dan kibi umarninmu yasa Zaki Auri Kabeer. da Sauri feenat ta dago kai Aa dad inason Shi ma.kinasonshi Kuma Akace kuna Soyayya da dan'wankin yazeed. Wani bugun Zuciya taji lokaci daya Hawaye yashiga Xubo mata. Tambayarki Nayi ummina ba kuka nace kimun ba. dad Wlh kudaina kama maganar Inno daga ta ganni naje gyaramai daki Shikenan take fada ma mutane wai Soyayya muke. dariya Abun yaso ba Leemah,Kausar,Nazeer da yusuf ganin yanda inno ta bude baki gaba daya. Nice namiki Karya munafuka sau nawa Ina kamaku Kuna Zance?Rannan harcemun kukai nabar wajen ina takura muku. Amadi Shiyasa nace maka kasaka Abun hangen Nesa kaki yau gashi Ana karyatani Akan gaskiya ta. feenah jitake Kamar ta shake Inno domin Arayuwarta babu Abinda ta tsana irin batai Abu ba Ace tayi. Dad Ni Wlh karya.....da Sauri mum ta bige mata baki. Abba ne ya kalli yazeed wanda yayi mutuwar Xaune Sabida bakin cikin Abinda inno tamishi. Yazeed banason Karya Menene gaskiyar Wannan maganar? Kuna Soyayya da feenah ko Aa? da Ker yazeed ya dago kanshi Abba ni ban san komai game da maganar nan ba,ina ganin feenah dince take Sona har ta fada ma inno. da Sauri Inno tace kwarai haka Akayi domin......wani kuka da feenah ta fashe dashi yasa inno yin Shiru. Dad kaji wannan tsohuwar ko Wlh Sharri takemun ni banason yazeed bana kaunarshi Na tsaneshi.Yazeed maganganun feenah ba karamin haushi Suka bashi ba.Kamar ni take fadama irin kalmomin nan.nan da nan idonshi Suka Kada. Dad ni Asalima banida makiyin daya wuce yazeed. Ya'isheni dad yafada da karfi Xan Saba miki mara mutumci kawai.dad Wlh da gaske nake maka bana kaunarshi...mari mum ta kai kan face din feenah da Sauri mamy dake kusa ta tare.daga feenah tayi takaita dakin Leemah Xauna daughter Kada ma kikara fitowa Nasan Wasa inno take ke ba'ajin yazeed bace ma. daga Haka mamy takoma parlon.Abba! Yazeed ka tabbata bakason feenah? Eh Abba Ni bana sonta. Ina yarinyar danace kanemo Nan da month? Abba bansamu ba. da Kyau kashirya Nasamo maka mata A Katsina Xamuyi Komai kafin Ka dawo daga Saudiya daka dawo Xan hada Aurenka Dana yusuf. Wani miyau Yazeed ya hadiye da ker be iya amsama Abba ba. Kan Nazeer Abba ya juyo.yarona matar danace kasamo ka Samo? durkusar dakai kasa yayi yace Nasamo Abba. toh Alhmdllh Ka tsallake Auren yar kauye. Yarinyar gidan waye? Abba Leemah ce. Murmushi Abba yayi ya kalli Leemah.Halimat Wai Hakane kin Amince mawa Dana?Rufe face tayi eh Abba.duka wajen dariya Sukayi,banda yazeed dake jin kanshi Kamar Zai fado. Abba ya kalli dad.Alhaji Umar Faruk ina nema ma dana Auren yarka Haleemah! Murmushin manya dad yayi ya kalli Leemah, my daughter kin tabbatar Nazeer shine Zabin ki? Eh dad na tabbata.toh Masha Allah. Alhaji Ahmad na ba yata Auren danka.gaba daya wajen Suke fadin Masha Allah. Abba yace ko Xaka iya Sanar damu yaushe Xamu turo Asaka Rana? Xanyi Shawara dad yafada.haka Sukayita Raharsu.yazeed dayaji Zaman duk ya isheshi ya tashi yanufi part dinshi. Kan bed ya Kwanta Rike da kanshi.Ni yarinyar nan take fada ma bata kauna?Tambaya yashiga yima kanshi. Waini take cema bata da makiyi irina,Wlh Saitayi dana Sanin fadamun wannan maganar. Ni basa'anta bane Ni dama Ko tana Sona me Xanyi da ita,yarinya ce fa Sai iskanci cike da Ciki tazo yau saita fadamun Abinda Naji tanayi kwanaki menene Shi. Kokuma namata dukan tsiya kafin nabar gidan nan yau.Wayyo Allah yazeed yafada tunowa da Abba yace Xaimai Aure Nan da Sati biyu. Innalillah Ni yanxu wace yar bolan Abba zai Aura mun?Nasan mafita idan naje Saudiyya gaba Xanyi ba sainaga wanda Xa"ama Auren dole ba. Yusuf ne yashigo dakin yana kunshe dariya ganin yanda yazeed ya kwanta Kamar Wanda yayi Shaye Shaye. dafashi yayi Dr yazeed tunanin mai kake haka? Mtsww yazeed yaja tsaki Wlh sainayi maganin inno Agidan nan,tunda tazo take wargazamun Abubuwan dana shiryama Rayuwata,idan banda wulakanci tarasa wanda Xata hadani da ita sai waccen fitsa rararriyar yarinyar,kuma Wlh Xanga Wanda Xa'ama Auren dole Agidan nan. Sorry my friend yusuf Ya fada yana kama Hanun yazeed ganin yanayinshi yasan ba karamin baci Ranshi yayi ba. Ka kwantar da Hankalinka Yazeed pls. Babu wani Aure daxa'a Maka,matsala daya! daka sani Ka Amince dacewa kanason feenah da Komai yazo da Sauki. Fixge hanunshi yazeed yayi daga Hanun yusuf. Ya isheka yusuf tunda kai kasamu matar da kakeso Shikenan,ni ko Oho! Matsalarka kawai naso Son ranka kake nufi,idan son feenah din kake kaje kafada mana a daura maka Auren mata biyu lokaci daya.gara ma Na Auri yar kauyen Akan yarinyar Nan Wlh.kallonshi yusuf yayi haka kace ko yazeed? Eh haka Nace. Alright tashi kashirya Nan da Anjuma kasan Xamu tafi. Ni babu ma inda Zani yazeed ya fada Rai Abace. Kudin jirgin fa? Ayi Asara yazeed ya fada ataikaice. Shikenan tunda Kace Haka kayita Xama kaga Anjuma bakasan me Xa'a kara bullo maka dashi ba. Da Sauri yazeed yace Waite bari na Shirya.dariya Yusuf yayi ya ware hannunwa Alamar ko Ajikinshi. Da ker Leemah da Kausar Suka shawo Kan feenah ta tsayar da kukan ta. Haba kausar yazakice Kada nadamu bayan kinsan Inno ba gaskiya ta fada ba.dan Allah kujifa harcewa yake wai nice Nace inasonshi haba Dan Allah mai Zanso jikin yazeed.Ni Wlh Inno din Nan gara ta Koma kauyensu yafi. Ya isa my Feenah ki natsu. Ke kin tabbatar kinason Kabeer? Koma banasonshi Kausar ina ruwan inno dan Allah. Naji Nima lokacin da'aka fadamun ban yarda ba.Amma kifadamun kinason Kabeer ko Aa,Nima Zan fada Miki mafita daya yanxu. Shiru feenah tayi daga bisani ta tashi daga kan Leemah ta kamo hanun kausar.bazan'iya boye muku komai ba,Banason Kabeer Xan Aureshi Sabida banason ko Wani namiji Ayanzu,Amma ina da bukatar yin Aure kodan Na kiyaye Mutumci n.a.,kunfi Kowa Sanin matsalar dake damuna.Nisawa Sukai Leemah tace Amma me yasa bakyason bro Yazeed? Banasonshi Sabida dalilai da dama.Xan iya fada muku daya banasonshi dan bemun ba. Inno dake labe bakin kofa tashiga.Nafeesatu Kiyi hakuri jikata dazun bakina ne ya Subuce,Sabida yazeed ya dade yana Sonki daxun haushin Abinda kika cemai yasa Shima yace baya Sonki. Kinsan mene??kallonta kawai feenah keyi batace komai ba. yazeed girman kai gareshi inno tacigaba Shiyasa kullum Sai yazo yacemun kece ke Sonshi.nikuma ina biye maine kawai,Amma nariga Nasan Shine ke Sonki. magana feenah Zatai.....inno tai Saurin Cewa Abu daya Xakiyi Nafisatu kafin kutafi Yau Kiyi yanda Zakiyi kinunama su Amadi Yazeed ne kesonki bake ke Sonshi ba ta hakane Xa'a rabaku domin Naji yana kara fadi waike kesonshi Kuma iyayenku sun yarda da Hakan. Tunda Inno tafara magana Kausar da Leemah Suka gano Wani Shirin inno takara Shiryawa.Dan haka Sukayi dariya Aboye Afili Sukace tabbas maganar inno gaskiya ce kinemi Mafita kafin mutafi yau. Shiru Feenah tayi tanason tuna Mafita.kallonta inno tayi tace ko mafitar ma Saina nema maki? Shiru Feenah tayi. Magana inno Zatai Mamy tashigo kutashi kushirya yanxu Xaku tafi. tashi inno tayi itama tafita tana fadin kidai San Abinyi. Cikin kankanin lokaci Suka Shirya inda feenah tana Shirin tana nema ma kanta Mafita ne.Murmushi Naga tayi yes yaune Ranar daxan Rama Abinda Yamun.fita Sukai gaba dayansu babban parlon inda Suka tarar dasu Yusuf suma Sun Shirya.yazeed ne kawai babu Awajen. Abba ne yace wai Ina yazeed Ko mutafi mubarshi ne. Mamy ce tace Mubeen kira bro dinku. yana fita ba dadewa yadawo yace gashinan Xuwa. feenah najin haka ta tashi tayi waje.kusan karo takusa yi da yazeed.hanunshi taja Suka koma baya. Suna Xuwa tsakar gidan ta kalleshi Ido Cikin ido. Dr yazeed Kayi kuskure dakace Nice Nake Sonka,kasan Nasha fada maka banga Abun so Ajikinka ba. So bama Wannan ba Anfadamun Komai Nasani kuma Kasani bana sonka bazan Aure kaba Kuma Ka janye da maganar wai wani kana Sona. Yazeed tunda feenah tafara magana yake kare mata kallo, yanda dan Karamin bakinta ke motsawa Ahankali da yanda take juya idano ba karamin burgeshi yayi ba,Haushin dayakeji gaba daya yaji yafita mai.Cikin Wani irin voice yace.yanxu me kikazo kimun? Nazo nayi maka gargadi Sannan Ancemun Nasamu Mafita Ayau so baruwana da wannan Xancen,Amma yau dinnan Xan Rama Abinda ka taba mun. Hannu takai kan wuyanshi take yazeed yaji Wani irin yarrrrrrr. Saitin bakinshi takai nata, Nasan haka kayimun da ina bacci.kallonta kawai yake domin Shi kadai yasan Yanda yakeji. Lips dinta ta daura kan nashi ta kama tafara tsotsa. Inno naji tana fadin Bari nakirasu da kaina.tashi tayi tafito Abinda data gani yasata komawa Ciki.ina masu Cewa tsaka da Nafisatu basa Soyayya duk kufito kugani. feenah taji Sanda inno ta fada haka...Shiko gogan har yafara Son ya Xarce. Lokacin da yan parlon Suka fito yayi daidai da lokacin da feenah ta cire bakinta tana Nuna yazeed Haba Dr yazeed Nace bana sonka ko dole ne, tayaya Zan Aureka bayan Kana kokarin Aikata Son Ranka. Kajiko Amadi Sumbatar juna fa Sukeyi Kuma Sanan kace ba Soyayya Anan?Lallai kuduba Al'amarin Nan. Daga Haka inno tashiga Ciki kamar ta taka Rawa dan dadi. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...47/48 Mutuwar tsaye Su Abba Sukai A wajen.Sundai Ga bakin feenah na motse Amma babu wanda yasan me take fada. da Ker Abba yasamu yace mukoma Ciki,dukkansu Sukai Ciki banda Leemah daketa faman daukan Su feenah pic,ganin feenah ta tawo yasa itama tayi Ciki. Yazeed da idonshi ya kada yakoma jaaaa kasa motsa kafarshi yayi,gaba daya feenah ta kashe mai jiki,bangare daya yana jin Nauyin Hada ido da iyayenshi,yarinyar nan ta kasheni,ta Aikata laifi ganinsu Inno gaba daya tamaida laifin Kaina.da ker yasamu yaja kafarshi yayi parlon Cikin fargaba.Shiga yayi ya Zauna kamar yanda yaga kowa A Xaune. Saida Shiru ya biyo baya nadan lokaci daga bisani Abba ya kalli Mamy kutashi mukaisu Airport din ko. tashi Sukai gaba daya inno ba karamin Haushi tajiba ganin Ba'Ayi maganar data so ba. ita tafara yin gaba tana fadin Oh ni Inno yaran Zamani Saidai Abarsu Idan Sunason junansu da Aure iyayensu Suka kasa fahimta Sai lalata ta biyo baya. Sumbatar juna ikon Allah. Gaba daya wajen kunyar maganar da inno take Sukeyi,Amma ba wanda ya'isa ya tanka dan Sungane Su take Azauna Ayi maganar. Dan haka Suka Nufi harabar gidan tana fadin Anan fa Suka tsaya Ana Sumba Ni inno kada dai Suje Suyi Aika Aika. Yazeed da gaba daya inno ta gama Kular dashi kusan Atare Sukaja tsaki tare da feenah. Aikuwa kamar jira inno take kunma iyayenku tsaki tun farko Saida nafada muku Ku fadi Gaskiya Baku fadi ba.yanzu kuna Sumbatar juna Ai Abinda Zakuyi Nan gaba Saiya fi haka. durkusar da kai kasa feenah tayi tana data Sanin Abinda ta Aikata,Sai yanzu ta gano Cewa inno wani Shirin ta mata yasa daxun tazo tana lallabata. babu wanda yakula inno haka tarinka Sababinta. Mota biyu Sukai Zuwa Airport. Motar Abba ne Agaba inda ya dauki Mamy Agaba baya kuma feenah,Kausar,Leemah Sai Twins. Motar Dad dake baya kuma inno ce Agaba Sai Mum,Nazeer,yazeed Sai yusuf Ahaka Suka karasa babban airport dake garin kaduna. Suna karasawa baifi da minti30 ba Akafara kiran Suna. yusuf dariyar mugunta yake domin yasan yanda ya hada Zaman Cikin jirgin. Kausar Akafara kira tashiga bayanta Yusuf ne. Inda Suka Zauna Awata kujera ita tana Ciki wajen window yayin da Yusuf ke gefenta. Kallonshi tayi My Yusuf Kaine kashirya Hakan ko? Murmushi ya mata ya lakaci hancinta yes my wife Sabida muyi fira Sosai nayi Hakan.ba'a wani juma ba Leemah da Nazir Suka Shigo.dayan bangaren Suka Zauna inda Suke seat daya dasu yusuf.Murmushi duk Suka sakar ma junansu. Akasa Najiyo inno nafadin Amma yan Company din nan Basuyi hadin nan daidai ba Amadi,! Karfa tsaka ya matse Nafeesatu a lungu Gara kusan Abunyi.tsaki Yazeed yaja yayi Shigewarshi Cikin jirgin.yayin da feenah tabi bayanshi. Chan karshe ta wuce kowa taje ta Xauna. Saida Akai wasu mintuna wata mata tazo kusa da feenah,Sister idan bazaki damu ba Zance miki wanann wajen Zamana ne. Kallonta feenah tayi tace Ok tashi tayi tana neman Wajen Xama Amma duk da mutane.gashi lokaci daya Aka fara Sanar da jirgi xai tashi. Ba yanda Xatai takoma kusa da yazeed ta Xauna. Tabe baki yayi lokaci daya Kuma ya tashi tsaye ban hanya ya fada rai Abace.matsawa tayi da Sauri Amma duk da haka Saida ya taka mata kafa da karfi.Runtse ido tayi tanajin Xafin wajen,dallah malama Shiga Ciki kiban Nan. Matsawa tayi Ciki hawaye Na Xuba kan face dinta. Ahaka duk Suka Saka belt jirgi yatashi. Allah ya tsare duk yan wajen Suka fada banda inno dake daga ma jirgin Hannu tana fadin tsaka yatafi. Da Haka Suka koma Cikin motoci Sukabar airport din. Su Abba na karasawa duk Suka Zube a parlo.dama Alhaji Umar Faruk Abinda yasa nace kada kuhuce Ku biyo ta nan inason Nace maka kashirya gobe Muje Yola Kan maganar feenah da Kabeer. Kwarai Nima nayi tunanin Haka dad ya fada. Da Sauri inno tace Ku kuwa kunada Hankali? Bakuga Abinda yaranku Suka Aikata daxu bane da bazaku basu Abinda Suke So ba.ko Kuma haka Akai muku? Toh indai n.a. isa daku kubi Xabin yaranku ba Son Ranku ba.daga Haka tayi gaba tabar parlon. Kallon dad Abba yayi Kada kadamu Alhaji Faruk Kasan girma yazo mata.murmushi dad yayi yace Allah dai yakaro musu tsawon Kwana mai Albarka.Amin duk Sukace daga bisani Su mum Suka tashi.Toh Fatima Zamu tafi.Kai Hafsat kibar Twins mana Su Kwana biyu. Kuma Ai ban kawo musu kaya ba.kada kidamu yanzu Xan fita Nasiya musu. Toh Ai Shikenan gasu nan Asha hutu lfy. Kausar ce kwance Kan Cinyar yusuf Suna yar firarsu ta masoya. My Kausar Sati biyu masu Xuwa kina dakina Sai yanda Nayi dake. dariya Kausar tayi my yusuf bafa Ayin magana Cikin jirgi. Waye ya fada miki? Ai ko ba'ayi ba'a Hana masoya Suyi ba. Haka Kace ko? Eh mana My Wife.ni daman inason nafada miki wannan dawowar gaba daya kin Chanza kinkara Kyau da kiba. Murmushi kausar tayi Nifa dama Chan haka nake. Ba wani Nan kawai Dan dai nine Nasaki kika kara Kyau. Ido kausar ta fiddo waje tana mai kallon tambaya. Hancinta Yaja yes nine Sabida Ina miki Abun kike jin dadi. Rufe ido tayi Nifa Xan chanxa Wajen Xama. dariya yusuf yayi Sosai yace idan ba Toilet Zaki Shiga ba Ai babu wajen Ki.turo baki tayi Shikenan Sai Feenah ta dawo Nan Nakoma Wajen ta. Laaa kinason yazeed yaji haushin ki kenan. Kan mai Xaiji haushina bayan dama Gaba dayansu fishi Suke. Eh Ai agabanmu ne Suke fishi Cikin Xukatansu duk dadi Suke ji. Uhum kawai Kausar tace. juyo da face dinta Yusuf yayi "I want" kallonshi Kausar tayi "what you want?" Hakkina! Zaro ido tayi Cikin jirgin? Eh mana Ai kowa yasan Mijinki ne ni. turo baki tayi Nidai bana So. Kwafan yanda tayi maganar yayi Yasa Abin ya bata dariya. Shima murmushi Yusuf yayi bafa Abinda kike tsoro Zanyi miki Anan ba. Wannan nakusa but.... katse Shi tayi Nidai kabari. Hancinta ya lakata toh nabari Sweetheart. Hannu yakai kan Maranta "you are hungry Right?" Runtse ido Kausar tayi jin yanda yake yawo da hanunshi kan mararta,Shagwabe face kuma tayi Nifa am not hungry. Lumshe ido Yusuf yayi but maiyasa Cikin yayi karami haka? I don't know why Kausar ta fada Cikin wata irin murya. ganin da Yusuf yayi tafara Karban Sakkonshi yasashi Xuge labulan dake gabansu ta yanda babu Wanda Xai gansu. Kausar Na ganin haka ta marairaice face Ni pls kabari b......bakinshi da yasa Cikin nata yahata karashe maganar da Zatai. Nan da Nan itama tafara mayar mai da martani hannu ya Shigar Cikin Rigarta yana Shafa Brest dinta ganin yanda kausar duk tafita hayyacinta lokaci daya yasa Nima (Nadiya) na tashi nakara gaba. Wajen Su leemah na nufa Na tarar Anata Soyewa. Nazeer Naji yana magana Cikin Sanyin Muryanshi. Baby Ai yau jinayi kamar wani nauyi Na Sauke Akaina. Murmushi Leemah tayi meyasa Kace Haka baby? Gira ya daga mata Sama Sabida na fadama Su Abba Abinda yake Raina Kuma Sun Amince mun. Ajiyar Zuciya Leemah ta Sauke, baby Ni jinama Nake Kamar nafika farin Ciki.Wani dadi Nazir yaji Cikin Ranshi tayaya Zan gane Hakan? Ai bazaka gane ba Sai idan kashiga Zuciyata.dariya Nazeer yayi kokuma Sai idan Na Aure ki ba.Rufe fuska Leemah tayi Alamar kunya Nidai bance ba. Ai Nasan ke baki ce ba Amma Ni Nasan Hakan. Shiru tayi batace Komai ba domin tagane inda yakeson nufa. Baby Allah ya mallaka Mun ke! Amin hubby na. Nifa jina Nake Ayanzu kamar irin nariga na Aureki din Nan,dan Wlh jina Nake kamar.......katseshi tayi dan kada yamata Sakin baki. yaya Nazir me yasa feenah bata Son bro Yazeed? Leemcy na ai ke Xan tambaya tunda kinfini kusa da ita. Hakane Amma ni tacemun bai mata ba. Karya take Soyayyar dasuke aboye fa. Yaya Nazir tace bata Soyayya dashi A boye. Ki yarda Sunayi baby. Me yasa kace Haka? Kinaso kisan Suna Son junan Su? Yeah! Kalli Chan toh. Juyawa Leemah tayi tana kallon yazeed dake ta faman Murmushi Amma bata kallon face din Feenah bare taga yanayin ta.da gani dai Kasan yazeed Cikin farin Ciki yake. Juyawa Leemah tayi Murmushi dauke da face dinta I See.Murmushi Shima Nazeer yamata Suka cigaba da firarsu. karasawa Nayi wajen yazeed domin Nasan me yake ma dariya Haka. Feenah Naga ta daure face Malan lafiya? Lokaci daya Naga Shima ya daure, Kin dameni da gyangyadi ke duk Sanda Aka hau Abin tafiya bakida Aikin yi Saina bacci. Yamutsa fuska feenah tayi Naga Ai ba damuwar Ka bace. Eh Nasani Amma tunda kin kawo kanki kusa dani dole kixauan daram kamar yanda kika ganni. Ni Wlh baxanvi Ra'ayinka ba tunda ba Akan ka Nake ba. Kallonta yayi Ke yarinyar nan Bakida kunya ko? Anyi din feenah ta fada tana murguda baki! hannu yakai ya bige Mata bakin Saina koya miki Hankali jarababba kawai dazun Jarabarki data tashi Shine kikazo ki Sosa Ajikina,Shine Dan jaraba Agaban mutane kike kissing dina ke gara ma Sumiki Auren mu huta domin nan gaba fyade Zaki rinka bin Maza Kina musu.feenah kuka ta fashe dashi Ga Radadin da bakinta yake ga Zafin kalaman daya fadi mata. Tabbas Har Cikin Ranshi yakejin kukan nata Amma tsabar girman Kai bazai iya yabata hakuri ba Saima fadi dayake Wlh Zan kaiki toilet Ki Xauna Achan matukar kika Cigaba da takura mun.Naga ai gaskiya na fada banda jaraba meyasa Xakizo ki......katseshi tayi Cikin kuka Naga idan jarabar ce kaine me ita,Kaine kafara Mun nikuma na rama. kallonta yayi ta bashi dariya Amma haka ya daure.Cikin Ranshi yake fadin wannan Har yanxu yarinya ce banda haka waye yace Ana rama irin Wannan. Afili cewa yayi ni banmiki komai ba wanchan time dinma na fada miki da jarabarki ta tashi ne Kika fara mafarkin Aure toh kinata ihu a mota,Sai nazo Xan tashe ki kawai kika kamo bakina,gudun Kada Naki yarda ki taramun mutane yasa Na Share kawai,duk yanda Akai kinada Aljanu masu Saki yima mutane kiss, dan haka yau kikaje kika mun gaban inno parrot, gashinan Nasan harta mutum tarinka maganar Nan kenan. Ji da yayi Shiru bata bashi amsa ba dan haka ya kalleta bacci ta fara.tabe baki yayi yace Aikin Kenan. jingina kanta tayi kan kafadar Shi tacigaba da baccin ta. Cikin Ranshi yazeed yace ta tashi yanzu tace nine namata Hakan kuma.bayan Awanne jirgin Su yazeed ya Sauka A kasa mai tsarki babu wanda Zaka kallah cikinsu ka kasa gano farin Cikin dake Ranshi.Ahaka Aka musu jagora Xuwa Wani babban Hotel dake kasa mai tsarki. daki biyu Aka basu mazan Suka dau daya wanda yake dauke da 3beds Haka matan ma Suka dau daya. Washe gari tunda Safe Abba da dad Suka Shirya Xuwa yola, dagewa inno tayi Kan itama Saita je, babu yanda Xasuyi da ita haka Suka kama hanyar yola. bayan lokaci dasuka dauka Ahanya Sun isa garin yola lafiya.inda dad gaba daya yakejin Shi Cikin fari Ciki Kasancewar yau gashi Cikin garin Shi. Ahaka Suka karasa Cikin gidan dad na Sanar da Abba irin kewar da yayi na garin yola. Gidan Cike yake da yaran yan'uwanshi innah Hadixa Sai Kawo Nazir dake gefen innah Nafeesatu. Cikin doki da kulawa duk yan'gidan Suke tarar Su Abba. Waje Aka musu,bayan yan gaishe gaishe Aka Cika musu Gabansu da Abinci. Saida komai ya lafa dad yafara kokarin Sanar da innah Abinda da yakawosu duk dacewa Sun San dalilin nasu. Innah Sabida munason komawa Ayau Shiyasa.Toh tafiyar daren da banaso ita Xakuyi kenan.innah Sabida Xuwa Aiki Ai. Ai Shikenan Amma inno ai Ke kina nan ko? Kayya Nafisatu aini kafata kafar yaran Nan,adai Samu a tattauna kan Abinda ya Kawo mu. Abban Yazeed ne yace Alhmdllh Duk da kunsan dalilin Xuwan Namu Xan kara dacewa Nazo Kan maganar Auren Nafisatu yata da Kabeer dana. Shiru ne ya biyo baya daga bisani Innah Nafeesatu tace Kwarai Abinda yasa ban dakatar daku da Xuwa nan ba Shine dan muyi magana ta fahimta. Maganar Gaskiya Shine Na dakatar da Xancen Auren takwarata da kabeer. Ido Dad da Abba Suka hada yayin da Murmushi ya bayyana kan fuskan inno. inna ce taci gaba badan Komai ba Sai dan daga Feenah din har kabir kowanne Su yanada Xabinsa. Kunsan kuma (manzon Allah S.A.W.) ya Sanar damu Cewa idan yaranmu Suka kawo mijin Aure muka yarda da irn tarbiyarshi da gidan daya fito toh mu Aurar da yaranmu garesu. Nafisat ta nemi da Asanar dakai Umar nuna dad innah tayi.feenah ta Neme da Asanar dakai tanada Wanda takeso dan haka ka taimaketa kabata Shi. (Wannan daga Ji Shirin inno ne😄😄😄) Sannan Kabeer Shima yanemi damu janye maganar Aurenshi da feenah Sabida ya gane da wanda take So bayan Shi,Hasalima Shima yanada Wacce yakeson Aure. gama kabir din Nan kuji daga gareshi. Matsowa kabir yayi wajen dad ya Rike hanunshi....dad kuyi hakuri ba bijerima umarninku mukai ba, Na dade ina Soyayya da wata Aysha tunda dadewa Ahalin yanzu mun Shirya Xamu Auri juna,dad Wlh idan ban Auretaba Xata iya mutuwa Nikuma na haukace.dad itama feenah kutaimaka kubata yazeed domin Shine Xabinta.kallon kallon Aka Shiga yi Abba da dad kowanne Cikin Ranshi da Abinda yake Sakawa. ya'isa Kabeer dana na gamsu da maganar Ka dama matar mutum kabarinsa burinmu muga farin Cikin ku dan haka karka damu nine Xan tsaya Wajen ganin ka Auri Aysha.dadi Kabeer yaji yashiga yima dad godiya. Haka Suka juya maganar takoma fira. inno tafi kowa daga murya domin Ayanda take jinta kamar ta tashi ta taka Rawa ne. bayan wasu lokuta Su Abba Sukai Sallama da garin yola inda Aka hadama Abba da inno Shatara ta Arziki.Shima dad Anbashi yakaima mum nata. Cikin mota Abban yazeed ya kalli dad Alhaji Umar Faruk Ka gani mu yaran nan Xasu maida Sa'aninsu.Ashe duk Abinda Ake fada gaskiya ne Lallai Saina Saba ma yazeed. da Sauri inno tace badai kun daukeni Makaryaciya ba aida kunbari Saikun Rasa Rayuwar yayan naku tukun Ku gano gaskiya. Dad ne yace Kiyi hakuri mamah yanzu tunda Mun Kara ganewa Zamusan Abun yi. Kaikuma Ahmad ba Yazeed kadai Xaka Saba mawa ba harda ita feenah domin bamusan dalilinsu na maidamu kananan yara ba. Ai mafita dayace Faruk mununa musu bamusan komai ba Akan Abinda Suke. Kwarai kuwa haka Xakuyi Inno ta fada kunga Saidai kawai Suji Andaura musu Aure wannan Shine A mastayin kyautar ku garesu. Atare Sukace haka Xa'Ai. Sun dau lokaci Suna tattauna maganar har Xuwa lokacin dasuka karasa garin kaduna. Parlo Suka tarar da mamy da mumy Suna fira. Twins naganinsu Sukai kan inno Aikuwa juyi tashiga yi dasu yara yau ina cikin farin Ciki.dariya Suka hau yi Suna dada jan inno. Sudai Mamy da mum ta mazajensu Suke Cikin lokaci kadan Suka hada Abinci kan dining.karasawa inno tayi wayake ta Abinci ai kufara Sanin nasarar da'aka Samo tukun. Take ta kwashe Komai ta fadima Mamy da mumy. Suma ba karamin mamaki sukai ba dukda Wani farin Ciki da mamy take Cikin Ranta.mum ce tace yaran Nan Agaishesu kiga feenah fa fatima harda Wani kuka Ashe na gulma ne. Murmushi Mamy tayi aini banga laifin yata ba.Shidai madugu Shine mai laifi dan Nasan shine yasata kada ta fadi,Abu kadan yarinka hada Rai Ashe duk na munafurci ne. dariya duk Sukayi inno tacigaba da fadin Ahaffff Nifa daman Nasan Halin tsaka fiye da Kowa. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page..49/50 Tunda Sukazo Saudiyya babu Abunda Suke gudanawar wanda ya wuce ibada.musamman feenah da Kusan kwana take A Masjid tana ibada kasancewar A madina Aka fara Ajesu. Har Sun gaji dayi mata Surutu Kan Rashin baccin da takeyi. Amsa daya take basu Dan mai mukazo. Ahaka har Sukayi kwana U'ku,duk wani wajen Ziyara dake Birnin madina Sun Ziyarceshi. Ayau ne kuma Xasu wuce garin Maka,dan haka da Safe Suna dawowa daga Shabbaki Mazjidul Nabawi Suka fara Shirinsu Cikin Haram.domin A hanya Xasu dau niyyar Ummara Xuwa garin Makkah. Basu wani bata lokaci wajen Shiri ba daga mazan har matan lokaci daya Suka fitoh domin tafiya. Ba karamar tafiya bace tsakanin Madina Xuwa Makkah Dan haka masu bacci Sunyi Sun gaji. Saida Aka tsaya Suka dau Niyya tukun Aka cigaba da tafiya yanzu kabbara kawai duk Suke maimaitawa Wasu Nayi Cikin Zuciya wasu nayi Afili. Tafiya ta Dan lokaci Sukai Suka karasa babban wani Hotel dake kusa da Haram Dan daga Hotel dinma kana iya hango Agogon dake jikin dakin Allah. Saida kowanne Yashiga masaukinshi ya Aje kaya tukun Suka hau mota dan Xuwa Harami. Gaba dayansu Awani yanayi Sukejinsu wanda baya misaltuwa. kasa Shiru Leemah tayi my besty yau gamu Acikin Haram. Alhmdullah feenah ta fada yayin da Suka fara Addu'a domin Umara Xasu gabatar. Saida Sukayi Zagaye Sau7 kamar yanda Mazon Allah S. A.W. ya koyar da Sahabbanshi. duk kowa da addu'an dayakeyi Cikin Ranshi ga wani farin Ciki daga bangare daya. Saida Suka kammala Suka koma Wajen ka'aba Anan ne Su feenah harda kuka Dan farin Ciki Saida Sukai dawafi Suka nufa jikin ka'aba addu'a kowannesu yarinka kwararoma kanshi,iyayensu dama duk Al'Umar musulmi. Har wajen "Hajirul Aswat" Saida Sukaje Suka Sumbace shi daga bisani Suka nufi mota dan komawa masauki. Mufeeda ce Zaune da Kawarta Seeman. Ke yanzu Mufeeda menene Mafita kan Wannan Al'amari? girgixa kai Mufeeda tayi Nima bansaniba Seemah! ban san iya adadin dukiyar dana kashe kan yazeed din Nan ba! Ban san yaushe Xanci Nasara kan yazeed ba! Wlh yazeed ya wahalar da Zuciyata! Ke Seemah ni yanzu Allah ya jarabceni da Son yazeed a gaske! Yanxu ni yazanyi da Rayuwata?garin Naci Riba Nasamu Nasara Akan yazeed Saima Asara danayi,Kina gani jiya wajen malamin nan wanda Akace duk fadin Najeriya babu wanda ya kaishi baiwa Amma kinji mai yace wai yazeed baya kasar Nan yana wajen da babu Mai iya tunkararshi! Ni Asalima Ban san mai yaje yi A Saudiya ba. Seemah ki taimaka mun da wata Hanyar Dan Allah Kafin Rayuwata ta tarwatse. Nisawa Seemah tayi Mafita daya ce Mufeeda ta Rage mana yanzu.da Sauri Mufeeda ta kalleta Wacce Kenan kawata? Asmaaa Zamu nema itace Kawai tasan yanda Zatabi da wannan matsalar. Suman Zaune Mufeeda tayi takasa magana. Kallonta Seemah tayi kikai Shiru Mufeeda. Toh Seemah me kikeso Nace?? Wlh kafin nafara bin bokaye Saida Nakira Asmaa tazo har gidan Nan Danta Samamum Mafita,budar bakinta keda wuya tafaramun Wa'azee Akan Abinda Nake Shirin Aikatawa. Ido Seemah ta fiddo Waje Kina nufin Kice mun Asmaaa yar bariki ta Shiryu?yarinyar da duk fadin garin kaduna da kewayenta babu wanda besan Halin Asmaaaa ba. Hmmm Ayanda tacemun dai ta shiryu Dan Wlh har Wa'azee tamun Alokacin banmasan Mai take fadi ba. Chaff Tuban jeka Nayi ka,Wannan Ai ba lallai Ayafe mata Xunubanta ba domin Allah kadai yasan Adadin mazan data yaudara,mata Nawa ta daura kan hanyar n bata? Yaudara Kuwa taxama Ruwan Shanta Aikuwa Kinga tubanta Kawai tayi ne. (Kunjifa kamar ita Ke bada gafara😕) Ajiyar Zuciya Mufeeda tayi Rabu da munafuka duk wasu harkokin danake Ayanzu Itace Fa ta koyar dani Su,ke Ni da bansan Wani bibiyar mace yar'uwata ba Asmaaa itace Sanadiyar koyar dani wannan harkan Sannan dan na nemi muyi Shawara takawomun Wani wa'azeen karya. Barta Mufeeda Indai ni din haihuwar Uwata ce Saina Sama miki Mafita Akan wannan dan iskan dake wahalar dake. Wlh dakin gama mun Komai Seemah. Karki damu Mufeeda kinfi haka Awajena,yanzu ya maganar girl frind din danace ki Sama mun? dan tsaki Mufeeda taja ni namance hankalina duk yakoma kan yaron Nan. Amma Akwai wata damuka hadu da ita jiya A internet tacemun tana kt ne sunanta Khadija.idan kinaso ko gobe ma Saita Zo. Ai Wlh inaso Mufeeda pls kice tazo goben mu hadu Anan. Ok Zan mata magana. Amma Nawa kike ganin Xan bata Mufeeda? Yarinyar Naga bata kudi take ba Seemah tace indai Zataji dadi kudinma ta yafe. Wata irin dariyar yan'iska Seemah tayi Anzo wajen Xatasan ta hadu da Seemah. dariya itama Mufeeda tayi Nifa yanxu matsalata yazeed yazo hannu na, Nasan banida wata matsala. dariya Seemah takarayi kice Jarumi ne Shidin??? Ido Mufeeda ta fiddo ni Wlh tsoroma Yake bani ke Kinga Kwanaki Yanda yakusa Haukatani Akan kiss kawai,Ai Wlh dazamu hadu dashi wannan Karan juriya Zanyi Saina bari ya Shigeni Nasamo Cikin karya Nakai gidansu Nace kuma dole Su aura munshi! kedai Bari nakasa Samun mafita kigani. Wata irin dariyar Seemah ta Kwashe dashi Kawata bakida Kyau Wlh. Naki wasa ne Kawai. Wannan tshowuwar kakar tashi mai kirana kafura Saina koya mata Hankali Bari dai Komai yadawo Hannu na. Tashi Seemah tayi tana kekam Saiki kasheni dan dariya Natafi gobe data iso khadijan ki kirani pls. Bakomai idan Naga tamun Kuma tazama tawa. Ke kin isama Seemah ta fada tana fita daga Cikin dakin. Da karfi Mufeeda tace Sai Anjuma kawata. tunda Asuba yau feenah ta Shirya Xuwa Haram. Kallonta Leemah tayi besty kinata Shiri Ina Zaki ne? Leemah Masallaci Xani yau juma'a. Kai feenah ki bari gari yayi Haske dan Allah. Nidai gaskiya Aa yanxu Nakeson Xuwa dan Nayi dawafi kafin Akira Sallar juma'a. Shikenan jirani pls yanxu Xan Shirya.Kiyi Sauri Nidai. Saida Leemah ta Shirya tukun tashiga tashin Kausar dake bacci,my Kausar tashi muje Haram. Nidai kutafi banajin dadi yau din Nan.Pls kitashi muje mana. fita feenah tayi fuuuu tana Masifa tayaya ina jiranki kuma Kiwani tsaya batamun lokaci. Abu taji tayi karo dashi lokaci daya Ranta yakuma baci,daga Kai tayi dan ganin menene kawai taga yazeed ne Atsaye.take gabanta ya fadi domin ba karamin tsorata tayi ba. Juyawa tayi Xatabar wajen yajawota. Ke makauniyace Xaki bigeni Sannan ba bada Hakuri Xaki tafi? Ke wai mai yasa Sam bakida tarbiyya ne? Ko Anfada miki Nan din ma kasarki ce inda Kike Aikata Abu Son Ranki? Ke Wlh ma tsautsayi yasa Aka biya Miki kudin jirgi Amma Sam bakima san mai Ake Aikatawa Anan ba. daga gira yayi you know why? Be bari tayi magana ba, Sabida haryanzu ke yarinya ce bakida maraba da jaririya. daga Haka ya Saketa jeki ganin garin da Zaki kinji tunda ke haryanxu Aljanunki basu Sakeki ba na masifa. feenah ba karamin Haushi kalaman yazeed Suka baata ba dan haka ta bude baki daniyar gaya mai Kalaman dayafi Nashi Saidai kashh Nazir dake fitowa yanxu yasa ta hadiye maganar ta.muje ko yazeed ko magana kuke? Aa muje Nazeer Naga tafito tana Masifa Sai nayi Xaton Ko Aljanunta Sun tashi ne Saitake fadamun Wai Ashe Xaga gari Zataje. dariya Nazir yayi Adawo lfy Sister. Juyowa yazeed yayi ya kashe mata ido daya Suka bar wajen. girgixa Kai tayi Sabida tsabar bakin Ciki ga wani hawaye daya wanke mata fuska Sai Sake Sake take. Zuciyarta ce ta katseta mai yasa Xaki damu feenah kawai Shareshi yaci Albarkacin kasar dakuke Ciki 1day 1time Ai. Leemah data fito ta katseta laaa Ashe baki tafiba besty muje toh nagama. bata juyoba bare tabata Amsa kawai tafiya Tayi Leemah tabita Abaya. Gaba daya baccin datake yafita Ranta Sakamakon wani Ciwon Ciki dake damunta. Wayyo ni Kausar kodai mutuwa Xanyi Nashiga Uku! Haka tarinka Sambatunta tarasa yanda Xatai data juya wani irin Azaba takejin mararta Nayi. Ahaka ta kusan 3hrs. Ganin ba Sarki Sai Allah yasa tajawo wayarta Dan takira feenah. Ringing din wayar taji kusa da ita.juyawa tayi taga wayar waje daya data Leemah Oh My God tafada da karfi. Yanke Shawaran kiran mijinta tayi Aikuwa kusan kira4 duk bawanda ya daga.kifa Kanta tayi kan bed din Xuwa yanzu tagama Sadakarwa Cewa mutuwa Xatai. Yusuf daya tashi yanzu yana juyawa yaga babu Su yazeed ya tashi yashiga toilet dan yayi wanka ya tafi Masallaci. Saida ya fito ya Shirya tsaff tukun ya dau wayarshi ya fita. daidai bakin kofa ya kunnah wayar dan kiran Nazeer yaji Suna Ina.miss Calls ya gani yashiga budewa. My Wife ya fadi da dan Sauti. Bebar wajenba yashiga kiran number din Kausar....da ker tasamu ta jawo wayar tasa A kunne. Hello wifey kika tafi kika barni ko???? Yusuf Xan mutu Abinda ta fada Kenan waayar ta sabule Mata A Hannu. Gaba daya jinshi yayi ya daburci. Noo bazaki mutu ba my Kausar kina inane pls....gaba daya ba Amsa Dan haka ya maida phone dinshi Cikin Aljihu. Fita yayi da Sauri har Zai hau mota yace toh ina take ma?juyowa yayi Kamar Wani tababbe yayi Room din su Kausar. Tura dakin yayi da karfi ganinta Akasa Kamar bata motsi yasashi karasawa da gudu. dagota yayi ya manna A kirjinshi. Pls Kausar meke damunki? Mai yasa baki fadamun bakida lafiya ba? Dan Allah kitashi Kada kimutu kibarni! Wlh banida gata idan Na Rasaki! kece zabin Xuciyata pls kitashi Kausar pls. Fashewa yayi da Wani matsanancin kuka yana kara Matseta Ajikinshi. Idar da Sallan juma'a kenan Suna Zaune Suna addu'a jitayi gabanta ya fadi dafe kirji Tayi tana fadin bisimillah. Lafiya feenah? Leemah Kausar tashi muje munbarta ita kadai! Nidai Kizauna ai ba baby bace Kausar din. Amma Leemah dazun Naji tace batajin dadi fa. Ai yanxu taji Sauki yawuce Ciwon kai nema. Nidai na tafi feenah ta fada tana kokarin tafiya. Jirani Leemah ta fada tabiyo bayanta. Kusan Atare Suka karasa lokaci daya dasu Yazeed Suna hada ido atare Suka Sakar ma juna Harara. Kwafa tayi ta tura dakinsu Suka Shige. Atare Leemah da feenah Sukai kan Yusuf dake Rike da Kausar Sai faman kuka yake kamar karamin yaro. bro yusuf lafiya? Mai ya sameta Suka hada baki wajen fada.dan Allah kuce mata ta tashi kada ta mutu Wlh inasonta data mutu Nima Xan mutu ne Dan Allah kuce ta tashi. Kuka duk Suka fara da Ker Kausar tafara motse da Hannuta ta kamo Hannun feenah tana girgiza mata kai Alamar tayi Shiru. Feenah wani Sabon kukan ta Saki Kausar kitashi kifadamun meke damunki Dan Allah. Fita leemah tayi da gudu tayi dakin Su yazeed. Bro yazeed Kausar batada lafiya Xata mutu yaya Nazir kazo kace ta tashi. da Sauri Suka taso Nazir yaja Hanun Leemah Suka koma dakin Su. Innahlillah Nazeer ya fada haba yusuf kaifa likita ne ya Zaka Xauna Kana kuka haka. Nazir yazeed kutaimakeni kuce Kausar ta tashi dan Allah.yazeed daya daskare ganin Halin da Abokinshi yashiga da ker yadaga kafa yakoma dakinsu yadauko Akwatinshi wanda komai Na amfaninshi ya Sako Aciki. Yana Xuwa ya daure face Saika tashi kaba mutane waje kazo katara mutane Sai kuka kukeyi kamar wasu tababbu. Tashi yusuf yayi yakoma gefe yana Share hawaye. Cikin Awa biyu yazeed yagono Matsalar dake damun Kausar tabe baki yayi yaja Hannun Yusuf. Wawa kazo Sai Shirme kake kamance miye Aikinka. Matarka period Zatai take wannan Abun ga maganinan Wanda Xaka bata,Kasan idan tasha Saitayi 30mns kafin yafara Mata Aiki. So yanxu basai nafada Maka Abinda Zakai mata ba kafin maganin yafara Aiki. Komawa dakin yazeed yayi yace kutashi muje.Tashi Nazir yayi yayin da Leemah da feenah Suka manne Kausar jikinsu bako Alamar Sunji yazeed. Wata irin tsawa ya buga musu.dallah badaku nake magana ba. Tashi Sukai Cikin Sanyin jiki Sukabi bayanshi. Sai Asannan yusuf ya dawo Ciki. Kan Kausar ya koma Chak ya dauketa ya mayar kan bed yashiga Cire Rigar jikinta. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖NADSEER💋 dedicated to Xaynab Ummu mahbub *this page is for you Afnan Sulaiman, thanks for love and Sport. May Allah Reward u Always*👏👏 *New year 2018*😍😍😍😍 Page...51 Saida yusuf yagaji Dan kanshi tukun ya kyale Kausar duk dacewa bawata Gamsuwa yasamu Kamar yarda yake bukata ba.Cikin Ranshi yake Magana" yaushe Kausar Xata Cire tsoro tabani Hakkina ne"? Ba Amsa Dan haka yacigaba da Shafa kanta ganin kamar bacci takeson yi Aikuwa ba'a wani dauke lokaci ba baccin ya kwashe ta. ido ya kura mata yana karama Allah gdy dayabashi Kausar Amatsayin matar Shi. kokarin tashi yake Farar daya Kuma yaji wata irin kunya yanzu idan nafita Nacema Su leemah me. Oh My God maima yasa Nabiyema yazeed ne? Zuciyar Shi tabashi Amsa da"Sabida kana So ka Ceci Rayuwar matarka" murmushi yayi yatashi yabar dakin. Kai tsaye dakinsu ya Nufa Chan yagansu gaba daya Zaune. Aikuwa feenah da Leemah na ganinshi Suka tashi yaya Yusuf Kausar din taji Sauki? Kunya yaji dan Haka eh kawai yace yakarasa ya Xauna. feenah da Leemah fita Sukai Suka Nufi Room dinsu. Kallon Yusuf yazeed yayi yana kunshe dariya. Mr love hope Matar taka tasamu Sauki yanxu? Yazeed ya tambayeshi lokacin daya Shanye dariyar tashi. Kallonshi yusuf yayi ya kauda kai. Kuna fitama tayi bacci Ai. gira yazeed yadaga Sama toh idan Hakane mai ya tsayar dakai Achan? Emm. ...Sabida karta farka mana Yusuf yaba Yazeed Amsa Cikin in'ina. Magana yazeed Zai kara yusuf yatashi da Sauri yayi toilet. Kusan Atare yazeed da Nazeer Suka kwashe da dariya. Suna Shiga Sukai Kanta. Allah Sarki my Kausar Sorry Leemah ta fada tana kallon face din Kausar dake bacci. Sorry feenah itama ta fada Cikin Sanyin Murya yayin da take Shafa kan kausar. besty Wlh dazun naji tsoro Sosai Nazata Rasuwa Xatayi. Nima Haka Leemah ni Naxatama ta Rasu ne. Wai Allah Leemah ta fada insha Allah duk Saina Rigaku Rasuwa. Ajiyar Zuciya feenah Tayi pls Stop Seying that. Me yasa my feenah bayan kinsan dukkan Wani mai Rai Saiya dadana Zafin mutuwa. I know Leemah Amma Allah kadai yasan gawan farko. Allah yasa mucika da imani!Amn feenah ta fada tana kokarin tashi let me pray. Ok Kiyi Nima nazo nayi. Saida duk Sukai Sallah daga bisani Nazeer yakawo masu Abinci.Suna Cikin Cine Kausar ta farka da Salati. Ajiye Spoons din dake hannayensu Sukai Suka koma kusa da ita. Hada baki Sukai wajen fadin Kausar kin tashi? Na tashi friends. Sorry feenah ta fada ganin yanda kausar ke Cice baki da Alama Har yanxu tanadan jin Ciwon. Kasa tashi Kausar tayi dan haka Leemah tace kinason Wani Abu ne? No Halimcy Xan tashi. kallonta feenah Tayi ko haryanxun jikin ne? Am Ok feenah kawai ina dan jin Ciwon mara kadan. Ko period?? Amma period baya Sakaki Ciwon mara irin haka ma. Lumshe ido Kausar tayi Nima bansan me yasa this tym yayimun haka ba. Oh Shine???Eh feenah! "Sannu" Go and Barth Xakisamu Sauki.Rasa yanda Zata tashi tayi dan haka Leemah tace baxaki iya ba? Xan iya Leemah help me with Towel. tashi Leemah tayi ta kawo mata towel din. Saida Kausar ta daura tukun ta yaye bedsheet din data Rufe jikinta dashi ta tashi. Xaro ido Leemah tayi lokaci daya ta Kwashe da dariya hakan yasa Kausar takoma ta Xauna. Fantastic Leemat ta fada My Kausar Saiiki fadamana bukatar mijinki ce ta hadu da Ciwon period dan Haka kika kusan mutuwan mana. Sai yanzu nagano,Shiyasa bro yusuf daya Shiga yaketa Wani yi kaman Mara gaskiya,Shikuma wannan bro yazeed din harda Wani kuranmu adakin Ashe duk dan....tushe Mata baki feenah Tayi. parrot Kawai daga kinganta ba kaya Shikenan Sai fassara bakiga Xafin da Akeyi bane?koshi Saiyasa hauka. gira Leemah ta daga Sama Ohhhhh i See. no wonder Naga Kausar Ankara jawo blanket Ashe ba gaskiya. Kausar da duk kunya yagama lullubeta ta tashi kanki Akeji ta fada tashige toilet. dariya leemah tayi next Tim dai idan Naga kina irin Ciwon nan Nasan matsalar,kifitoma Nakara kira miki yaya Yusuf din. Murmushi feenah tayi Allah ya Shiryaki Leema. itama dariya leemah tayi besty Kausar dince Saida Haka tagama mana kuri ita waye wayye Saida ga baya kuma kika taje tayi Abunta. dariya feenah Tayi lokacin da take dauko ma Kausar kaya. Inno yau gaba daya Rigima takeyi Saikace wata karamar yarinya. Waini Fatima ki kiramun Amadi mana. Mamah bacci yakeyi. Ni Wlh idan bazaki iya kiranshi ba Saina tashi Nakira Shi.kiyi Hakuri inno! Kinason Wani Abu ne? Nifa kan maganar Su yazeedu ne,yau kusan kwanansu9 Alhalin Sati guda Sukace Xasuyi. Ikon Allah Mamy ta fada Aranta" wai inno dabata da Abokin fada daya wuce yazeed yau Shine duk ta dameni kan yadawo yadawo" katseta Inno tayi kikai Shiru fatima.magana mamy Xatai Saiga Abba ya Sakko yana tambayar lafiya inno? Yawwa Sakko Amadi tsakani da Allah tsaka ba kwana7 yace Xasuyi ba danmiye yakara? da Mamaki Abba ya kalleta Inno kinyi Kewar Halima Kenan? Eh itama Nayi kewarta Amma nasan Sudan Xasu wuce Su Ai. Tsaka nakeson ka kira kaji yaushe Xai dawo. ido mamy da Abba Suka Hada Sukai Murmushi. inno Nakirashi daxun yace ba yanxu ba. tashi Inno tayi Kamar wadda Aka mintsila Wlh Amadi Saidai Nima Abiyamun makkan Nan Naje. Ido Abba ya fiddo Waje Inno Ai angama iban mutane Sai next 2months Kuma. Kai kasan karyar boko Kiramun yazeed din Naji da muryarshi ya fadamun da kanshi. Number din yazeed Abba yashiga kira nan da nan ya daga. Assalm Abba. My Son kuna Lfy ko? Eh Abba muna lfy. Yaushe Xaku dawo ne? Abba gobe insha Allah. Allah ya Kaimu lfy daman inno keson magana da kai. Ni Abba Akwai Abunda Nakeyi. kaniyarka bari nabata. Allo tsaka Kace kwana biyu Xakai Kuma kayi kwa.....katseta yazeed yayi be Shafeki ba ai naga, kuma nafada miki kidaina cemun tsaka kinki ko?Gashinan kinsaka members Na grp din khaleesat haidar Suma Sunfara kirana da tsaka (lol) idan baki bari ba duk Abinda Namiki kece kikaja ma Kanki. Inno data Saki baki tana Sauraron yazeed tace dan iska dama Nasan halinka na Nan bai Chanza ba, Nima bakai Nace Akira ba Halimatu Nace mai yuwuwa Amadi beji bane ya kiramunkai,kuma Nace kasha Ruwan Xamxam da yawa domin ya wanke maka bakin Cikin Nan naka. tsaki yazeed yaja ya kashe wayar. Shege tsaka mai bakin Rai kawai. insha Allah ka kusan Rabuwa damu muhuta da Bakin Cikin Ka,kuma Wlh Xaka dawo ka tarar dani. Jin Shirun datayi yasa ta mika ma Abba wayar ta tashi tabar wajen. Kinga Inno da fitina ko? Abban Leemah Ai Sunfi kusa da jikan nata. Kewarshi fa take Shiyasa tasa Aka Akirashi kuma kinga Sunhau fada. Uhum Shima Akacemaka yanachan yana kewarta kada Ka musa. Allah yashirya yaron nan kawai yana wahalarmun da Uwa. dariya Mamy tayi ta tashi bari nakawo maka Abinci. dealing number din kawarta tayi tana dagawa tafara magana. Seemah kina inane Kinga khady tace Takusa fa. Habadai? da gaske nake yakamata kiyi ki karaso. Ina Hanya Mufeeda motana yasamu matsala Amma yanxu Xan karaso. Motanki yana bukatar ki chanza Shi Gaskiya. Xan Chanza Mufeeda bari Saina Samu Sabon kamu. Hhh kokuma kibari Nayi Nasara Akan yazeed kinga duk Wacce kikesoma Zaki Samu.dariya Seemah ta kwashe dashi bakida kyau kawata,Zanso kiyi Nasara kan miskilin boyfriend din nan Naki. Karki damu lokaci Kadan ya rage Seemah. to Shikenan fito kibudemun Ina waje. tashi Mufeeda tayi tanufi kofa. Tare Suka Shigo Ciki Suna irin dariyarsu ta yan Duniya.laa kinga Khady tana kira maybe ta karaso.fizge wayar Seemah tayi jiki Na Rawa HELLO. daga dayan bangarin Aka Amsa yes Ina daidai wajen dakikace. Ok dear ba Mufeeda bace am Seemah Bari nazo Na karasa dake.am waiting you wacce Suke kira da khady ta fada. Kallon Seemah Mufeeda tayi dan Allah ji yanda kike ta wani Rawan jiki! barni Mufeeda Gaba daya nakosa Naga yarinyar ne. Chaf Saikije Ki daukota ai. Yanzu kuwa Seemah ta fada tayi Hanyar waje. Tabe baki Mufeeda tayi kowa da matsalar Shi, ina nan inajiran dawowar yazeed itakuma tana Rawar Kai wajen mace. Bawasu lokuta Aka dauka ba Suka Shigo. You are Wlcm khady Mufeeda ta fada lokacin data tashi. Karasawa tayi ta hungging din khady Kusan Atare kuma duk Suka Zauna bayan Sunkawo ma bakuwar tasu Ruwa da drink. Kisake jikin Ki baby nanma kamar gidan kune. karki damu Mufeeda yanzu Xata Saki jikin Ai. Saida Khady ta kurba lemon dake gabanta tukun ta dago tana Murmushi.kallonta Seemah tayi ur beautiful! Thank you taba Seemah Amsa. Kauda Kai Mufeeda tayi tana dariya kasakasa Cikin Ranta Kuwa fadi take ina wani Kyau Anan. Amma ur So young Mufeeda ta fada tana kallon khady. Murmushi tayi yep am 19yrs Old. Lallai meyasa kika neme kibata Rayuwanki bayan kedin karamace bakida Wani bukata Ayanzu? Aunty Mufeeda tabbas banida bukata Komai domin iyayena namun,Kawai Na Zabi Aikata hakan ne domin inada Shawan yi. tabe Baki Mufeeda tayi Kuma kinsan Abinda kike Aikatawa bamai Kyau bane ko? Murmushi khady takara yi Nasani Mana. O.k. kinyi 1yr haka da farawa? Wannan karan juyowa khady tayi Saitin Mufeeda Nayi 5yrs ma. Zaro ido Mufeeda da Seemah Sukai Chaff tun kafin nama fara Wannan harkar kenan Mufeeda ta fada tana kara mamaki. Uhum khadija tace Kuma Aunty Mufeeda kinsan Nayi nasarar daura mutane da yawa kan Wannan Hanyar.kamar yarda kuka nemoni Nima haka Nake nemo mutane.yanxu ma Abinda yasa Na Amince da gayyatarku Sabida Abu daya ne. Tunda Na Rasa kawata Kausar ban kara Samun wata wadda take burgeni irin taba. (kardai Ace khady Kawar Kausar ce ta dawo Kawarsu Mufeeda!😯 bari dai muji nida Readers) Chaf Mufeeda ta fada kikai Nasara Kodai kika dibar ma Kanki dinbin Xunubai. Karki damu da wannan Xan tuba daga baya. Amma.....da Sauri Seemah ta katse Mufeeda pls ya isa haka ko yar jarida Sai haka kije kiji da Naki Abun. Sorry tambaya daya Xan mata Yanzu Wacece Kausar din taki Xaki'iya bani labarinta? Zata baki Amma kibari ba yanzu ba Sai mun dan gama. Haba Seemah wannan yarinya ce ya Xaki da ita? be Shafeki ba. Khady kina Sona ko? dariya Khady tayi yep Aunty Seemah. Kamo hanun khady Seemah tayi No am not your Aunty yanzu ni best friend dinki Ce. Fara Shafe Shafe Sukai Mufeeda ta tashi bari nabarku nidai fita tayi. Ganin haka Nima Nayi waje ina addu'a Cikin Raina Allah ya shirya duk masu Aikata irin wannan Abun idan Masu Shiryuwa ne. Idan bamasu Shiryuwabane Allah kai kadai kasan Hukuncin daya dace dasu. Ubangiji kayi musu hukunci mai tsanani domin Sun Saba ma Umarninka sunki bin maganar mazon ka daka aiko Sa'annan sunki bin maganar malamai masu fadarkawa. Sun bata kansu Kuma Suna kokarin bata Rayuwar bayinka Wanda basuji ba basu gani ba. Whl yanxu matukar Mace na Aikata lalata da da Namiji ko tana Aikata lalata da yar'Uwarta mace toh burinta bewuce taga ta bata Rayuwar Wani ko wata ba. Allah karabamu da Sharrin mugayen kawaye😢😢😢Sharrin mutum dana Aljanu👏👏👏👏👏👏👏Amin. *Thank you frinds for du'a, Call And messages. Alhmdllh Nasamu Sauki. Xandawo yin post Kamar da* 💖💋💋💖💋💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💋💖💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....52 Misalin karfe 11 Na Rana Suka Shirya tafiya Jidda inda Su feenah Xasu hau jirgin Sudan,Su Yazeed kuma jirgin Najeria. Kasancewar tsakanin Makka da Jidda bawani lokaci mai tsawo bane Shiyasa Nan da Nan Suka karasa babban airport din dake Jidda. Saida Suka dau lokaci kafin Afara kiran Suna dan haka Yusuf yaja Kausar dinshi gefe Sukasha fira daga bisani Suka Rabu. Awanne ne yakaisu kasar Sudan inda Suka Sauka Awani katon Hotel dan huta gajiya. Saida duk Suka huta tukun Kausar ta kira Hajiya Biba ta Sanar mata da isowarsu. Haba Kausar ya Xaku Sauka a hotel Ai kawai bari Na Tura muku driven daxai daukoku.Shikenan Hajiya Sai yazo. Cikin Awa daya driver ya karaso Suka kara dunguma Xuwa gidan Hajiya. Cikin girmamawa ta taresu. Acikin daren ma tafara musu gyaran jiki. Kwana Shida Suka diba Agidan Hajiya Ana gyarasu,ba Kausar Amarya ba Hatta Su feenah Sun koma larabawa, idan ba wanda yasansu Sosai ba Saika Rantse Kace Ko inji Sukaje Aka chanza Su. Ya Rage Saura kawana biyu biki Suka Shirya tafiya inda Hajiya Biba tace da kanta Zataje yimusu Hinnah Ranar Hinin biki. bangaren Su yazeed duk Wani Shirye Shirye Sun gama yinshi. yanzu jiran dawowar Amarya da kawayenta kawai Ake. Kausar kawarsu Na'eema tasaka domin Shirya musu wasu Abubuwan kamar Su dinkin kaya da gayyatar Sauran kawayensu. Washe gari tunda Safe Suka Shirya tafiya dan Haka 12 Na Rana jirginsu ya Sauka A Najeria. gidansu feenah Suka wuce domin Anan Xa'ayi komai. Walima daya ce Hajiyar Kausar ta Shirya daxa'ayi A Zaria. dinner din da Mamy ta Shirya Ma Kausar da yusuf ita Za'Ayi Ayau dan haka basu Wani Xaunaba Suka Shiga Shiri. Aunty Neenah Suka dauko daga Abuja domin tayi Musu Makeup. Kasancewar Aunty Neenah ba baya ba Cikin Lokaci kankani ta tsara musu make-up Wanda Harni Dana ke typing Saida wayata ta Sabule dan kallon friends forever din Nan. Tubarakallah Mum ke maimaitawa Lokacin data Shigo tagansu. Lokaci daya Su Mamy da Hajiyan Kausar Suka karaso gidan Mum. Suma dai Masha Allah Suke fadi ganin Kawayen. Karfe8 Na dare Akafara tafiya dinner. Yusuf da kanshi yazo daukar Amaryarshi Shima yasha Kyau ba laifi. Yazeed ne ke driven dinsu. Lokacin dana hango yazeed Rike baki Nayi dan yakoma Mun kamar Ango. tare Leemah da feenah Suka fito inda Suka Saka Kausar A tsakiya. daret Motar Suka Shiga yazeed yajasu. Masha Allah Wajen Ashirye yake Harsu feenah Saida Sukai mamakin ganin kawayensu Gaba daya Awajen kuma Kowacce Sanye da Anko. Tsayawa bayanin yanda Aka kayata dinner din Bata lokaci ne. feenah ce tabada labarin Amarya yayinda yazeed Yabada Bayanin Ango. Saida Aka gudanar da komai kan tsari daga bisani Akaci Abinci Aka kama Hanyar tafiya. Washe gari Zaria Suka wuce Dan Anan Za'ayi Walima karfe8 Na Safe da yamma kuma Kamu Za'ayi. Wajen walimar Ma ba karamin kayatuwa yayi ba Malama khadija ta Sunnah TV Aka kira ta larabcemu tayi ma Amarya Nasiha yanda Zata Zauna da Mijinta lfy. gaba daya Wajen Saida ta Sanyaya musu jiki domin irin Zamantakewar da'ake gidan Mazon Allah S. A.W. ta koyar dasu. Haka Akaci Aka Sha kowa fatan Alkairi ke fita daga bakinshi da Son barka. Saida Hajiya Biba tazo tamusu Hinnah tukun Aka Shiga Shirya Su Don Zuwa wajen Kamu. Nan ma dai bansan yanda Xan muku bayanin kayatuwarshi ba.duk dacewa iyaye ne Suka Gudanar da Abun domin Mum din Feenah ita ta Shirya Kamun. Amare Sunsha Kyau kawayensu ma badaga baya ba. Nan ma Komai Anyishi Cikin Kamala. Sai karfe 10 Na dare duk taron Suka dunguma Xuwa kaduna. Inda gobe da Safe Xa'ayi taro da dare Sutafi party wanda Abokan Ango Suka Shirya mai. dakin Feenah Kawayen Amarya Suka yada Zango yau ba bacci inji Leemah ganin yanda Kowa ke tofa Albarkacin Bakinshi. Wayan Kausar ce tayi Ringing ta daga. Sallama tayi daga dayan bangaren Akace Kausar kin kyauta Kina biki kika kasa gayyata ta, Ai Koda gaba muke yaci Ace Zuwa wannan lokacin mun'ajeta Mun fahimci juna,bare kuma babu Abinda ya hadamu. Kausar datayi Shiru tana Saurara tace Ayya Khadija Sorry Ai bikin bai kare ba Zaki iya Zuwa party gobe. Bayan duk Sauran Shagalin ya wuceni ko? Sorry khady. Shikenan Xanxo nida Auntys dina. Babu damuwa Sai kunzo Kausar ta fada ta kashe wayar. Hajiya data leko danyima Kausar magana tace badai khady din Dana Rabaki da ita kikecewa Sai tazo ba? Mamah itace tun lokacin ban kara kulata ba,kawai tace Xatazo wajen party ne. Ban Amince ba Nidai Gara tasha Xamanta. Hajiya barta tazo ba wata matsala IN Allah ya yarda. Shikenan Allah ya rabamu da Sharrin masu Sharri.Amin Kausar ta Amsa. mamyn Leemah keson ganinki tashi muje. Tashi Kausar tayi tabi bayan Hajiya Xuwa dakin Mum din feenah Kasancewar duk Suna Ciki. Nasiha Mamy,mumy da Hajiya Suka taru Suka rinka ma Kausar irin yanda yakamata ta Zauna da Mijinta lfy. Nasihar ta Ratsa jikinta kawarai Dan kuka kawai take kwararawa. hannunta Mamyn Leemah taja takaita Wani daki,Wasu magani data jika tarinka ba Kausar tana Sha,Wasu daban ta iba mata tana Nuna mata yanda Xatai Amfani dasu. Kunya duk ya lulube Kausar dan haka da ker take Amsawa da toh. Saida mamy tagama Nuna mata tukun ta tashi takoma Wajen Su feenah. Tunkafi leemah ta tsareta da tambayoyi ta fara Nuna musu.kunga Mamy ce tabani inda maiso gashi. dariya duk Sukayi Dan Sun gane Nufinta. Washe gari Tunda Safe mata ke Shawagi A babban gidan daddy. Kowa ka gani Cikin farin Ciki yake. Yan kidan kwarya Suna daga gefe Sunayi Wanda inno ce tasamosu Acewarta tata gudumuwar Kenan. Yanzu ma ita kadai Aka budema fage tana Chashewa Abunta😃 Su Mamy Sai liki Suke Mata. Ganin Anata Zubar da kudi kan inno yasa masu Kida kara bude Sauti. Hajiya Inno mai tashe da Zamani Sha madarar lilo,ki girgiza ki Rausaya Kakar Leemah da yazeed.Aiko inno Andage Sai Rausayawa Ake.ganin Abin nata yaki karewa yasa na nufi dakin Mumyn feenah inda Nakejin Sauti kamar Na kuka. Shiga Nayi naga Leemah,feenah nd Kausar Sun Rungume juna Suna Rairai kuka kamar Ransu Xai fita. Cikin kuka Kausar ke fadin Shikenan yau Xamu Rabu😢Na Rokeku kuyafemun duk Abinda Nayi muku na bacin Rai. Kamar kara Xugasu tayi Suka kara fashewa da wani Sabon kukan. Mum data idar da Sallah ta taso tayo kansu. Wannan Ai wulakanci ne tun kafin Nafara Sallah nabaku hakuri kunki yi, Saikace wanda Aka muku mutuwa! Ko Shikenan kun Rabu ne? Naga Kausar din Anan kaduna Zata Xauna kuma miye ne Abun damuwa Kodan kusama kanku Ciwon kai ne Oho. Cikin kuka feenah tace mum yanzufa ba koda yaushe Zamu rinka haduwa ba kuma......wani Sabon kukan tafashe dashi. Tashi mum tayi Bari Nakira muku Fatima maiyuwa kuji maganar ta ita.fita Mum tayi Xuwa inda inno keta faman Rawa gefe mum tajawo mamy Kije yaranki Na kuka wai Zasu Rabu.dariya Mamy Tayi Lallai yaran Nan Ai duk diya mace daman gidansu bashi bane mazauninta Bari Naje Naji dasu. Inno Najin haka tace barni naje Shakiyan yara kawai,Rana irin wannan ta farin Ciki wake kuka. Da ker inno da mamy Suka Shawo kansu feenah Kafin Suyi Shiru. Jansu inno tayi waje Wurin masu kidan kwarya tasaka su a tsakiya tanata Rawa. Hakan ba karamin dariya yasasu Leemah ba dan haka Suka Saki jikinsu Suma Suka fara tayata. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖NADSEER💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....53 Motoci ne birjik kofar gidan Mumy inda Ake kwasan jama'a Zuwa wajen party dake Abakwa. Saida duk Aka iba Wanda Xa'a dasu da kusan Awa1 Kafin Kawayen Amarya Suma Suka fito Cikin Material Sky blue colour da Alama Shine Ankon partyn da'aka fitar. Abokan Yusuf dasuke iban kawayen Amarya Sukuma duk Sanye Suke da Shadda White Colour. Wasu yanmata Nagani guda3 Sunfito Cikin takun Kasaita Xuwa wata mota dake tsakiyar Sauran Motocin. ta tsakiyar Sanye take da Wani fitananne gown fari kar,Sai Saman kanta gaggoro ne kalan Skyblue. Wanda Suka Sata Atsakiya Sanye Suke Suma da gown Saidai Nasu Sky blue ne goggoron kansu fari. Ido duk jama'an wajen Suka Xuba Musu yayin dasuke kokarin Shiga mota.da Sauri Nakoma baya Dan ganin Suwaye Haka Aketa Sambatu Akansu. Subhannallah Na furta ganin Amryace A tsakiya feenah n Leemah Ne gefenta. Make-up dinsu kadai Abun kallone kafin ka tsallaka kan dress dinsu. Chan na hango yazeed,yusuf da Nazir Suna karasowa wajen motar Suma dai farar Sadda Suka Sha ba karamin kyau Sukai ba Suma. karasowa Sukai kusan Atare Cikin Zuciyoyunsu Suke fadin tsarki ya tabbata Ga Allah. bude motar yazeed yayi ya Shige baya kallon bazakai driven ba Yusuf ya mai. gira ya daga mishi yana nuna mishi Alama Shi yayi mana. ganin Haka Yusuf yabudema Kausar gaban mota tashiga. Bayan ya dawo ya budema Su Feenah. besty Shiga mana. No Leemah fara Shiga pls. Aa feenah nidai kifara Shiga. Shiga feenah tayi ta Xauna a gefe tana fadin Saidai kizagaya kishiga ta Chan.dariya Leemah tayi ta Rufe motar daidai Sanda Yusuf yashiga mazaunin driver ya tada motar. Zagayawa Leemah Tayi Zata Shiga Nazeer yaja hand dinta yana daga mata gira.ganin haka yasata murmushi ta Bishi Suka Shiga motar dake baya. ganin Yusuf Na kokarin jan motar yasa feenah tace "Waite" tsayawa yayi yace feenah me kika mance? Nothing yaya yusuf Naga Leemah vata Shigo ba! murmushi Yusuf yayi karki damu tayi gaba.ido feenah ta Xaro let me Change d Car. Amma feenah duk kowa ya tafi kiyi hakuri. Tsaki mai Sauti yazeed yaja Dan Allah Malan idan bazaka tafi ba Kafada mana. Oh Sorry Mr yazeed Zan tafi. Tsaki itama feenah taja tana bude murfin motar.kafa tasa Xata fita Yazeed ya jawota ya Rufe kofar.ganin haka Yusuf yaja motar Suka bar wajen. kallon Kausar yayi my wife kinyi Kyau Sosai! giraa Kausar ta daga Sama Allah ko? Hancinta yaja yana Murmushi. ganin hankalin su Yusuf baya kansu yasa yazeed Sakin feenah daya Rike.tamke face yayi ke waye Sa'anki da kikema tsaki? Kallonshi tayi ta kauda Kai gefe irin batama San yanayi ba. Ke badake Nake magana ba? Aganinki kinyi kyau ne kike Wani jijji da kai? Gaba daya Cikin taron Nan kece wacce Sam bata iya drss ba! Amma bansaniba kodan kedin yarinya ce Shiyasa. dazakiji Shawarata dakin koma kin Saka Atamfa domin Itace daidai ke. Wani bakin Ciki ne ya turnike feenah kuka take Sonyi Amma batason ta 'bata face din ta Dan haka ta Shanye bata tanka mishi ba. ganin da yazeed yayi taki magana yasa ya take mata kafa da gangan. runtse ido feenah tayi tana maimaita Allah ya'isa Cikin Ranta. Cije baki yazeed yayi Afili yace Dan kauye dai dan kauye ne! Zanga yanda Zaki iya tafiya da Wannan takalmin. Stile titi take kallo bata kulashiba. Tunani yashiga yi Aranshi wannan mai bakin Akun yau bata magana, Anya lafiya kuwa?ko batajin dadi ne,No maybe kodan tanajin Haushin Xata Rabu da kawarta ne. yes Hakane Amma tayi Kyau tubarakallah. So nake tayi kuka wannan kwalliyan ta baci dan Nasan maza Xata tara mana Awajen partyn Nan. gira ya daga Sama maima Ruwana Ni. lokaci daya ya ware hannayenshi. Wata irin dariya ce ta kwace ma feenah wanda batama San Sanda tafito mata ba. Juyowa Kausar tayi my feenah What make you laugh? Cikin dariya tace Kausar wani Nagani yanzu yana fira Cikin Ranshi Amma Afili yake bada Acting din Abinda yake fada.dariya itama Kausar tayi inaga irin Sakarkarun nan ne. Hhhh Kausar irin dai gaulaye din Nan. yazeed daya Saki baki yana kallon feenah Cikin Ranshi yake fadin" Wow daman tana dariya Haka! Komai Kyau yake Mata" lokaci daya ya murtuke fuska lura dayayi Kamar dashi Suke.jawota yayi da karfi ta fada kanshi lokaci daya ta Shanye dariyarta. Dawa kike? Shiru tayi batai magana ba. kunneta ya murde dawa kike nace? Am Sorry bro Yazeed ni badakai Nake ba. Sakin kunneta yayi ganin yanda tayi maganar Saita bashi tausayi. tashi tayi takoma gefe tanason yin kuka kuma batason kwalliyanta ya goge. Ahaka Suka karasa babban Hold din. Fita duk Sukayi ganin yanda Aka jera kawayen ba karamin burgesu yayi ba. Wata Antyn yusuf ce ta Rike Hanun feenah Zuwa inda Leemah ta tsaya. Kalonsu Matar tayi kunyi Kyau Sosai. Tnx leemah ta fada. Haka Suka shiga Ciki Amarya da Ango Na tsakiya Su feenah Agaba Sai sauran Kawayen dake baya. Wata wakar Aprodeeja Aka saki yayin da Amaren ke Shiga kowa Albarkacin bakinshi yake tofawa ganin yanda Aka kawata wajen.gaba daya Cikin hold din adon Sky blue nd white Colour Akai mai.Dan haka wajen ya kara haskuwa lokacin da Amare ke Shiga. Saida duk Suka Dan Rausaya tukun Ma'aikatan wajen Suka fara nuna ma jama'a wajen Xama. Auntyn yusuf din Nan Itace Naga taja feenah Xuwa h-table kusa da yazeed Naga ta Xaunar da ita tana mata Murmushi. Kallon juna Sukai lokaci daya Suka Sakar ma juna Harara. Inno naga taja Antyn yusuf tana kinyi daidai. Murmushi matar ta mata ngd mamah. Leemah itama kusa da Nazeer Aka Ajeta. Cikin kwarewa Ake gudanar da Komai Na wajen. Wasu yan mata nagani Su'3 Sun karaso Cikin hold din Cike da kasaita.Waje Suka Samu Suka Xauna. daidai Sanda mai magana ke fadin munason babban Abokin Ango ya fito ya fada mana Irin farin Cikin dayake Ciki ayau din Nan. Dr Yazeed idan kashirya bisimillah.jin Sunan Wanda Aka kira yasa daya daga Cikin yan matan nan mikewa tsaye. haba Mufeeda Xauna mana Anafa kallonki. Xama tayi tazuba ido Dan taga yazeed din da'ake kira. Aikuwa idonta tsaff ya Sauka kan yazeed dake Sakkowa daga Step din da manyan kawaye ke Kai. Hannun Seemah mufeeda ta kamo Wlh yazeed ne Seemah ya dawo. Itama mamaki Seemah keyi. Sai Alokacin mufeeda takai idonta kan Ango da Amarya din. Ido ta fiddo daman yusuf Abokin yazeed Shine ke Aure. Kallonta Khady tayi kardai wannan Shine yazeed din dakike So? Shine Wlh Khady. Chaff Shine fa brother din Leemah din danake fada miki yacika miskilanci. Kallonta mufeeda tayi yes khady nasani. Kenan Kina nufin Wannan ce Kausar kawarki dakuke aikata lesbian da ita. Kuma itace Yusuf ke Aure Sanan Leemah kanwar yazeed da kawarta feenah Sune Wanda Kausar ta daurasu Akai??? Hakane Mufeeda Kanwar Saurayinki da kawarta Sune kawayen Kausar danake cemiki Sun kwacemun ita,Ammafa Acewarsu basa Aikata lesbian yanxu. Kallon inda yazeed ya taso mufeeda tayi Wow yarinyar Nan kanwar yazeed she's so beautiful. Kallonta Khady tayi Ai Itace feenah din,waccen kuma Leemah. Ido Mufeeda ta fiddo waje tana girgiza kai No Wannan itace kanwar yazeed data ganni last time a dakinshi.Ido itama Khady ta fiddo Chafff Wlh wannan dai itace feenah wacce Naji kamar Anacewa budurwar yazeed ce! Ke bama Kama ba ke yanzu bakiga waje daya Suka Xauna ba Kuma Sundace? Wani mugun kallo Mufeeda tama khady Wlh basu dace ba Sainayi maganinta. Asalima Menene marabarta dani da Har yazeed yake Sonta. Ni ina karuwanci Ita kuma YAR LESBIAN CE kinga garama ni! Idanma yazeed din besan halinta ba dolene Xuwa yanzu yasani. tabe Baki khady tayi ta ware hannuwa irin ko Ajikinta. Cikin Ranta kuwa fadi take dama wannan Shine yazeed din da Mufeeda keso Aikuwa bata isaba dan dani yadace. Munaso muga feenah Atsakiyar wannan waje idan tashirya. kallon Leemah feenah tayi da Alamar damuwa.Alama leemah tayima feenah data tashi taje. Tawowa yazeed yayi ze Zauna Mai gabatarwan yace Dr yazeed bamu Sallameka ba.jin Cikin speaker yayi maganar yasa yazeed dawowa baya yana tsaki Cikin Ranshi. Tasowa tayi Cikin tafiyarta ta kasaita Aikuwa tafi duk mutanen wajen Suka dauka Raf Raf Raf. Inno naganin haka t taso da Sauri. Speaker ta Amsa tafara magana. Assalm. Kamar yanda kuka Sani ni kakar Amaryace Kuma Kakar Ango. Inama kowa fatan Alkairi,Allah yasa kowa yakoma gida lfy.mungode! mungode! Mungode! Xan danyi wata yar Sanarwa kadan ce. duk jama'ar wannan wajen Ina gayyatarku Auren jikana tsaka da Amaryarshi tsaka yar Uwarshi wanda Xa'ayi nan da dan lokaci kankani, dafatan Zakuzomun. Nuna feenah da yazeed tayi kungansu nan tubarkallah Sun dace tun Suna yara sukaima juna Alkawarin Aure.Kasancewar duk masu tarbiyya ne da Kamala yasa iyayensu Suka Amince da Auren nasu. Amma da Shi yazeedu Wata kafurar yarinya ya kawo da Niyar ya Aureta muka hana. Wasslm Alaikum taku har kullm Inno kakar Halimatu da yazeedu. gaba daya Wajen Aka hau tafi.banda yazeed da feenah dasuke jinsu kamar Su nitse Awajen dan Kunya da bakin Ciki. Kida Aka Sama inno tarinka Chashewa. Mamy ce ta taso Xuwa wajen Su yazeed jawosu tayi gefe.kuyi Hakuri kunsan Halin tsufa, pls kusake Ranku kada kudamu,kowa yasan tsufa ke damunta. Yazeed ne ya bude baki haba mamy kinjin Abinda Tayi wlh Saitasan ni ta kunyata Cikin mutane. Is O.k. my Son kasaki ranka kaji nafada maka. Sorry my daughter kinji. Sunkuyar da kai feenah tayi kasa. Jan inno Mamy tayi mai magana yace pls kutafa ma Wa'inan masoyan Aikuwa tafi Akafara.lokaci daya Aka Saki wani irin kida mai Sanyin dadi. duk tsayawa Sukai babu mai motsi. Mamy dakanta takara tasowa ta hada hannun yazeed da feenah Oya dance my friends Rawa Suka fara Ahankali Gaba daya masu daukan photo Suka taso dauka Kawai Suke yayin da jama'a keta fadin masha Allah. Mufeeda ba karamin kufula tayi ba dan harda hawayenta da ker Seemah ke lallashinta dan itama khady ta kanta takeyi. Saida Suka dau Dan lokaci tukun yazeed ya matso saitin kunnan feenah yana mata mgn Sai wani girgiza kikeyi ai maxan Sun gama ganeki Saiki muje ko! Itama Matsowa tayi eh Muje tunda kaima kagama tallan kanka,Ammafa kasani tsowuwar yar'iskar budurwarka tana kallo kuma Zakai mata bayani. duk maganar dasuke Sunayi Suna Rawa Hakan yakara Jan Hankalin masu daukan photo din. Kallon mai take Nufi yazeed yamata. gira ta daga mai, tana Nuna mishi Mufeeda. Juyawa yazeed yayi ya kalleta Ido ya fiddo Cikin Ranshi yana tunani me tazoyi nan. Agirme ta girme Su Kausar Sosai bare yace kawarsu ce Tabe baki yayi ya juya yana kallon Feenah. Murmushi tamai karka damu dan kai tazo. Hanunta yaja Suka koma wajen Xamansu. Nan Aka kira Nazeer da leemah Suma ba Karamin bada kala Sukayi ba. daga bisani Amarya da Ango Aka kira Suma Suka chashe Awajen mutane dayawa Suka taru danyin like. Hakan tasa mufeeda tasowa itama badan komai ba Saidan tayima yazeed magana. Dr yazeed! Yuyowa yazeed yayi ya kalleta ya kauda kai.Hakan ba karamin bata mata Rai yayiba. Tanason jawoshi tana tsoron kada inno ta ganta danta tabbatar kakar yazeed Xata'iya toxarta ta Cikin mutane. fita tayi daga hold din gaba daya tana sake sake Cikin Ranta. 12daidai Akatashi wajen partyn. daret kuma tamfatsaten gidan da yusuf ya gina ma Kausar a NDC Aka wuce. Suna Xuwa wanka Akasa Kausar ta karayi Wannan karon mum din feenah tashiryata Sosai tayi Kyau kuwa matuka. Tarkace Mamy takara dura mata tasha. Kusan 1na dare duk matan dasukazo da kawaye suka watse. Ya Rage Mamy,mum,leemah d feenah. Dama hajiyar kausar daga wajen faty gidan mum ta wuce. fada da Nasiha Su Mamy Suka Kara mata. daga bisani Suka tashi. Nanfa Akeyinta tsakanin friends forever din Nan. da ker Su mamy Suka banbaresu daga jikin Juna Sukabar gidan. Anan Kausar ta durkushe tacigaba da raira kukanta. Mamy ce ta wuce dasu gidanta yazeed ya jasu. Saida Mum din feenah takarama yusuf Nasiha itama ta tafi Nazeer yajata. Yayinda yusuf yashiga Ciki. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...54 Ciki yusuf yashiga yana mai kara gdy Ga Allah daya Nuna mishi Rana Irin ta yau. dakinshi yashiga yayi Wanka yashirya. Laidar daya Aje A kitchen ya dauko ya Nufi dakin Kausar. durkushe take tana kuka idonta harya Chanza Kala Xuwa jaaa. da Sauri yusuf ya karasa y dagota. Ya Salam ya fada Cikin Muryar tausayawa. Kausar me kikema kuka haka Salan kanki yayi Ciwo! yusuf Su feenah Suntafi Sun barni. Kara Rungumeta yayi jikinshi. Sorry My gobe Xasuzo miki. Nidai ka kaini yanxu. dariya Abun yaso ya bashi Amma ya Shanye. No Kausar Su Mamy Zasuyi mana fada Kibari bayan Kwana biyu Na kaiki. Baki ta turo promise! Murmushi Yusuf yayi yaja hancinta I promise to you. Murmushi itama tayi thanks Hubby. Cikinta yusuf ya Shafa,lokaci daya ya fiddo ido waje yaushe Rabon da kici Abinci? Marairaice face tayi Nifa banajin yunwa Shiyasa. Kwakwayon yanda tayi maganar yayi Hakan yabata dariya. Ledan daya Shigo dashi ya bude kaza yaciro hade da plastic plate. Akai ya Xuba ya ciro fresh milk. tashi Kausar take kokarin yi ya jawota.Ina Xaki? Nifa banajin yunwa bacci Zanyi. Sorry Habibti Kici kadan Saikiyi baccin. Xama tayi Yusuf yarinka bata Shima yanaci harsaida Suka koshi tukun ya dau Sauran yakai kitchen. koda yafito bata dakin Motsin dayaji A toilet ne y tabbatar mai da tana Ciki. Fita yayi yakoma dakinshi. Koda Kausar ta fito bata tsaya wani Chanxa kaya ba ta hau kan bed. bata dade da kwanciya ba yusuf ya turo kofan Sanye yake d Sleeping dress kan bed din ya hau Aikuwa da Sauri Kausar ta tashi. gira yusuf ya daga Sama yakoma wajen wardrobe dinta.wata yar karamar Rigar bacci ya dauko mata yakoma wajenta. Mika mata yayi ta karba toh katafi Sai nasaka.dariya yayi yace Sallah Xamuyi.Nifa Nayi tawa. I know dear I just want you to help me Nayi 2raka'a. O.k. Kausar ta fada ta Ajeye Rigan ta Sakko. Kallonta Yusuf yayi Saka Rigan Toh.No Saimun idar. Dariya Ciki Ciki yayi yace Ok Alwala fa? Nayi tabashi Amsa Atakaice. Jansu Sallah Yusuf yayi Saida Suka idar ya kama kan Kausar yarinka kwaroro musu addu'an Zaman lfy Cikin Rayuwan Aurensu. Atare Suka Shafa yashiga yima Kausar tambayoyi game da Addini. Kowanne yanda ya tambaya take bashi amsa Alhmdllh Yusuf ya fada. Oya Go an Sleep habibti Sweet drms. baki ta turo Same dear.but katafi.O.k. Yusuf ya fada yatashi yafita Xuwa dakinshi. Key Kausar tayima door din tadau rigan da yusuf ya kawo mata tasaka. Saida takawo addu'an bacci daga bisani ta Kwanta, Nan da Nan kuwa bacci yayi gaba da ita. Saida yusuf ya tabbatar da Kausar tayi bacci tukun ya tashi yanufi dakin nata murda door din yayi yaji a Rufe. dariya Abin yabashi Wannan yarinyar tsoronta yayi yawa yafada Aranshi. Juyawa yayi yadauko Wani key din ya bude yashiga. Ahankali ya hau kan bed din ya kwanta. jawota yayi jikinshi Wow Rigan yamata Kyau. Gashin kanta yashiga Shafawa Ahankali yana lumshe ido. Cikin bacci Kausar taji kamar ta takura Dan haka ta bude ido. Atsorace ta tashi tana kokarin yin ihu. Hannu yasa ya Rufe mata baki Sorry Kausar nine fa. ido ta Shiga mitsikkawa ta'ina kashigo ta jefa ma Yusuf tambaya. ta kofa Nashigo tsoro nakeji ni daya. Aidai kai kadai kake kwana ada. Bakiga Nan Sabon gida bane. Alright Ka matsa Chan nikuma Nan.karshen gadon da kausar ta nuna mishi ya koma Itama ta kwanta. Saidai kowa da tunanin dayake Aranshi. Kausar fargaban Abinda yusuf yake Shirin mata take,bangare guda tana tsoron kada yasameta ba Amatsayin budurwa ba. Hawaye ta fara tana kara tsanar kanta da khady da itace Silar koma miye. Jin Shashshekan kukanta da yusuf yayi yasa yatashi yakoma kusa da ita. My Kausar nine ko? girgixa Kai tayi kaina ke Ciwo! Oh My God Yusuf ya fada gashi ban kawo komai nawa na Aiki Nan gidan ba. Shigewa jikinshi Kausar tayi tana kuka Yusuf forgive me pls. for what my Kausar? bude baki tayi Xatai mgn muryarta ta Sarke. ganin haka yusuf Yace is o.k. bakinshi yakai Saitin kunnanta pls Kausar kibari na nuna miki irin Son danake miki Ayau. be jira Amsarta ba ya Shiga Shafa bayanta. ido Kausar tafara lumshewa ganin Haka Yusuf y dawo Saitin mouth dinta. Ni bacci nakeji Kausar ta fada Cikin Sanyin Murya. kara matsota yusuf yayi yakai bakinshi Cikin Nata kissing dinta yafarayi Sosai. Nan da Nan kausar takara kankameshi.Saida ya dau lokaci yana kissing dinta tukun ya juyata hannu Ya Shigar Cikin Rigarta yana wasa da breast dinta.Cikin wata irin murya take mgn pls kabari. bema San tanayi ba. Shafa jikinta yake tundaga Sama Xuwa kasan Cibiyarta. Rigar jikinta ya Cire y wurgar kai tsaye bakinshi yakai kan nipples dinta yana tsotsa🙊 nishe kawai Kausar keyi bangare guda fargabane Cike da Xuciyanta Shiyasama taki Sakin jiki Sosai. kayan jikinshi yacire yacigaba da Aika mata sako yanxu har kasan mararta yake kaiwa Hakuri yakasa yacire Dan karamin pant din d Kausar ta Saka addu'an Saduwa da iyali yashiga karantowa lokaci daya y..... 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...55 daidai Kofar gidan Yusuf yazeed yayi parkingn motarshi. fita Leemah da feenah Sukai Suka Nufi Ciki har rige rige Suke tsakaninsu. babban parlon Suka Shiga da Sallama jin Shiru yasa Suka nemi waje Suka Zauna. Leemah kira phone din Kausar pls. Kincika Xumudi feenah tunda dai munxo Ai Xata fito. Amma...yusuf dake Sakkowa daga Sama y katseta... karasowa yayi d Murmushi manyan baki. Gaisheshi Sukai Cikin kulawa. Tundaxu Kausar Ke jiran Xuwanku. Lallai Ahakama muna ganin Munyi muku Sammako Leemah ta fada. dariya yusuf yayi Xadai ku hadu d Ita. Ina take ma ta Sakko ta nuna mana gidan ta jiya bamu wani gani ba. batajin dadi Leemah Saidai kumuje Na Nuna muku d kaina. Ayya feenah ta fada meke damunta? Shuru yusuf yadan yi,Kafin yace kanta ke ciwo. Ya Slm Leemah ta fada, Bari muje mufara ganinta daga baya Ma duba gidan. Hakan ma yayi,yazeed din yana waje ne? Eh yana waje. Ok Yusuf ya fada ya fita. Sama Suka Nufa Xuwa dakin Kausar da Murnar Su. Assalm kawai Suka fadi Sukai Kan Kausar dake kan pray mat. dariya Suka Saka baki dayansu inda Kausar takara Rungumesu kamar wanda Zasu gudu. Lokaci daya tafara Hawaye Shine Sai yanzu ko. ido feenah ta fiddo Menene Abun kuka Toh? d Sauri leemah tace wai nan Shagwabar Amare. dariya Suka kara kwashewa dashi. Yusuf yace kanki na Ciwo ko? Shiru Kausar tayi daga bisani tace Eh Amma yayi Sauki Ai. Kukan jiya ne Nasani kausar! itama feenah d ciwon Kai ta tashi. Ayya Sorry feenah ji idonki yanda yayi ja ma. banyi bacci ba Shiyasa. Kai ya kamata kixo kiyi yanzu. tashi kirakamu muga gidanki tukun. Kai Malan Menene Nakin Shigowa kuma? Kallonshi yazeed yayi Ai ba gidana bane. dariya yusuf yayi Hakane fa dole yanxu Sai Annimi Excuse dina. Tsaki yazeed yaja! Kasan idan baka nemeni ba bazan Zo ba ko?? Sorry Nawan wasa nake maka gidana Ai gidanka ne. Yamutsa fuska yazeed yayi Kai me yasa bazaka duba matarka da kanka ba Saini? Wlh Ka gane ko yazeed gaba daya Na Rasa ta'ina Xan dubata. Me tace maka yana damunta Toh? Ban tambayeta ba Amma jikinta da Zafi. Kai Wlh kamar Wani banxa A Hospital ya kake duba mutane? dan Allah yazeed hospital daban Nan daban. Lallai ma Yusuf din nan! Ai kuwa baxan duba ta ba Ga kayan aiki Nan kaje ka dubata Kafin ka dauko Naka. Yazeed karka Mun haka pls Kasan da Xan'iya da tuni na dubata. fitowa yazeed yayi daga motar yana masifa. Sam bakada Amfani kaida matarka Kace ka rasa yanda Zaka duba ta! Ai dama banxo ba yasin. Shidai Yusuf Sorry yake cema yazeed dan baida mafita. kaman ya kinkasa tashi kuma? Idan ina tafiya Xafi Nakeji Shiyasa Leemah. dariya Leemah ta kwashe dashi Sai yanxu na gano matsalar taki Ai. Haba Leemah bafa Abin daria bane feenah ta fada Cikin tausayama Kausar. Ke feenah harda Wulakanci irin Na Kausar waye yamata Alwala hartazo tayi Sallah?bama haka ba waye ya hada mata breakfast din dataci? Cikin muryan tausayi kausar tace yusuf ne. Wata dariya leemah takara kwashewa dashi are you a baby Kausar?? Harararta Kausar tayi bansani ba. Ok you don't know! Amma your Virgin or Non?? daba virgin bace ni daxan kasa tashi ne yanxu. feenah dake jin kamar tama Kausar kuka tace leave her Kausar idan kika biye Leemah kuka Zata Saki. Barta feenah lokacin da Xan rama duka Abin da takemun Xaizo. ware hannu Leemah tayi Alamar ko Ajikinta. tashi kausar kikoma kan bed feenah ta fada Cikin Sanyayyiyar murya. tashi kausar tayi tana cije baki feenah har Saida tayi kwallah jitake kamar ita. tafiya Take kamar yarinya tasamu Ta Xauna bakin bed din banda dariya babu Abinda Leemah keyi. Ke kikace kinaso da bakice kinasoba da ba'a baki Shiba. dariya Leemah ta basu Xama da inno ne Leemah namiki uzuri Kausar ta fada. Nifa nagayamaka bazan hau ba kaje kace ta Sakko. Yazeed baxata iya Sakkowa ba faaa. Ido yazeed y fiddo waje Why? Sosa kai yusuf yayi i don't know. dan tsaki yazeed yaja yaciro wayarshi yashiga kiran wata doctor dake Aiki a hospital dinshi. bata dau wani lokaci ba ta karaso Kamar Yanda yazeed y mata kwatance. Umarni yamata data Shigo.Shidai yusuf kallonshi Kawai yake dan be fahimce mai yaxeed xaiyi ba.Shigowa tayi d Sallama,Yusuf d mamaki yake kallonta wai dama yazeed Dr Zainab ka kira?Kai Amma namance da wannan Axancin d tuni ma ita Nakira. tsaki yazeed yaja toh me Xaihana yanxuma ta koma Saika kirata. gira yusuf y daga Sama yanxudai Ngd kawai. Murmushi kawai Dr Zainab keyi karaso Dr. Aini nayi fishi Dr Yusuf Shine Aure ko labari yayi! Sosa kai yusuf yayi Afuwan Dr Zainab duk laifin yazeed ne Shi yakamata Ace y fada miki. Harararshi yazeed yayi y kauda Kai. Haks dai Xakace Amma laifi Naka ne. Ayi hakuri Dr pls. Bakomai Ina Madam din? Tana Sama Dr Zainab Achan Xaki dubata. O.k. ta fada Muje ko. Oh No Dr kitafi Yazeed Xaixo. Murmushi tayi ta haura Saman. Kallonshi yazeed yayi kaiko kanada Gaskiya Kuwa yusuf? Me nayi kuma? Kaje ka Raka mata kace Wani ta tafi bayan kai ka kasa duba matarka d kanka. kai katashi kaje mana. Mrswww kai kasani koma dai me kamata. Sallama tayi daga Ciki Aka Amsa Shigo. Waje Leemah ta bata ta Xauna. Am Dr Zainab ina Aiki tare dasu yusuf, nazo naduba jikin Amaryar tamu ne. Wlcm Sister Kausar ta fada. Kece Amaryan ko? Eh nice,wannan Sister din yazeed ce Kausar ta nuna Leemah. d Sauri Dr Zainab tace Wannan kuma Amaryan Dr yazeed ko? dariya Kausar tayi ya Akai kika gane? Sabida Naga Sundace. daure face feenah tayi,Ni bansan wani yazeed ba. dariya Dr Zainab tayi Aiit. Meke damunki ne Amarya? dukar dakai Kausar tayi kasa nothing Sister. Oh bakomai? Eh Kausar tafada A takaice. toh tashi kiyi tafiya tagani Leemah ta fada tana boye dariyan da take. Exactly Dr Zainab ta fada muga tafiyan ki. baxan iya Sosai ba Kausar ta fada Cikin muryan Sonyin kuka. Amma me yasa tun jiya baki Shiga Ruwa mai Xafi ba? tsoro Nake Ji Shiyasa. Sorry Amma daurewa Xaki kishiga Dan Xafin y tafi Xan miki Allura yanxu, Xata Saki bacci kadan dakin tashi Xakiji dadi,Saiki daure kishiga ruwan dumi. Sannan kirinka Sakin jikinki dashi yanxu mijinki ne kunxama daya. Rufe face Kausar tayi leemah tayi dariya mundai gano. dariya itama dr tayi tamawa Kausar allura tare d ajemata wasu drugs. Xan tafi. Bari Ayi Abincin kici feenah ta fada kasa Kasa dan ita haushin dr Zainab taji danta cemata..... Aa feenar yazeed ngd ina Sauri. Banxa feenah tayi da'ita. Yayin da Leemah tace mungode Dr Zainab. B damuwa t fada t Sauka kasa. Angama komai Dr Yusuf. taji Sauki yanxu? Namata Allura data tashi Xata samu lfy insha Allah. adaure Asata t gasa jikinta. Sannan Arinka bi Ahankali Dr. Sosa kai yayi Ngd Dr Sosai. B damuwa ni Xantafi. Kabata kudin mota idan ka gama burin kunya din. Ohhh....Ouk...yusuf Ya fada adan kunyace. Kabarshi A motana naxo. Dr yazeed Naga Amaryar tamu Allah y kaimu lokacin. Daga haka t fita. Me take Nufi wai yusuf? Ina Nasani bita k tambayeta. No barshi kawai. Kusan Atare duk Suka tashi daga baccin dasuka taya Kausar. toilet kausar tashiga kamar yanda Dr Zainab tace mata haka tayi. Ba karamin dadin Jikinta taji ba dan kuwa yanxu tafiyanta take Sarai.Lallai Dr ta taimaka miki Sosai. Kedai Kika sani Leemah duk bashi kike dauka. dariya tayi Oho dai nariga miki. Sallah Suka tashi duk Sukayi.y kamata Muje mudaura Abinci feenah ta fada.yunwa kikeji besty? Sosaima leemah gashi kuma d wuri Mamy tace mukoma. Kuma fa Hakane kutashi muje. Kenan ba Kwana Xakuyi ba? Ido feenah ta fiddo waje kice yusuf kikeso ya koremu Cikin dare. Gayamata besty komadai be koremu ba Xamuji Abinda ba dadin ji. Nidai banceba feenah ta fada tana toshe baki.dariya duk Suka Saka Allah yashirya Leemah kawai. Amin dai Wlh Kausar ta fada da karfi. Sauka Sukai daidai lokacin dasu yazeed Suka dawo daga Masallaci. Gaisheda yazeed Kausar tayi ya Amsa. Karasowa yusuf yayi yana Shafa wuyanta, y jikin my wife. kasa kasa tayi da murya b kaine ba. dariya yayi kasa kasa Shima Sorry habibti. dariya itama tayi tarike hannunshi Muje Su feenah Suga gidan Toh. duk gaba dayansu Suka fita suna Xagaye gidan. Tsafff Suka gama Xagaye katon gidan Kausar Wanda Sukai ta yabawa da tsarin shi. Yaya Yusuf Naga Nan Unguwar duk Sababbin gidaje ake. Eh Leemah Sabuwar Unguwace gaba dayanta. Wow Amma Naga Gidaje biyun nan nakusa danaku komai iri daya Dana Nan ne. Banxa parrot kika kara magana saina fasa bakinki yazeed yafada yana hararar Leemah.Nifa bro Yazeed shiyasaka banason Naje waje dakai! Chafkota yake kokarin yi tai maza tashige Ciki. 2hrs Kachal Suka dauka kafin Suka karasa hada kayataccen Abincin nasu. tare duk Sukaci,wanda da yazeed yace Baxaici ba.da ker yusuf ya lallabashi Saigashi yafi kowa ci. Sallama Sukaji gabaki dayansu Suka juya Dan ganin suwaye. Yusuf ne ya amsa Suka Shigo. gabaki dayansu ido Suka fiddo waje Alamar mamaki. Xama bakin nasu Sukai Kan kujerun dake parlon Suna gaidasu. Babu wanda ya Amsa Acikinsu sai Yusuf dayace Mufeeda me kikazo yi nan? Khady Mufeeda ta Nuna mishi tana Wani irin murmushi na yan duniya. Kallon khady yusuf yayi kedin wacece?kamar nama taba ganinki Amma namance Aina. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) *Happy marriage Sweetheart "Hawwa'u Ibrahim" may your marriage be blessed with love,joy and happiness*😍😍😍 Page...56 Lallai kataba ganina A Abuja lokacin muna Skul. Sunana khadija Kawar Kausar Ceni Ada. Sabida.... pls Khady Xoki ga Wani Abu kafin kikarasa! Seemah Kawar Mufeeda ta fada tana jan khady. tashi tayi ta bita Suka dan fita daga waje. Khady me kike Shirin fadamawa mijin Kausar?? Seemah dan Ya yasan koni wacece Awajen Kausar dan miye Bazan fayyacemishi komai ba? Haba khady yanzu Amatsayinki Na Musulma Xakiso Ace kin Raba Auren Kwana daya kachal? Seemah Ni ba Raba Aure Zanyi ba Xan fada mishi Halin matarshi Ada ne,Sannan inason yazeed yasan wacece feenah Kafin Ayi Aurensu. Murmushi Seemah tayi lokacin da take dafa kafadar khady. Har yanxu ke yarinya ce khadija! Kinga Kausar batai miki komai ba koda ta Rabu dake ta Rabu dakene kan gaskiya,Allah yashiryar da ita ta daina Abu dan miye Xata cigaba da Xama dake kikara daurata kan hanya? Bama haka ba Kausar din Naga kece kika daurata ta Aikata Wannan Abun tun farko,Kinga wannan Xunubin ma kadai ya isheki, Sannan yanxu idan mijinta yasani kodacewa ta daina Xai'iya daukan mataki Akanta. Me kike tsammani bayan kindawo Shedaniya kin daura mutane fiye da5 Akan hanya mara Kyau gashi Kina kokarin Raba Aure? Yakamata Ayanxu Kiyi kokarin ganin Kema kindaina Aikata Xunubi Kafin kikara daurama Kanki wani khady. Hakane Seemah Kausar bataimun komai ba Amma Xan fada ne Sabida yazeed ya Rabu da feenah. Mtswww Har yanzu baxaki gane ba khady.Ke kin tabbatar dacewa yazeed din yanason feenah ne?? girgixa kai khady tayi Alamar Aa, Amma Seemah koke Shaidace wajen bikin Kausar jiya. no khady Rawa dasukai ko Xama waje daya bashi Xai Nuna miki Suna Soyayya ne ba ko Aa. Ayanda Na Lura dake khady kema Son yazeed kike ko? da Sauri khady ta dago ya Aika kika gane? Hmm ni ba yarinya bace khady itama mufeeda Sonshi ne ya Rufe mata ido takasa gano haka. Idan har kin tabbatar Sonshi kike d gaske Ai Baxaki fada Abinda kike Shirin fadi yanxu ba, Sabida ba kanwarshi da feenah kadai Zai tsana ba Har ke kanki Zai tsana! Toh tayaya Kikeson Kisamu waje Azuciyarshi bayan kinsan idan yasan kece Silar komai Xaifi tsanarki Akansu?? Ajiyar Zuciya khady tayi Sai yanxu Nayi tunanin Haka Seemah. d Kyau tunda kinyi tunani,Mufeeda kawata ce Sosai mundade tare Amma bantaba karuwa da itaba,kekuwa Xuwanki yasa ina gamsuwa da Abinda Nakeso Shiyasa kikafi matsayi Axuciyata Kan Mufeeda. Yanxu Abu dayane Ki boye Sirrin Su feenah wajenki tunda Allah ya Shiryar dasu kuma Shine ya Rufa musu Asiri. Koma kin fada bawani fa'ida kawai kisan Abinda Zaki gayama yusuf yanxu. Amma tayaya yazeed Zai Soni Seemah bayan beso mufeeda data fini komai ba? Mtsww kixama mtuniyar Arxiki Aduk sanda kike tare dashi hakan Xaisa yasoki,ita mufeeda karuwancinta ta Nuna mishi Yasa ya rabu da ita. Bakiji tace Saitasan yanda tayi ta Sanar da yazeed cewa Feenah YAR LESBIAN CE ba? Toh duk Sanda taje Sanar dashi kisan hanyar daxaki bi ki karyatar da Abun.Hakan Xaisa yaga kedin mutuniyar kwarai ce. Kafin mutuba kin Aureshi bashi kenan ba. (*Kunji fa*😯😯😯) da gamsuwar Shawarar Seemah khady tace Shikenan mukoma Ciki. Shiga Sukai Kowacce Ainda ta tashi takoma ta Xauna. Yusuf dayake ta faman jira yace Munajinki. Murmushi khady tayi na karfin Hali dama Nice Kawar Kausar daka gani A Abuja, Lokacin dasu feenah Suka Shigo Skul din mukaga Suna Xuwa Ana koyar dasu islam, Alokacin nida kausar muka Shiga Rayuwarsu muke Xuwa Ana koyar damu tare. Shikenan muka Xama kawaye gaba dayanmu, yanxu Nazo daga Katsina ne domin taya Kausar murnan Aurenta. da Kyau Amma miye haninki da wannan?? Yusuf ya fada yana nuna Mufeeda dake jika tana batsewa. Ayya Aunt's dina ne ita da Seemah Na Sauka Agidansu Nace Su Rakoni Nan. tabe baki Yusuf yayi Yana kallon yazeed kajifa! Ina Ruwana ni yaxeed ya fada yana kokarin tashi. Sai Ina kuma?? Tafiya Zanyi. Jirani mufita tare Toh. Tashi Yusuf yayi yana kashe ma Kausar ido Xan fita. Adawo lfy Kausar ta fada Tana mishi Murmushi. Saida kausar ta tabbatar Sun fita ta juyo kan khady. Khady pls banace kifita harkata ba? Eh kince Nima badason Raina Naxo gidanki ba Akwai Abinda yakawoni. Xaki iya tafiya yanxu keda kawayen Naki. mufeeda da dama take A Sama dallah yima mutane Shiru dan Anzo gidanki Shine Xaki rinka nunama mutane Hauka. Eh Naji na Nuna hauka badake Nayi mgn ba da wacce ta kawoki Nake,Amma kema idan kince nayi dake Sainayi, gida nane dole nayi mgn Akan duk wanda Yashigo,idan Dan yazeed ma kikaxo nan yace bayaso Akai kasuwa Dan haka kitashi kifita. Chaff mufeeda ta fada Lallai yarinya Wato dankin Samu Anrufa miki Asiri wajen mijinki Shine Xaki rinka Alfahari dacewa gidanki ne ko? Wani banxan kallo Kausar tama mufeeda kafin ta juya kan khady. Ke khady waye yace kirufa mishi Asiri Anan? Idan kinsan Xaki iya fadama wannan kece Silar jefani Cikin harkan lesbian tayaya Xaki kasa fadama mijin daya Aureni? duk katuwar macen da bata kira yusuf tafada mishi cewa ni YAR LESBIAN CE ba batacika Cikakkiyar yar'iska ba Wlh. Kallonta Mufeeda tayi ba take Nake ba dan ke Yusuf yariga ya Aura mara tarbiyya. Amma duk Shegiyar yarinyar dake Shirin Auren mun Saurayi Tama Shirya ma kanta cewa yariga yasan itadin YAR LESBIAN CE. tashi Leemah tayi ta dawo kusa da Mufeeda Ada Ina miki kallon yar'bariki Mara kamun kai yar tasha Ashe Abun yawuce gaban haka harda Hauka kika tarama kanki. Idan baki kira yazeed yazo kinfada mishi cewa duk yan lesbian ne muba bakicika Cikakkiyar tababba ba. Idan kin fada mishi ya Aureki ya Xauna dake ke kamilallaiya, juyawa tayi wajen khady Uban waye yace kikasa fadama Su yusuf gaskiyan Abinda ya kawoki? Kema kiyi gaggawan kiransu ki fada musu dalilin Xuwanku nan kunxone domin kusaka musu tsanarmu Cikin ransu, Kuga miye Xai faru. Kwafaaa kawai Mufeeda tayi tafita fuuuuu Wlh Xakusan koni wacece. da karfi Leemah ta bude murya Sanin koke wacece na Nawa Kuma birkitatta kawai. Kekuma tashi kifita wannan yaxama last daxakizo gidan Kausar,idan fadama mijinta Abun datayi Abaya Kikeson yi kitareshi kifadamishi a titi. Tashi khady tayi dan ita harcikin Ranta tana Shakkar Leemah bin bayanta Seemah tayi Suka fita Suka bar gidan. komawa Leemah tayi ta Xauna, kallon feenah tayi miye kuma Abun kuka Anan besty? Leemah kigafa Shiyasa kokadan ba'ason Sa'bon Allah kota Wani Hali. Yanxu Kinga khady ta fadama kawayenta Abinda mukai Abaya,Allah kadai yasan iya adadin mutanin daxasusan wannan maganar. dukda Nasan ba lallai Yusuf ya dau mataki kan Kausar ba,Amma muddun yasani Xaiji badadi Cikin Ranshi Xai kuma iya fishi da ita. dan Allah feenah kada kidamu kan wannan duk Shirme Suke Allah yasani munyi taubatan Nasuwa kuma Shine ke rufama bawa Asiri dan haka babu Abinda xasu iya Akanmu. Hakane kaman yanda leemah ta fada feenah Kada kidamu dasu komai idan kikaga yafaru da bawa da Sanin Ubangiji Dan haka babu Abinda xasu iya yi. Allah yakara mana gafara kawai. Amin duk Suka fada. Lokaci daya sukacire tunanin Su khady Cikin Ransu sukaciga da firarsu Suna Raha. Karfe8 na dare Yusuf da yazeed suka Shigo Sallama su leemah sukaida Kausar kan saisun Kara Xuwa duk da damuwar dasuka nuna gaba daya hakan besa Sun karya Alkawarin mamy nacewa baxasuyi kuka ba. Koda Suka koma Cike Suka samu parlon Mamyn Su mumy sunzo. muryar inno kawai kakeji tana kwararo bayani kan Abubuwan dasuka faru a bikin Kausar. Shiga su Feenah Sukai Akacigaba da firar dasu. Karfi goma su mumy suka tashi tafiya feenah itama gida tace yau Xata koma Dan haka duk Suka dunguma Nazeer ya kwashesu Xuwa gida. Bayan wasu lokuta Rayuwa na tafiyama Su feenah yanda suke so. Lokaci Xuwa lokaci Suna xiyartan Kausar,itama takan jemusu. Sati daya Kenan dasuka dunguma garin yola Akasha bikin Kabeer dasu,bayan Cema feenah da'akai Sabida batasonshi yasa yanemi wata ya Aura. Hakan ba wani damunta yayi ba Dan Ita tama mance dawani kabeer in badan labarin aurenshi datajiba. bayan Sun dawo daga yola ne Abba yaba yazeed Wasu takaddu ya duba mishi. Saida ya natsu ya duba, daga bisani ya shedama Abba Cewa takaddun Sunyi kyau xa'aiya daukan masushi Aiki Akowani hospital. Dadin maganar Yazeed Abba yaji Shikenan yazeed wannan takaddun yara nane su3 Zaka daukesu Aiki A Asibitinka tunda Naji kana neman kara ma'aikata daman. Sai yanxu yazeed yagane Cewa paper's din su Leemah ne,ba yanda ya'iya da Abba dan haka yace toh Abba. Yawwa dan'albarka Xuwa yaushe Xasu fara xuwa? Ko Monday ma Xasu'iya Abba. Shikenan tashi kaje Allah yayi Albarka. Amin yazeed ya fada yatashi yabar parlon. Kiran yusuf Abba yayi Awaya,bayan sun gaisa yake cemai kashedama Matarka Xasu fara Xuwa aiki Ran Monday. Gdy Sosai Yusuf yama Abba dan bayanda beyi da yazeed kan ya daukesu aikiba yaki. lokacin da yusuf ya shedama Kausar ba karamin murna tayi ba, phone ta dauka tafadama leemah itama tayi murna Sosai. daga bisani feenah Kausar ta kira ta fada mawa. Ba yabo ba fallasa feenah ta Amsa domin ita haushima taji,Acewarta dama Xama tayi ba Aiki,Akan wannan Aikin a karkashin wanda tafi tsana fiye da kowa. Haka kuwa Akai Monday Nayi Suka Shirya dan Xuwa Hospital. Office din yaxeed suka wuce face Adaure yamusu tambayoyi Suna bashi Amsa. Ka'idoji nason ranshi ya kafa Musu Cewa idan Suna aiki bazasu hadu d juna ba har saisun tashi, duk Wanda ya kira babu bata lokaci da dai sauransu. Babbu wacce tabashi Amsa haka yakaraci surutunshi yace sutafi. Abinda baxai yuwuva Kenan feenah ta fada lokacin dasuka fita. Dariya duk Sukai Rabu dashi saikace besan suwaye mudinba Kausar ta fada. Haka Rayuwansu tacigava gwanin shaw'awa kullum Suna haduwa basuda wata matsala. Gashi yanxu Sun Saba da sauran ma'aikatan Asivinti, feenah mace daya ta kasa sakin jiki da ita Dr Zainab itama Sabida feenar yazeed datake cemata yasa takejin Haushi. Xuwa yanxu khady ta kara daukan Shawaran Seemah Sosai. ta yanda Mufeeda tarinka kafa hanyoyi da dama daxataga ta mallake yazeed amma Abu ya gagara.bata san Abokan shawararta Sune suke kara ruguxa mata Al'amarin nata ba. Kowace Hanya ta bullu Abu baya yiwuwa,wajen bokaye taje amma ina. Kudin data kashe wannan karan har yafi na kwanakin baya yawa, yanxu kan yazeed gaba daya takoma Mahaukaciyar karfi da yaji. Yauma xaune Suke su'uku Suna firarsu ta yan'Duniya. Nifa wlh Seemah harga Allah yanxu tsakani da Allah Nakeson yazeed badan wani dukiyarshi ba kowani Abun, Xan'iya Ajiye duk Wani mugun Hali Nawa Sabida Nasamu na aureshi. Kallonta Seemah tayi kawata Nima na rasa wannan Al'amari duk inda kika bullo ya toshe. Ammafa inaganin kodan Xaki tuba badan Allah bane,kinsan Hausawa nacewa "kowa yatuba dan wuya ba lada" hade Rai Mufeeda tayi toh mekike nufi? Aa Ni bana nufin komai kawai kikara dagewa Akanshi. kwafa Mufeeda tayi nifa Naga tunda khady dinnan ta dawo Nan Kika kara wani shigemata. Toh miye kuma yashafe Khady da Abinki? Nothing Mufeeda ta fada lokacin data tashi. Ina Xaki kuma Seemah ke tambayar ta. Wajen yaxeed Zani! D Sauri khady dake kwance ta tashi.Alama Seemah tayimata data koma ta kwanta,hakan kuwa tayi. Amma mufeeda ai yazeed baya gida yanxu ko? baya gida Seemah hospital dinshi Zani. Ayya Allah yasa kidace. Ai yau xandace kuwa Sabida Abinda ban fadamishi va Xan fada. Oh Wai dama baki fada mishi kina Sonshi ba??? Mitsww wannan kuma Na nawa. Xan fadamishi Halin kanwarshi da wannan Shegiyar yarinyar ne. gaskiya kam gara yasani kidawo lfy. fita Mufeeda tayi Cikin Shigar Rashin Mutumci. tana fita khady ta tashi kinjifa inda tace Xata Seemah. Naji Khady tashi Zakiyi yanzu kishirya kibi bayanta, kisan inda Xaki boye idan kinje data fito kisamu kishiga office din nashi kisan mai Xaki fadamishi tayanda Xai kalleki Amatsayin mai ilimi, kinga maybe ayauma kishiga Ranshi. Ok Khady ta fada lokaci daya tashirya Nayi kuwa Seemah? Wow kinganki kuwa Lallai hijaf ma shine mutumcin mace wlh Kamar bake ba.dariya Khady tayi kinji kuwa Yanda na takura. Ai Abu kike bukata maxa daure kije. fita khady tayi tana fadin byeee. Saida tafita Seemah tace wahalallun banxa,Allah yasa yaxeed dinma duk yahadaku ya xane. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....57/58 daret Hospital din Yaxeed Mufeeda ta karasa. Ba wani bata lokaci tayi wajen Shiga Office dinshi ba. Yana ganinta ya Nuna mata kofa yana miye ya kawoki?? Xan fita yazeed Alkairi y kawoni. Ke ai ganinki babu wani Alkairi Acikinsa kifita kawai nafada miki. Hakadai Kace Honey Amma yau Sako Naxo isar maka. Shedan dai ya angizo ki bana bukatar bude ido naganki So get Out. Ok Mr yazeed kabani 10mns kadai. Kauda kai yayi gefe bekara magana ba,ganin haka yasa Mufeeda ta karasa ta Xauna. ina hini? Bashi Nakeson Ji ba. gira Mufeeda ta daga Sama Alright y Aiki? buga table din dake gabanshi yayi wlh Xan takaki Anan. Wai dan Allah miye yasa ka tsanine haka yazeed?? Sabida kedin Shedaniya ce. Amma Dan nayi kuskure karami Shine naxama Shedaniya yazeed? Kinma fi Shedan ke Ai. Shikenan indan Abinda namaka Shine yasa ka tsananeni kake kirana Shedaniya, Ashe kuwa kana tare da manyan Shedanu Cikin gidanku, wajen Aikinka. Wani irin kallo yaxeed yamata wanda Saida hanjin Cikinta ya kada. Amma dayake yar duniyace kashe mai ido daya tayi gsky Ai. Idan Har xaka kirani shedaniya dan inabin maza,me Zaka kira Sauran matan dake bin mata yan'uwansu??? Mufeeda tashi kifita Dan Wlh Xan'iya Shakeki. Idan kina bin maxa,kuma Kina nufin ke YAR LESBIAN CE duk ke yashafa ba niba,tunda sakamakon Abinda kike yanaga Allah. Eh Nasani yazeed Shiyasama Naxo Shidamaka Na dau Alwashin daina duk Wani Abinda nake matukar Zaka dawo mucigaba da Soyayya har muyi Aure. dafe kai yazeed yayi ya dago ya kalleta ke koda Qur'an naganki kina karantawa baxan yarda dake ba, Na tsaneki Mufeeda bana sonki. Kece mace ta farko dakika fara Ruguxa Rayuwata. Kalaman yaxeed Sun mata daci matuka daurewa kawai tayi, Naji yazeed yanxu Kenan maganar danaji nacewa feenah kakeso gaskene? "La haula wala kuwwata llah billah" yazeed ya fada wai bana miki kashedi da kada kikara Xuwa Nan ba? Kamun Amma ka Amsamun tambayata natashi nafita. Beshafeki ba Naga inason wata feenah ko bana sonta. Tashi mufeeda tayi ta rataye Jakarta Saida takai bakin kofa Idanma kana tunanin danni karuwace yasa baxaka aureni ba! Haka nan bada dadewa ba wani Xai kawo maka Complain kan kanwarka. Banma San miye yasa kake neman yar masu mutumci ka Aura ba bayan gidan naku basuda tarbiyya, idan bakasaniba kasani yau! kanwarka Halima Ahmad YAR LESBIAN CE! Matar dakake Son Aure kake wulakanta wasu wato Feenah Umar Faruk itama YAR LESBIAN CE So kaga har wajen ubangiji nafi kanwarka da budurwarka matsayi daga Haka mufeeda tafita tabar gaba daya Hospital din. yaxeed daya daskare Xaune har yanxu inda Mufeeda ta tsaya yake kallo. "banma San miye yasa kake neman yar mutumci ka Aura ba bayan gidan naku bashida tarbiyya" Abinda Xuciyar Yazeed ke nanata mishi kenan. " kanwarka haleema Ahmaad YAR LESBIAN CE! Budurwar dakake Son Aure YAR LESBIAN CE!" Innalillah Yazeed yashiga maimaitawa. Tabbas Abinda nadade Ina tunani yau ya tabbata, Kenan dama Surutan danaji Sunayi kwanaki Abinda Suke Aikatawa Kenan?? Table din gabanshi ya buga Noooo yafada lokacin dayake bargaxa gashin kanshi. Leemah Bazata Aikata haka ba. feenah?? No Itama duk da banasonta Nasan ba Halinta bane. Kausar fa? Aa itama Harda ita lokacin dasuna Wa'azee Akan masu Aikata halin nan. Amma miye yasa naji kwanaki Suna.....Turo kofar da'akai yasa yazeed dagowa gaba daya idonshi yayi jaaa. karasowa tayi taxauna kan daya daga kujerun dake kallon yaxeed. barka Dr yazeed. Kallonta kawai yake be'iya bata Amsa ba. Sunana khadija Nasan Xaka ganeni, Sannan nasan Wannan bacin ran Naka bewuce nasaba kan Abinda Aka fada maka yanxu ba. Amma inason kasani Mazon Allah S. A.W. yace kada kayi Shedar Zur Akan Abinda bakada masaniya Akai. Nasan kaji Abinda Nafadama Yusuf cewa Ni Kawar Su feenah ce, Kagani Kenan ni Sheda ce Akansu nacewa basa Aikata wani Abu makamancin Abinda Aka fadamaka yanxu. Idan wannan be gamsar da kaiba. Nasan baka taba ganin Sun'aikata Agabanka ba, kuma nasan ba'a taba kawo maka karar Leemah daga Skul kan Cewa Ta taba aikata wani Rashin ji ballantana Abinda ya yashafi wannan. Ko Kana nufin Xasu Aikata Abu sama da Shekara3 dasukai a Skul kuma Akasa ganewa?? Kenan duk wannan sun isheka Sheda. Sannan kasan irin tarbiyyan da Akabaku a gidanku bazesa Leemah ta Aikata haka ba,bare feenah da bata mu'amala da mutane kuma itama kasan tarbiyyan gidansu. Kausar kuma da'ace tanayi yasuf Xaifara Sanar dakai kafin wata Mufeeda. kacire Wannan Aranka bekamata kanama Amfani da irin maganganun karuwan matan Nan ba. Kafin ta fito daga gida Xuwa nan ta fadamun Cewa tunda yanxu ba ita kakesoba Xataxo tasaka maka kiyayyar wacce kake so.Sannan tasamaka Xargin kanwar ka.taso ace Yusuf yana Nan, dan yaji yasaki Kausar Ayau Amma dayake Sharri tayi niyar yi ka gani yakoma mata. Abinda yasa ka ganni Anan tace Nima Naxo nakara Xugaka ne. tamance dacewa Nima Dan narinka Musu Wa'axee naje gidansu. tunda khadija tafara magana yazeed ke saurarenta kuma tabbas Zafin Ran daya shiga ya Ragu Sosai.ganin yadan Sakko khady Cikin Ranta tace da wuri haka. Afili cewa tayi Ni Xantafi Dr yazeed inakara jan Hankalin ka daka xama Mai koyi da halaye irin na manzon Allah S.A.W. danshi baya daukan Ziga,kuma baya daukan Kace nace. Sannan ya koyar damu cewa idan kaga Abin kyama daga jikin dan'uwanka kacireshi da Halshenka,idan bazaiyuwaba kacireshi da Hanunka,idan bazai yuwuba kacireshi da xuciyarka. Kaga da'ace mufeeda mutuniyar Arziki ce koda da gaske Suna aikata lesbian ba tona musu Asiri yakamata tayi ba,wa'azi yakamata tamusu, idan bazata Iya ba taji kyamar Abun Nasu Cikin Ranta Sannan tamusu Addu'an Shiriya. Murmushi ne ya bayyana a face din yazeed Alamar ya gamsu. Ganin haka ba karamin dadi khadija taci ba Sai Anjuma tamishi tafita.Cikin Ranta tana murnan ko Yanzu kasuwa ta watse dan koli yaci Riva.Acewarta har tasamu Waje Cikin Xuciyar Yazeed. Lallai Shidin maison kamilar mace ne dole nadawo kamila ta kwarai Amma bayanxu ba Gaskiya. Uppp wannan hijaf ya isheni Sai xafin jaraba.haka ta tari Napep tana sambatu Cikin Ranta. Leemah dake tsaye Ita da Dr Zainab Suna fira taga sanda Khady ta fito daga office din yazeed dan haka tunanin maiya kawota tarinka yi. Kallonta Dr Zainab tayi kokin Santa ne Leemah? am..Emma..inaxuwa nakira su Feenah Leemah ta fada cikin in'ina. Tare Suka karaso wajen Dr Zainab Suka Xauna. Wai menene limcy Kamar kina cikin rudu Kausar ke tambayar Leemah? Hmm kausar Khady Naga tafita daga hospital dinnan yanzu. Feenat batakawo komai Aranta ba tace maybe ko tazo neman aiki ne. girgixa Kai Kausar tayi da kamar wuya feenah, Ina ganin taxo ta fadama yazeed Halinmu ne Kamar yanda Suka Shirya Abaya. tabe baki Feenah tayi Sai yazo yabamu takardar Sallama Ai. Kai kenan duk in kariga ka'aikata Abu baya wucewa Sai anta barbadashi,kai Wlh nayi danasanin Xuwa Abuja karatu. Ina dalili kadaina Abu tsakaninka da Allah Amma Ace haryanxu tabon Abun baxai Rabu dakai ba. Dr Zainab dake kallon feenah tayi mamaki dataga feenah na magana haka Ayau. feenar yazeed Ayi hakuri dama haka Rayuwa take musamman idan kana hulda da mutane dole Akwai nagari da batattu kuma. Hakane Dr Zainab musamman Idan kana Tare da Hausawa Sunfi nacin Abu Kausar ta fada. Ni yauma nafara ganin yarinyar Anan hospiatal din Ashe kawarku ce. Nafi ganin wacce ta Shigo da farko. da Sauri leemah tace wace ta farkon. Bansanta ba amma Suna yawan fada da yazeed duk sanda tazo Har kashedi yamata da kada takara Xuwa,Amma kunga yau tazo. Kuma daga dukkan Alamu tare Suke da Kawar taku dan Naga Saida kawarku tafaki idon wacce tafara Shigowa tukun itama tashigo. Waya Kausar taciro tanemo pic din Mufeeda Dr Zainab wannan ce wacce tafara Shigowa din?? Kallon pic din Dr Zainab tayi kwarai itace Kenan kawarku ce itama? Lallai Abinda Suka fadama bro Yazeed kenan Leemah ta fada tana Xufaa. Da Sauri Kausar tace na lura itama khady dinnan son yaxeed din take shine ta Sako hijaf tazo kawo mishi gulma. Wai miyene hadinku dasu toh? Sirrine Kausar ta fada. da Sauri feenah dakejin Xuciyarta na tafasa tace wani Sirri kausar bayan Angama tallah damu? Ai bekamata mu boyema Dr Zainab komai ba tunda kadan ya Rage mujimu a gidan Radio tunda yazeed yaji halinmu. Dr Zainab Ada mun kasance dagani sai Leemah muke Rayuwarmu babu wani. Alokacin damuka Shiga Skul A Abuja Anan ne Rayuwarmu ta Chanza lokacin Damuka hadu da kausar da kawarta Khady. Kwashe kafff labarin Rayuwar dasukai Abaya da yanda Khady ta daura Kausar kan hanyar lesbian da yanda Suma Suka Shiga, da irin Rashin kulawar da iyayensu suke basu a farko, har Xuwa lokacin da iyayensu Suka lura da Abinda Suke Mamy tamusu Nasiha, da irin tuban dasukai na tsakani da Allah. Feenah na kuka takara dacewa Wlh Aunty Zainab tun lokacin damuka tuba bamu Kara Aikata lesbian daidai da Rana daya ba,dama Chan gaba daya ba halinmu bane son Xuciya ne da Sharrin shedan. Rungumesu Dr Zainab tayi gaba dayansu Suka rinka kuka Kamar yau Abun yafaru dasu. Babu mai lallashi Har ita Dr Zainab din tayasu take. Yazeed datun lokacin da khadija tafita Zuciyarshi tadanyi Sanyi,ya rage tunani amma haryanxu yanajin Xafin maganganun Mufeeda data mishi. Afili yace wai wannan ma ba'itace khadjar data rinka Rashin tarbiyya a Ranar walimansu ba? Itace meyasa taxama Malama? Maybe dama malamar ce wanchan lokacin dan "tamsiliyyace" yasa Akabata part din yan Rashin mutumci. Koma dai miye tunda kawar su Leemah ce Zatafi Sanin halinsu Lallai karya mufeeda tayi musu Saina koya mata hankali. Ahaka Yusuf yashigo yasameshi yana Surutai. Kaikuwa lafiyarka yazeed? Bakomai Yusuf. O.k. Yusuf yafada badan ya yarda ba.tashi Kazo kaga wani Abu danake. Aina Yusuf??? Office dina mana.tashi yaxeed yayi Sukafita tare da yusuf Xasu wuce Sukaji muryar feenah Na magana. Tohfa yau muryar feenah ce tafi ta kowa Yusuf ya fada.haka Kawai yazeed yaji yanason ganin mai Suke, jan Yusuf yayi suka nufi wajen su kausar.Anan ne kafin su karasa Sukaji bayanin da feenah kema Dr Zainab nagame da rayuwarsu har Xuwa lokacin data gama Suka fara kuka. Jin kukan Yusuf da yazeed suke Har cikin Ransu dan haka yazeed yaja Yusuf Suka karasa wajen. Kausar naganinsu ta tashi ta fada jikin Yusuf tana kuka namaka laifi yusuf ka Aureni batare daka gama Sanin halina gaba daya ba. Rufe mata baki yayi danashi ganin kamar ta fita hayyacinta. Cikin Ranshi yake tunanin dama Abinda Kausar ketason fadamun Kenan tun farkon haduwarmu,duk tashiga damuwa nakasa fahimtar ta. Ajiyar Xuciya tarinka saukewa Ahankali Saida tasamu Natsuwa Kadan Yusuf yacire bakinshi Cikin nata. Karasowa Leemah tayi tarike hannun yazeed tana kuka itama. bro Yazeed dan Allah ka yafemun wlh mamy ma ta yafemun nadaina Aikata duk wani sabo Ayanxu,dan Allah kada kayi fishi dani da feenah kuma,kaine yakamata ace kana Ziyartanmu A Skul koda yaushe,kuma kana tambayar halinmu amma bro Yazeed kullin face dinka Ahade tayaya baka bamu kulawa ba, baka damu damu ba kuma ace bazamu Aikata laifi ba? Dole xamu Aikata tunda muna ganin babu Wanda ya damu damu bare Idan munyi lefi ya hukuntamu. Ayanzu Ra'ayinmu yasa muka daina dan girman Allah karka tsanemu kamana uxuri pls...kukane ya kwacema Leemah takasa Cigaba matsota yazeed Yayi jikinshi is ok Sister. girgixata yarinka yi yana lallashi Kamar yarinya saida tayi Shiru yakarasa kusa da feenah, hanunta ya Rike Sister me yasa kuka Aikata haka? Kuka ta fashe dashi Rashin kulawar iyayenmu ne Amma wlh bazamu Kara ba. kuka take kamar ranta xai fita rasa Yanda Xai lallasheta yazeed yayi sorry Kawai yake fadi, Ana Cikin haka Saiga Captain Nazir yakaraso,daga wajen Aiki yataso, yabiyone dan yaga Leemah kafin ya wuce gida. Da Sauri feenah ta tashi ta fada jikinshi tana kuka Sosai. yaya Nazir for give me pls...magana take gaba daya Voice dinta ya dashe ba'ajin me take fadi. Waye ya rasu wai? Abinda Nazir ke tambaya Kenan lokacin daya Kara rike feenah Sosai, dan Aduniya ya tsani ko kadan yaga sister dinshi Cikin damuwa. Babu wanda ya'iya bashi Amsa saida Suka gaji dankansu sukai Shiru. Yusuf ne yafara Sanar da Nazeer Abinda ke faruwa,daga bisani ya daura dacewa munji duk Abinda kukace kuma mun yafe muku Sabida Allah Ubangiji ma yanason mutumin dazai Aikata Sabo Sannan yanemi gafara ya kuma tuba taubatan Nasuwa. Kunga Ubangijin dakukama laifi zuwa yanxu muna saka ran ya amshi tubanku da yardar Shi. Sabida haka muma mun yafe muku. Amma kunyi kuskure babba Kuma bakuda hujja kan Cewa ba'a lura daku bane a Abaya, Amma inaganin kaddarace ta sameku. Allah yakara yafe muku gaba daya. AMN Sukace. Nazir yakara musu da tashi nasihar. Haka yazeed da Dr Zainab Suma duk sunkara musu Ahaka Akabar Zancen kan Cewa duk Sun yafe musu. bangaren yazeed Ayau wani yanayi yakeji game da feenah be taba jin yarinyar ta burgeshi irin na Yau ba, kuma yarasa dalilin Hakan. Shidai yaga yanata lallabasu Ita da leemah Har Zuwa lokacin da suka tashi. bayan Kwana biyu kawayen duk sundawo yanda suke Ada farin cikinsu Sai Abinda yakaru Zuwa yanxu basuda wata fargaba kan wani Abun. Aikinsu sukasa gaba kawai. Inda Yusuf da Kausar Soyayya mai karfi takara Ratsa Xukatansu. Tun yaxeed yana tunanin maiyasa yanxu damuwar feenah ta dameshi harya Bari yanxu.dan yagane bazai iya Cire tunaninta Aranshi ba. haka kawai yau dayaxo office yakeson ganin feenah "why" ya tambayi kanshi, Xuciyarshi tabashi Amsa maybe danka dade baka gantaba tunda yanxu bawani haduwa kake da itaba. mtsww Amma meyasa xan damu dason ganinta? tausayinta kawai kake Xuciyar shi ta fadamai haka. Yes hakane yafada da karfi. Amma ya xanyi naganta? Idan taxo kuma mai Xaka ce mata? dafe kanshi yayi yanason Cire wannan tunanin Cikin Ranshi. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...59 Shiga Office dinshi Xaiyi ganin yawan patients din dake Xaune yasashi Shiga Office din dake kusa da nashi. Xaune yaganshi ya Xubama files din dake gabanshi ido, da Alama tunanin wani Abun yake. Xama yayi kan daya daga kujerun dake gefe yana kallan shi. Yazeed! Yazeed! Yazeed! Saida yakira Sunanshi Sau3 Kafin ya dago ya kalleshi. Yusuf yaushe kazo? murmushi Yusuf yayi inafa Xakasan Nazo. Yazeed wai har Akwai wani Abu dazai dameka ka kasa Sanar dani? menene Amfanin friendship dinmu na tun yarinta? 2days Har Wani rama Kayi habaaa Ai koda'ace baka Sanniba Naxo na tambayeka meke damunka Xaka fadamun yaxeed bare ni dakaina. dan tsaki yazeed yaja Nifa na fadamaka babu Abinda ke damuna,Wlh kafiye Naci yusuf. Shikenan kaje ka kashe kanka yazeed Sabida tsabar Xurfin Ciki da miskilanci. Eh Naji Ciwon Hauka kakeson Na dauka Nasakama kaina bayan Ni bawani Abu dake damuna. Ok. Naji. patients din daka Tara waje faaa? Pls Yusuf kaduba Su mana. Wlh baka isaba dan Rainin wayo Saidai natura maka Nursing1 da zatai helping dinka. Tabe baki yazeed yayi Ai Abin bana tada jijiyoyin wuya bane Naji turomun. Eh din Yusuf yafada yafita waje, karo yaci da Dr Zainab dake kokarin Shigowa. Maman Haneef barka. yawwa Dr Yusuf Angon Kausar. Kedai Kincika tsokana Dr Zainab. Babu Wani ai Angon Kausar dinne. dariya yusuf yayi. Naga kinyi Shirin tafiya time be karasa ba. Eh wlh Hanif ne Sunyi Hutu A Skul yau.Xanje na dauko Shi. Ashe daukan excuse kikazo. dariya Dr Zainab tayi Aikuwa dai. Yana Ciki dai ko? Yana Ciki yusuf yabata Amsa. Ok ta fada yayin data bude kofan. Shiga tayi Ciki yusuf yanufa inda su kausar Suke Zaune. barka Dr yazeed! yawwa Maman hanif. Pls inason Xantafi gida yanxu Anyima Su Hanif Hutu ne yau. Amma lokacin tashi beyiba Kiyima babanshi Waya ya daukoshi. Abban Shi baya gari. Nifa da Sonake kiduba patients din dake waje. Ayya Amun uzuri. ba damuwa kije. Thanks Ser. tashi tayi Xata fita Ammm Pls Dr Zainab! dawowa tayi ta Xauna Any problem?? last time dana kiraki Xuwa gidan yazeed Naji kinyi wata Magana Namance me kikace yanxu. Murmushi Dr Zainab tayi Natuna ni. Cewa nayi Naga Amaryar mu Allah yakaimu musha biki. "Exactly" Amma time din wace kika gani ne??? feenah mana Dr! kara juyowa yayi gaba daya Maman Haneef feenah ai bata dace dani ba. Ido Dr Zainab ta fiddo waje Lallai Dr yazeed baka lura d Kyau ba, Ai Wlh duk sanda kuka jera kuka fita babu wanda Xayi tunanin Kai ba mijinta bane. ba karamin dacewa Kukai ba Ga yarinya mai Hankali Wlh. Murmushi yazeed yayi Amma batasona Ai Dr. Murmushi itama tayi Amma kai kanasonta ne??? Sosa Kai yazeed yayi Ni bana Sonta kawai Naga Ina yawan tunaninta yanxu I don't know why. O.k. Nazata ma kana Sonta ne dana San yanda Nayi nahadaku kuka Sha Soyayya. Cije lebe yazeed yayi yanason yima Dr Zainab magana Anma besan mai Xaice mata ba. Shikenan yazeed bari natafi Amma kadaina yawan tunaninta kada Kaje kaji kanasonta Alhalin bahaka Ranka yaso ba. fita tayi bata jira amsarshi ba. Cikin Ranta kuwa dariya Abunma yabata. Mutum yafito yafada Abun dake damunshi Miskilanci bazai barshi ba, Ai nima kuwa baxan Nuna maka Nasan kanayi ba. Yazeed tana fita yabuga table din dake gabanshi Nifa naso ta turota Dan nadade banganta ba. Anma gara nacire Tunaninta kamar yarda Dr Zainab tace tunda ba Sonta nake ba. Rufe bakinshi kenan Aka turo Kofar. Be dagoba bare yasan waye yashigo. Zama tayi a daya daga kujerun face adaure kuma batada niyar magana. Shakar kamshin turaren yake Har Cikin Ranshi yake jin dadinshi. dagowa yayi dan ganin waye ido biyu yayi da feenah. Ido ya fiddo waje lokaci daya ya maida y lumshe yana murmushi. Bansan maiya tuna Cikin Ranshi ba ya maida fuska ya daure Sak yazeed din da yakoma. ke baki iya Sallama bane?? Cikin Ranta tace Shiyasa 2days banason haduwa dashi wlh. Ba dake Nake ba. Saida tadan bata lokaci Kafin ta dago kanta tana kallonshi. Atare Sukaji wata irin faduwar gaba atare kuma Suka maida kansu kasa. aini nayi baka Amsa ba feenah ta fada. miye yasa baki tsaya har Sainajiba? Nifa Wlh Abinda na tsana kenan tambaya da nuna isa feenah ta fada Cikin Ranta. Afili cewa tayi Nifa bansan mai Zan gaya maka ba, bro yusuf ya turoni Nan if not Kasan babu Abinda Zai kawoni wajenka,pls kacemun ga Abinda kake so Natashi natafi. tunda tacigaba da magana yake kallon bakinta yanda take motsashi idan b kallonta kake ba saika Rantse kace ba ita take maganar ba. dawo d Hankalinshi yayi kekoh! Koda yake nadade dasanin bakida kunya tun farko. Amma Xan koya miki Hankali Soon.yanxu wannan file's din Xaki iba kirinka turamun patient din dake waje One by One. Zumburo baki tayi ta'iba file's din tayi waje....kallonta yayi yasaki Murmushi komai kyau yake mata Cutie. Haba Seemah kina ganin tun Ranar bekara nemana ba, Anya da'ace da gaske yakamu da Sona Ai da yanxu yakara nemana ko? tsaki Seemah taja Cikin Ranta Afili dariyan dole tayi Khady kincika Xumudi. Kinsanfa miskilin mutum irin yazeed komai Sai anbi Ahankali kanshi. yanxu Samu Xaki kikara Xiyartarshi daga Sanda kikaga yafara Sonki kamar ya mutu Saiki daina Xuwa wajenshi da kanshi Xakiga yadawo yana bibiyarki. haba dai Aunty Seemah? Ke wai khady Kamar ba mace ba koda yake yarinta Yasa, keni banma Ga dalilin dayasa kikeson Aurenshi ba Naga duk Abinda Ake Samu Cikin Auren kema yanzu kina Samun Shi. Hakane Seemah ni kawai Sonshi nake d Aure idan ban Aure shi ba inaganin Xan iya Samun matsala. Ashe kuwa Zaki mutu! Kallonta Khady tayi kamar ya??? da Sauri Seemah tace ina nufin Zaki mutu dan dadi dan kuwa Kamar kin aureshi kin gama. dariya khady tayi Har kinsa gabana ya fadi daxun. ai Saiki dauko Abinki ki maida dan munkusa musha biki. dariya khady tayi Shiyasa Nakesonki Seemah. Allah ko? Eh dagaske Mana. magana Seemah Zatai Mufeeda tashigo dakin. Xama tayi fuska adaure. Toh lfy kuma Mufeeda? Haba nagaji. Wlh nagaji Seemah Saikace wata bilonia ce nidin Haba ina dalili. Wai miye yafaru Mufeeda? Seemah kina ganin yawan kudin Dana kashe kan yazeed bokaye daga maicemun Aurenmu Zai kasance bayan Sati2 Sai Mai cemun yaxeed Zaizo ya Sameni da kanshi.kina ganin bokan Chan danaje wajenshi cemun yayi Aranar yazeed Zaizomun d maganar Aure yau nakoma yana gayamun wasu banxayen maganganu Haba. Lallai dole kidamu kawata, Ammafa tawani bangaren Sainaga kamar ba Abun damuwa Aciki Sabida kinriga kinsanar da yazeed Halin wacce Akace Xai Aura,kinga yanxu ba lallai ya aureta ba, Hakan Wata dama ce dazakibi kikara Zagewa dan ganin kinci Nasara. Keni Seemah Nama tambaya Ance Shida yarinyar basa wani Soyayya.Sai yanxu Nayi danasanin fada mishi Halinta tunda Abanza Nayi,gashi Ranar bakaken maganganu Nayita fada mishi Son Raina, kinga Idan bada bokaye ba ban isa nakara tunkarar Yazeed kai tsaye ba. Kallon Khady Seemah tayi ta kashemata Ido daya. Amma mufeeda Sainaga Kamar kidaina Asaran kudinki haka,kefa mace ce Yanzu kinemo kissa kirinka jefa mishi Kawai. Hmm Seemah bakigama Sanin Halin Yazeed ba Wlh,ba irin kissa da ban mishiba duk Abanza. Amma Bokan danaje wajenshi yau yace mun rushemun Al'amurana Ake, duk yanda Akai feenah din nan ce Kuma Amma Xanyi maganinta ne Ahankali. Lallai kam kidau mataki iska dai na wahalar damai kayan Kara Wlh. Kaman ya fa?? Ita feenah din Nake Nufi mana inaganin son maso wani fa takema yazeed din. Kinga kuwa ai Awahalce Zata kare. dariya Mufeeda tayi Kedai Bari Wlh Nasanma Son masu Wani din take mai Adaiyi mugani. dariya Abun yaba Seemah Sosai cikin Ranta take fadin "Wannan batasan me take ba" Afili Cewa tayi Adaiyi mugani kam. Kallon Khady Mufeeda tayi waike yaushe Xaki tafi ne?? Yatsina face khady tayi Saina Samu biyan bukatata. Tashi Seemah tayi tana dariya Zaku mutu kan Wanda besanma kuna haukar Sonshi ba. Amma idan bukata ce ai kingama biya Saidai Ko dan kedin jarabatuce.kiyi Aure Kawai Shi yafi. Aunty mufeeda bazaki gane ba mijin danakeso Ake neman Asircewa Nikuma na hana,burina kawai nakeson yacika Na Aurenshi kafin nabar garin nan. tabe baki mufeeda tayi ta tashi tabar Wajen. Xuwa yanzu yaxeed yagama tabbatar ma kanshi Son feenah yake, matsala daya dole yacire Sonta Aranshi domin ba Sonshi take ba. Leemah tun tana tunanin mai yasa yazeed yakeson taita mishi firan Feenah har ta daina tunani. dan yanzu da xaran sun koma gida Xai xaunar da ita yace tamishi firan dasukai. ganin haka Yasa take mishi firan Feenah Hakan Kuwa yakeso Xama yake tana bashi lbr yana dariya Kamar ba yazeed mai Halin Shariya ba. Miskilancin dai yana nan domin haryanxu yaki Sanar da kowa Abinda ke Ranshi. fadanshi da feenah Sai Abinda yakaru ma. Sam ita haushi yaxeed yake bata, kusan huni Suke fada Cikin hospital din nan. Yusuf Shidai yanzu yazubama yazeed ido danyaga gudun ruwanshi,dan haka be nuna mishi cewa ya gane komai game dashi ba. Haka rayuwan take ta Cigaban musu. Leemah da Nazeer yanzu Anxama daya daurin Aure kawai Ake jira,domin yanxu basa iya Rayuwa batare da daya yaga daya ba. Mufeeda da Khady Soyayyar yazeed ba karamin Azabatar dasu take Ayanxu ba. gashi duk inda Mufeeda ta bullah Sai Taga ba chanji dan haka yanxu tadan lafaaaa Acewarta Sai bayan kwana biyu tacigaba da neman mafita. Khady Har yau takasa kara komawa wajen yazeed Acewarta kada yagane ita ba mutuniyar kirki bace gara Shi ya nemeta. Haka Seemah ke kara dulmiyar dasu kan cewa Xasu Samu Nasara, Abayan idonsu taci dariyanta ita daya. Abba da daddy Sun yanke Shawaran Saka Ranar bikin Nazir da Leemah,inda inno takafa kanbu kan sai Anhada Dana yazeed. Yanzu Abba da daddy tunanin dasuke Yi kenan yanda Xasu Shirya Abun. dan haka Suka yanke Shawaran haduwa gaba dayansu gobe a gidan Mamy. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page....60 Washe gari gaba dayansu gidan Abba Suka yada Zango,inda Suka hallara babban parlon dake Kasa. Shigowar Abba da daddy kawai Suke jira. mintuna kadan tsakani Saigasu Sunshigo. gaisawa Sukayiyyi daga bisani Abba yafara Magana. Yazeed ina yusuf ne?? Abba yace Suna Hanya Shida Kausar. Madallah kafin karasowarsu Bari Naji ta bakinka. Matar danace kasamo kasamu kuwa?? durkusar dakai yazeed yayi kasa Abb.....inno dake kusa dashi tayi Saurin Kai bakinta Saitin kunnan Shi,tsaka Wannan karan kada ka Cuci kanka Xuwa yanxu Kai kanka Kasan Nafisatu kake So, Toh kafadi Gaskiya idan ba hakaba Amadi Zai Aura maka koma wacece. Maganar inno ta dake kunnan Shi, Gaskiya ta fadamun Inno. Amma yarinyar bata Sona Ai kuma! ni yanzu nace inasonta gaban mutane girmana Ai yafadi,kuma Xata kara Rainamun wayo tunda dama bata da kunya. Sannan ma....Mamy dake dayan bangarenshi Xaune ta katseshi my Son kafadi Abinda ke Ranka kada kabari Abbanka yayi fishi yamaka auren dole. Auren dole kuma?? Tambayar da yazeed yayi ma Zuciyarshi kenan! Abba Zai iya Amma gaskiya ni bazan Jama kaina Raini wajen yarinya karama ba.magana Zaima Abba yaji Sallamar yusuf da Kausar. Saida Suka gaisa gaba daya yusuf yadawo kusa da yazeed y Xauna. Abba ne yacigaba dama kai muke jira yusuf Kasancewar yakamata Ayi Komai kana Nan. Abokinka nake tambaya ko yasamo Matar danace yasamo, Kasan 6months kenan danace mishi, banda Shekara1 Dana taba bashi last time. Eh Hakane Abba Ai yanxu inaganin yasamo wacce yake So. Madallah Shine Nakesonji daga bakinshi Ai. K'asa kasa Yusuf yayi da murya kaji Abinda Abba kesonji daga bakinka, idan kaga dama kaki fadan Gaskiya Sabida miskilanci irin Naka. Kana batamana lokaci yazeed Mamynshi ta fada. Amm Abba ni bansamu wacce nakeso ba Har yanxu. kallonshi Leemah,Kausar,yusuf da Nazeer Sukayi da Alamar tambaya. Lallai Wannan bro din bazai taba Chanza hali ba Leemah ta fada Cikin Ranta. Mtsww Kaje ka kashe kanka yazeed Yusuf ya fada Cikin kufula. Yazeed kenan Soyayya ba'a mata yanga Kausar ta fada Aranta Tana murmushi. Nazir murmushi kawai yake yana kara jinjina Son girma irin Na yazeed. Inno data Cika da takaicin yazeed Afili tace dan iska kawai, kafison Abarka da kafura tana Shigomana gida Alabe tana fita a labe, toh Wlh baka isaba! Amadi kabashi balaraba yar gidan ladoo dama tun sanda yana Zuwa wajena take Sonshi. Mamy Na dariya tace Aikuwa mamah Nasan yarinyar tana Zuwa gaidani idan naje! Ita kuwa Fatima Kinga idanma yarinyace baya So Ga balaraba. Shikenan hakan Za'Ayi Abba ya fada lokacin daya maida hankalinshi kan Nazir. Captain kaidai munsan komai kuma munyi Shawaran Saka Ranar bikinku kaida Leemah Ayau. dan haka Nan da wata2 Za'ayi Aurenku insha Allah. Murmushi Nazir yayi mungode Abba, Leemah dake gefe jitake kamar ta tashi ta taka Rawa dan farin Ciki. Hada ido Sukai da Nazir Atare Suka kashema juna ido. Minstilinta Kausar tayi mazari Kawai ai kyabari Sai Ranar Auren kiyi Rawar kai haka. dariya Leemah tayi Kai Kausar kemafa haka kikai. Cigaba Abba yayi ALHJ Umar Faruk ko kanada magana dasu? gyada Kai dad yayi Aa babu Amma wacece balaraba da Za'a ba my Son? Kuma yace yana Sonta ne?? da Sauri Inno tace Ai A Katsina take Umar,ta dade tana Sonshi ba lallai Saiyace yana Sonta ba tunda beda Matar Aure,mukuma mungaji da ganinshi haka b Aure. Murmushi kawai dad yayi Allah yasa Alkairi Toh. Amin inno tace da Sauri. Kallon feenah Abba yayi My daughter kema ina Alkawarinmu dake yake?? Saida tadan bata lokaci daga bisani tafara magana, Abba Ni duk masu nemana babu Wanda Nake so, Saidai ko nan gaba. babu Wani Nan gaba Munafukan banxa, Ai Wlh Umar Akwai Wanda tun lokacin damukaje Auren Kabeer yola yanuna yana Son Nafisat, kaga tunda batada Zabi itama Amata Aure dashi Kawai. Inno ke zayyno Zancen nan. dariya dad yayi Shikenan mamah inno indai yamiki Ahadasu Kawai ba wata damuwa. Kallon dad feenah tayi tajuyar da kanta Xuwa wajen inno harara ta Wurga mata hade da kara daure fuska. Juyawa inno tayi ta nuna batamasan feenah nayi ba. Alhmdllh Abba ya fada. Tunda yazeed da feenah Sukadai Suka rage marasa jin magana ta, ni Xanyake hukunci da kaina. Wata biyu dasuka Rage Na bikin Nazir da Leemah, Aciki yazeed Shima Zaiyi Aure, dan Zuwa gobe Zani Katsina dan nema mishi Auren balaraba din. itama Feenah Alhaji Umar kashirya muje yola munemi yaron da inno tayi magana Ayi komai dan duk tare Zan Aurar dasu Arana daya. Hakan yayi daidai dad yafada Allah yakaimu da Rai da lafiya. Amin duk wajen Suka Amsa banda feenah da yazeed dasuke jin Kamar Sushake inno. kutashi kutafi ko. tashi Sukai gaba daya wajen ya Rage Abba, dad,Mamy,mumy Sai inno. Bansan mai Suke Shirin tattaunawa ba Na tashi Nabi bayan su yazeed. Fadawa kan bed yayi lokaci daya ya Rike kanshi ya Rasa miye kemai dadi, gashi gaba daya ya Rasa Wani irin tunanima yadace yayi Ayanzu. tura dakin yusuf da Nazeer Sukai, Ciki Suka Shiga Suka Xauna. Ko kallon yazeed dake kwance basuyi ba, yusuf yafara ma Nazir magana. Gaskiya Captain ina tayaka Murna, Nan da wata2 kaima kaxama Ango tare da masoyiyarka wacce kakeso take Sonka. Murmushi Nazeer yayi kaidai Bari Dr yusuf yau dinnan jina Nake Kamar A Aljannah. Wai yau nine Akasama Ranar Aure da Leemah wacce nadade inasonta Kai Alhmdllh Wlh. Kaban dariya Captain kaidai Allah yasoka baka yaudari Xuciyarka ba, da yanxu Abba yayi maganinka irin Na feenah. Lallai yusuf aini son girmana bekai na feenah ba, duk Abinda nakeso bana Shakkar fadanshi ko A'ina ne, Sabida ni Xata kwabemawa gaba idan ma ban fada ba. Gaskiya Captain ka hadu Shiyasa Nima lokacin banyi Sanya wajen fadama Kausar inasonta ba, Alokacin har Zugani Ake wai mai Xanyi da karamar yarinya, gashi yanxu banda farin Ciki babu Abinda ke tsakaninmu. Nagani ai Dr Allah muma ya nuna mana lokacin mu. Amin Captain Amm....Wani tsaki yazeed yaja wanda yasa yusuf yin Shiru. Juyawa Sukai lfy yazeed? yusuf ya tambayeshi. ya Zaka tambayeni ko lfy bayan komai Agabanka Akayishi. Ohhh wai wannan Abun kakejama tsaki haka?? Aini banga Abun damuwa Anan ba bakada Wacce kakeso, Menene Na damuwa kuma dan Inno ta Zaba maka? Haba Yusuf wai wata balaraba fa take Cewa, Ni Wlh bana Sonta Koma mai Xa'a Mun bazan Aureta ba. Nanfa daya yazeed Kasan Abba baxai Janye magar Shiba tunda babu Wanda yace kaki Samo mata. Inada wacce Nakeso yusuf ita dince bata Sona. Hmmm yazeed tunda Agaban Abba baka iya fadin haka ba, muma ka Rabu damu tunda be Shafemu ba. Yusuf kasan banida Abokin daya wuce Kai ko? tayaya Kana ganin Xa'amun Abinda banaso kuma Kayi Shiru? Yanzune kasan baka da wanda yawuceni Yazeed? Najima tunda ka gane hakan yanxu me kakeson Nayi bayan ni bansan Sirrin Zuciyarka ba, kokuma Dan nine Sarkin Rashin kunya Sainacema Abba be kyauta ba bayan ni banida wacce Xan baka, kawai kayi hakuri Kama Abba biyayya ka Aure wacce Suke So maybe....haba yusuf inno cefa kadai Tasan yarinyar ita kadai kuma take bakin cikin Zamana Agidan nan Saikace kanta Nake Xaune. Tabe baki yusuf yayi duk Abinda babba ya hango yaro baya hangoshi koda yahau tsani. Kaga inno ta hango Wani Abun Atare da balaraba dan haka kayi hakuri Kawai. Yusuf... katseshi Yusuf yayi tunkan yace komai, Nidai ka kyaleni yazeed yanda ban isa Naji damuwarka ba, haka ban isa Nayi jayayya da Abba ba. tashi yazeed yayi yabar dakin Rai Abace. dariya yusuf da Nazeer Sukai. dan Rainin wayo Ai gara da inno ta Samo balaraban Wlh yaje yayi Auren kauye tunda girman Kai baxai Bari yafadi wacce yake soba. Murmushi Nazir yayi Shidai yazeed yanayinshi daban. Ai haka Sister dinka itama take Nazeer. Shikenan yusuf itama ai dan kauye Zasu aura mata kaga Sunja mawa kansu. dariya Sukayi Atare yayinda Suka Cigaba da firarsu kan yanda bikin Xai kasance. Haba feenah kiyi hakuri komai idan kikaga yafaru dama Chan haka Allah yasa. Mai yuwuwa kiga Dan yola din Shine Zai Zame miki farin Ciki Agaba. Nasani Kausar Amma Ni bance inaso Asamamin mijin Aure ba, lokacin danake matukar Son nayi Auren ai basu yanke Shawaran haka ba, Sai yanxu da wannan inno din tazo komai tace Suce toh basusan lokacin wannan ya huce ba. Sorry besty inaganin wasa Suke muku babu wani Auren kauye dazasu muku. Lallai feenah kinfini Sanin Halin Abba Saikiyi tunani yana chanxa magana ko idan yayi ta Xauna. Kumafa Hakane Wlh, Amma kema feenah kin tabbatar bakida Wanda kike So? Ni Wlh Leemah banida Wani Zabi. Kingani kibari kawai ki Aurenki Kinga Rana daya Zamuyi ma kamar yanda muka tsarama Rayuwarmu. Hakane Aike da wanda kikeso Za'a miki Auren. Sorry Kema zakiso Nakin ne Soon. Tabe baki feenah tayi wai Saikace angaji dani Wai Wani dan yola, Ai wlh barima Naje Nasamu inno din Nan. Tana fita Kausar da Leemah Sukai dariya. Kinga inno ta iya jan fada daman. Aini banga laifinta ba Leemah Gara tayi maganinsu. Amma Kausar nagane da gaske feenah bata Son bro Yazeed fa, Saidai Shi gaba daya yamutu Akanta yanzu. Dama bana dade inagaya miki hakan ba, Shima yaxeed din Cikin lokacin Nan yafara Sonta, Amma dama Chan nasan yusuf ne yashirya Hakan. toh ai Kausar hadin yayi ne Sosai. gaskiya kam koni zanso ace feenah ta Auri yazeed Amma Kinga da'ace yazeed din besaka Son girma ba yafada yana Sonta da komai yazo da Sauki. Amma yanxu lokaci ya kure musu tunda ansama musu Masoya. Allah yasa Hakan Shine Alkairi toh. Amin dai Leemah. dakin inno feenah ta wuce tashiga. Yazeed tagani tsaye inno nakan bed. Kallo daya tamai ta kauda kai tana jiran inno tagama mgn. Kadaiji Abinda nace maka Wlh idan baka Amince da balaraba ba Saina fada, Ai da idona naga kafurar tafito takalmi A hannu. Kacigaba da Rainamun wayo tsaka wannan lokacina ne na Ramawa. Rasa Abinda zaicema inno yayi. ga feenah data Shigo yanzu gaba daya hankalinshi ya kasu biyu. bangare guda na Xuciyarshi yana tunanin. ya Akayi inno taga Mufeeda ta fita daga part dinshi? Lallai daman tarani takeyi tabbas idan tafadama Abba Cewa mufeeda naxuwa wajena babu Abinda Zai hana ya yarda tunda wai har Inno ta iya daukan mufeeda pic a yar Nokia dinta. bangare guda gaba daya feenah ce tarikitar mishi da tunani ganinta kadai yasashi jin Wani yanayi. Wani irin SO nakema yarinyar Nan? Nifa banma gama yarda Cewa Sonta nakeba, ina ganin tausayinta ne Yamun yawa haka...... Feenah ce ta katseshi. Inno this is d last time dazan miki honing Kan kidaina Shiga harkata, Shi wanda yazo yacemiki yana Sona gaya miki nayi Ni inason Shi? Kawai kinaji da tsufa duk kibi Ki damu mutane. kuma Kije kisan yanda Xaki kisa Ajanye maganar aurena da Wanda bansanshiba. Kinji Nafada Miki karashe maganar feenah tayi Tana karkadama inno hannu. Tana gamawa tayi hanyar fita. Yazeed da tunda feenah tafara magana yazubamata ido gaba daya ta tafi da tunaninshi. tabe baki Inno tayi babu Wanda zesani Chanza maganata. Auren kauyene dole kiyi tunda Ummaru daga kauye yazo ya Auri Hafsat. kaikuma tsaka dallah fita kagaban Waje. Jin shiru beyi Magana ba yasa ta dago kai. ..Sakin baki tayi ganin inda yazeed yake kallo. Tohfa dama Wannan Shi ake kira suman tsaye? Hannu takai saitin idonshi tana kadawa. Firgit yazeed yayi miye haka inno? tsaka kai Zantambaya miye haka, tun dazun tafita baka saniba kayi Suman tsaye, Al'Quran kaban tsoro chanake mutuwar tsaye ma Kayi. Mtsww cemiki nayi Dan Ita Nake kallon kofa Toh? danwa kake kallo Toh? ai duk da baka juyaba Sai yanxu. Akwai Abinda nagani ne yazeed yafada lokacin dayabi Hanyar Fita. dariya inno tayi Xaka gane bakada wayo Ai. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖NADSEER💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub Page...61 Wata daya da Abba yasaka Bikin Leemah da Nazir. Masoyan jinsu suke kaman Sukara jawo lokacin. bayan wata Shakuwa data kara Shega tsakaninsu harda kulawa ta musamman dasuke Samu wajen iyayensu. Matsala daya ke damun Leemah yanda feenah gaba daya Ta daga Hankalinta Kan Auren kauyen daza'a mata. tun Leemah nabata hakuri har tagaji tayi Shiru. yazeed yanzu bashida Aikinyi wanda ya wuce tunani. Dan kusan yanzu Adaki yake huni, wajen Aiki baya kula kowa dukdan Sabida Auren da Abba yace Zai Mai. tun Mamy namai fada Kan yanda yadamu har tadawo tana tausaya mishi. Ganin yanda Dan nata yadawo lokaci guda. Ibadar dayakeyi ada yanxu duk yabari. Sallahr farila daker yake kawota bare Aje Ga Nafila. gaba daya Rayuwarshi ta Chanza game da Auren daza'ai mishi, bangare guda Ga wani irin Son feenah dake kara dawainiya da Zuciyarshi. Saidai bayanda Zaiyi tunda yanaji yana gani Xa'a Rabashi da Masoyiyarshi. tunanin dayake huniyi Kenan dan haka gaba daya ya hana kanshi Sukuni. feenah bangarenta hakan ne kusan huni take Adaki tana kuka, Acewarta Anya Sonta Ake Xa'a Aurar da'ita A kauye! tunda data nuna tanason Auren ba'a mata ba sai yanxu ne Zasu Auramata wanda batama Sanshi ba. Me yasa bazasu jira har Zuwa lokacin da Xata Samu wanda take So ba? Sake sakenta kenan, kullum mum Cikin lallashi take Amma kamar kara Xugata take. Ko'ina ta daina fita duk dan Ace Anfasa Auren Amma kamar kara zugasu take. dan Shirye shiryensu kawai Suke, inda Mamy tasamo musu mai gyaran jiki, duk dacewa bikin da Saura. bangaren Kausar da Yusuf Soyayya sai abinda yaci gaba dan gaba daya kulawa ta musamman Sukeba junansu. Yauma Kausar ce kwance ta daura kanta a Cinyar yusuf tana Zuba mishi Shagwaba, yusuf Sai faman lallashinta yake Kasancewar 1week kenan tana fama da Rashin lafiya. Sorry my Wife kici kadan kawai bada yawa ba! Um"um ni banason ci nakoshi Yusuf. Me yasa kikace namiki Zakici kuma? dazun Naji inaso ne yanzu kuma Na koshi. hancinta Yusuf yaja Nidai kici kadan. Shgawabe fuska tayi dama kace yau Xaka Nuna min result dina. Murmushi Yusuf yayi yes Xan nuna miki Anjuma.pls kanuna Mun yanxu Nidai. dariya ta bashi yanayin yanda tayi maganar. tashi yayi ya dako back dinshi. Wata paper yaciro yana murmushi. Albishirinki! goro Kausar ta fada Cikin kosawa. Wani kalan goro? da Sauri tace fari. dariya Yusuf yayi ya mika mata paper din. budewa tayi ta fara karantawa lokaci guda ta tashi daga kwancen da take tana kallonshi da Alamar tambaya. ido ya kashe mata "you have a 2months pregnant" koh? da Sauri Kausar ta fada Jikinshi da gaske ne Abinda nagani Yusuf?? Shafa bayanta yusuf keyi lokacin daya fara fadin yes d gaske matata takusan tazama Mum. Kara Rungumeshi tayi i Am happy hubby. Kice Alhmdllh my Wife. Alhmdllh kausar tafada. Rungumeta Yusuf yakarayi yayin da yashiga Kwararo mata addu'an Sauka lfy da Samun Zuri'a mai Albarka. Hubby kuma Sam ban san inada Ciki ba har 2months ko Amai banayi. Hancinta yusuf yaja ai Haka Akeso habibti. Amma bazan fadama Su feenah ba! Why? Surprising dinsu Xanyi Saidai kawai Suga na haihu. dariya yusuf yayi Sosai, Ai da kanshi babyn Xai tonaki idan ya girma. bazan bari yafito ba ai. dariya yusuf yayi Cikin Ranshi yace lallai haryanzu Kausar yarinya ce. Zomuje nafada miki yanda Xakiyi kada Su gane. tashi Kausar tayi tabi bayanshi Zuwa bedroom dinshi. Janta yayi kan bed ganin Abinda yake shirinyi yasa ta Shagwabe face Nifa banda lfy kasani. Jawota Yusuf yayi jikinshi Sorry. toh ka fadamun mana. Kawo kunnanki kiji oya. mika face dinta tayi Yusuf yayi Sauri kama lips dinta kissing dinta yafara Ahankali, tun tanason hanashi har Sakon yafara isarmata Dan haka tashiga tayashi. yau tunda Asuba mufeeda tashiga Shirin fita. Dan haka tana gama Shiri ko kallon Seemh d khady dake bacci batai ba ta fita. Motar Seemah dake Harabar gidan Nasu tashiga tajaaa da gudu. tafiyar mintina30 tayi Zuwa wani kauye dake gaban kd Kafin Akai Zaria. parking motar tayi a bakin titi Inda ta tari Machin domin yakarasa da ita Cikin wani daji. Nan ma ba karamin tafiya Sukai ba. Saida Suka kusa karasawa wanda ya dauketa yafara mata magana. Hajiya Gaskiya tunda kikazo wajen bokan nan bukatarki tagama biya! Allah Ko bawan Allah? Allah kuwa Nake fada miki Hajiya duk matar Dana dauka nakawo Nan da farin Ciki take fitowa. lallai kace yau natako sa'a nima Wata kawata tamun kwatancen Nan din. Ahhh Gaskiya kawarki yar gari ce Ai yau nake fadamiki kishiyarki Zatabar gidan. Uhum bama wannan ya kawoni ba Malan. Sauka tayi, Zaka tsaya Nafito bawani dadewa zanyi ba dan kamaidani titi. Hajiya Ana jirana faaa. Zan Kara maka kudi kan yanda ka daukoni. Ahhh kaji harka jeki kizo Ina Nan. Karasawa Kausar tayi daidai yar wata bukka tana Sallama. tadan juma Awajen kafin katon wani mutum yafito bayanshi da wata mata. Daga ganin matar irin Matan manyan masu kudine marasa tsoron Allah. Wucewa matar tayi tabar wajen. Ke babu ka'idar Sallama Anan wajen. Afuwan boka mai Nasara. Biyomo toh kicire takalmi tafiya da bayaaaa. yanda bokan yace ma mufeeda haka tayi tabishi Xuwa Cikin yar bukkar. Munsan meke tafe dake. Wani saurayi kikeson Aure Wanda ada kikesonshi dan kudinshi, Zuciyarki ta Chanza kinasonshi yanzu b dan kudi ba, baya Sonki ko kadan Shi, dan haka kikazo A Cusa mishi Sonki Kamar yayi hauka, duk dacewa kinje wajen bokaye da dama bukatarki bata biya ba. duk dacewa mufeeda Tasaba jin irin haka wajen bokaye Hakan be hanata mamakin wannan bokan ba. duk yanda kafada Hakane boka. Wata irin dariya yayi ta marasa imani mudin munsan komai daman. Amma boka Ancemun batamun Al'amarina Akeyi Kozan Iya Sanin wake batamun? Leko Nan kiga mai batamiki tanayine domin itama takamu dason yaron. Lekawa mufeeda tayi ganin khady Cikin kokon ba karamin Razana tayi ba. Lallai zatasan koni wacece. Boka yanzu tayaya Zan Samu Shiga Zuciyar yazeed yazama nikadai yakeso kuma ya aureni?? Wannan aikinmune kin Samu, Saidai Aikin Akwai kudi da yawa. Boka kada kadamu konawa kake bukata zan baka indai bukatata Xata biya. dariyar bokaye yayi Ayauma idan kinason Auren yazeed zaki aureshi, Saidai Akwai mace daya dayakeso fiye da kowa babu wanda Zaiso Kafin ita Saidai bayanta. Yanzu Zanmiki Aiki kizama kece Abaya. Amma kada kidamu da wacce yakeso din Aurema Za'ai mata ba daman ya Aureta. Saidai duk dahaka Zakizauna da kishiya domin Ahalin yanzu Mahaifin yaron Aure Zai mishi, Saidai yaron bayason wacce Xa'a aura mishi din. da farko da mufeeda Taji yazeed Aure Xaiyi hankalinta yatashi,Amma dataji cewa bayason yarinyar Saitaji daidai. boka ba damuwa Abarshi yayi Aurenshi Amma Asan yanda Xa'ai dai Na Aureshi. Wannan ita dayace bukatarki? Ita kadaice boka. leko kigani yanxuma Aikinmu Zai fara. Lekawa mufeeda tayi Cikin kokon da boka ya nuna mata yazeed tagani kwance yana bacci tayi mamaki domin tasha ganin Acikin lokacin nan yana Sallah. kingani yanzu natura mishi Aljana, daya tashi zaifara nemanki, barima kigaaa. Yazeed taga yatashi daga kwancen dayake Rike da kanshi, Amaimakon taga yayi salati kaman yanda yasaba Saitaji yana kiran mufeeda. Wani irin Tsallen murna tayi inda taciro kudi masu yawa ta aje gaban bokan. wani kwalli yabata tarinka Shafawa duk sanda xata hadu da yazeed. Gdy tayi ta fita tabar wajen. Lokacin da mufeeda takoma baccin Su seemah Suke dan haka tashiga Shiri danzuwa gidan su yazeed. Mamy ce da Abba Zaune A katon parlon nasu sai inno da Leemah dake gefe guda da Alama fira Inno Kema leemah. Yazeed ne yafito Sanye Cikin wata Shadda Orange Colour Sai kamshi yake kwadawa,face dinshi dauke da Murmushi yakarasa wajen iyayen Shi yana gaidasu. Cikin kulawa da nuna farin Cikin yanayin yanda sukaga dansu Ayau Suka Amsa gaisuwan. Shafa kanshi Abba yayi my Son kokaifa yau Har Kyau ka kara Sabida kasaki Ranka. Murmushi yazeed yayi nagode Abba. Allah yamaka Albarka. Amin Abba. Kallonshi Mamy tayi Sai ina haka kanata kamshi? da Sauri inno dake gefe tace Su tsaka bako gaisuwa dan Zakaje wajen balaraba? kallonta yazeed yayi ya yatsina fuska wacece balaraba kuma? matarka mana ta katsina Ai Wlh bagaka yanda kayi Kyau ba har Naji kishi ma. Mtsww ke kikasan balaraba ni kidaina batama Masoyiyata Suna. Wajenta Zaka kenan? Eh inno ko Kada naje? Aa wace ni! Ai soma nake kayi kabar gidan nan,Xanma baka sako Wajen mahaifinta. mtsww Inno kinada matsala. Kamar ubanka ko? Dariya Leemah tayi bro kabar inno zata bata maka rai kafin kaje kanuna kwalliyar. Murmushi yazeed yama Leemah Hakane sister bari naje. Waima ina Zakaje bro? Wajen mufeeda Masoyiya. ba leemah kadai ba hatta inno da Mamy Saida Suka Zaro ido. Abba dabesan wace mufeeda ba shine yayi Murmushi, my son watoh bakason zabina shine kasamo Wata koh. Abba bahaka bane daman mancewa nayi ban fada Maka Mufeeda ba. Ba damuwa son mufeeda yar gidan waye? Kafin inno tabude bakin magana Sukaji Sallama. Abba ne ya Amsa. Mufeeda ce tashigo Cikin Shigar yan bariki, tana tafiya tana karairaya. kallonta kawai Suke da mamaki. Lallai wannan da Sauran miskilancin nashi, maimakon yazo yamun wlcm ma, ga Wannan tshowuwar itama bata tafi ba Ashe!duk sainayi maganinku. Karasawa tayi ta Xauna Sannu Abba Sannu Mamy. Hy kaka, Leemah yan mata kinkara girma. babu Wanda yakulata dan duk sunyi mutuwar Xaune. Abba ne yayi karfin halin Cewa daga yarinya, wa kike nema? Sirikarkace ni Abba! Sirikata kuma?? gira ta daga mishi Alamar eh. da Sauri inno tasaki Ajiyar Zuciya Amadi ina kafurar da nake fada Maka kwanaki wadda yazeed yakawo zai Aura? Itace wannan! Nayi Zaton koya Rabu da ita Ashe kaga Yana bibiyarta. Shagwabe fuska Mufeeda tayi Honey Kaji mai kakarka take fada koh? Tasowa yazeed yayi yadawo kusa da Ita Sorry kinsan tsowuwa ce. Leemah data kufula matuka da hanzari ta taso Tayo kan mufeeda, tashi kifita Agidan Nan tunda bagidan Ubanki bane, bandama ke karyace bantaba jin inda budurwa ke bibiyar Saurayi b.Murmushi mufeeda tayi menene Aciki dan nazo gidan Uban mijina? Mayya yaushe yazeed din yafada miki cewa zai Aureki.kitashi kifita kafin jikinki yafa miki. Honey kanajin kanwarka faa? tashi yazeed yayi yana kallon Leemah. fita a parlon nan Leemah! Babu inda zani bro har sai Wannan tafita. Tsawa yazeed yabuga ma leemah fita nace kafin nakaryaki. Nifa bro babu inda Zani. daga hannu yayi Zai mareta mamy dake kallonshi tace, Wlh yazeed katabamun yarinya Saina saba maka. Mamy bakiji matar dazan aura takema Rashin kunya ba! tashi Mamy tayi taja hannun Leemah dake kuka Sukai Sama. tasowa Abba yayi yazeed Wannan daga gani ba yar gidan mutumci bace,idan Auren dazanmaka ne bakaso ka kawo wadda kakeso kamila ba wannan ba. Abba Ni ita nakeson Aure dan Allah ka Auramun ita. kallon mufeeda Abba yayi kifita kikoma gidanku Sam bakidace da Rayuwar yarona ba. Honey...da Sauri yazeed yace Nidai Abba kafadamata yaushe Xakuje nemamun Aurenta. girgiza kai Abba yayi da mamaki yau yazeed ke jayayya dashi. Juyawa yayi yahau Sama ganin haka yasa yazeed ya Rike hannun mufeeda Suka fita. Tabe baki inno tayi tana tunani Cikin Ranta, kwafa tayi daga bisani ta tashi tabar wajen. 💖💋💋💋💖💋💋💖 YAR LESBIAN CE 💖💋💋💖💋💋💋💖 By Nadeeya mohd Ahmad (💖Nadseer💋) dedicated to Xaynab Ummu mahbub *I thank God for everything*👏👏 Page...62/65 Hannun Mufeeda yazeed yakama Suka fita. Ganin yana kokarin fita daga gidan yasa Mufeeda Shagwabe fuska Honey Muje part dinka mana. Akwai Abinda kikeso ne? Nooo inason Kawai Abba ya Amince Suzo gidanmu Dan muyi Aure da wuri. Wannan ba damuwa bane Mufeeda kizo nakaiki gida dare Xaiyi. Shafa Sajenshi Mufeeda tayi karka damu Xan iya Kwana Awajenka yazeed kawai kazo muje Akwai Abinda Zan fada maka. Haka kawai yazeed yaji baya iya mata gaddama dan haka yabita Xuwa part dinshi. Zama tayi kan bed dinshi tana Shakar kamshin da dakin keyi. Honey Ina matukar Sonka komai naka burgeni yake. Murmushi kawai yazeed yamata yashiga Rage kayan jikinshi. Cikin Ranta take magana inaga bawani bokan dazai iya maganin Miskilancin yazeed, kwafa tayi tunda dai yanzu kashigo hannu ai bawata matsala. Honey Mai Xakayi haka? Aiki Zanyi yafada Ataikaice. Hand back dinta ta Ajeye gefe ta dawo kusa dashi, let me help you. be bata Amsa ba ganin haka yasa takara matsawa gafff dashi hanunta takai Saman bayanshi tana Shafawa, Aikinshi kawai yake Cikin laptop betanka mata ba. Honey Anya parents dinka Zasu bari Na Aureka? Kallonta yazeed yayi nima bansani ba! Amma kanasona ko? Inasonki mana. Kasan yaya Xa'ayi kuwa? Ayi Maine? Ka Aureni ta hanya mafi Sauki! No I don't know. Ok mainene Ra'ayinka Akan kasamu dad din Feenah kasanar dashi komai inaganin he's can help you. Kallonta yazeed yayi ya lumshe ido jin ta'ambaci Sunan feenah. Yeah Hakan Zanyi dan Nima nakosa Na Aureki. Wani irin Murmushi mufeeda ta Saki wanda Ita kadai Tasan ma'anarshi. Honey kanada Kyau Sosai, Sajen nan yakara maka Kyau. Murmushi yayi mata ganin haka tafara Shafa Sajen Nashi. Wani irin Abu yakeji yana Ratsa Shi lokacin da mufeeda ta kai Hannuta tana Shafa kirjinshi. lumshe ido kawai yazeed yake lokaci daya ya jata jikinshi ya Rungume. Honey Sonka fa khady takeyi! Cikin wata irin murya ya Amsa mata wace khady?? Kawar Kausar Matar yusuf. Uhum kigaya mata Ni mijin mace daya ne. Kana nufin Matar da Abba Zai Aura maka baka Sonta? Yeah bansonta. Murmushi mufeeda Tayi Honey kayi Hakuri da Abinda nayi maka last time. Aike bakya laifi Mufeeda kedin ta daban ce. Zokaga mufeeda yanda tayi Wani tsalle jitake kamaar ta taka Rawa. Yanda tayi hungging dinshi yasa lokaci daya yaji wani irin feelings ya tashin mishi. kayan nan Sunmiki Kyau mufeeda! Oh Wow mufeeda ta fada yayin data kara bude Rigar jikinta take bra dinta ta bayyana. Ganin da yazeed yayi kusan Rabin Brest dinta waje yasa ya kama lips dinta kissing dinta yafara da wani irin Salo na daban. Zagewa Mufeeda tayi tana mayar mishi da martani da nata Salon. Knocking din door din da'ake yadawo dasu daga Duniyar da Suka lula. yazeed ne yayi karfin halin fadin Waye? dallah Malan budemun kofaaa. Jin muryan Yusuf yasa yazeed jama mufeeda blanket ya Rufeta.tashi yayi yanufi kofa. yana budewa yusuf yafara masifa tun dazun kanajin mutane kayi wani Banza ka kyale dama Nasani banzo ba ai. Sorry kawai yazeed ya'iya cema yusuf. Bani Hanya toh. Oh Shigowa Xakai? Kada nashiga kake Nufi? No! Toh miye kana Abu kamar mara gaskiya. Ware hannuwa yazeed yayi ya kauce yaba Yusuf Hanya. Shiga yusuf yayi Ciki yazeed yabi bayanshi. ganin mufeeda kan bed din yazeed ba karamin Razana yusuf yayi ba, juyawa yayi yanama yazeed kallon tambaya. bafa Abinda namata malan Kawai....katseshi Yusuf yayi kawai Romancing kayi da'ita. da Kyau.! Ina Alkawarin dakayi nacewa bazaka kara Aikata makamancin Wannan ba??? Tabe baki yazeed yayi wannan bawata matsala bace tunda Aurenta Xanyi. Ido yusuf ya fiddo waje Auren mufeeda fa Kace Zakayi? yeah Soon insha Allah. yazeed mufeeda cefa wadda duk Wata majilisar yan iska Saika Samu Sunanta Awajen. ✋ya'isa malan idan kanason Xaman lfy kadaina kushemun mata dan Wlh Zan'iya komai Akanta. Murmushi yusuf yayi nasan dai baka shan giya yazeed pls katashi daga baccin da kake Nacewa wannan karuwarce matarka. yusuf Wlh Xanmaka Rashin mutumci idan ka kara kiran matata karuwa. Sakin baki Yusuf yayi yana kallon yazeed da mamaki. Tashi mufeeda Tayi daga kwancen yayin data jawo blanket din ta tashi harararta Yusuf Yayi ta nuna batama San yanayi b, karasawa tayi wajen Yazeed ta rike hand dinshi bakin bed din ta zaunar dashi Sorry Honey barshi yace duk Abinda Zai fada Tunda kaidai bazaka fasa aurena ba. Haushi yabani Mufeeda. Sorry karka damu da Abinda yake fada. Murmushi yazeed yayi Ok dear.juyawa tayi takashema Yusuf dake daskare ido...Afusace yusuf ya fita yabar gidansu yazeed yayin da Zuciyarshi ke Saka mishi Abubuwa da dama. honey kabani gajiya da yawa fa. Sorry dear bansan Zan miki haka ba. Uhum kawai mufeeda ta fada tashiga Saka kayanta.Tashi ka maidani Toh. Bawani musu yazeed yasa rigarshi yadauki key Suka fita. Ko kallon Yusuf dake gefen wata bishiya Sunkuye da Kai basuyi ba Yaja motar Suka bar wajen.wata iska yusuf ya furzar daga bakinshi yashiga ya tada motarshi yabar wajen. Mum dan Allah kubarni da wannan gyare gyaren Wlh ni banaso. Haba feenah bakiga bikin lokaci kadan ya Rage ba. Toh mum Nifa bason Wanda Za'a Auramun nake ba kuma miye amfanin gyaran? Dama badan Wani Amfani bane kawai dankiji dadin jikin ki ne. Turo baki feenah tayi ganin mum bazata saurareta ba. Mum dan Allah meyasa baza'a Bari Nasamu Wanda nakeso ba? Sabida ke kullum bakida Zabi feenah. Amma mum komai lokaci ne dakun bari Sai lokacina yazo. Bakida wayo Har yanzu feenah, wake kawo lokacin? Allah ke kawowa mumy. that is my daughter kisani yanzuma Allah ne yakawo lokacin Aurenki ba iyayenki bane Sukai son ransu. Amma mumy yola fa Za'a kaini ganinku ma Saina dade. Toh bakiji Ance Matar mutum kabarinsa ba, kawai kisama Ranki natsuwa feenah komai Zaizo miki da Sauki. Leemah wanda takeso Za'a Aura mata feenah kuma zabin inno. dariya maganar taba mum Sanin idan tayi Zata kara tunzura feenah yasa ta shanye dariyar. Leemah takawo Wanda takeso kekuwa idan Aka biye miki Haka Zakiyi ta Zama. keda yazeed Sha'aninku da wuya babu mai iyamuku dan haka Gara da inno tasamo mafita. Nidai mumy ba irin halina daya dashi ba ni banason ma Anacewa haka. Hakane yafiki saukin kai Kenan? Uhm mum nafishi. Murmushi kawai mumy tayi. Sallamar inno sukaji mumy ce ta Amsa yayin da feenah tabi inno da harara. Maraba inno Sannu d Xuwa. yawwa Hafsat ya gidan. Alhmdllh inno Bari Akawo miki Ruwa. Zama inno tayi tana kallon feenah. Nafisatu bako gaisuwa. Yatsina fuska feenah tayi mutum yana gidansu ma ba'a kyaleshi ba. dariya inno tayi Aure dai yazama dole Garama kitafi Chan yolan Ko zamu Sarara. kallon inno feenah tayi, tayi kwafa kinsan idan Naki auren Nan babu wanda Zai tilasta mun ko inno? Ke din waye Ai idan ina raye Amadi da Umar basu isa su tsallake maganata ba. tabe Baki feenah tayi tajuyar da kai. fadan Akeyi ko????? mum data fito daga kitchen ta fada. Wai Shakiyiyar yarinyar Nan har Yanzu batason Auren Nan. Inno daina biye mata tunda dai komai yazo karshe. kinsan kuwa Hafsa jiya dayan mara ta idon ya kwaso Wannan kafurar yarinyar wai ita Zai Aura! Toh inno badai mufeeda din nan ba ko? Ita Kuwa Hafsa bakiga irin kayan data Saka ba, kinga Rashin kunyar da takema Amadi Kuwa jiya? Inaganin Auren ne yazeed shima bayaso Shiyasa yakara kawo mufeeda din Ko inno? Wayema yasanin mishi Hafsa dan bakiga yanda jiya yake Nan da nan da yarinyar ba kamar Zai mata Sujadda. tashi feenah tayi fuuuu tabar parlon tana fadin duk tazo tacika mutum da Surutu, ko miye Ruwanta dan yakawo wacce yakeso Oho? Komai Saidai Ama mutum dole Shine daidai. Saiki dawo idan Son yazeed din kike kifada kada takasheki inno ta fada da karfi. Aikuwa kara fusata feenah tayi dawowa tayi parlon ni Allah ya Kyauta naso mai hali irin na yazeed bare Shi dakanshi, Kawai inafada miki ne kincika takurama mutane da Saka musu ido. Ke da Allah gudu Chan "tunkan ai daram Akai kwandi" yamutsa face feenah tayi tabar wajen dan batagane mai Inno ke Nufi ba. Allah ya Shiryamana yaran Nan. Ai duk kune kuka batasu Hafsat. Inno yaran dasuke ganin bamu basu kulawa ba Wai. Yoo yaranku ba'a iya musu musamman feenah da yazeed, kidai Cire Nazeer dan Albarka Mai natsuwa. Murmushi mum tayi kawai.yayin da inno tacigava da bata labarin yazeed da mufeeda. Shirye Shiryen biki kawai Suke bangare biyun Nan. Ba karamin kudi Suke kashewa kan Bikin ba duk dacewa bawani farin Ciki yaran Nasu Suke Ciki ba. Leemah damuwarta bata wuce yanda Za'a rabata da feenah ba gashi bikinsu Rana daya babu yanda Za'ai ta Raka kawarta yola, bangare guda kenan. Adayan bangaren gaba daya Al'amarin brother dinta tsoro yake bata ganin yanzu bayajin maganar kowa saita mufeeda ga yanda gaba daya ya rame yadawo wani soko dashi. feenah ma damuwarta bata wuce Auren da za'a mata da Wanda bataso ba wanda hasalima batasanshi ba,bama Wannan ba Acewarta yolan daza'a kaita yafi bata mata Rai, Hakanan take Sukuku koda yaushe ba kwanciyar Hankali. Kausar ma Damuwar kawayenta data mijinta kadai ta isheta, dan ba karamin tada hankali yusuf yayi game da Halin da yazeed yashiga kan Mufeeda ba, kusan rabin dukiyarshi ya saudakar kanta,dan ma yusuf yana hana wasu Abubuwan su faru A boye. Kuma Zuwa yanzu yazeed yasanar da yusuf irin son dayakema feenah yakara dacewa dukda Nasan yanzu tamun nisa, tun farko Nayi Zurfin Ciki ban sanar da itaba, kuma nasan Koda nasanar da ita ba lallai tasoni ba. Lokacin da yazeed ke Sanar da yusuf Hakan ya matukar tausayama Abokin nashi dukda yasan miskilancin shi yaja mishi. Kowa mamakin yanda yazeed yakoma farar daya yake, Saidai gaba daya iyayen nasu Sun dau Abun kan cewa dan bayason Amai Aure da yar kauye ne ya koma Wajen mufeeda, dan haka Abba yace Su Rabu dashi Aure ba fashi duk Abinda Zaiyi yayi. Bangaren mufeeda kuwa duniya Sabuwa batada wata matsala A rayuwarta, wandaka kawai take da dukiyar yazeed Son Ranta, kullum tana manne dashi ta hana kowa ya rabe shi,lokaci Zuwa lokaci takan jaaa Ra"ayinshi da irin makircinta Su'aikata Son ransu Saidai duk da haka Yazeed betaba tunani yin Sex da mufeeda ba, Abinda take da muradi Kenan takasa Samu,gashi tana gudun takurama yazeed Asiri ya karye kamar yarda boka ya fada Cewa Aduk Sanda ta takurashi kan yamata Abu dole Asirin Xai iya karyewa,dan haka take kaffa kaffa. Tuni khady ta gano Asirce yazeed mufeeda tayi babu Hanyar da batabi dan karya asirin ba Abu yaki yuwuwa, gashi yanzu Seemah ta daina bata Shawara cewarta tagaji batada matsala da Abinda yashafesu. Lokacin da bikin Su leemah, ya rage Sati3 Alokacin yazeed ya Same dad din Feenah kan maganar Aurenshi da mufeeda Kamar yadda tabashi Shawara. Yanda yazeed yasanar da daddy haka dad ya mayar ma Abba firrrr Abba yace bazai Amince yazeed ya Auri mufeeda ba kuma bazai fasa Aura mishi balaraba ba. da ker dad din Feenah yasha kan Abba kan yabar yazeed ya Auri mufeeda yana ganin Hakan zaisa yazeed din yasamu natsuwa. Saida Abba ya lura Abin yazeed din da gaske ne tukun Aka tsayar da magana Kan Saidai yazeed ya Auri mufeeda tare da balaraba din.lokacin da Aka Sanar da yazeed cewa yayi ya Amince da Hakan. Haka Akacigaba da shirye shiryen biki duk dacewa Amaren basada kwanciyan hankali ba'a fasa yin komai ba. Yusuf ma daker yacire damuwa yashiga Shirye Shirye, inda yake hada musu party tare da Sanar da abokansu na nesa dana kusa. Kausar ma danne damuwarta tayi Suka Shiga hidima ita da Leemah na gayyatar kawaye. Feenah kuwa cewa tayi babu Abinda Zatayi A bikin dan haka batamabi takansu. Yanzu ne Kuma Hankalin Mamy yakara tashi game da Halin da yazeed yashiga. Maganar inno ce ta fado Mata Arai Ranar data ce. "Abu kamar Sihiri yaro farar daya yafita hayyacinshi mace daya yake gani da daraja" girgiza Kai Mamy tayi tabbas Akwai Abun dubawa Cikin maganar mamah dole Nasamu Hafsa Muyi maganar Nan. Shiryawa Mamy tayi tsafff dan Xuwa gidan Mum din Feenah yin Shawara. *kunata Mun fada Readers😭😭😭Sabida Kwana biyu banyi post ba. kuyi Hakuri Nima Bahaka Raina yakeso ba, wata Akasamu ko wani yamun delete din Account dina na Facebook gaba daya, Saida Nabude Sabo. Love you all my lovers*💕💕💕💕💕💕