[1/6, 4:28 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 2. ~YARAN JAURO~ 1-5 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE UMMU LATEEFA Yana zuwa ya fito sanye yake cikin kana nan kaya masu kyau da tsada ba karamin kyau yayi ba,cikin station ya shiga,Yan sanda suka bashi waje ya zauna ganinsa da arzikinsa,idonsa sanye cikin farin glass,file dinsu suka dakko suna rubutu kafin daga bisani DPO ya fito da kansa,ya Kalli Annoor yace Annoor ko? Annoor ya harde kafa yace oho Kuma sanda aka ce ku kamani ba a fada muku sunana ba? DPO yace Kai ka shiga hankalinka nan gaban hukuma kake duk matsayinka baza ka zare mana Ido ba. Annoor jajayen lips dinsa ya tsotsa sannan yace,Ashe kasan Sunan nawa amma kake sake tambaya ta har sai na Kuma fada Maka sunana Annoor,DPO tsaki ya ja yace kasan akan me aka Kamoka? Silly question Annoor ya furta,Kaine ka yiwa wata yarinya Maryam ciki,Maryam budurwarka ai kasanta ko? Annoor yace ci me? ciki Kuma? Ni din? A mafarki naje nayi mata cikin ban sani ba? Ni Lollipop dina ace wata mace ta ganta,dpo Lion gareni fa,leader guda bani da budurwa wa zata yi leading bisa bed,wait wait wacce Maryam din? Maryam Sahabi secretariat dinka,Annoor murmushi yayi yace oh my God cewa tayi tana so na naji haushi na mareta shine ta min sharri,Ina da cctv a dakko a duba,Dpo yace yanzu zata zo ai,Annoor yace dama akan ciki aka wani Tara min jama'a,akan wani cikin shege, sa ace ma da gaske Nina mata cikin Kawu zai karba mene a ciki,but ba cikina bane akan me zan karba.....suna haka sai ga Maryam ta shugo wata katuwa ce sosai tana da kiba zata Kai 30yrs,tana shugowa ta fashe da kuka tace gashi Nan wlh shine yayi min ciki,Annoor ya Kalli Maryam yace yaushe? a Ina package dina yaje Hole dinki? Idanuwansa masu kyau da kwarjini ya zuba mata sai ta fara Ina..Ina.... Annoor yace a tura mu kotu wallahi sai kinyi bayani,Maryam jikinta ya hau bari da kanta tace Dan Allah ka yafe min karya nake so nake a saka ka aure ni,wata Yar sanda ta kwashe Maryam da Mari,suka turata cail aka kulleta,Annoor yace a kulleta kotu zai kaita shi sai ya karbi hakkinsa,yace haka kawai zata jawo naki auruwa a hanani aure, dama mu gidan namu gashi ga irinsa,Maryam kin shiga uku ba ni ba Kawu Jauro ma ya ishe ki tunda kika yiwa dansa sharri,Sallamarsa Yan sanda suka yi suna bashi hakuri ya fice ya wuce gida direct. Katafaren gidansu Dake G.R.A ya nufa,gate masu gadi suka wangale Masa gate,Wata Yar budurwa kamar Yar sadaka yalla da baza ta wuce 18yrs ba ta leko ta sama da sauri,tana ganin Motar Annoor ce ta fito da gudu sanye take cikin doguwar riga Yar kanti silver color da robar Ice cream a hannunta tana Sha kanta ba dankwali,gashinta ya sha gyara,da sauri ta bude Masa motar ya fito yana murmushi,rungume shi tayi tana murna tace Yaya sannu da zuwa,ya furta yawwa Iman Sanabe,Yaya Ina Ice cream dina? Kinyi Assignment yau ya tambaya? ta daga kai tana Shan ice cream,yace bude bayan motar ki dakko akwai chocolate dinki amma fa ki bawa su Nabeela nasu na sanki da rowa,dakkowa tayi tana murna ta bi bayansa suka shiga hamshakin palon nasu. Habiba Uwar gidan Jauro tana murmushi tace ka dawo kenan Dana,Annoor yace Ummi na dawo ya gida? tace lfy lau,Ina yaran gidan fa? su Nabeela suna daki suna karatu na manta ya kuke ce Masa da turanci ma? Annoor yace Assignment? tace ae shi suke yi,mutuniyarka ce dai ita tun yamma ta gama nata sabo da tana jiranka,sannan maganinta ya kare Doctor ka manta ne? Iman Sanabe kunya taji ta rufe Ido tace Allah Innah ki daina tam,Annoor ya Kalli Iman yace Sanabe an gyara min part Dina,Iman Sanabe tace yes mana yaya ai ka San ba fashi,Sama ya haura Iman ta bishi yace karki biyo ni,Baki ta turo tace Yaya na rasa me nayi Maka yanzu baka so na,ko Juyowa baiyi ba ya wuce abinsa,zama tayi a Palo tana fushi. Kawu Jauro ne ya shugo ya sha yard ka rantse ba shine me kudin ba,baya sa kaya me tsada Kuma ka ganshi a motoci na gani na fada Sam a jikinsa ba kama sai motocinsa zaka gane Yana da kudi,Yana shugowa yaran suka dinga fitowa suna furta sannu da Zuwa Kawu,Jauro Iman ya kalla yace Yar Auta ta waye ya taba min ke? Iman ta kwabe fuska tace Kawu Yaya ne ya tsane ni,Nabeela ce ta Kalli Iman tace ai itace ta fiye takura yanzu idan ta bishi bedroom sai tace zata yi bacci a can,Iman Bata san ta girma ba,Nabeel yace sai shegen iyayi da Sanabe,Jauro yace ku kyale min yarinya fa,zo mu tafi Iman Yar Albarka rabu da su,Iman tace Kawu me ka siyo mana? Kawu yace na manta ma Yana mota Nabeel ya mikawa key yace Je kwaso muku kayan Yana gaban mota,Nabeel ma saurayi ne matashi Wanda har ya girmi Annoor ma da watanni biyar. Kayan makulashe ya kwaso a ledoji kowa da nasa ledar daban dama sun Saba haka yake musu,har matansa biyu kowacce da nata shima Jauro da nasa. Jauro sai da ya bari kowa ya shiga dakinsa ya kwanta ya fito Yana bi daki daki Yana ganin kowa Yana Nan,Yana zuwa dakin Rahma bata Nan wayam,agogon hannunsa ya duba yaga har 12am. A palon ya zauna ya jira yaga yaushe zata shugo,Rahma a lokacin tana can club sabon gari sai 2am sannan gayu suka sauke ta a mota ,Me gadi ta kira a waya ya lallaba ya bude mata a hankali tana shugowa ta bashi dubu biyu cin hanci ta wuce ciki. Riga ce a jikinta gown da kadan ta wuce gwiwa ta dameta,tafiyar sanda take yi a hankali da haka ta shugo palo,Kawu ta gani a zaune Yana jiranta gabanta ne ya Fadi, a Palon ta tsaya,Jauro yace barka da dawowa,Rahma ta tsaya tana Sosa wuya tana wasa da yatsunta,zata yi magana Jauro yace Rahma ke gani kike wani kike wa? kanki kike wa wlh ba ni ba,Jauro ba ruwansa ko wajen Allah na fita kwas ko ba sabulu,Allah yana gani ban rayu da ku da wata manufa ba,nayi iya yina na baku Ilimi na addini Dana boko hasali ma na addinin yafi yawa akan ku mata,kunyi sauka Kun haddace littafan addini da dama Wanda mu azamanin bamu samu Hakan ba,sannan kin gama secondary yanzu na saki a university" dukkanku mata ba wacce bata Jin salary duk watan Allah sai na muku albashi na 30k ya ishe ku kuyi hidinmun rayuwa ba tare da wani namiji ya hure muku kunne ba,duk abinda kuke so na muku,na Baku ci da Sha sutura sai Kun zaba,me kike Nema Rahma a rayuwa? Laila haka ta dinga iskancin nan sai da na aurar da ita sannan na samu salama,ki daina biyewa Haidar kina tunanin Haidar idan yayi ma ai shi namiji ne ke kuwa mace ce,Rahma shuru tayi tana turo baki tana kunkuni ita an matsa mata,Kawu kawai wai Kai babu Wanda zai dan shakata shike nan sai a hanashi rawar gaban jantsi,Jauro yace kiyi rawar gaban rana ma ba ta gaban hantsi ba,watarana zakiyi nadama da dana sani tunda baki da hankali,ya mike ya fice Yana cewa kiji tsoron Allah shawara na baki. Rahma dakinta ta wuce tayi wanka ta kwanta tace daga na dan je club me nayi ni ba sex nayi ba fa", Dan kiss ne sai Dan kayan kirjina da suka isheni tumbul tumbul yo Dan an dan musu Excersise shike nan,so ake na zauna da su sunyi Dan Kam ba wani motsi,wlh bazan iya ba dole a motsa su,Ni Nabeel ma badan Dan uwana nane ba na jini ai ni shi nake so shi nake sha'awa tunda wancen masifaffen bama shiri,Annoor ai marina zaiyi gwara Nabeel, Haidar Kuma na Masa rashin kunya,kwanciya tayi abinta ta shige bargo . Haidar a mota abokai suka ajiye shi a kofar gida,dama idan har ya fita iskancinsa to baya fita da mota Yana dawowa katanga yake haurawa har da Ladder dinsa ta baya Jauro bai sani ba,ba a sanin sanda yake dawowa. Iman bata yi bacci ba tana palon su na mata tana kallon film kasancewar ba school,Haidar ne ya shugo Yana sanda zai wuce part dinsa,Yaga Iman harararta yayi yace ke daina kallo zan tattaka ki munafuka,dariya tayi tace Kai ka sani Yaya Haidar ai wlh sai na fadawa Kawu gobe,Annoor ne ya fito tunda ya shiga bedroom dinsa bai fito ba sai yanzu zai je ya dakko abincinsa ya samu Iman da Haidar suna Hira Yana dariya tana cewa sai ta fadawa Kawu yau ma sai dare. Fuska ya daure ya karaso cikin kayan baccinsa ya wuce su ba tare da ya kula su ba,Haidar bangarensa ya wuce Yana cewa ga masifaffe ne ya fito wai shi na gari,idan ba sai naci Uban Annoor kwana nan zan hada masa tsiya,Iman tace sai na fada Masa Allah,Wucewa yayi abinsa Yana dariya Dake Haidar Yana da fara'a sai dai akwai zuciya. Annoor ne ya dakko abincinsa ya hauro sama,Yana karasowa ya Kalli Iman yace wai uban me kike kallo ne? Iman tace American Film ne Yaya yana da kyau akwai fadakarwa da wa'azantarwa,a American film din ne akwai wa'azantarwa ke fa shashasha ce,tashi kije ki kwanta,Yaya a dakinka? Wani kallo yayi mata Wanda ba shiri ta mike tare da kashe kallon tace, Yaya maganin nawa,sai gobe ni yanzu bani da shi,waccen Dana baki me yasa kika batar da shi dalla wuce ki bani waje,bedroom dinta ta wuce,yace ki sa key bana so naji kofarki a bude tace to sannan ta rufe shi ya zauna Yana cin abinci. Yana gamawa ya mike yayi knocking dakin Nabeela tana ji tasan shine tace Yaya Ina nan ka sani,yace Good ayi addua, bedroom din Rahma yaje yasan itace Bata Jin magana yana knocking tace na dawo Kawu ma ya ganni,yace Okay ayi Addua ya juya wuce dakinsa ya kwanta. Jauro kuwa yau Kwanan Na'ima ne tana dakinsa suna kwance,yace Amarya,Na'ima tayi murmushi tace na'am Darling,Jauro yace idan bake Na',ima bazan Kwan gida ba, rayuwa sai da Na'ima,Na'ima kece dai, akan na rasa ki Na'ima gwara ace min Dan jaki,Na'ima sai dadi take ji tace Dan ma Allah yasa bama haihuwa,Jauro fuska ya Bata yace wai ke bakya gajiya da korafin rashin Haihuwa,Allah kike fadawa ba ni ba domin shi ya hana mu,idan kina son haihuwa na fada miki ban tare ki ba,zan iya sawwake miki kije ki auri wani ki haihu tunda a ni ne,nine bana haihuwa Kinga kuwa ai zaki iya cewa na sallameki,dama ko wace duk Wacce na aura Ina fada mata idan tana bukatar haihuwa ta fada na sallame ta ta auri wani ta haihu. Mata biyar na aura kafin ke duk suna Ina sun fice sunyi aure Kuma sun haihu in kina so kema a sallame ki Habiba matata ta kauye ta ishe ni,Na'ima sabo da kudin jauro ta hakura da haihuwa ta zauna da shi badan Allah ba,duk yaran da yake rikewa ba Wanda ta tsana Irin Annoor da Iman,haka kawai ta tsane su,gashi Jauro yace indai wata ta kuskura ta fadawa yaran ba shine ya haife su ba to a bakin aurenta shi yasa ta kasa fada musu. Shuru tayiwa Jauro tace kayi hakuri bazan sake fada ba,yace kanki Kuma,ya kwanta tare da juya mata baya,tace haba Jauro na Dan Fulani abin alfahari na,gaban Jauro ta dawo ta kwanta,Nan take Jauro ya dawo normal suka fara soyewa. Spark a kwance yake Naila tace Baby azumi fa ya kusa ya kamata kayi Azumin kaffararka guda uku Yana kanka,Spark yace yaushe zaki fara period tace ai na fara dazu ta tsokane shi,wani bakin ciki ya kama Spark yace ai sai ki fada min tun yau sabo da kafin yazo na kwalbe,tace nima ganinsa nayi,shike nan ai akwai baki,dariya tayi tace wasa nake amma dai maybe yau, Spark yace taho taho nasan yanzu Yana hanya,kar yazo ya cuce ni banyi na ban kwana ba,Naila tace to sai anjima yanzu girki nake yi,kafin yayi magana an kira shi a waya daga Office urgent,a gurguje ta taya shi shiryawa ya fita. Zuwa dare da Spark ya dawo Naila ta dame shi sai yayi Azumi gobe,yace ki min abincin Sahoor indai zaki dafa min abinci da asuba zanyi azumi tace Inshaallah,Yau dama a ransa yace gwaji zaiyi a ransa yace yau bazai taba Naila ba ya gani ko zata neme shi ita,idan ta neme shi to ta Saba da shi a haka,idan Bata neme shi ba akwai aiki a gabansa. Haka kuwa yayi yau Sam Sam bai taba Naila ba har dare yayi nisa suna kwance a lafiyayyen bed kowa Yana danna waya,Yana ta jira Naila tazo shuru shuru,tun Yana danna waya har ya ajiye wayar a ransa yace see your life Naila,idan ban zo ba baza kizo ba,tsaki yaja ya gyara kwanciyarsa ya kura mata Ido,Naila chat take da Beauty tana murmushi ta nuna Masa wayar Baby kaga wani comedy, Spark ya kalla yayi yayi dariyar yake tare da furta uhmm abin dariya,a hankali yace da Bado ne yake dariyar ai da yafi amma an wani sa Bado shi ya bata rai ya daure fuska,Naila Bata Jin me yake fada taji dai Yana kunkuni,tace bacci zaka yi yau da wuri? to kayi baccinka ai ya kamata dama kayi baccin sosai,yayi shuru yau sai ya daure ya gani,baccin karya yayi har Naila ta gama chat ta kwanta itama zata yi bacci,Jikinta ba pant sai iya Yar rigar bacci,Spark a dole bacci yake Naila ta kwanta a jikinsa,sabo da ya ruda Naila tana jikinsa zata yi bacci ya sa hannu Yana shafa Badonta wai kafarsa yake sosawa,cikin magagin baccin karyarsa yace kafata kaikayi take yi,Naila tace Baby bafa kafarka kake shafawa ba Kalli hannunka ba kafarka bace ba fa,jikina ne ta cire hannunsa da kyar ta Dora Masa Saman kafarsa,yayi shuru wai ya koma bacci,Naila sha'awa ta motsa mata Kuma,kasa baccin tayi,ji yayi tana shafa shi,kawai ta fara kissing dinsa tana balle Masa botin riga, a hankali ya farka daga karyarsa Yana Jin dadi yace wash lafiya,Naila tace ni wlh uhm...uhm...ayi a kwalbe...tashi please,me zanyi na gaji yau bacci zanyi ya furta,Naila tace ni amma idan Kai kake so ka iya takura min shine sabo da son Kai ni bazan Kwalbe ba,yace to ayi iya romance Naila tace Allah ni Hallare nake so,Spark farin ciki kamar ya suma ance ana son Hallare,yace wait wait Baby...Naila Ina ta fara cire Masa wando,yace fitsari zanyi,kayi a jikina,dariya ta kamashi Spark yace,dama haka kike ne? Ban sani ba waye ya koya min idan ba kai ba,ka Saba min ka tashi please,Naila yau babu koya mata komai itace Jagora yau Spark dadi yake ya Sha,yace kin cinye assignment dinki duk kin koya kin iya, 💯 over 💯,Naila tace mu a fada mana mu da bama kunya dama zafi ne yake hanani yi amma yanzu na dawo hayyacina sai na baka mamaki,Yace nasan zaki iya,nifa dama irinki na dade Ina nema na aura ban samu ba sai kuwa Allah ya amsa min addua ta,Naila tace sai nan gaba idan kunyar Amarci ta sake ni,dariya ta ba Spark yace au Nan duk a cikin kunya ne? Naila tace ae ai da kyar na cire wandon,Naila yau ta dage ta bawa Spark mamaki,harda canja Style ana farawa Kuma tace bayana zai balle baby a dawo na gargajiya yace ba wannan zancen ai a haka shima zaki Saba da ko wanne,Sai da yayi mata salo uku Naila ta Jigata ta fita a hayyacinta sabo da rashin Sabo,shi kuwa yau Yana samun nutsuwa yace nine kafi Ango yau,na zarce Matakin Ango yau,ai dadin yafi na Ango Sweet,Naila tace yau bana Ango bane? Yace Ango ai wahala yake Sha da Amarya virgin, yau na tabbatar" Virgin taje can sai wahala da mugun KUKA,gaskiya ayi a saba ki zama Yar hannu sosai,Spark sai sambatu yake yau,tace Azumin fa? zanyi ai sabo da gobe zan koma aiki bana gida,Alert ta saita 3am ta tashi zata Masa girkin Sahoor. Ana tashi yace ai sai na fara Sahur dake sannan abinci,Naila tace Allah yau baza kayi komai ba gwara ma kayi bacci zan tashe ka idan na gama ta mike ta wuce Kitchen,Abinci ta Masa Bai sani ba bacci ya kwashe shi sai da ta gama ta tashe shi yayi wanka ya tsarkake jikinsa sannan yayi Sahoor ya wuce masallaci. Yana zuwa masallaci Liman ya makara bai zo ba,Spark yace su Liman ana can ana yin na asuba kaji dadinka Liman ni kuwa yau banyi ba ta hanani sai azumi nake Allah sarki ni,bayan ya idar da Sallah ya dawo ya sameta tana Azkhar,tasan halinsa shi yasa bata je jikinsa ba sai ya karya Azumin,a kasa Saman Sallaya ta kwanta. Sai 9am yayi Shirin fita Office,tana bacci ya tashe ta yace ya tafi,raka shi zata yi yace kwanta kina bina zan dawo na balla Azumin nan,Naila ta kwanta ba shiri. Tunda yaje Office Naila yake tunani sha'awa yake kamar ya dawo ya balla Azumin,Sam baida nutsuwa,4pm Yana yin sallah ya dawo gida,Naila tana kallo ya dawo tace da wuri haka? Yace yunwa kin fara period din? tace a'a har yanzu shuru,yace Kai ni da nasan bazai zo ba ta ya zan dauki azumi kin jawo min,dariya ta dinga Masa,tace to muje kayi wanka yace bazan iya ba sai an Sha ruwa yunwa nake ji ya kwanta a doguwar kujera yayi shanana,ga yunwa ga Sha'awar Naila Yana ta daurewa kar azumin ya balle,Naila Kuma taje taci gayu ta sa kana nan kaya na daukan magana duk ta sake ruda shi. 5pm ya tashi ya kinkimo agogon bango ya ajiye kusa da shi,Naila ta dinga Masa dariya,yace ji agogo baya tafiyar kirki,Agogon ya ajiye a Saman kansa ya kwanta yace agogo bazai yi sauri ba haba tun dazu a 5pm muke,Naila ta fito daga kitchen tana Masa girkin Shan ruwa dariya ya bata,ya kalleta kamar Dan maraya bashi da dauriyar azumi shi,gashi sai kallon Naila Amarya yake a banza tana ta zamanta bai more ba,Naila tace an kusa ai,yace Ina wani kusa agogo baya tafiya yaki tafiya tun dazu,a gefensa ta zauna yace tashi kiyi sauri ki gama girkin Nan ki ajiye min a gabana Ina shakar kamshinsu a gabana. Naila ta zauna ya ture ta ta fado kasa suna dariya yace Jamilu ba karfi,tashi tayi zata wuce kitchen Mima ta shugo gidan ta Sha shadda,tana zuwa Naila tace sannu da zuwa,Mima ta daure fuska tace ke dalla wuce ki bani waje ba wajenki nazo ba gidan Dana nazo ko gidanki ne? Spark ya mike ya zauna yace Mima gidanta ne mana,kin taba Jin namiji yayi gida yayi aure ana cewa gidan wane? Ai sai dai gidan wance,sabo da haka gidan Nailan Spark,ko gidan Naila ai yafi dadi ma,amma gidan Spark tsura ai sai a zaci wani tsohon tuzuru ne a gidansa Wanda ya shahara a tuzuranci sai dai gidansa,Yana zaman kansa,ni yanzu ba zaman kaina nake ba,Naila dariya ta kamata ta boye,ta wuce kitchen ta kawo wa Mima kayan Sha,Mima ta gasa mata harara tace duk an mallake min yaro,Spark yace Baby sauri ki gama girkin nan na kaiki Shan ice cream. Mima tace wato ni na tsufa baza ka kaini ba sai matarka,idan matsala ce ai kazo ka kirani amma Dake Jin dadi ne sai matarka wannan yarinyar,wai Dan Allah Spark baka Jin kunyar kanka,Kalle ka duk kudinka duk kyan ka sai ka kare a wannan abin, ta nuna Naila tana yatsina kamar taga Kashi,Spark ya Kalli Mima yace ice cream din zanje Sha Dake? da na taba zuwa Dake ne? ga Mijinki can ya kaiki mana kema, Naila da sauri tace Spark tana hararsa,Kuma kunyar me zan ji? Ki kalleta fa ai ban fita kyau ba,Kuma wannan duk tafi family dinmu wayewa da ilimi da hankali wlh,Dan Allah ku dinga Jan girman ku,talaka ta na gani ita nake so ba me kudi ba,kusan kullum sai kunzo min gidan Kun Bata mata rai,sabo dani fa take kyalewa tana daga kafa,ku dinga Jan girman ku dan Allah,bana so a Kai gabar da zata gajiya ta fara ramawa nima bazan ji dadi ba duk Dan Halak bazai so ya auro mace ta zagi iyayensa ba ko wacce ta rike shi,sannan Kuma na raba yarinyar da iyayenta na kawota Nan kullum sai Kun zageta,ita haka iyayenta suke min,kuje kuga yanda suke tarba ta kamar su goya ni, ai abin kuji dadi ne. Sabo da sun ga kana da kudi ne cewar Mima,to ni dai bana so wlh gaskiya indai haka ne ku daina zuwa gidana,Mima ta bude Baki tace akan wannan tambadaddiyar? Yace ae ita nake so ni dama irinta nake so,fitsararriyar? Yace ai tafi dadi kashe arna,ni da tana da kunya ma bazan so ta ba,nafi son tsagera wacce idonta a bushe yake in zuba iskanci na yanda nake so ta biye min muyi ta yin abin mu,dama na tara shi da yawa" me tayani nake nema sai gashi na samu,amma abinda kuke yi ba tsari sama,shi yasa ni kuka ga bana shiga safgar family. Mima tace ae lallai ka lalace Spark,dama can ni a lalace na nake,tarbiyya aka yi min? Dan Kunga bana magana shine kuke tunanin ni wani Ustaz ne? Miciji ma ya yake? Kunga Yana magana? Amma tsiyar da yake shukawa fa? ai duk iskancin miciji baya magana bai taba ba Kuma idan yayi abu sai a Sha mamaki to ni haka nake. Mima dariya tayi tace Allah ya hore Maka magana Spark wlh kana bani mamaki in ka Fadi Abu kamar ba Kai ba,Kuma a nutse Allah ya shiryeka,yace Ameen,matarka Kuma bazan so ta ba,Spark yace tunda Ina son abata ai ta haye,dama soyayyar Miji ake bukata Kuma ta samu sai yanda tayi dani,Maza su dinga wani cewa no body can control me,ba Wanda zai fada min abinda zanyi amma Yana shiga bedroom matar tace lock the door haka zai kulle Yana sauri,ke fa dangin mijinki basu miki haka ba Mima,Mima tace kaga ya isheka Kuma daga fadar magana biyu uku ka fada min taka tafi talatin,ka kyale ni Kuma wlh warning nazo yi Maka idan ka goyawa Misam baya yaki auren Wahida tamu ce ni da Kai,Spark yace wai ita Wahida nan Gold ne a tsakanin cinyoyinta ko kuwa AC ne a wajen,a likawa wannan a likawa wannan,matar duk da an gama lalubeta komai ya saki,to a Hakan Dan ubanku dole ko Misam ko Rafeeq sai ya aure ta,Spark yace Rafeeq? Ai dama Rafeeq kika bawa ita shine bai da budurwa,Mima tace da nayi wannan tunanin sai naga sunfi shiri da Misam. Spark yace wa ya fada miki ai har ziyara take kaiwa Rafeeq school,rannan ma a gidansa ta kwana da Allah yasa Rafeeq Dan iska ne da tuni kinyi Jika a waje,ta Allah ba taka ba cewar Mima, wai da gaske kake? Nasan fa baka karya Spark,yace ki tambayi Rafeeq din kiji,Mima sai ta yarda tace to shike nan amma dai dole Misam ko Rafeeq wani ya aure ta,Spark yace ni fa? Kafi karfi na kai,cewar Mima ta mike zata tafi ya mike ya rakata har Mota sannan ya dawo. Har magriba ta kusa wanka yayi a gurguje ya fito cikin jallabiya fara,Naila ta fito da milk a glass cup me Sanyi,da fruits a bowl,a Palo suka hadu tace anyi kira ma fa Yankan kankana ya dauka yayi Bismillah sannan yayi adduoi ya ci sannan ya dauki madarar ya shanye ya wuce masallaci da sauri. Ana yin sallah ya dawo gida an shirya Masa girki daban daban ya zauna yaci,Yana murmushi yace mashaallah so delicious,Naila tana Jin dadi itama tana ci yace je ki shirya,au da gaske kake yi? Yace ae mana makwaftanmu zan kaiki ku gaisa,Naila ta wuce tayi wanka ta shirya cikin turkysh Abaya maroon ta Sha kyau sosai ta fito,yace Larabawa Yana mata video har ta karaso,bakinsa ya kuskure tare da sake gyara sumarsa sannan suka fita a kafa ba tare da sun hau abin hawa ba,suka je makwaftansu har gidaje biyar sauran Kuma yace sai jibi zai kaita,sannan Kuma zai kaita dukkan gidajen Yan uwansa kaf. Ice cream suka siyo da kayan makulashe,Naila tace Ina na Mummy? gaskiya baka kyauta ba kace wani mijinta ya siya mata ba daidai bane,Spark ya kalleta Ledojin suna hannunsa Daya hannun Kuma ya rike Naila,suna tafiya yace sorry,bani zaka ba hakuri ba gida zaka je ka bawa Mima hakuri,shike nan zan ce tayi hakuri Inshaallah shike nan? Naila tayi murmushi tace ko kaifa. Suna komawa gida tun a Palo ya dauki Naila sai bedroom ya bajeta suka fara Kwalbewa. Washe gari Naila ce ta kira Chika ta daga tace Chika ni Mummy anya kuwa baza a kyaleta ba taci darajar Spark,Kinga Mamansa ce,Chika shewa tayi tace to yar dadi miji matar da tayi kisan Kai sannan ta miki sharri karki manta har yanzu bata San kece Jamilu ba,sannan dangi ma basu sani ba,sannan ki tuna fa ba a wanke ki daga zargi ba kowa ke ya sani da kinyi kisan Kai tunaninsu kina gidan yari,ai ba batun wani daga kafa wlh tunda na fara sai na idar da aikina ko kina so ko bakya so,ke a dole dadi miji. Naila tace shike nan Allah ya bamu sa'a ,Chika tace Ameen nima Ina da case da me Unguwa zan koma kansa. Misam ne ya kira Chika Bata San Ina ya samu number dinta ba,muryarsa ta tsinta taji Yana makyarkyata kamar ba shi da lafiya,tace lafiya? da kyar yake magana wai ki....zo...bani da lafiya,Chika ta rude tace kana Ina? Wani sabon hotel din ya fada mata ta nufi can direct,harda cewa kiyi sauri yanzu za a tafi dani gida,Chika da sauri taje a taxi ta wuce room din Kai tsaye,kofar ta bude da sauri ta shiga a rude,Saman bed ta hango shi yayi wani ranga ranga. Chika ta karasa gaban bed din da sauri tace Ina ma Ina da saurin kuka da nayi kuka yanzu,amma tsiyar ni sai naga mutuwa kiri kiri nake iya kuka,Nishi ya fara Yana furta ashhshsh...Chika dukawa tayi a kansa tana kokarin cire bargon da ya shige ciki,ba zato taji ya fisgota ta fado kansa ya Maida hannayensa tare da rungumeta,Chika tace wai mene haka Dan Allah ka sake ni,nifa ba Yar iska bace,Misam yace ni kuwa shine ya zaka yi soyayya da bazawari sai hakuri akwai mu da sakin layi sannan mu bama jira sabo da mun San kan komai. Chika tana kokawar kwatar kanta ta karfi amma ya hana hakan,yace tun yaushe nace Ina sonki kinki bani amsa kin barni sai jira nake, Chika ba shiri tace indai akan wannan ne Ina sonka nima na amince zan aure ka Dan Allah ka sake ni,murmushi yayi Yana karewa fuskarta kallo Ya furta saura Tabesting,Kinsan Tabesting Yana Kara dankon kauna,Chika ta ce mene Kuma Tabesting? yace Tabe ,na dan tattaba kayan dadi,sai kin min Uzuri sabo da soyayya da bazawari dole sai anyi hakuri damu,shi yasa da nazo zance kawai Tabesting shine zaman lafiya idan ba haka ba wata ta taba miki miji. Chika dariya tayi tace ba zai yuwu ba kuwa a dinga Tabesting Dina ta kwace kanta da kyar,ya fisgota again ta fado kansa,bakinta ya laluba ya fara tsotsa,Chika ta kasa tashi daga Jikinsa amma cewa take ka kyaleni ka bari please Bata da niyyar tashi,shi Kuma ba rike ta yayi ba,sai da taji hannayensa a cikin rigarta a Saman Boobs dinta" sannan ta dawo hayyacinta da kyar ta kwaci kanta a hannun Misam ta fice da gudu,ta bar shi jikinsa a mace gaba daya. Hanan ce zaune a Dan kurkubullin tsakar gidansu tana wanke kayan fitsarin yaran gidan su,gefe Kuma ga Mamanta tana dama Koko,Hanan ta Kalli kokon ta tabe baki tace kullum Koko tunda na dawo ban Sha shayi ba, Maman Hanan tace ai kina yin idda ki samu kiyi auren kisan wuta ta karfi,ko Idi KwarKwar ki samu a biya shi kudi ki aure shi Yana sakinki ki koma gidan Mohsin,Hanan tace tab wlh bazan koma ba ni burina tunda a sanadin Amaryarsa ya sake ni wlh itama sai ya saketa,sai na Hana su zaman lafiya,Kuma indai Ina raye to Naila baza ta haihu ba har abada,wlh bazan kyale su ba,yanda suka sa min bacin Rai na rasa Mohsin har abada...Baban Hanan ne ya shugo Dan Koli ya tsinci me take fada yace Allah ya Kara da kin San kina son mijin naki me ya hanaki biyayya,Kun dauka rubutun ku zaiyi amfani,bari kiji ko wajen uban wa zaku je wai ki Hana wata haihuwa ke din banza idan Allah ya tsaga yaro sai yazo duniya ke wacece da zaki Hana,wacce bata San kanta ba,Ina nan Ina jira naga yanda zaki bar gidan nan Jahila marar Ilimi,a'a a'a dakata karka yiwa Yata baki akan wasu yan iska, Dankoli yace Uwar banza wlh muna Nan sai kunyi nadama watarana" ya ja tsaki ya shige dakinsa. Basiru Kusa complain yaje ya yiwa Chika akan halin da yake ciki,yace Chika ki min rai ayi a gama aikin nan Tsohuwar nan tafi karfina,zata kashe ni billahillazi da ace zaki iya Ganin tsaraici na da na nuna miki ita kin gani taji jiki tayi ja ta dawo abar tausayi,Chika dariya take kamar ba gobe tace ba Nollywood kake bukata ba,uhm uhm Chika yanzu ko Nollywood sunyi hankali sun gyara film dinsu yanzu,wannan ta maidani kamar doki ba hutu ba komai,Chika tace ai kuwa lokacin gama aiki baiyi ba kwana nawa kwata kwata ba a Kai sati ba fa ai yanzu aka fara bari dai a canja Maka magani. Basiru yace Dan Allah ku agaza da sauri matar nan fa so take taga bayana,ni matata ba haka take ba,ke ni duk iskancin da nayi ban taba cin karo da irin Mummy ba,yanzu dalilin haka ta sa iskanci da mace wani neman mace duk dadinta ya sire min bana kauna. Yanzu Dan neman matan ma Basiru dainawa zaka yi? Tun yaushe Kuma mata sun fita kaina ko wacce ta je da jikakken gabanta bana so,Ina naga lafiyar neman wasu ma wannan matar duk ta fatattaka ni. Chika kuwa Naila ta bugawa waya lokacin Spark yayi Bako Kamal yazo suna tare,tace magani fa baya yiwa Baseeru sosai,Naila tace amma wannan Baseeru ba karamin rago bane,ai duk Wanda maganin nan bai Masa ba to a ragon ma na gaske ne,yanzu Kinga ni ba fita zai barni nayi ba bare naje wajen kaka,Chika tace ni aikin me nake sai na wakilce ki naje turo kudi na tafi,Naila tayi dariya tace ni fa aikin Nan ya ishe ni wlh bana so muyi abinda Spark dina zai ji haushi,Mamansa ce tafi wacce ta haife shi a wajensa haka yace min jiya itace komai dinsa,yanzu idan har ya ga nayi Masa haka fa,kiyi tunani Chika wlh da shine indai mutum ya shafe ni to ya hakura ko mene bazai Masa ba,Baseeru da rannan zaginsa yayi amma sabo da Mummy duk rashin mutuncinsa ya kyale shi,ni dai gaskiya Ina tsoron aure na kar ya gurgude haka kawai Hallare ta available ki cuce ni,Chika tace au cutarki ma zanyi? Naila tace a'a amma ai dai ai....ai..... Chika tace Okay bari a fada mata gaskiya kawai,Naila tace ae nidai a fada mata ba wani donkey monkey da zai kashe min aure,Chika tayi dariya tace wato nice Donkey money din kenan,Naila tace da wai ae haka nake nufi,dariya suka yi,Chika tace baza a fasa aikin ba wlh sai Baseeru yaji dadi kafin a hakura bari ni ai nasan address din kaka zanje na karbo,Naila tace Bada yawu na ba babu hannuna a ciki,Mijina kawai Ina Jin dadi na ku jawo min tunda na fito daga gidan yari Alhmdllh Allah ya hadata da Gamonta itama na barwa Allah,Chika tace wato yau Tantiriya tasan ta barwa Allah ikonsa kenan,Naila tayi dariya tace aurena nake ji ko Bai sake ni ba idan yaji haushi na fa,ko Yana Sona Kashi Dari nazo nayi abinda zaiji so na ya dawo Kashi Hamsim ko arba'in fa,ke da baki aure ba Chika kina da chance kiyi komai ni kuwa wannan ta shafi Spark,kar nazo nayi aikin da na sani,Chika tace dalla rufe min baki wlh sai Baseeru yaji dadi,Baki isa ya Sha wahala ya hakura ba,to ai nace kuyi ba hannuna sisi bazan bayar ba,Chika wayar ta kashe ta kira Beauty ta fada mata yanda suka yi da Naila,Beauty tace dalla share ta dole Baseeru yaji dadi in yaso a hakura gaba daya,Kai amma Naila ta zama sallamammiya,Chika tace hmm sai Kinga ma Yan uwan Spark yanda suke mata bata iya ramawa,duk rashin kunyar ta sai dai Spark ya tare mata da kansa. Beauty tayi dariya tace tayi dai dai ai dole ta hakura tunda Yan uwan miji ne da iyayensa tunda shi dai baiwa nata dangin ba ai bai dace tayiwa nasa ba,Chika tace Allah ya kaimu na auri Misam su gani wlh wlh ba shegiyar da zata zo gidan mijina ta ci min mutunci ta tafi babu ita wlh sai na rama, Tantiriya fa ta fiki rashin kunya Chika tunda kika ga tana kyale su kiyi hakuri kawai aure ba komai kake yi ba,Chika tace ta fini dai fitsara a baki amma wlh nasan nafi Tantiriya masifa ita ai bata da karfi bata fada Kuma sai zallan iya shege da shi take tsorata mutane,nasan yanzu abinda Naila zata iya fada a bainar mutane ni bazan iya ba amma fadan da za ayi dani ita Baza ta iya ba wlh wane mutum,Beauty tace na sani ai ko ni nafi Tantiriya fada,Kin dai iya Munafunci cewar Chika. Dariya suka yi Chika tace Malama Ikhram fa har yau tana Abuja Kuma wlh tana gidan Rafeeq,zata aikata, wai ni Kam ko Baban Malama ya mutu ne ko shima naga ta kara lalacewa ne,dariya suka yi Beauty tace dama Malama Yar iska ce matar da take iya zigidir a gaban Yan daki,kin San da fa dakinsu Daya da su Azima masu kwana ba wando,Malama wlh a gidan yari ma an San da zamanta ita fa ta fara bullo mana da gasar girgiza Nonuwa ko kin mata,duk Wanda yaci Naira Biyar,Wai wannan wa'azin shine sana'ar da ta samo a gidan yari dama tace sai ta fita da sana'ar da zata dinga cin abinci,Rafeeq bai San Malama bane zata iya tubewa a gabansa ita dama bata saka sutura Indai ba Sanyi ba,gidan yari take zagewa da pant da bra yini kwana da Pant da bra idan ana zafi,Ke badan karatun da tayi me zurfi ba fa shine ta daina amma da tare muke Shan Wiwi cewar Chika,wai Ina Wiwin ne Chika kin daina Sha kuwa,Ina shayinta abina idan nayi aure ranar da za a kaini zan Sha ta karshe shike nan Inshaallah nayi alkawari,Beauty tace yanzu tuban baza ki tuba ba sai ma ranar da za a kaiki dakin miji,Ina laifi da bance sai na samu ciki ba,idan fa za a kaini nace,Beauty tace idan kin auri Misam ki rama iskancin da dangin Miji suke yiwa surukata Naila kici uwar su sannan a wajen miji kiyi lakwas,Chika tace haba Bata bakinki kike mune fa muka zauna a bangaren mata,idan bamu iya kissa ba uban waye zai iya ai sun shiga uku wlh duk Wacce ta kawo kanta ba mutunci,Beauty tace aha Kinga tawa kishiyar ni nayi dacen kishiya marar tunani aikin ma kadan nayi ta yanke min wahala yanzu ba tashin hankali,gobe ma farfesun zanyi na kaiwa Umman Mohsin har gida. Ya mijin naki kuwa Mayen nono ne? Mayen uwarki Chika bana son wulakanci kin dame ni da Mayen nono idan naki kike so kizo ki bashi mana,Chika tace nawa sai Misam baki ga dan bakinsa dai dai su,dariya Beauty tayi tace zaki bayani bari yazo kansu,haka nake so jiya ma da muka hadu har yar Tabes muka yi,Beauty wayar ta kashe kawai tana dariya zaki ga Tabes,Chika kuwa bata hakura ba Shirin tafiya kauyen su Naila tayi dole sai ta karbo maganin Baseeru. Spark yau ma yaje gaida Mummy tana sama ya zauna a palon kasa,Baseeru ne ya fito daga kitchen da daron abinci a hannunsa Yana ci sabo da Mummy ta gama cinye Masa Dan abincin,zama yayi tare da mikawa Spark hannu suka gaisa,Spark kawai Sumar Baseeru yake kallo duk ta fita a hayyacinta daga gani abin aka yi yaci uwarsa a hannun Mummy,Spark saura kadan dariya ta kwace Masa ya daure ya danne,Baseeru yana kallonsa yace wai uban me nayi Maka ne kaga yaro tunda na auri uwarka ka takura min da kallo ba laifi na bane laifinta ne itace take jawo ni,ni wlh abin nan ya isheni,Mummy ce ta fito ta sha wanka har wani shining take,tace haba Alhaji meye haka Danka ne fa,yaro ka dinga zance irin haka da shi. Baseeru yace a'a Kinga kyale mu wannan ne yaron? da girmansa da komai da aurensa mene Bai sani ba yaro yaga tsirara munga tsirara to mene a ciki hirarmu zamu yi ciwon da namiji na da namiji ne,ba abinda baya gani shima,Spark yace kwarai kuwa,yaji dadi an San shi fa ya girma,yace wanne dare ne jemage bai gani ba,Mummy tace tashi ka tafi,Baseeru yasan tsiyar" spark Yana tafiya zata a Koma gado,yace bazai tafi ba hira zamu yi da Dana irin ta manya,Mummy tace wlh bazan lamunta ba ka lalata min Dana sai ya tafi,Spark ya mike da niyyar tafiya Baseeru ya rike kafafun Spark yace Dan Allah karka tafi wallahi.... Ya Kalli Spark Yana mincina Masa Ido wai ya gane me yake nufi,Spark dariya ta cika Masa cikinsa yace to ni me zan muku kuci amarcin ku,Baseeru yace a'a wlh yau sai ka yini ko Kuma muje na rakaka,Spark yace Ina? nifa Office zanje,yace ka tafi dani in yaso ma ka jefar dani a titi yafi,Mummy tace au Dana kake fadawa irin haka,Spark ya janye kafarsa yace muje Abba Baseeru,Baseeru ya jefar da cokalin abinci ya bi Spark suka fice,Mummy tace zaka dawo ne. Baseeru Yana fita yace Alhmdllh tun jiya ta kulle ni ta dauke key din,Spark yace kaima kamar Dolo Sunan surukina, ka dinga guduwa yawo kana hutawa duk jininmu haka muke,Baseeru ya saki baki yace Allah? Spark yace harda ni shegen kaina nane matata bata hutawa,ai gwara Kai namiji ne zaka Danyi hankali a wani abin mata basu da tunani su in suna son abu kawai a basu,Allah me Iko kace yaro haka kuke,Spark yace badan neman kudi ya zama dole ba Ina zan fita,amma fa duk da haka nifa ba irin Mummy bane gaskiya ban kaita ba,Kai ita a dangin ma itace ta musamman na Santa fa tunda uwata ce,Ina Jin yawan fadansu da tsohon mijinta,ka dinga fita kana shakatawa. Baseeru yace kaddara ta hau kaina ya zanyi dole na tashi a tsaye da neman magani,Spark kudi ya zaro ya bashi,mamaki ya kama Baseeru yace Kai yaro da kudina kana min kyauta,Spark yace karka Raina min hankali ungo Kai kasan dalilinka na auren Mummy amma ni nasan me gadi ne Kai tun kafin ta aure ka,kawai abinda yasa na rabu da ita ta nuna bata son ayi bincike sannan tana bukatar namiji na sani,shi yasa na bari burinta ya cika koma mene dalilinka na aurenta Dan Allah karka cutar da ita uwata ce,bazan fada mata komai ba Kaci gaba da zama a haka amma duk ranar da asirinka ya tonu ka kiyayi kanka bata iya daukan mataki ba,Ina gargadinka kayi hankali kasan me kake yi,ka kula sosai indai kasan kunyi fada ka kiyayeta,Spark ya juya yayi tafiyarsa ya bar Baseeru a tsaye da mamaki. Kudin hannunsa ya kalla sun Kai dubu dari yace bari Chika ta dawo daga kauye ta kawo magani yau Mummy sai kin gaji dani,danki ya biya kudin service. Annoor kasancewar yau ba aiki Yana bed dinsa Yana kwance Yana duba wayarsa,Iman ce ta shugo sanye cikin Dubai Abaya tayi kyau kanta ba dankwali,zuwa tayi ta haura Saman bed din tace Yaya wai me nayi Maka?,Murmushi yayi yace ba abinda kika min kawai kin girma Iman Kinga mu musulmai ne ba arna ba me zai sa ki dinga zuwa jikina kina rungumeni kina bacci a dakina,ki daina haka bana so babu kyau,sau nawa Kawu Yana miki fada bakya ji,to Yaya Kai ai muharammi nane mene,to ko Uba ko yayane uwa daya uba daya Bai dace ba babu kyau a aladar mu ta bahaushe ba kyau,Yaya to Kai ai mamanka ba Yar kasar nan bace Kawu ne dan kasa,dariya ta bashi yace to ni dai ki daina idan ba haka ba na daina kulaki. Kansa Iman ta fado ta rungume shi tace ni da Dan uwana ace bazan taba shi ba Allah Yaya jikinka dadi bazan iya hakura ba,daga min jiki zan mare ki fa,wlh bazan tashi ba,ta Maida kanta kirjinsa ta kwanta,tureta yayi yace tashi mu koma Palo ki min kitso,Kai Yaya yaushe aka yi kitson nan just 5days,sai naje ayi min a saloon,Mace tayi Maka? yace ae mana ,sai kace Dan iska wlh ba wacce ta isa ta tabaka,Gani blood sister dinka nice zan na maka, sabo da Kai fa na dage na koyi kitso,yace uhm naji yi min,Yaya maganina fa,yace na tuna na kawo miki Yana bedroom,okay ta zauna da kibiya,gashinsa me tsayin gaske kamar na mace,ko macece ta samu wannan sai ta godewa Allah,Nabeela ce ta fito tayi Shirin fita tace Yaya zanje practical,yace a dawo lafiya Yan mata,Yaya kawata fa ta kyasa tana so wlh kullum sai ta min zancenka,Murmushi Iman tayi tace tazo mu ganta idan tayi mana shike nan,Nabeela tace Yaya kasan Iman dinka tayi saurayi wlh,yace haka nake so ai,dama duk kyawun kanwata ace ba saurayi gashi anyi candy, wucewa Nabeela tayi ta fita,Rahma tana dining me aiki tana shirya mata breakfast kida take ji tana bin Waka sanye cikin Kayan baccinta duk jikinta a waje,Nabeel Yana fitowa a dining ya zauna shima ya saci kallon Rahma ya tabe Baki yace kina cutar kanki da wuri zaki tsufa tunda kika ce Maza zaki dinga mikawa jikinki,Dariya Rahma tayi tana bin Waka tana jinsa tace Nifa Yaya wallahi wallahi ban taba sex ba kawai dai nasan ana Dan motsa min jiki sai club da nake zuwa,ai kin dauki Matakin Kai kanki din ayi sex daga Nan ai sai Sex Kuma ke kika sani idan zaki gyara ki gyara idan ba haka ba kina kallo zaki auruwa,Rahma tayi dariya tace duk iskanci na ai kadan ne akan Laila da Karima ,ai sunyi aure su da yaran su magana ta wuce,Uhm wai Yaya ka duba Laila yanda tayi dacen miji duk iskancin Laila,Laila ce tayi Sallama da yaranta sai ga Karima ma tazo da yaranta da Sajid babban Yaya da matarsa Meenat da yaransa,Annoor suka kalla Wanda Iman ke Masa kitso Yana zaune Saman Sallaya tana kujera,gaba daya bayansa Yana Jikin Iman ya lumshe Ido Yana gyangyadi,Sajid ya dura Masa ashar yace wai mutum sai kace saurayi da budurwa karfa ku manta ubanku Daya,Iman ta gaishe su tace to ni Ina da saurayi na Kuma shi zan aura shima Yaya budurwa zaiyi kawar Nabeela ce,Sajid yace Allah yasa ta dore waccen karon da yayi budurwa ai kece kika koreta duk Inda za a kaita Dake ake tafiya,wai ya Kai budurwa shopping amma ya kyaleta Yana wajen Iman suna ta surutu sunyi banza da budurwa ai dole ta hakura da Kai,Karima tace ke Iman wlh ki gyara halinki Dan uwanki kin hanashi sakewa,ya koreta amma kamar mayya,dariya suka yi family guda suka zauna ana ta Hira suna wasa da dariya kowa uwarsa da ubansa daban amma basu sani ba duk sun zaci Yan Uba ne,Har Gulmar Jauro suke yi da Haidar ya fito yace Wlh Kawu yayi aure-aure wannan son mata haka,tunda naji kullum ni dai burina na so mace nasan wlh gado nayi,Allah ya rabani da aure-aure irin na Kawu,Annoor yace Kawu auren dandano yayi a baya yanzu Allah ya shirye shi ya rike mata biyunsa,shi yasa dukkan mu kamar kowa daban babu me cewa Yan uwa ne mu to anyi aure-aure cewar Karima, tace babu Wanda yayi kama da Kawu,Allah sarki ga matansa Uwar gida uwar goyon mu bata taba haihuwa ba,Na'imatu Amarya ma haka,Gwara da bata haihuwa wannan Amaryar shegiya cewar Rahma,Annoor yana jinsu bai fiye magana a gidan ba amma a wajen abokansa kwallon shege ne ba irin abinda baya fada,a gidan Kuma yafi kowa hankali sai dai shi Bai kula mata ma ko budurwa ce sai dai a hada shi da ita, bai taba Gani yace Yana so ba. Jauro ne ya fito cikin shiri zai fita daurin aure dukkan su suka ce gaskiya yau Weekend Kawu baza ka fita ba Hira fa zamuyi ta zumunci,Jauro yace Allah na gode Maka yarana Yan Albarka ku bani 3hrs zan dawo,mu bamu yarda ba wlh Kawu sai ka rage mana suka hada baki Dan idan Jauro ya zauna dole suci dariya sabo da shima wani dolon ne,yace to 2hrs suka ce mun yarda,Na'ima Amarya sai wani cin magani take tana Harare Harare ta wuce,Habiba Uwar gida itace ta fito tayi wanka cikin atamfa super tayi kyau ta zauna yaran su Karima suka tafi wajenta da gudu,sannan suka gaisa tace yau yini akazo mana kenan amma waya kuka yi na sani,Karima tace ae mana dama yau muka shirya zuwa. Habiba tace Iman an gama jarabar kitson ne ayi mutum kamar mace,Annoor yace Ummi Kinga kitson nan farin jini yake karawa duk Inda naje wawata akeyi,dariya suka yi Ummi tace ko baka yi kitso ba ai dole ayi wawarka Annoor balarabe haka da Kai,Iman tace Ummi nifa? tace ke ai da shuwa kika yi kama,Iman tace nafi karfin Shuwa ni sadaka yalla ce fa,dariya suka yi. Ba a dade ba Jauro ya dawo cikin yaransa ya zauna Nabeela ce kawai bata nan. Yana zama Karima tana nunawa Rahma Abu a waya tace Kalli Yar karya wai mutum dole sai ya nuna shi me kudi ne a social media,Jauro yace Banga laifin su ba,ace a fili a zahiri ka zama talaka a online ma sai ka zama talaka a'a da sake suyi karyar su wlh ai dukan sai yayi yawa a zahiri talaka a online ma talauci ai bai dace ba,ni Wanda ma suke bani mamaki yaran nan kune Yan boko ku Kara min haske tunda nake a rayuwa ta ban taba ganin kamfanin giya sunyi talla da mutum Yana cikin maye ba,ko Yana tangadi da tangal tangal,ko yana soki burutsu, ko sau daya ban taba gani ba ko a labari,gasu da customers da yawa amma basu sasu a talla wai basa farin ciki da masu Shan ta ne? Dariya su Annoor suka yi Nabeel yace Kuma fa haka ne wlh Kawu,Jauro yace tun Ina yaro nake wannan tunanin ko kunya suke ji ne, mashayan na basu kunya oho. Rahma ce ta daga wayar saurayinta tace Malam karka dameni jiya Dana kiraka da dare matarka ce ta daga ta kashe wayarta ta ja tsaki,Jauro yace maganinki kenan sau nawa ku yan matan Ina gargadinku idan kunyi samari karki sake ki dinga kiransa da dare matukar Yana da mata to yawanci wayar bata hannunsa in kin ganshi a online karki magana matarsa ce a Kai tana patrol,wallahi Ina rabaku mata patrol suke na mazajen su cikin dare basa baccin kirki. Wani Yana can Yana bacci ita ta dauki wayar tana patrol ke Baki sani ba,idan karya nake ga Habiba nan haka take yi musamman lokacin da kuruciya ta,Matar Jauro Ummi taji kunya tace ai lokacin kuruciya ce yace to kunji ko da kunnen ku,Ina so ma next week Kai Nabeel,Annoor,Iman ku shirya muje gidan babban Aminina na kauye Hashimu,Haidar yace ni banda ni? Kai aikinka Yana barinka ka zauna ne kullum kana Office,yace to zanje ai yace Allah ya kaimu sarkin naci,Nan suka yini suna hira gwanin sha'awa. Nabeela dagewa tayi lallai sai da ta hada Annoor da kawarta Sameera ta hada su soyayya, tun bai yarda ba har dai ya yarda,Iman kuwa da saurayinta Huzaifa suna ta soyewa a waya kullum har Zance Yana zuwa,Annoor bedroom din Iman ya shiga ya sameta a kwance tana chat yace ki shirya yau zamu fita shopping,tace wow amma da Huzaifa ne yace zai kaini,yace to mene a ciki kice ya taho kawai,sai mu hadu acan tare ba damuwa nima ai Sameera zata je Kinga shike nan,tace to tana murna. Huzaifa ta fadawa yace Ina Jin kunyar Yayanki amma ba damuwa ai tunda shi ya amince,tace wlh ba komai ai yayana na musamman ne,Iman da Annoor a mota suka tafi su kadai sai yayiwa Sameera waya wai su hadu a can,Sameera tayi mamaki shi da zaizo ya dauke ta,haka ta tari taxi taje Inda yace,Huzaifa ya kira Iman dan Iman ita ta manta ma da saurayin nata Sam,tace mu hadu a can ai kasan wajen ta kashe wayarta ta juya ta Kalli Annoor suna Hira suna dariya cike da nishadi. Yaya ni....ni....tana zuba shagwaba...yace ke me Baby ..kallonsa tayi muna zuwa Ice cream zan fara Sha,yace uhm naji ni bazan Sha ba yau kina ta jawo min Mura tana kamani,to me zamu ci? Shawarma tace yessss ..itama tayi ya mika mata hannu suka tafa,suna zuwa Sameera taje itama Huzaifa yaje,tunda Annoor yace da Sameera Hey bai sake bi ta kanta ba kawai ya rike Hannun Iman yace muje ciki,Huzaifa ya tsaya Yana kallon ikon Allah. Sameera tace yayanta ne ubansu daya karka damu shakuwa ce muje suka biyo su a baya amma hankalinsa gaba daya akan Iman yake,duk abinda take so shi yake zabar mata da kansa tana nunawa,har layin Inners suka je Sameera tana bayansu itama da basket dinta tana jida,Huzaifa bakin ciki ya cika shi Yana yiwa Iman magana tace Oh Baby kazo ka zabi kayanka kaima ta juya ko sake kallonsa bata yi ba,Annoor ya dinga zabo mata bra duk size dinta ya sani,tace gaskiya kanwata ta girma kice yanzu size ya karu,Iman tayi dariya tace Allah Yaya kana bani kunya da ance maka a haka zan ta zama,dariya suke yi suna nishadi,Huzaifa fita yayi ya jira su a Jikin motarsa,Sameera kuwa bacin rai ita kanta ya dameta wannan ai wulakanci ne. Su kuwa Annoor da Iman ko a jikinsu sai da suka gama,Maryam wacce ta taba tura Yan sanda suka kama Annoor tana labe tana kallo,bibiyar Annoor take kamar mayya,tace Alhmdllh lokaci yayi sai na jaja Maka masifa tunda kaki so na,wannan Iman din ta hanaka komai karshe har wata budurwa ma zaka yi,da sauri ta koma wajen yaranta da ta basu Kwangila wasu kartan Maza su hudu. fitowa suka yi suka yi sai lokacin Annoor yace sorry Sameera Dan Allah shiga mota muje,Sameera ta danne bacin ranta tace ba komai,Iman ma haka ta karasa Inda Huzaifa yake ta bashi hakuri. Masifa ya fara yace kin San wulakantani zaki yi kika ce nazo? tace akan Dan uwana kake kishi,Dan uwana ne fa mene ne haka zargina kake yi? yace no amma kin min daidai kenan? Idan ba dama na hakura...,da sauri ta mika hannu zata rufe Masa baki Annoor ya rike hannunta da sauri ya wayance yace sorry Huzaifa muje mana yawa kake yi,Huzaifa shima dannewa yayi ya shiga motarsa suka wuce garden wurin Shakatawa,Masu bibiyar Annoor Kuma yaran maryan suna binsu,sai da suka samu sit suka zauna wajen na masoya ne,a wajen ake siyar da su Ice cream,cake da tarkace daban daban,Iman sarkin Ice cream irin masu Dan siyar da biscuits cream ta kira bata san ana bibiyar su ba,cikin yaran Maryam dinne Daya yazo da komai nasa na Incream din irin na yara Wanda suke zagawa lungu lungu a gari. Annoor yace ki bari a kawo mana me kyau,Iman tace ni wlh sai mun Sha wannan ta karbo guda biyu harda na Annoor,ta karbo wa Huzaifa da Sameera suma,tunda ta siyo icream Annoor da Iman suka dauki iya na Iman suna Sha wannan ya lasa ya bawa wannan har kokawa suke a kansa ita da Annoor,Annoor yace kanwata wannan yayi kadan bari na Kara Dana Sameera,Iman tace nawa yafi dadi wlh nawa zamu Sha har suka shanye na Iman suka dauke nasa suna Sha suna nishadi,har kokawa suke Iman ta fada jikinsa ta kwanta tare da rungume shi tace Yaya bacci nake ji,rungumeta yayi shima,Sameera Ice cream dinta ta fatalar ta mike ta shiga taxi tayi tafiyarta gida ranta a bace. Shima Huzaifa motarsa ya shige ya barsu Nan,Maryam tana kallo tace ka gani sun fara fita a hankalinsu a kaisu hotel din nan wajen Inda ake kamawa a nan, a kuwa Annoor da Iman suna ji suna gani basa gane komai hankalinsu ya fita a jikinsu gasu Maryam tayi booking room har na kwana daya,a cikin yaran nata Daya yace ya samu su Annoor rungume da juna basa gane kowa yace ku taso a kaiku wajen hutawa ga daki can kuje kuyi bacci,ba musu suka mike suna tangadi kamar Yan kwaya ya kaisu har cikin hotel din ya raka su dakin,suka shiga suna tangadi,Iman ta zare da yawa kayanta ta hau cirewa ta tube tik ta fada Saman bed,Annoor wata matsananciyar sha'awa yake ji itama Iman haka,jikinta ya koma ya kwanta Yana shafa boobs dinta Yana sambatun da shi kansa bai San me yake cewa ba. Iman ta manta yayanta ne ita bata ma San waye ba shima haka,ta Maida hannayensa dukiyar fulaninta tace taba min please,ta sa bakinta cikin nasa Annoor ya fara kissing dinta Yana Murza kirjinta son ransa suna Jin wani irin dadi marar misaltuwa,ya raba kansa da kayan dake jikinsa ya fara bin Iman dalla dalla,ya tsotsi Nan ya Murza can,ihu suke da Nishi Iman Yana Sha mata bado tana ihu har ta matsu ma ya shige ya tabbacin bata san me take ba,ya shigeta da kyar ta karfi Dan baya hankalinsa bai San me yake ba,duk azabar zafi amma Iman bata ji ba sabo da maganin da Maryam ta basu kamar tsafi haka yake. Mace bata sanin anyi amfani da ita sai dai taji canji a jikinta idan ta tashi Kuma duk ciki babu me tunawa da yayi wani abu,bazai taba tunawa ba har abada,maganin da ake sawa Yan mata masu shegen zuwa club ko dakin samari idan mace bata yi hattara ba za a zuba mata a abin Sha ta shanye, Maza in sun fi uku ma zasu iya amfani da ita ba tare da ta sani ba,in ta tashi sai dai taga alama ko taji alama amma baza ta iya tunawa ba,ana amfani dashi yanzu sosai wajen lalata Yan mata duk budurwar da bata kiyayi bin Maza wani wajen ba,Wanda kika yarda da shi ma zai iya cutar dake ya baki ki Sha,karki ce sai Kinga lemo a bude akwai Wanda suke kamar magic ana mannawa a Jikin kwalin lemo shike nan ko a jikin sweet ko chewgum masu shegen kwadayin kayan samari ana yawan lalata mata basu sani ba a wannan zamanin,Wanda kika yarda da shi zai iya,ko abokai su sa muku ke da saurayin shi bai sani ba kema baki sani ba,maganin ayi kar a fara a daina yarda da samari ana binsu wurare ana kebewa waje daya. Annoor da Iman basa gajiya kwana kusan suka yi suna morar juna,gaba daya taji rauni duk wajen ya baci da jini amma ko a jikin Iman basu sani ba ma,sai wurin asuba suka hakura lokacin sunyi sun gaji ya juye mata madarar Nido yafi a irga,bacci ne me azabar karfi ya kwashe Iman Bata San Inda take ba,Annoor shima ya fara Jin baccin kartan mazan su biyu suka shugo suka samu har yayi karfin sa gajeren wando da sauri suka riko shi Yana tangadi bai san su waye ba suka fito da shi suka canja Masa daki,kayansa Daya cire suka kwaso tare da Kai Masa suka kulle shi a dakin,Maryam da sauri ta shiga dakin Iman tana dariya tana murna tace Allah yasa kinyi ciki Kinga shike Nan Yaya yayiwa kanwarsa ciki, blood sister,ta dauki Iman da kyar ta jata toilet,Dake ba baccin Allah bane bata farka ba har tayi mata wanka sai dai ta bude Ido in taji zafin ruwan data sata a ciki,kayan Iman ta kwasa ta Maida mata jikinta ta shiryata tsaf Iman idonta a bude amma komai yi mata akeyi bata iya motsi Kuma bata gane komai,tana gamawa ta kira Ma'aikaci yazo ya gyara room din,ya cire bedsheet ya wuce ko a jikinsa su sun Saba ganin haka,ta Maida Iman Saman bed ta dakko wasu magungunan ta bawa Iman ta Sha ta karfi sannan ta kwanta taci gaba da baccinta,Maryam kuwa suka koma bedroom din Annoor suka ga ya saka kayansa tace wannan fa maganin zai sake shi da wuri ku jashi mota mu Maida shi gida kar ya tuna wani Abu. Da sauri suka rikeshi Yana tafiya kamar marar lafiya kowa ya zaci bai da lafiya asibiti za a kaishi,suka saka shi a motarsa wani ya ja ya kaishi har gida a tsohon daren,yayi parking da motar yayiwa me gadi magana yace ku raka shi room dinsa wasu ne suka bashi giya ya Sha da kyar na iya gano gidansu wlh,suna mamaki harda godiya suka yi ciki da shi,me gadi yaga ai bai dace ba ya fadawa su jauro da Yan gida ba mene amfanin sanin wannan kawai kowa Yana bacci ya wuce da Annoor har bedroom dinsa ya kwanta sai bacci,yace lallai wannan sun bashi giyar da yawa ya juya ya tafi Annoor Yana sheka baccinsa. Can ma bangaren Iman sai wurin 2pm ta iya farkawa taci bacci tana tashi Kuma tajita wani wasai da ita sai dai gabanta taji ba yanda ta sani ba,taji kamar anyi wani Abu a wajen jikinta baya ciwo amma gabanta Yana Nuna cewa akwai matsala mamaki tayi ta kasa tuna komai abinda ta iya tunawa jiya dai suna tare da Annoor suna Shan Icream da su Huzaifa suna gefe shi kawai ta tuna,idonta ta bude sosai tsoro ya kamata Ganinta a wani daki daban ta Kalli dakin tace ya naga kamar Hotel, mikewa tayi da sauri ta duba wayarta Dake gefe taga har 2pm tace to yaushe nazo Nan ni da 5:30pm muna Shan Ice cream da Yaya,Ina Yaya Annoor,jikinta ta kalla taga normal,mikewa tayi ta gyara mayafinta da fuskarta ta fito da sauri ta bar hotel din,Dan ita Bata San wajen akwai dakunan da ake kamawa ba,ta kofar baya ta fice da sauri ba ta Inda suka shugo ba shi yasa Sam Bata gane wajen bane,taxi ta shiga ta duba handbag dinta tana da kudi ta biya aka Maida ta gida. A dinga sharhi Dan Allah za a fi typing da sauri. AsmaBaffa1 https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3 AsmaBaffa [1/7, 5:27 PM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1 https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 6-10 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Silent Queen Ummeenas Nuhuzayyanatu Hafsat Idris Jhn Meeeemu Yar Baba Hyau43571 Riamcool(Hasken Royal Star) Khadija Gida Iman ta shiga hankalin Yan gida a tashe ana ta tunanin Ina ta shiga tun jiya,Jauro yace Iman Ina kika shiga kin fita da Dan uwanki Kuma shi ya kwana a gida ke Ina kika tafi ne? Annoor ne ya fito, ya Sha wanka wata shadda milk Yana kyalli ya kalli Iman yace gidan uban wa kika tafi tun jiya,ni ya aka yi na kwana a gida? Iman ta rasa me zata ce,Jauro yace Iman duk gidan nan babu wacce na yarda da ita irinki Ina kika je? Iman ta tsaya tayi Zuruuuu....ta rasa me zata ce tace ni tun jiya na dai tuna muna Shan Ice cream da Yaya shike nan,Jauro yace ohhhh to Yan kidnapping ne suka yi niyyar sace ki Allah ya bayyana ki Alhmdllh Maza tafi kije ki huta", a mota kika tsinci kanki ko kuwa har an kaiki wata state din? Nasan baza ki wuce Enugu ba indai an sace ki,Iman tace Ina nan Kano ni, ta wuce bedroom tana ta jimami duk gabanta sai zugi yake mata Kuma yanzu maganin ya fara sakinta. Tana shiga dakinta ta cire kayan jikinta ta shiga toilet ta zauna sosai ta bude Kafafunta ta Kalli gabanta tsoro ne ya kamata ganin wajen duk yaji rauri harda jini kadan,Kuka ta saki wayyo Allah me ya faru da ni? ko Yaya zan fadawa? ta ya zai gani abin da kunya ni mene ne wannan ko ciwo ne ya fito min,tana kuka sosai Annoor ya shugo bedroom din,kukanta yaji a toilet yace Iman mene ne? kuka ta saki sabo tace Yaya rauni naji ciwo ne ya fito min,a Ina? tace wajen miji,Annoor yace mene wajen miji Kuma ki bude kofa na gani,Yaya ba a gani ba wajen yara bane,samari irinku basa iya gani,nine yaron? Samari nake nufi,shike nan ki zauna da ciwon ki ya juya ya fita. Jikinta ta gasa haka dai sannan tayi wanka haka kawai ta dinga zargin kanta tayi wankan tsarki sannan tayi wankan sabulu da brush ta fito ta rama sallolin da tasan daga sanda suke Shan Ice cream ne,bayan ta idar sannan ta fito taci abinci ba Wanda ya kulata har ta gama,Kawu ne yazo ya zauna yace Iman har yanzu baki tuna abinda aka yi miki ba?Inda aka kaiki? Iman tace wlh bana tunawa Kawu,Jauro yace Allah ya kyauta Allah ya tsare mu da mugun ji mugun Gani kinji tace Ameen Kawu,yaushe za a sani a university din ne? Kawu yace tunda takardu sunyi kyau sai kema a samo miki private me kyau a kaiki ko ya kika ce? tace ae Allah ya kaimu,yanda take magana ba walwala Sam a fuskarta. Yini Iman tayi tana baccin wahala sai yanzu zafin yake damunta zafi kamar me da kyar ma take tafiya Hakan yasa ta daina fitowa,Ummi tace idan bata da lafiya ta fada musu tace kalau take ita,ta warke Kuma taki warkewa sabo da anyi mata illa,kwana Daya shuru biyu shuru bata fitowa sai dai a Kai mata abinci bedroom,Annoor ne ya gaji sabo da ya Saba da ita sosai sai yaji gidan du ba dadi,kullum idan yaje ya tambaye ta sai kuka. Jauro ne ya samu Annoor yace ban yarda da Iman ba akwai damuwa Anya kuwa ba wani ya lallaba ya bata wani Abu ta Sha ba ya samu ya shole da ita,Annoor tsoro ya kamashi yace haba Kawu ya zaka jawo mana muna zaune lafiya Dan Allah ka daina wannan zancen,Jauro yace ba batun jawo Maka bane yarinyar nan tafiya fa da kyar take yi Inda kasan daren farkon Habiba ni Kam Ina da ja,a kira Karima tafi kusa ita macece tazo ta dubata ciki da baya a tabbatar tunda baza ta bari Ummin taku ta ganta ba. Annoor yace to shike nan bari na kirata,Karima ya kira a waya yace Sister Dan Allah kizo gida yanzu Iman ce ta samu matsala ta kwana ta yini Bata gida ta dawo tana tafiya kamar yar kaciya,Karima tace da matsala,kizo ki dubata sosai ki leka ko Ina ki Gani,Karima tace to gani nan,Annoor ya kashe wayarsa fuskarsa dauke da damuwa. Ba a dade ba Karima tazo direct bedroom din Iman ta shiga ta samu Iman a kwance tana hawaye zirrrr zirrrr,Annoor Yana bakin kofa kamar Wanda aka shigar da ita labour room ,ya rasa Inda zai sa kansa sai zirga zirga yake,Yana addua Allah yasa ba abinda ake tunani bane Allah yasa,Karima ce tace yanzu baza ki fada min me aka yi miki ba Iman, Iman ta nuna gabanta tace zafi ni ban San me aka yi min ba,Karima tace tsaya na duba na Gani,Iman ta tsaya da kyar Karima ta duba sosai ta saki salati tace Dan ubanki waye kika yarda da shi haka yanzu wannan wlh inaga sai an miki dinki dole,Iman tace mene wai? Dan ubanki anyi sex dake ke dabbar Ina ce baki sani ba,Iman ta fashe da kuka tace wayyo nayi cikin shege,Shi Annoor dake bakin kofa ya zaci cikin shegen tayi sam baiji komai ba sai maganar Iman da tace nayi cikin shege, yace wato laulayi take yi shine take ta rashin lafiya,Iman ciki tayi innalillahi wa Innailayhirrajun.....Jauro yace ya akayi Habiba ma ta karaso tana tsaye a wajen,Annoor Yana Jikin bango ya jingina sai Gani suka yi luuuuuuuuu yayi kasa ya Fadi a sume,Jauro sabo da tsabar Dolo ne maimakon ya samo ruwa ko ya daga shi sai ya tafi wai Nemo Maza,Nabeel ya samu a daki yace Nabeel a hankali,Nabeel yace Na'am, Annoor ne ya Fadi,Nabeel yace what?...ya fito da gudu yace yanzu Abba maimakon ka yayyafa Masa ruwan kana gani Yana suma,Habiba ma ta fishi don ita har ta dakko ruwan ma,aka yayyafa Masa da kyar ya farfado ya bude idonsa ya dafe kansa dake sara Masa,Karima ce ta fito ta ce Likita aiki ya ganmu Ina Jin sai an yiwa Iman dinki fa,wanne irin dinki? Iman wani yayi amfani da ita sosai ta sha wahala yaji mata ciwo matuka Annoor wlh sai an mata dinki ko shakka babu,Annoor yace yanzu Iman ta yarda da namiji Kai Subhannallahi wannan wacce irin rayuwa ce. Annoor ne ya shiga bedroom din Iman tana zaune a kan bed tana kuka daure da towel ta jawo Hijab zata rufe jikinta,Annoor ya fisge Hijab din cikin bacin Rai ya jefar da shi yace munafuka ta ya za ayi amfani dake kice baki sani ba wa zaki rainawa hankali,Iman tace wlh Yaya....shut up bana son Jin wannan iskancin,ki fada min Wanda kika je kika budewa cinyoyi,idan Baki fada min yau wlh sai na Zane ki Yar iska marar hankali,Ashe wayon banza ne dake. Iman tana ta kuka ya fisgota daga Saman bed ya jawota yace muje Dan ubanki a dinke wajen wlh kamar kwarya haka zan dinkeki,Iman tace Yaya ni ba Kaine zaka min ba,ai kin iya budewa wani Dan iska ya ci ya jawota,wayyo Yaya zaka karasa wajen wayyo zafi,tausayi ta bashi da haushi gaba daya,Nabeela da Rahma da su Haidar duk suna gidan al'ajabi ya kama su,Rahma ta saka Hijab tace bari na rakaku asibitin sauran har Jauro sunyi jugum jugum a Palo kamar suna zaman makoki. Annoor shi kadai huci yace yi,ya shiga mota bai iya driving ba yau sai driver ya ja su zuwa asibiti,suna zuwa asibiti ya fisgo Iman yayi ciki da ita,kowa yasanta a asibitin nasa sabo da yana zuwa da ita ko yaushe,in suka taso a makaranta ma sai ta zo yawanci,gado aka bata Rahma tana ciki Iman tana rusa kuka,Rahma tace Iman ya haka? ko ni Dan sama sama ake taba min ke sai kije ayi me gaba daya haba Iman kin bani mamaki wlh a wajen irinmu ya dace aji irin wannan mummunan labari ba wajenki ba Iman,Annoor ne ya shugo da kayan aiki idonsa duk ya canja zallan bacin rai ne a cikinsa,Rahma ya kalla yace bani waje,Rahma ta mike ta fita ya bata wani kati yace ungo je ki siyo min wannan a pharmacy din kasa please karki Dade Ina gamawa a waje zan fito na karba ki koma Office dina ki jirani tace to ta fita,Kayan aiki ya zube daban daban,Ya Kalli Iman yace zaki ci kwal ubanki ko allurar kashe zafi bazan miki ba da ranki da lafiyarki zaki ji a jikinki. Iman jikinta na rawa tace Dan Allah kayi hakuri ban San anyi ba ban San komai ba wlh ko Kai Yaya ai zaka iya sheda ta,akan me zan shede ki Iman kin cuceni kinci amanata Iman,kin ci Amanata,irin tarbiyyar da nake miki Ina tsare ki Ina tattalaki sabo da gudun wannan,a banza kinje wani ya gama Dake Dan iska,gardin banza gardin wofi,Allah yasa ma bashi da HIV ko wata muguwar cuta. Da fushi ya zuki allurar dai haka ta kashe zafin ya mata sabo da ba yanda zaiyi,ya furta a tsawace bude, ya tashi daga pussy ko gaba yanzu kin watsa kanki ya koma gongoni Yar iskar banza,uban waye zaiyi sex kice baki sani ba munafuka ya wangale kafafun,ta fara kukan zafi yasa abinda ake kama kafafun mata a rike gam wasu kamar chain,ya tattaleta ba yanda zata yi ko motsi da Kafafunta,yasa kayan aiki ya fara dinketa,tana uban ihu kamar ana yankata. Yana mata dinki a nutse hawa hawa dinkin ciki dana waje Yana yi bai San sanda ya fara hawaye ba,sai da ya dinketa tsaf ya gama komai normal sannan ya karanta mata dokokin yanda zata kula da kanta Yana gama fada ya kwashi tarkacen da yayi amfani da su yayi watsi dasu a dakin ya tarwatsa su ya fatalar datable din Dora kayan ya fice Yana zage zage,Iman shuru tayi tana kallon ikon Allah Annoor harda hawaye,Yana fita ya samu Rahma a Office dinsa ya shiga ciki Yana gobe idanuwansa da handkerchief" ya mika mata hannu ta bashi magungunan da allurai a Leda,Ya karba ya dawo dakin da Iman take,masu gyara har sun gyara ko Ina sun kwashe komai,Yana zuwa Allura harda ta mugunta sai da ya mata guda biyar daban daban ya dinga bula mata jiki,magani ya bata da ruwa ta Sha yace shike nan ko ciki ya shiga ya fita ko me ke mararki sai ya fita,Iman tana shesheka tace to na gode,yace karki sake min magana zan balla ki, tabbacin kin sani kika Bada kanki gashi nan Boobs dinki duk sunyi ja Wlh kin bani kunya Iman,ko namiji kike bukata baza ki iya fada min ba ai sai a samu a aurar dake,Iman tace bani da laifi Yaya ban sani ba wlh Dan Allah kayi hakuri,ni bazan hakura ba wlh ki warke a fara bincike waye yayi miki,sanda kika farka a Ina kika ganki? a hotel Yaya yace fine zamu je hotel din ai sai a bincika aikin banza ni daina kallo na,Kuma wallahi idan na samu kina sani aka lalataki sai kusa halaka ki,Wannan kitson ma askewa zanyi dama sabo Dake ake yinsa tunda ke kika nace kina so yanzu na daina yin abinda kike so,kin tashi daga kanwata,Iman tayi shuru tana shesheka zata yi magana yace wlh kina bude baki zan dalla miki Mari,shuru tayi bata sake magana ba. Sai da tayi bacci ta huta sannan washe gari da safe ya sallameta ya sa driver ya Maida su gida,Habiba Uwar gidan Jauro itace ta dinga kula da Iman har ta warke,Annoor ko dubiya bai sake zuwa wajen Iman ba wani haushi yake ji kamar ya mutu,a ransa yace ai gwara ma da nine nayi,yace Astagafrillah Yar uwata ce uban mu daya,but amma ai gwara ni na gidan,yarinyar nan ta nuna da yawa in ta tabani sai na dinga Jin wani yanayi,da ace wani banza na waje ya tamfatsa lollipop dinsa haka ciki ai gwara ni,haba wannan ko waye ya cuce mu,Allah ya tsine Masa ko waye bazai ga Annabi ba,zama yayi ya zuba tagumi,Har Iman taci gaba da rayuwarta Banda Annoor dake Shirin bincike,Jauro Yana kallo yace ni dai na hada gwarama a gidana. Washe gari yace su shirya za aje gidan Hashimu Dolo mutum hudu ya zaba,Annoor,Haidar,Nabeel da Iman,Iman ta fito taci gayu cikin atamfa super tana kamshi taji dinki,Jauro yaga Annoor Yana ta fushi yace da Iman koma ta gefen Haidar,Annoor Yana kumbura yace ni na ce kar ta dawo ta nan ta shiga ne, ya dakawa Iman tsawa ke dawo ta nan wannan kofar motar ta samu matsala karta balle a hanya bata so a mata Lodi,Jauro yace a gidan ubanwa motar tawa sabuwa zaka ce ta samu matsala,shi kanshi Jauro ba wani fada ya iya ba irin Hashimu Dolo ne,abinda ya dace yayi fada Akai ba a shi yake fadan ba most of the time. Haidar ne ya kafe waya da Ido Yana kallo yace Kawu nayi budurwa ka ganta ita zan aura,Jauro Dake gaban mota ya karbi wayar yace mu ganta ya Kalli pic din yace Innalillahi Haidar me ya kaika Nemo wannan? Haidar wannan ai kunkuma ce,wannan ai Bata da nono Haidar me zaka taba to? a'a Haidar wannan kunkuma ce Kai dalla ka canja budurwa,ko ni ai bazan dakko wannan ba,Annoor dariya yayi ba shiri yace Kunkuma meke nufi,ai Annoor duk mace marar nono sunanta Kunkuma ba komai sai girman jiki. Nabeel dai shuru yayi baya magana,Jauro yace Kai Kuma fa lafiya?yace Kawu Zabbabin dare nake yi kullum,ayya ai dole kayi zazzabin dare baka da mata idan zaka yi aure kayi aure ka girmi Annoor fa da watanni ya kamata kayi aure sai ka daina zazzabin dare,ai matukar baka da mata to zazzabin dare yanzu ka fara,Service kake bukata Nabeel gaka na gari baka neme neme ka samu kayi aure,Nabeel yace ni ba haka bane Kawu,Dan ubanka zaka ja da ni ne? kayi aure ka samu lafiya. Haidar yace nima na fara zazzabin daren nan Kawu,ai kaji ai kaji cewar Kawu,Iman tana gefen Annoor sunyi shuru,hannu tasa ta kasa ta yakushe shi ta janye hannunta,kallonta yayi ya harareta tare da dauke Kai,murmushi take ba tare data kalle shi ba,kafarta tasa a hankali tana taka kafarsa,Yana jinta yace Kawu...Kawu....Kawu...da sauri ta janye kafarta,Kawu yace menene? Ka yiwa wannan yarinyar magana tana taka min kafa ni ba sa'anta bane,Kawu yace Kai da kawarka Kuma kace kanwarka ce kawarka,sanda kake kyaleta tana abinda taga dama idan na Maku fada ai kin ji kuke sai yanzu da bakwa shiri can da matsalarka. Iman taji dadi a hankali ta radawa Annoor Dan Allah kayi hakuri wlh ban San komai ba,sai da ya matso da kunnensa ta gama Masa rada yaji sai Kuma ya janye kunnensa ya hade rai. Kawu a ransa yace zaku ci ubanku aure zan muku gwara ma na fada muku gaskiya kawai a wuce wajen Wanda ke son wata ya aura na gaji da wannan masifa,kar nazo Kuma ban samu Lada ba na samu zunubi,a kofar gidan Hashimu Dolo suka yi parking,Hidaya ce ta fito taci kwalliya tana yanga kamar baza ta taka kasa ba,Haidar yace kaga wata kwaila kamar an badawa tana gishiri suka sheke da dariya,yace wlh Inda kasan ana zubawa tana gishiri,Kawu yace zata zama Yan mata ne ai yaro,suna mota Hidaya ta sake dawowa da Leda a hannunta Haidar ya tuntsire da dariya yace a'a Annoor ga irin taka,Annoor ko kula shi baiyi ba,Nabeel ne ya fita a motar yace ke Yan mata babanku na gida? Hidaya tana jujjuya Ido ita dama haka take magana idonta na juyawa tace yana nan mana Murya kasa kasa kamar me rada,yace me kika ce? Ko daga Murya Bata yi ba tace yana gida mana idan baka ji ka nutsu kayi browsing a memory dinka ta juya ta shige gida,Suka dinga dariya,Jauro yace kaga mace Malam,Su Haidar suka tabe baki,Annoor yace da Iman ki bude mana kofa Malama,ta bude tare da fitowa shima ya fito. Abba ne ya fito yace ah mutumina Ashe da gaske kake yi zaku zo yau din to ku shugo mana 'ya'yana,Abba Yana mamaki yara kyawawa da su ace duk yaran Shegu ne son kowa kin Wanda ya rasa,suka shiga ciki a wani Palo daban aka sauke su,Iman tunda suka shiga tana kusa da Annoor a makale,bayan sun gaisa Abba yace ke da kike mace tashi ki shiga wajen su Hidaya mana,Iman taki tashi,Abba yace ke zaki tashi ko kuwa bani da dadi wannan wacce iri ce ne haka da son Maza,Jauro yace bari sai an mata aure tukun tayi hankali,yace kamar Yata Naila tayi hankali yanzu tunda nayi mata aure,wani ta aura me shegen nacin tsiya, ya sani a gaba tunda ya ganta kullum Yana gidan Nan zance,ni kuwa nace jaraba na baka ita,ai sai da na bashi ita na samu lafiya suna can yanzu shuru kake ji,yanzu nasan tana zuwa ganin gida da ciki zan ganta,Jauro yace rabu da yaran Nan munafukai ne kamar ba a so sai dai kaga yarinya tazo da cikinta Kwii a gaba ka rasa dalili,Abba yace ai yanzu rayuwa ta lalace da ka taba yarinya ko hannunta ne sai ciki,Annoor suka danne dariyarsu. Mohsin ne ya kawo Amaryarsa Beauty suka shugo da basket dinta na kayan farfesunta da tarkacen makulashenta,Umma ce ta fito da mayafinta zata je su gaisa da baki tace Bilkisu kece yanzu shiga ciki Ina zuwa,Mohsin yace Beauty dai Umma, harararsa tayi tace ga Baki anyi abokin babanku Dan uwansa na riga kazo ku gaisa,kana zancen wata Beauty Kai ice ko ka zauce ne yanzu? Mohsin yace ei itace ta jawo,tsaki Umma ta ja tayi ciki,Mohsin ya rungume Beauty tace yara fa su Hidaya,yace to mene ni da mata ta,suna magana kasa kasa Beauty tace zanyi kuka,Hidaya ce ta fito daga kitchen tayi gyaran Murya,ya saki Beauty Yana hararar Hidaya yace yau ba school ne? tace ae ka manta ne har da daga Masa gira. Umma ce ta shiga ciki tace Allah me Iko Jauro bawan mata Kaine haka,Jauro zama ya gyara yace daukar ni hoto ya kika ganni Kubra su Kubra anga jiya anga yau,Nabeel ne yayiwa Haidar Rada yace kaji Sunana Kawu Jauro bawan mata,Haidar yace wasu ma Baron mata suke ce Masa ai shi na gado,shi yasa kullum Ina wajen mata,Nabeel yayi dariya ya matsa gefe,Kubra tace rai kanga rai Jauro an zuba dolanci an more yace ai gwara ni da mijinki,Abba yace karya kake Jauro Kai da babarka ta Fadi goshinta ya fashe zata mutu amma kana Shan mangoro ka fito kana neman Maza Azo a dagata,Jauro ya furta ai gwara ni ba asirin uwata na tona ba tayi gulmar wani anje an fadawa mutumin,Abba yace ai dai dai nayi wannan ko gobe ta sake sai na fada,Annoor bai san sanda ya fara dariya ba. Abba yace haka kawai tayi gulmar baza a fada a fada ba sabo da itace,ko gobe ta ce kanzil akan wani sai na fada Masa idan da ace tana raye,zama zanyi na nade a kaina tsaf naje na fada,Kubra tace to Allah ya shirye ku,wai ni Hashimu zaiwa haka shekaran jiya daga makwafciya tazo ta fita nace mijinta baya Bata abinci shine Hashimu yaje har gida ya fada musu yace wai suyi hattara Dani Ina gulmar su, mijin matar yanzu baya min magana shekaran jiya fa, Hashimu wlh ku gyara halinku,Abba Dolo yace wa yace ki fada Ina ruwanki ko Yana bata abinci ko baya bata? Me zai Fadi a kasa ki tsinta? Ni baki nake? da zaki yi gulmar wani ni baki nake? Ji nake Mohsin ne yake komai,Kubra tace magana ta wuce Jauro wannan duk yaranka ne? Abba ya fara goge gumi Yana so ya Fadi gaskiya ya bude baki Jauro yace Hashimu bana son wasa karka tarwatsa ni,Hashimu yace da gabatar da su zanyi a wajen Kubra,Kai ka kawo su ko Kai ka Haifar min su ka kyale ni mana,Hashimu ya goge gumi yace ai a gabatar mata da su ta sani,ni wlh Hidaya ta nake ji Ina da budurwa a gidan nan,Su Annoor basu gane zancen ba su tunanin su shirmen su Jauro ne kawai tunda haka suke su baza ace musu mahaukata ba Kuma baza a kirashi da masu hankali ba. Hashimu tashi yayi yace Ina zuwa,Yana fita ya samu Hidaya tana yanka salat yace ke tashi ki shiga ciki kar na sake ganinki a waje har bakin Nan su tafi,ya hada da Zarah ya kora su daki ya kulle su,Mohsin yace Abba lafiya? Mohsin ya yafito da hannu,ya taso daga wajen Beauty yazo gaban Abba,cikin kasa da Murya yace yaran Shegu ne a gidan nan kayi kaffa kaffa da su Hidaya kar ko akwai masu gadon tsiya a ciki su zubawa yara guba ta Ido,Mohsin yace ban gane ba,yace Jauro ba yaransa bane bai taba haihuwa ba amma da yaji labari wata fasika tayi cikin shege sai yayi yayi tsalle yace cikinsa ne da haka ya tara yara tara a gidansa mata biyar Maza hudu,ka gansu kyawawa dasu duk ba a daura aure ba aka same su,to Kuma Ina ruwan Hidaya da su sabo da Allah Abba,yace uhm uhm ban yarda ba Yarinya daya na aurar lafiya, Kubra ma Dan dole ne bana so ta dinga sintiri a wajen suna kalle min ita,yanzu can zan koma Kubra nake ji kar a lashe min ita da Ido,Abba ya koma ciki ya zauna,Mohsin yayi dariya ya shiga ciki shima Yana zuwa suka gaisa da kowa ya zauna suna Hira,Jauro yace Hashimu yanzu Kaine da wannan yaro? Hashimu yace wlh kuwa ai sai da aka daura aure na haife shi da igiya uku aka samu cikinsa,Allah ya tsare min jikina sai da aka shafa fatiha na haifo shi ka ganshi Dan Albarka Da daya tamkar da dubu,akwai Naila tayi aure Amarya ce tana can Abuja tana ta amarcinta lafiya,dazu ma ta kira ni tace tana nan tana Jin dadinta,Kai tayi dacen miji wlh, yaron nan Dan sunna ne,su Haidar suna ta ganin Abba a wani shashasha basu San shi da dalilin maganarsa ba. Jauro yace kace me kudi take aure? Abba yace sosai kuwa,Jauro yace yanzu Kuma fa sai kaji ana mata nasiha ko kar ta bari kudi su rude ta,to wallahi ka gaya mata kace nace kar taji fadan kowa akan karta bari kudi su rudeta sanda take talauci ai shuru mutane suke yi basa yiwa mutum fada,baza a taba ji ance Dan Allah karka bari talauci ya rude ka ba sai kudi sai ace karka bari kudi su rudeka sanda kake talauci Kuma anyi shuru an kyaleka. Abba yace hmmm ni zan fada Maka Jauro yanzu fa a unguwar Nan matasa wani tashen gaishe ni suke yi,sabo da anga Yata ta auri me kudi, Dana ya kama kasa na wuce wulakanci kayan Miya ma sai naga dama nake saidawa yanzu da kudinka ma zance wlh bazan siyar Maka da tumatir ba sai dai albasa Kuma ga tumatir din a gabana zance Ina Sam sai dai Na baka albasa" idan baka so kayi wani wajen ba matsuwa nayi ba hankalina a kwance,Su Annoor suka dinga dariya kamar ba gobe,Jauro yace wlh karka siyar ka birge ni,Abba yaci gaba yace jiya nan wata tazo wai gatsal Hashimu Dolo nace ubanki Zakari shine Dolo, yanzu ai rashin mutunci nake ta yi, taka kowa nake, da kudinka ma bazan siyar Maka abinda kake so ba,wani a bani kayan Miya attaruhu,tumatir,tattasai, albasa,a hado da salat tuni zance ke yayi yawa" kawai na bata salat da lawashi albasa na bata canji, in taga dama ta koma wani wajen ta siyi sauran. Jauro ya Kalli Kubra yace ya kamata wlh mu karo aure ke kadai a gidan sai kiba kike,Abba yace rabon baya kaina akan dana yake Kubra Sha sha'aninki,bazan Kara mata kishiya ba,su Annoor suna ta dariya kamar me,gefe daya Kuma suna ta hira da Mohsin,Kubra ta kira Hidaya ta dinga jido kayan ci da Sha ana kawowa harda farfesun Beauty data kawo,itama Beauty tazo sun gaisa ta koma Palo suka zauna tare da Iman,Iman taje tayi Alwala zata yi sallah tace a Dan bani Hijab,Beauty ta dakko mata bayan tayi sallah tayi addua tana shafawa ta fara Waka tana cewa gantsare gaye nace gantsare Baby tana kida da bakinta,Beauty tayi murmushi tace kin tuna min ba karamin barna muka yi ba da wakar Nan,Iman tace Allah kice Kun gantsare da ita? Sosai cewar Beauty kamar Wanda suka yi abin arziki,Iman tace idan Ina yi ni ba a barina na sake a gidanmu, Yaya ne yake dukana ko Kawu yace zai zane ni,Beauty tace heeeeee mu kuwa tab ai yanzu ma nake gantsarewa ni da nake da miji,da mijinki ne ma bazai ce ki daina ba,Iman ta Sosa Kai kawai yanzu namiji take bukata Kuma tun bayan data warke tace Ina cikin wani hali,nifa Nan da kike ganina abar tausayi ce ni aure nake so,Yaya yanzu ya hanani nayi samari gwara da a baya har fita munayi da saurayina da shi da budurwarsa amma yanzu ko ya yaga wani ya kulani dukana yake,Beauty tace ke kika yarda wlh kije ki fadawa Babanku kice aure kike so,Iman tace kunya nake ji amma dai zan gwada,Beauty tace kiyi kokari ki dage miji dadi,sai zuga Iman take yi. Bayan sunci sun Sha suna ta hira sai wurin magriba sannan Jauro yace zasu tafi,Abba yace to Nima idan na samu lokaci zanzo inshaallah, daga nan zumunci har Aljanna inshaallah cewar Jauro suka raka su suna tafiya Abba Yana cewa dama an bar Masa Iman ta kwana biyu a gidansa,Jauro yasan halin Abba yaje ya tona asiri,kafin ma yayi magana Annoor yace sun koma makaranta ai shi yasa da sai a barta amma matsalar akwai school. Beauty tana gaba da Mohsin suma gida zasu tafi Basu San Abba Yana bayan su ba Beauty ta dafa Kafadar Mohsin tana cewa gantsare gaye tana wakar Mohsin ya turo kirji gaba,Abba Yana baya Yana kallonsu shi da Jauro,suka hada Ido da Jauro da Abba,sai da Mohsin ya juyo kawai yaga Abba da Jauro shi ya zaci suna cikin gidan suna hirarsu ta sirri,shuru yayi kunya ta kamashi sum sum suka fice da sauri. Iman ita taga Beauty Kawai lallai Dan Allah Kawu a barni na kwana biyu,Annoor ya dinga harararta mota ya bude tare da turata ciki ya shiga gefenta ya zauna,Yana zama ya tasheta yace dawo jikin kofa,haka ta dawo jikin kofa gefensa a haka suka tafi gida. Hashimu Kuma in banda Mohsin da ya fadawa yaran Shegu ne su Haidar bai ko sake zancen ba ya bar Umma da sauran yara duka a yaran Jauro ne. Malama Ikhram har yanzu tana Abuja bata tafi ba,ko zancen tafiya ma bata yi,kullum zata ci me kyau ta Sha me kyau Bata kashe sisinta Rafeeq ke wahala da ita,haka yasa tace da a gida nake da yanzu Ina Fadi tashi sai na huta naga waje,Kullum Rafeeq zasu je school itace take gyara gidan neat tayi girki taci ta Sha ta ajiye musu nasu shi da Islam abokinsa,tayi wanka ta huta abinta har wani kiba tayi da kyau,ta hana Rafeeq kwana a dakinsa ya koma dakin Islam. Yau tana Palo tana kallon American film Rafeeq ya dawo daga gidansu yau anci sa'a tasa doguwar riga Abaya,wata fara tayi kyau,a gefenta ya zauna,tace sannu da zuwa,yace yawwa wai yaushe zaki tafi ne? Malama tace akwai wani wa'azi da nake jira nayi Nan da kwana biyar sai na tafi,Rafeeq a ransa yace har biyar wannan wacce masifa ce anzo an tare min a gida sai karya min jari take yi,a fili Kuma yayi dariyar yake Yana satar kallon kirjinta yace yau kin sa bra Ashe,tace wlh kuwa Allah ya nufa a haka ma bana so dole ce ta sa,sabo da kai,Rafeeq yace sabo da ni? Ina ruwana da su ni ai ni bance zan ko kalle su ba bare na taba amma idan an bani zan karba Kuma zanyi godiya naji dadi har addua zan yiwa mutum,Ikhram tayi dariya a ranta tace Allah ya hore Masa son zancen banza,kaga ka daina batawa kanka lokaci ka fara neman matanka kawai ya fi Maka da wannan zantukan gwara me gaba daya,yace da zaki bani me zai Hana na fara dake,Ikhram tace kaga kuwa Ina da ruwa ....kunnensa ya toshe da sauri kansa yaji ya masa nauyi maganar shi bai Kai nan ba,tace zan iya tsirara a gabanka wlh ko a jikina,Rafeeq ya daure shi iskancin Malama ya Masa yawa Bai Kai nan ba amma haka ya daure yace to yi mana na Sha kallo ni me ya dameni,Malama tace hmm kawai dan naga Kai yaro ne,uban waye yaron? Ya tambaya da sauri,Rafeeq ta rungume ba zato ta rungume shi sosai,ya fara zare Ido abinka da ba a Saba ba,kasa motsi yayi kamar gunki yayi sototo ta shigar da bakinta cikin nasa ta fara Masa zazzafan kiss,Sai ga Rafeeq Yana karkarwa jikinsa Yana rawa da kyar ya kwaci kansa ya tashi da kyar Yana tangal tangal daga kiss amma kamar ya Sha giya ya bude kofa ya fice daga gidan ya shiga sabuwar motar da spark ya siya Masa ya tuka sai wajen Misam,Yana zuwa ya shige hotel room din Misam,Misam sai ganinsa yayi baka tatan ya fado ya haye Masa Saman bed jikinsa sai faman kyarma yake,ya gigice gaba daya,Misam yace menene wai ya kawo ka? Rafeeq yace dama haka yake? Wlh dadi Misam kiss aka yi min,Misam yace amma anyi dakiki sai kace Dan kauye,yace Dan kauye ne ni a nan fagen ,wallahi kaji dadi ta kamoni kai...ta Sha mintina da yawa,Kai idan ba Misam har Kara tsuuuu tsuuuu kamar tana Shan nonon uwarta,sai kace ba a yaye ta ba,har yanzu kamshin bakinta nake ji,kirjinta wow kaji shi a kan nawa,dole ka nemi mata nayi Maka uzuri daga yau bazan sake ce Maka Dan iska ba,Misam yayi dariya yace yanzu duk akan kiss dinne ka shugo mota ka taho Nan? yace wayyo aure zanyi wlh idan baza kayi sauri kayi aure ba ni zan wuce na hau layi bazan iya ba. Yau bazan iya bacci ba Banana dama tana aiki? ai tana rikeni naji banana ta tana kiran Malama Malama....Misam yace Dan Allah tafi wlh ka ishe ni Yana dariya. Rafeeq Yana fitowa ya sake shiga mota ya tafi gidan Spark,lokacin ma sun shirya a daren zai kaita gidan su Rafeeq din tunda kullum Yana kaita gidan dangi daya bayan daya sabo da ta sansu su Santa,suna fitowa ya rike kugun Naila yaga Rafeeq ya fito yace Yaya Dan zo minti daya,yace meye Kuma dazu da ka tafi daga gidan Nan,Kai dai kazo,Spark yace Ina zuwa Baby ya tafi wajen Rafeeq yace menene Kuma? gashinsa ya Sosa yace Yaya Allah ya Kara dankon kauna,Spark yace Ameen ni da Babyna,Rafeeq yace da ni ma da Malama,Yaya kiss tayi min yanzu,oh akan kiss din shine ka falfalo ka dawo to muga bakin haaa....cewar Spark, Rafeeq dariya yayi yace sai kace yaro Kun rainani,to da mene idan ba yaro ba akan kiss me kaji yaro baka dangana ga Bado ba,baka ga tsiraici ba,baka Kalli tsagwaron kayan albarka ba,baka kwashi tagomashi ba akan kiss din Haram ka taho,Haram ba dadi yaro,kar dai ka biyewa mace ta lalata ka wlh kana zamanka idan aure zaka yi kawai kayi aure ka kulle kofa daga Kai sai Amarya gaka ga bado akan gadon Albarka,wajen me daraja da kima amma Dan kaji kiss din Haramci mene na murna,Yaya kaima fa kayi haramcin a gidan yari ai sai da ka tattaba,to yanzu na tuba halak dina nake tabawa,amma dai ai ka taba,Dana taba fada nayi? Ka fada mana tunda kace kana soyayya da Dan daudu kace ka yiwa Dan Daudu kiss a prison,dariya Spark yayi yace to yanzu fa? ai nima zan daina ne watarana sai labari amma nima tana min zanyi lakwas daga baya sai labari,Ka daina biyewa Yan gidan yari wasu wlh Mafi yawa basu da kunya fitsara suke koyowa. Ai shi yasa naga taka me kunyar ce me zaka fada mana wai Yaya matar taka Tantiriyar Yar duniya yanzu da tana Nan sai ta tofa albarkacin bakinta,Spark yace itace Choice dina nima ai Tantirin ne amma sai ita bata tara mata ta dinga iskanci a gabansu da Sunan wa'azi ba,Kuma ita bata cakume ni ta min kiss ta karfi na, kar kaje tayi raping Dinka Rafeeq,da zata yi ma ni haka nake so in Sha dadi zunubi a kanta,dariya Spark yayi yace ka sallameta ta tafi ko wlh nazo gobe na koreta,tana nan daram wlh ai baki abin karramawa ne ta karramani na karrama ta. To Mima tace kaje tana nemanka an fasa bawa Misam Wahida Kai zaka aureta,yace Wahida yayata ce fa ai ta girme ni sa'arka ce fa Spark,to ai ba haramun bane Rafeeq,Rafeeq yace Ashe kuwa za ayi yakin basasa wallahi bazan aure ta ba,Kai kace ka amince sabo da Misam yayi free idan yayi aure Kai Kuma sai kayi yaji ka daina zuwa gidan,Rafeeq yace ai ba sai ka fada ba za a ga rashin hankali, virgin Dani a caka min me wangalallen Bado wlh bazan yarda ba,Spark yace ina fada maka karka biyewa Malama fa ka aureta idan kana sonta,tace ni na gano Ashe sonta nake ma,dariya Spark yayi yajuya yace Malama ta susutaka. Bangaren malama kuwa sai murna take tace wannan Rafeeq din sai na zautar da shi zan tafi,na fika iskanci bana kunyar komai ni a duniya Dan kawai dai banyi Bariki bane amma da Allah yasa ni Yar bariki ce da sai buzunka,Sai da ta dade tana kallo sannan ya dawo,Yana dawowa ya samu tana Jan charbi tana mismismis da baki,ya zauna again a gefenta wai ko zata Kara yi Masa taki kula shi Kuma,har ya gaji da jira a sake Masa runguma da kiss shuru shuru,haushi yaji ya mike Yana tsaki ya koma bedroom din Islam yayi kwanciyarsa Yana faman juyi Yana Jin haushi,yace an sabawa mutum da Abu sai a janye haka ake yi sai da aka bari na Saba,daga yi sau Daya har ya saba. Chika kuwa kauye taje a ranar har wajen kaka ya gane kawar Naila ce,tace ina da aure Kaka,ni Harija ce nafi karfin mijina baya iya komai,Naila ta bani wani magani na sa Masa yaci Kuma yaci amma baya iya dadewa gaba daya ji nake kamar na fara neman Maza,Kaka ni Harija ce idan namiji ya birgeni kamar na cire wandona a gabansa zan iya fadawa halaka kaka ka taimake ni. Kaka yace ai maganin da ta baki na sadda sadda ne bari a baki wani duk jarabarki karya kike ki kure shi in kika yi wasa sai kin gudu,Chika tace Saffa saffa shine Sadda sadda kenan, Kaka ya dakko wani kalar daban ya bawa cika ya bata dauri uku sannan ta bashi kudi da kyar ya karba. A ranar ta dawo ta Nemo Baseeru yazo bangarenta ta bashi ya Sha dauri daya,Baseeru Yana addua Allah yasa magani yayi,ya tafi wajen Amarya Mummy,tun kafin ma ta gama girki ya matsu su koma daki kamar yaci babu,kitchen din ya bita,ta baya ya fara shafa Mummy dama kadan take jira ta kashe gas ta juyo ta Bada Amanna,Basiru yana shafa kirjin Mummy yace Yar malafa ta,wannan ko rana ko ruwan sama tsaf zan shiga karkashinsu su kare min rana ko ruwan sama na fake,da kyar yaja Mummy suka koma bedroom,ya dinga gurzar Mummy yaki gajiya taki gajiya,Ita Mummy dai dai kenan,ta zaci abin na wasa ne taga Baseeru ko ya kawo hutawa kawai yake ya huta ya sake dawowa,tun Mummy da Ni'imarta sai da Baseeru ya karar da ita karaf,babu sai dai a sa yawu,Mummy tun Abu na bata nishadi har ta koma ture Baseeru tana a hakura haka,Baseeru yace ban yarda ba,nima yau ranata ce,Baseeru me kaje ka Sha? Na gaji nace dole ne kashe ni zaka yi wai,Baseeru yace mala'iku zasu tsine miki ki kyaleni,kokawa suka fara da Mummy ya tika Mummy da kasa yaci gaba da morewa Yana Sambatu,garin Sambatu ya dinga cewa me gadi yayi dace...me gadi yayi dace,Mummy har ga Allah Bata ji bama azaba tasa ta fara kuka kamar yarinya,ba ni'ima ta kafe kamas shi Kuma yaki hakura sai da Mummy ta kasa magana kuka ya gagara sannan ya hakura badan ya gaji ba. Washe gari Yana tashi ya fara lalubenta Mummy ta tashi zata gudu ya riketa gata da kiba baza ta iya sauri ba ya jefata Saman bed sai kafar gadon Daya ta goce,Baseeru Yana Nishi tace yau banki muyi wrestling ba a gidan nan nine Undertaker da kambun champion,Mummy tunda ta samu kanta bayan rana ta fito ta tashi ta Nemo kaya ta saka ta dauki key din motarta ta gudu gidan Mima a can zata shakata,Baseeru yace Bada izinina ba, kin tafi wuta balbal gwara ma ki dawo. Mummy ko da taje gidan Mima a can tayi wanka ta gasa jikinta ta Sha magunguna tayi bacci,ba a San me ya Koro ta ba,sai dare ta tashi ta tafi gida,tana zuwa sai rabe rabe take kamar yarinya tana bin bango,Baseeru Yana makale a bayan labile ya fito yace wa na kama ya ja Mummy sama tana Dan Allah Alhaji a hankali Kuma ayi dai dai misali wlh ko Dabba baza tayi haka ba,oh ni sanda nake cewa ki tausaya min kin tausaya min ne? Sonka ne ya rufe min Ido ta furta da kissa,yace nima love dinne Mummyn Dana Spark abar kaunata,haka yau ma Mummy data gaji sai gata da gudu ta fada bangaren Chika,Baseeru ya biyota da Jallabiyya. A dinga sharhi pls AsmaBaffa [1/9, 12:43 AM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1 https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 11-15 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Mrs...... Oum Aariz Oum Nasreem Mom Sani Maman Haidar Hey lovelies Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari? Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa? Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income? Ko kinada business idea da kikeson kifara Amma Babu jarin farawa? Toh duk ku tarkato wannan training din, dan ga solution nan nasamo muku, kawai ki danna wannan link din Dan Samun damar shiga group din https://wa.link/49vn47 Chika tana ganin Mummy a wajenta tasan ba lafiya,Mummy tace da Chika Yaya kiyi hakuri ki karbi kwananki,Chika tace a'a yau nice Yaya kuma? ai ni wata uku na baki, Baseeru sabo da a Sha amarci lafiya,Mummy tace a'a ni dama bazawara ce 3days akeyi yanzu na wuce sati Ina laifi ma hakan na gode hakan ma yayi,Chika tace wlh tsakani da Allah na bar miki kwana na ko Baseeru? Baseeru yace ei Maman Spark ai kinfi amarya zaki,komai naki yafi min,Chika tace au Baseeru haka zaka ce min? ae baki da wani zaki,Mummy sai taji dadi yaci mutuncin uwar gida ita ce on top kawai sai ta hakura tace muje honey ya rike hannun Baseeru suka tafi,suna fita chika ta dinga dariya wai a dole Mummy ta cusawa kishiyarta haushi da bacin rai. Baseeru sai yabonta yake ya lallaba ya sake kwasar amarcinsa hankali kwance,Mummy taji jiki yau ma. Washe gari da safe Baseeru Yana kwance ya mike a Saman doguwar kujera yayi pillow da cinyar Mummy tana shafa Masa sankon kansa katsam babu Sanarwa sai ga Baban Beauty ya bayyana a Abuja gidansa,Chika mamaki ya kamata da tsoro tace mutumin da yace wata hudu zai yi, ai kuwa Daddyn Beauty ta bangaren Baseeru ya nufa,Chika ta fito da gudu ta Sha gabansa,dama ya San Chika sosai yasan Kuma ance tana gidan,yace Suhailat dama kina Nan kenan? Chika tace ae Daddy Ina yini tana haki,yace lfy Alhmdllh,ka dawo lafiya? Yace lfy lau Alhmdllh,ya nufi cikin part din Mummy,Chika ta sake tare shi tace Daddy dan tsaya dama... dama....uhmmm...tana Sosa Kai,Daddy yace ban gane ba ya tafi zai shiga tace Daddy karka shiga Nan ka koma part dinka na dawo nan,Nan take Daddy ya fahimci bata so ya shiga bangaren kawai sai ya mata tsawa yace matsa ki bani waje kaji yarinya duk yanda aka yi da wata a kasa. Yana shiga ya samu Baseeru me gadinsa kwance a cinyar mace,tsawa ya bugawa Baseeru yace Dan Basi uban me kake min a cikin gida Ina aikin naka na gadi? Dan Ubanka aikin kenan? Karuwa ka kawo min cikin gida,Baseeru a tsorace ya Fado daga Saman kujera ya zube a kasa jikinsa Yana rawa yace Dan Allah Alhaji kayi hakuri ka yafe min ba laifi na bane su Yarka Beauty da kawarta ne suka bani aiki Kwangila nayi zasu biya ni. Mummy mikewa tayi tsaye tace ban gane ba Alhaji Kabir ba dai Kaine me gidan nan ba?,Daddy ya furta Hajiya surayya Ina Dan naki me kike yi a Nan? Mummy tace kawata fa tana biko,Daddyn Beauty yayi dariya yace badai har yau Bata yi aure ba? wlh Kai take jira,kasan tsohon mijinta saki uku ya mata,Chika da Baseeru aka bari sororo,Muryar Mummy suka tsinta tace Ashe me gadinka na aura kenan? Alhaji Kabiru yace da ke baki bincike ba kika aure shi,Baseeru yana gaban Daddy a zube Mummy ta Kalli baseeru idonta yayi jajir sabo da bacin rai,ta rasa ma me zata yiwa Baseeru,Baseeru Mummy ya kalla yace Dan Allah....Mari ta Kifa Masa,Baseeru ya Dafe kumatu shima ya mike ya kifawa Mummy Mari yace karki manta mijinki ne ni a karkashina kike Baki isa kin Mari banza ba,kwadayayya me son abin duniya, badan Kwangilar da aka bani ba me zanyi dake, Ina da ikon auren Matashiya budurwa dan na rufa miki asiri ma,Daddy ne yace to matsalar aure ba a shiga tsakanin mata da miji,sanda kuka hadu kuka yi aure ban sani ba sabo da haka bazan shiga ciki ba,su Kuma Wanda suka hada wannan gwaramar zasu ci ubansu bari naje na samu Suhailat. Mummy fuuuuu ta haura sama ta fara hada kayanta tana hawaye tana zage zage tana dura ashar Baseeru Allah ya tsinewa uwar da ta haifeka shege Dan shegiya,Dan kut...Dan burar....wlh sai kasan ka yaudare ni sai naga bayanka,Baseeru ne ya haura saman shima yaji tana ta zaginsa ya shiga tattara kayansa yace yau sai bakin gate,my love hakki na ko za a Dan Kara min? Mummy kukan kura tayi ta cakumi Baseeru da kokawa,Baseeru ya kama nonuwan Mummy biyu Yana lagude su ta saki ihu tare da gartsa masa cizo tace sai Kaci kanin Ubanka da yayan Ubanka tsinanne talaka,gayyar tsiya gayyar na ayya gayyar talauci,ka zuba maniyyin talauci a jikina Allah ya isa,maniyyin da miyar kuka ce da tuwo suka sa ya taru shege Dan wahala. Baseeru yace sabo kike ana rubuta miki zunubi kina zagin mijinki,tace ka sake ni wlh,yace daram wlh ba saki duk Inda kika je Kuma sai na zo na karbi hakkina gwara ma ki bini dakina na gadi mu zauna a can,tace sai dai kaje da uwarka matsiyaci ta tattara kayanta ta fito tana hawaye,sai ga Spark yazo gidan tare da Naila,yaga Mummy tana kuka da akwatuna tana fitowa da su,Spark yace Mummy lafiya? Baseeru kofa ya kulle ya buya Jin Muryar Spark. Mummy kuka ta saki sosai kamar yarinya,Spark hannunta ya rike yace Mummy menene dan Allah,tace Ashe Baseeru me gadi ne ya yaudareni suka hada baki da Suhailat yarinya karama ya aure ni,sun Raina min hankali na hada jiki da gayyar talauci ashe me gadi ne,Spark yace Kinga illar rashin bincike Mummy,sai da na fada miki tuntuni kika nuna bakya so ma a shiga harkar ki ke,Mummy ta sake sakin sabon kuka ta Dora kanta a kirjin Spark, Naila Dake gefe taji haushi an haye mata kirjin miji,Bangaren Chika tana sanin asiri ya tonu komai shirin su ya rushe tuni ta tafi da gudu ta tattara nata ya nata ta shiga motar Misam ta tafi wajen Misam kafin ta gudu ta koma Kaduna garinsu wajen iyayenta,aiki ya rushe,Beauty ta kira ta sanar mata itama Beauty wayoyinta ta kashe kar ma Daddy ya nemeta ya sameta. Naila kuwa sabo da taurin kanta ta gani da idonta asiri ya tonu ko a jikinta tana kallon Spark duk ya damu kamar aurensa ne ya mutu sai Tausayin Mummy yake Yana lallashinta,bai nuna mata yasan me gadi bane yace ashe me gadi ne Mummy? tace bakin me gadi ma dan iska talaka shi yasa ni na Dade Ina Jin warin talauci a jikinsa,Spark yace uhmmm....zama bai ganmu ba dole muyi yaji sai dai Kuma Mummy ko kina son Dandanon Baseeru a hakura ya biki gidanki ku zauna tare Kinga ya zama mijin Hajiya,Dandanon banza Kai dalla dauki akwatuna ni ba ruwana karewar lalacewa ace me gadi na aura,saura naji ka fadawa su Mima kace Ashe me gadi ne wlh sai kaci ubanka idan naji zancen nan a wajen dangi aje ayi min dariya. Naila ta kalla tace to algunguma saura naji zance na yawo wlh kece sai na sa an sakeki,Naila idon Spark ta faka tayiwa Mummy gwalo harda daga mata gira, Mummy tace ni kike yiwa gwalo kina daga min gira Innalillahi wa innailayhirrajun,Naila tace me nayi ta marairaice ta fara kukan karya ni dai an tsaneni tunda aka kawo ni ta juya zata tafi,Spark ya saki akwati da sauri ya rukota yace I'm sorry Babyna,ya Kalli Mummy yace zan tafiya ta wannan ai bai dace ba yarinya tana baku girman ku bakwa gani,wlh na gaji ana hanani sakewa yanzu idan tayi fushi fa ni za a jawowa a asarar na yau dana asuba,so kuke na tafi Office a birkice ai akwai dangi a karkashina suna aiki Ina zuwa a birkice duk korar su zanyi dama ai dangin kune kuka sa na basu aiki,wallahi idan aka min asarar na yau gobe duk sai na kore su daga aiki. Naila bayan Spark ta koma ta buya ta leko Mummy ta sheke da dariya marar sauti,Mummy ta kalleta ta ja Kwafa,Naila ta samu ta yiwa Spark kiss a bayan riga bai sani ba,Mummy ce kadai take ganin iskancin da Naila take yi mata,harshen ta zaro ta lashi rigarsa a hankali shi bai sani ba,Mummy ganin rainin yayi yawa tace zaki bayani sanda na sa ya sakeki,Spark yace wa? waye zai sakar min mata? Kai dalla dauki muje shashasha wlh ba banza ba asiri tayi maka,Spark ya wuce da akwati Mummy ta dauki Daya suna tafiya yace munyi yaji Babana ya kori uwata Kuma, Naila tace da Mummy kawo na daukar miki akwatin,baza a baki ba fitsararriya marar tarbiyya,Naila tabi bayan Spark tana cewa yanzu shike nan auren ya kare? Baby aure rai ne da shi karka zama silar raba sunna,tsakanin mata da miji sai Allah,baka sani ba ko tana son abinta,Mummy tace har abada bazan so Baseeru ba shege bakinsa kamar robar kwasar tuwo" muje gidana Allah yasa ban zuba 'yan haya ba. Spark ya tuka motar sai gidan Mummy ya kaita can sannan yace da Naila muje madam,Mummy tace ban gama da Kai ba zaka tafi,yace dare yayi Mummy sauri muke yi we have a lot to do,aiki ne dani sosai,kin San ni Busy man ne yanzu tunda na ajiye 'yar Baby ai ba zama kuma,daga Office sai aikin Jihadi,wlh daga aure na zuwa yanzu Allah ne yasan yawan arnakun da nake kashewa kullum,idan na shiga sulken yaki to sai ta Allah Kuma,Naila tace ga Kuma Salkar ruwanka Ina mikowa,Yace ai ba karamin taimakona kike yi ba yau ma ki cikata da ruwan Zuma,Mummy tace Dan uwarka tashi ka tafi Ina fada Maka matsalata kana wani zancen kisan arna,wai Dan ubanka ni banyi auren bane sai kace Kai kadai ne kayi aure,tashi ka tafi ni na rasa dalili ma da bata yi ciki ba har yanzu ai baka cika jarumi ba tunda banga tana laulayi ba har yanzu ta fi wata guda a gidanka wannan masifar taka ai yaci ace ta fara laulayi tun sati biyu da kawota. Spark ya mike yace muje ni dai a gaban manya nake bazan yi zancen ciki ba ai da kunya abin kunya ne wannan ni kamata na yiwa wata ciki a'a ban isa ba ai ba yanzu ba ai yaro ne ni,dariya ya ba Mummy sosai tace Allah ya shiryeka wato Kai baza tayi ciki ba sai dai iskancin ka iya kenan,abin kunya kike fada Mummy a gaban surukar ki,ya mike Naila ta bi bayansa tana cewa Mummy sai da safe mun tafi,tsaki Mummy ta ja,tace wlh wannan kamar na dade da saninta na rasa Ina na San yarinyar nan anya kuwa a film ne. Spark suna fita ya dauki Naila tana dariya Goyata yayi a bayansa ya kaita har cikin mota sannan ya shiga suka wuce, suna komawa gida Yar magen Naila data samo fara Yar karama a makwafta ta fito daga kitchen,Spark yace a samo mata muzuru mijinta a daura musu aure akan ta zama Yar duniya sabo da kina kallo zata dinga fita neman mazan banza waje ko ta dinga kawo mana kwarto gida,Naila ta dinga dariya tace namiji ne fa suka ce,yace tab ai kuwa zaki ga Yan mata suna zuwa harka gidan nan wlh haka suke yi,yace yunwa nake ji ya zauna a Palo,Ina zuwa ta furta ta haura sama ta fito bayan ta cire mayafinta,tace Baby Albashirnka yace goro yana danna waya tace period yazo na fara wlh,kamar zai karya wuyansa haka ya dago da sauri ya ajiye waya yace da gaske? tace da gaske time ya canja,tagumi ya zuba yace a kunna min wakar Gwauro,Naila ta bude Data ta samo wakar Gwauro bata San ma ta waye ba wakar, waye yayi Oho wakar ba dadi kawai tayi searching Gwauro audio songs suka fito ta kunnawa Spark. Dariya yayi da kansa ya jawota jikinsa yace ashe yau bado ba rabo ba,ashe Kuma haka Allah ya tsara min, kawo min abinci duk da haka zan fita yakin Jihadi amma ba sulke zanje,Naila tace ai kuwa da ka huta ma kayi bacci,haka nace miki bacci nake ji? sai da na gama Azumina ya zo ba komai kwana nawa kika ce? 4days kika ce a baya 2-3days,mantawa nayi Yana kaiwa 4days, alright kin shirya jikinki yanzu? Naila tace ae ai da karfi ya taho wannan karon ban taba haka ba,yace to nayi gyaran hanya ba dole yayi flowing sosai ba ,kawo min abincina, Naila kawo Masa tayi a gabansa yau bai son zuwa dining,zama tayi sosai tace Baby idan ka gama cin abincin zamu yi wata magana,yace ai Kuma yanzu bazan iya ci ba gwara muyi maganar kawai,no Kaci sai muyi,a'a bazan samu kwanciyar hankali ba sai kin fada min kawai ki fada min mece maganar ,Naila yatsunsa ta ruko tana wasa da su tace dama....Ammmm...uhmm...a ..dama....cewa zanyi...da....waiiiii...ammmm....dama...cewa zanyi kayi hakuri,wata magana ce amma kayi hakuri idan na fada Maka gaskiya,Dan Allah karka ga laifi na,Spark ya tsura mata Ido dan tsoro ya kamashi yaga serious take bashi hakuri,taci gaba tace dama...kaga ...Mummy nasan kasan komai abinda ya faru Dani har na shiga prison to shine nace dama sai na dauki fansa sai na samu ta bayyana da kanta bani na kashe mata miji ba,shine fa muka sa Baseeru ya aureta ni na dinga bada kudi, muka shirya Masa karya har ya aureta,mun Dade muna target tun kafin na aure ka,to bayan na aureka sonka yayi min yawa,naji mun zama daya,ban iya cutar da Kai ko wani naka,Kuma indai aka ce yau wannan Dan uwanka ne to ko me yayi min zan iya yafe Masa na hakura,Kuma tuntuni nace da su Chika ni na zare hannuna a ciki na yafe mata sabo da Kai,bazan iya yiwa wacce ta rainar min miji haka ba,ta raineka,ta Maka komai a rayuwa har ka zama abinda ka zama Kuma nazo na aureka gashi nima Ina cin arziki har da Yan uwana da iyayena sai naga bai dace ba,kawai na hakura na yafe mata sabo da sonka da nake yi gashi naji Hallare ta ratsa ni,shine nace bari na fada Maka ka sani ba hannuna a ciki. Spark ya gama jinta tsaf,yace sarkin ramuwa,Naila Ina so ki sani ba komai zaki ce dole sai kin rama ba,wani abin sai dai Allah ya saka miki ki daina cewa idan an miki Abu lallai sai kin rama kinji ko,sannan ba laifi kika min ba, Kuma naji dadi da kika yi hankalin haka,ko da ace Mummy ta miki asirinta ya tonu wannan Allah ne yayi ikonsa Kuma ita ta jawa kanta duk da zanji ba dadi,amma da ace kin cutar min da Mummy Naila zan Dade Ina Jin haushin ki,Dan ni nafi sonta da Mima da ita na Saba,kawai dai halayen iyayen namu ne da matsala but no body is perfect,kiyi hakuri nasan an cutar dake amma idan kika barwa Allah ko Baki ce ba gaskiya zata yi halinta watarana asiri zai tonu,ni ban san dalilin Baseeru na aurenta ba amma nasan me gadi ne tunda nasan Alhaji Kabir da dadewa itama Mummy ta sanshi,sabo da wata dattijuwa kawar Mummy yaso aurenta Allah ne baiyi ba,ya Sha zuwa wajen Mummy kamun kafa,ita Mummy Bata San gidansa ba amma ni na san gidansa na Abuja amma ban San shine Baban Beauty ba. Come ya furta Yana kallon Naila cike da so da kauna zuwa tayi ta rungume shi ta fara kukan shagwaba tana cewa wlh an cutar dani an kaini gidan yari na Sha wahala na fasa yafewa haka kawai daga taimako da bada magani shike nan sai ace nice nayi kisan Kai duk an Bata min Suna. Dariya Spark yayi yace to yanzu ya zanyi bani da hujjar kama Mummy sai dai mu barwa Allah Kuma ma ba gashi mun hadu a ciki ba,da kaddara Bata hada mu ba fa?Naila tace ai dai sai mun hadu ko ba a prison ba amma wannan sharrin da aka min bazan manta ba tana goge hawaye tana rungume da Spark,yace to zauna naci abinci na ni,tace ban gama magana ba yace Ina jinki,tace Sanda ta tana gidan a dakko min abata,wacce sanda Kuma? tun a kauye nazo da abata a gidan na barta a dakin da aka sauke ni wlh ka dakko min abata na ajiyeta a karkashin bed dina,Zan dakko miki sai me? tace sai makaranta nima a sani a university,yace bani da ra'ayinta wlh Ina da kishi bazan iya barinki ba,zan dai saki a wata part-time Thursday Friday course daya suke yi tal Islamic school ce,Naila tace ni ta boko nake so,yace to ki shiga makarantar dare gata Nan a makwafta a biya miki na addini sanda kika iya ki koma a Dora miki idan ba wannan ba bazan iya ba. Naila tace gashi Nan Chika duk suna university a gidan yari yanzu dorawa zasu yi saura kadan amma ni iya secondary duk duniya an ci gaba Banda ni,Spark ya ja abincinsa ya fara ci Yana jinta tana ta mita lallai sai tayi boko shi Kuma yace Sam,ya Santa da rashin ji idan idonta ya sake budewa sai tafi karfinsa shi yasa yace baza ta yi ba,kar taje ta hadu da watsatsun kawaye su dinga zuga Masa mata,ga Naila dama ya aka cika bare idonta ya sake budewa. Chika kuwa tana yiwa Misam waya tace gobe ko jibi zata koma gida ita,yace tazo ya mata booking wajen kwana,tace gidan Naila zata je yace ai Amarya ce kar ta takura musu Spark zai ji haushinta,dole ta yarda ta zaci hotel zai kaita sai da ta zo yace ta shiga motarsa ta kwaso kayanta ta Maida motarsa yaja suka tafi sai gidan Rafeeq sabo da yasan Malama tana can,Islam ya tafi gida sai next week zai dawo Misam suna shiga,ya Samu Malama Ikhram a zaune sai kace gidan Ubanta,tana ganin Chika ta saki ihu tace harka sai da girgiza kirji,Chika tace wani ma yaji, shegiya Malama kice kina nan,Malama tace naga waje ai ni Kuma,Misam wuri ya samu ya zauna,Malama ta kalle shi tace Dan duniya yau ba magana ko Dan baka ganni a mumbari ba? Misam akwai shi da raini in yaga dama,Kai kawai ya daga mata,Malama ta Kalli Chika tace ko da shi za ayi ne? Kafin Chika ta Bada amsa Misam yace ae da ni za ayi,wlh da ace zata yarda da yau zan Bata sadakinta muyi kwanciyar mu tare,Malama tace bari na duba muku ko akwai a wani littafi na addini idan ya halatta me zai Hana,Rafeeq ne ya shugo ya dawo daga gidansu,Misam yace Malama da gaske nake a duba min ko ya halatta na mika mata yanzu muyi ciki,Malama tace Bai halatta ba,tashi Misam yayi zai tafi, Chika tace badai tambadadden hotel din Nan zaka Koma ba? wai ace mutum rayuwarsa a hotel,duk me haka ai ba mutumin kirki bane,Misam yace ki fada a gidanku next week zan Kai kudin aure,Chika tace ni ba wannan nake so ba in zaka daina kwana a hotel ka tura kudin aure wlh idan baza ka daina ba bazan aure ka ba ato mutum kullum Yana hotel. Rafeeq yace fada Masa Chika tunda ya fito karuwanci ya bar gidan iyayensa har yanzu sai dai yaje da yawo Yana Nan yawon ta zubar Yana barbada,Misam yace Rafeeq ya kamata kasan ni ba sa'anka bane wlh idan ka zuga min budurwa zaka sani mind your Business,sabo da ya fada maka gaskiya to sai ya fada,Malama ta tarewa Rafeeq. Rafeeq yace Kai gidana ba gidan ajiye mata bane na gaji ke Malama ki fara Shirin tafiya gidanku daga gobe wlh na gaji bana amfanuwa Dake tunda kika sabar min da kiss Baki Kara ba ki tattara kayanki ko gobe ko jibi zan Baki kudin mota ko na kaiki gidan iyayenki da kaina na gaji,kin tare min gado ko Kara baza ki min ba kice na dinga zuwa Ina kwanciya a gefe na gaji ki tafi gidan iyayenki,Malama hankalinta ya tashi sosai dan yanzu ita bata da wajen zuwa idan Rafeeq ya koreta Ina zata tafi,tana wannan tunanin Chika tace Kuna waya da Azima kuwa? Malama tace me kika ce Sam hankalinta baya jikinta,Misam ne yace zai tafi,Chika ta tafi raka shi tana fita ya rungumeta tace ka sake ni please kar a kamamu,ya sake kankame ta,Rafeeq ne ya bude kofa ya fito yace zan rufe gidan,da sauri Chika ta fisge kanta,Rafeeq yayi dariya a ransa dama yasan Misam zai aikata shi yasa ya fito sa Ido. Misam yace ke da gaske fa nake maganar Kai kudi,Chika tace to sai nayi tunani na gano hanyoyin zama da me neman mata,Ran Misam ya baci sosai yace me yasa bakya tauna magana kike fada min ne? Chika tace idan kayi zuciya ka daina,sai na aure ka duk kasan mata kaje ka min Illa Ina sabuwa gal Kai second hand,zuciya yayi ya juya ya shiga motarsa ya tafi ransa a bace,Chika tace ka dade baka yi fushi ba in naga dama ma sai na fasa mutum kullum a hotel wlh bazan aure ka ba in zaka canja hali ka canja. Misam tunda ya tafi yake dukan sitiyari Yana tsaki irin maganar da Chika ta fada Masa,Bai wuce hotel ba sai yayi gidansu,Su Kamal da Yan gida sun Sha mamakin ganin Misam a gida da dare yayi parking motarsa ya bude dakinsa ya shiga rabin da ya shiga dakin ya kwashe shekaru amma kullum sai an gyara dakin an kulle Masa. Komai neat ya shiga yayi wanka tare da saka kayan bacci ya kwanta sannan ya turawa Chika text message kamar haka Ina gida a bedroom dina kin yarda na tura kudin aure? Mamaki ya kama Chika da farin ciki tace Ashe dai yana so na,Rafeeq ta yiwa magana tace kira min Kamal kaji Misam Yana gida,yace ce miki yayi Yana gida? tace ae haka yace,to da gaske ne wlh yana gida baya karya,Chika tace kira dai Muji,Rafeeq wayar Kamal ya kira ya tabbatar Misam yana gida yau har murna suke ta yi Misam a gida. Washe gari Misam babansa ya samu Wanda yake hannunsa yace next week za a Nemo Masa aure amma Mima tace sai ya auri Wahida, Baban Misam marikinsa kenan ya dinga murna wai Misam ne zaiyi aure,yace Ita din banza kana Dana tace zata zabo Maka mata karya take sai wacce kake so,Misam yace gashi dalilinta na fara canja halina ita fa tace lallai na daina yawon banza na dawo gidan iyayena Kuma gashi na dawo yanzu gobe zan kwaso kayana kaf daga hotel zan dawo gida na daina yawon karuwanci,Baba yace Alhmdllh Alhmdllh Kai nayi murna Allah ya mata albarka,ai ita zaka Aura ma wace wata Wahida taje can a bata wani ko a bata marar kunyar nan me son zancen banza Rafeeq sunfi dacewa. Misam Yana ta Jin dadi kamar ance an bashi Chika,yace Kawu ayi sauri kasan tuba nake niyyar yi na Saba da mace bazan iya rike kaina ba ayi sauri a daura min aure,Kawu yace Inshaallah Dan nan. Annoor ne yaje hotel din da Iman tace ta tsinci kanta duk bincike suka nuna basu San komai ba,har Iman ya dakko yazo da ita yau amma suka ce su fa ba abinda ya faru Kuma ba CCTV,wani takaici yasa Annoor ya zazzage su ya fito,Iman harda hawaye tace wlh a nan hotel dinne ga dakin can ma,Annoor ya gasa mata harara yace muje gashi Nan basu San zancen ba makaryaciya wallahi idan Baki fada min Wanda kika bawa kanki ba bani ba ke karki sake kula ni,Iman tace Allah ne sheda ta...dalla rufe min baki Kya fada mana Allah kin San da Allah kika iya bawa wani kanki kayan haushin ma komai da komai Ina laifin ma waje daya amma da sama da kasan duk kin bayar,ai sabo da karyar da nasan zaki min shi yasa na cire miki riga na Gani kirjinki gashi Nan duk sun Sha wahala lokacin. Iman tace ai dai Allah Yana gani-Allah yana gani Kuma shi zai saka min ta karasa da kuka,duk masifar da yake Bai manta tana son Ice cream ba,a wani mall yayi parking yace Ina zuwa saura ki fita ki tafi wajen wani a Kara yi, Ice cream ya siyo mata da nama ya ajiye mata a cinyarta,ta Kalli ledar tana hawaye tace naga ka ajiye a cinyata? A baki kike so na baki ko ni irin dan iskan da ya gama dake ne,na gode sai naje gida,yace in zaki Sha ki Sha ai da a mota kike fara ci yanzu zaki ce sai kinje gida,hawayenta ta goge wani Yana sake fitowa sabo da irin masifar da Annoor ke mata yanzu kullum masifa,Ledar ya dauka Yana tsaki ya bude robar Ice cream din ya sa spoon yace gashi,kin karba tayi taci gaba da kukanta,zan Kifa miki shi a fuskarki gwara ma ki karba,kin karba tayi ta rufe fuskarta tana ta faman rusa Masa kuka. Bude fuskar to Sanabe,Iman Sanabe ya sake kiran sunanta,yace bude bakin to na baki a bakinki da kaina,kafada ta makale yace nine fa,taki magana taki bude fuskar sai kuka takeyi,ice cream din ya ajiye tare da rungume ta a jikinsa Yana lallashinta tare da bubbuga bayanta a hankali har tayi shuru,yace to zai narke baki Sha ba,Sanabe ta Kawu,Kin San Sunan Nan Kawu ya sa miki abinki,murmushi tayi fuskarta tayi ja sabo da kuka abinka da fara,a Baki ya shiga bata Ice cream din tana Sha,tace Kai baka Sha ba Yaya,yace na sani ko Wanda yayi iskancin Dake ya tsotse miki baki Iman in Sha abin bakinki bazan iya ba,Kuka ta saki Yana bata tana Sha tana hawaye a haka ta shanye abinta sannan yace Naman Kya ci a gidan ko,ta daga Masa Kai,hawayen ya goge mata da hannayensa sannan ya ja mota suka tafi. Suna Hanya ba Wanda yayiwa wani magana Iman tace Yaya....yace Na'am,zan cewa Huzaifa ya turo da iyayensa muyi aure,Wani wawan birki yaci yace aure Kuma? tace ae aure,sabo da me? tace sabo da maganar gaskiya ni yanzu namiji nake so kar na fada halaka tunda kaga yanzu ni ba budurwa bace,parking yayi na motar ya hade rai yace wanne irin aure ana zaune lafiya,Ina laifin ma kice ni nayi auren na tafi Dake gidana ga gadona ga naki a gefen nawa,Dariya tayi sosai tace sai kace yaro Yaya,Yace wlh bari kiji baza ki aure ba yanzu,wa yace miki Huzaifa zai yarda ya aure ki a ba budurwa ba? Ai Yana so na yace sosai ko a wanne hali ne zai aure ni,Annoor ya kalleta yace ke yanzu kin yarda da karyar Maza?,tace na yarda da Huzaifa,Annoor ya furta Iman ke yanzu sai ki iya aure ki tafi ki barni,Iman hawaye ya gangaro mata tace wlh nima bana so na tafi wajen wani Yaya amma tunda an lalatani ya zanyi rayuwata ta kare ta fara sabon kuka,Annoor yace ba wani rayuwarki ta kare Iman a kanki aka fara,karki damu zaki iya rike kanki kinji ni zan iya samo miki magani ki daina sha'awar namiji sosai har lokacin da zan yarda kiyi aure,bashi da illa?ta tambaya, Bashi da illa ai bazan cutar da ke ba Iman,idan kika Sha Daya tal sai bayan wata Daya fa shima baza ki sake Sha ba sai kinji kamar zaki mutu sabo da son namiji,Iman tace to a bani Yaya,yace yawwa karki fadawa kowa tace to. Motar yayiwa key Yana fara tuki ya tuno wani ya yiwa Iman dinsa raga raga,sitiyari ya doka ya girgiza kansa yace Innalillahi wa innailayhirrajun wannan waye kuwa? wanne marar Imanin ne jahili,Iman Allah yasa da gaske ne fyade aka yi Ina tantama ace fyade aka miki yanda aka ruruce miki kirji da murji ya wuce ace fyade ne,ki fada min gaskiya Iman Dan Allah,Iman tace nifa na hakura Yaya wlh na barshi da Allah,mijina aka cutar shima mijin na sani ko Yana can Yana tattabe yaran mutane ai gashi Nan an taba tasa shima Kuma haka zai aureni ya zaiyi tunda ya yiwa na wasu,tunda kaga haka maybe Wanda zan aura shima ya yiwa na wasu shi yasa matar da zai aura aka mata itama,tsaki Annoor yaja yace nifa bana son zancen auren nan,nawa kike? shekarunki nawa gaba daya baki isa aure ba,tace to Yaya a sani a makaranta tunda takarduna sun fito yace waye zai kaiki makaranta Iman? Ai yanzu barinki kina cudanya da Maza masifa ne ai sai a Kara lalataki ai Kuma ke da karatu sai watarana maybe in kinyi aure watakil amma yanzu Kam ai Kuma ke da karatu sai dai Kiga ana yi kiyi hakuri,kuka ta saki tace dan Allah Yaya yace wallahi baza kiyi ba kinji na rantse gwara ma ki hakura,Iman tace na fadawa Kawu,yace ai mun gama magana da Kawu Iman bake ba school yanzu,unguwa ma in kika ga kinje to sai in nine zan kaiki ko da wani Dan gida amma ke kadai ma baza ki fita ba,shuru ta Masa kawai har suka koma gida. Washe gari kawu yace Yana son ganin kowa ya Tara duka yaran gidan da matansa gaba daya,suna Palo ana jiran Kawu,Kawu a ransa yace yau zai fadawa kowa asalinsa a huta,ya fito daga dakinsa kenan ya hango yaran kaf a zaune suna jiransa tausayinsu ne ya kama Kawu yace yanzu idan na fada musu zasu shiga damuwa gaskiya na fasa fada yau sai watan jibi idan Allah ya kaimu na fasa,Yana fitowa yace dama taraku nayi muyi addua Allah ya rabamu da masifun duniya,Su Haidar suka fara dariya akace to Bismillah suka yi addoui sosai sannan ya sallami kowa har su Karima su Sajid sunzo amma yace addua dama za ayi. Da dare Annoor Yana Palo Yana dannan waya,Rahma da su Haidar suna ta tv game,Iman daga kitchen ta fito dauke da ruwan roba ta saka kayan baccinta pink dogon wando da riga karama,har ta wuce Annoor ya sa mata kafa ta fadi,kamar ba shi yayi ba, bai kalleta ba ta mike zata wuce wayarsa ya mika mata tare da furta read,Karantawa tayi taga ya rubuta bance ki daina fitowa da kayan bacci ba? Goge rubutun tayi ta rubuta okay ta bashi ta juya zata wuce ya sake sa mata kafa saura kadan ta Fadi Allah yasa Bata Fadi ba,wayar ya sake mika mata,kin karba tayi ya zaro mata kyakyawan idanuwansa ba tare da yayi magana ba,karba tayi ta karanta ya rubuta kije ki saka Hijab ki dawo Palo kiyi kallon film. Ta goge ta sake rubuta bana son kallo yau,Yana karba ya rubuta mata dole sai kinyi kallon film je ki fito bana son musu,haka taje ta sako Hijab ta dawo ta zauna a 2seater din da yake zaune gefe daya ta zurawa tv Ido. Ina gaisuwa MRS CHIEF Ana sharhi pls AsmaBaffa [1/9, 10:28 PM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1 https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 16-20 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne MRS CHIEF Beauty kwance suke suna hira da Angonta Mohsin" wayarta ya dauka zai kunna tayi sauri ta rike sabo da gudun Daddy take kar ya kira ta,Wayancewa tayi tace bari yau na baka tarihina My man,ta karbe wayar tare da ajiye ta gefe,ya sake dauka yace me yasa kika rufe wayar? Beauty tace kawai na gaji da wayar ne,idan aka kiraki important fa ki kunna wayar ki,Beauty ta kwanta a jikinsa sosai sannan tazuge zip din rigarta, Mohsin yayi dariya yace Kuna Raina min hankali da nono,wai ko wacce ta tashi zata rufe min baki sai ta bani nono ko Dan gidan saniya ne ni ai sai haka,bakya so ki kunna waya akwai wata a kasa koma mene zanji later bani na shanun Ina so kar nayi asara biyu ba a bani labari ba sannan na rasa na saniya. Beauty tayi dariya tace to ai Kai ni wlh ko a labari ban taba ganin me son Boobs irinka ba,Mohsin yace ai abin so ne ni Ina so haka Allah ya yini a kyale ni inyi abinda nake so,yanzu bani labarin Kinga Ina ji ga na Shanu Kuma Ina Kwalbewa inji Naila,labarin ta fara bashi a nutse. Tace sunana Bilkisu Kabir,asalinmu Yan Bauchi ne amma gaskiya duk Yan uwa da kowa namu suna Kano kamar yanda ka sani,Mahaifina Kabir duk Yan uwansa suna yara suka mutu shi kadai Allah ya raya sannan Kuma ya azurta shi,matarsa ta farko da ya aura bayan sunyi shekaru ta samu ciki amma da cikin Allah ya mata rasuwa,sai ya auri Aisha wacce itace Mamana bayan ta haifeni da Shekara biyu Allah ya mata rasuwa itama. A hannun Daddy na taso na girma duk da ya Kara auren mata har uku bai taba yarda matarsa ta rike ni ba shike min komai,na taso cikin gata da tabara,sai abinda nake so wannan yasa na sangarce har na girma na taso a sangarce,nasa duniya a gaba daga yawon gidan kawaye sai tafiya party gidan biki,ganin zan lalace shine Daddy ya zabo min mijin aure wani abokinsa Alhaji Wada,bana sonsa ko kadan amma yace lallai sai na aure shi tunda bana Jin magana,haka nace to na amince amma a zuciyata na kudurce sai na Masa rashin mutuncin da zai janye da kansa. watarana yazo zance wajena na fito Ina taku dai dai Ina yanga da gadara dake bani da kunya lokacin,Ina zuwa gabansa na fara zaginsa nace bana sonka aure dole ne wlh ko ka aureni nice ajalinka gwara ma ka janye,zafin irin zagin da na Masa yasa ya mareni shima,shine ni Kuma na bawa Yan daba kudi suka je har gidansa suka Masa dukan tsiya. Yana da manyan yara to suka ce baza su yarda ba wlh sai sun daukarwa ubansu fansa,akwai wata marar kunyar Halima tazo har gida Inda nake lokacin Daddy baya nan mun gama zage zage da ita sai nabi steps ta biyo ni ta shako min wuya muka fara kokawa da ita sosai,da kyar na kwaci kaina na tafi zan gudu daki itama ta biyo ni da gudu sai ta goce, gocewa tayi tayi ta fado daga steps,Dake ajali ne steps da biyu kacal ta gangaro a kai,tana fadowa Allah ya dauki ranta nan take. Yan uwanta dai dai lokacin suka karaso suka dinga kuka da ihu suka ce ni na kashe musu Yar uwa,daga nan suka kira hukuma tayi gaba dani,sanda Daddy yaji har kuka yayi,Yana ji Yana gani kotu ta yanke min daurin rai da rai, ni gaskiya a shiga ta gidan yari gyaruwa nayi,kuma ni hankali nayi ba lalacewa ba,domin a waje abinda nake yi ya zarya tunani bani da kunya ko kadan hasali ma ni da riga da wando nake yawo ko yaushe,amma da naje gidan yari na Sha wahala sosai naga rayuwa daban daban sai Allah ya shiryani,na koyo wani halin na watsar da nawa halin na baya,Mohsin yace masha'allah Allah ya kiyaye mu ya kiyaye gaba Kun Sha gwagwarmaya gaskiya,Beauty tace Chika ai tafi abin tausayi wlh,Mohsin yace kyale Chika zo ki bani sweet ya dauketa kenan suka ji bugun kofa. Hanan ce ta banko kofar rike da hannun yarta Amal,tace ga Yarka Nan ai baka isa na ciyar Maka da ita ba,Kuma wlh Ina binka bashi nayi rancen kudi na siya mata Madara,nayi rance na siya mata abubuwa daban daban,jiya ma da zazzabi ta kwana sai da na kaita Chemist kudin Allura da magunguna dubu biyar,Miko min kudina na tafi,Mohsin ya kalleta duk ta rame tayi Baki,yace kice dai kawai kina neman na Koko,Allah ya kiyaye wlh nafi karfin arzikinka hakkin yarka ne dole ka sauke,Beauty tace wa yace ki dauke ta daga gidan Ubanta? sisi baza a baki ba,ki bamu 'Yar mu ehe,wlh ficika bazai baki ba gwara ya siya min tsire da kudin,makaryaciya kawai,ki bamu Amal Yar mu ai ba muce ki rike mana ita ba,tana da uwa ai,mamaki ya kama Hanan za ayi mata fashin yarinya ita da ta haifi abarta. Uban waye ya Haifa min yarinyar? Uban Amal mijina Kuma Ex husband dinki a da,yarinya Kuma wlh sai kin bamu abar mu,dariyar takaici Hanan tayi tace ba wata Yar iskar matar Uba da zan bawa yata a kashe min ita,Karuwar banza matsafiya me bin boka,dama idan mutum Yana Abu ai gani yake kowa ma yi yake shi yasa kike zargin na San gidan Malam cewar Beauty,ta ci gaba da cewa bani da uwar da zata kaini wajen Malam,asha rubutu a daura laya ai sai ke,badan Amal ba da na nuna miki cikakkiyar Karuwa ce a nan,to kinci darajar Amal wlh, Hanan ta Kalli Mohsin dalla malambka bani kudina da nake binka bashi,Ina binka bashi ka biya ka huta ka biyewa karuwarka Yar burar.... wlh Kara zan kaika sai ka bani kudin da na kashewa Yarka sai na kaika wajen hukuma, kin dade baki Kai Kara ba cewar Mohsin yace Ina jira hukuma tazo ta kwatar miki. Abba ne yayi Sallama a gidan yazo duba lafiyar matar dansa watarana Yana Dan zuwa har lokacin ma da Hanan tana nan,Abba Yana Jin Muryar Hanan yasan masifa ta kawota,yace yarinya an sakeki ba a huta ba,Ciki ya karasa yayi Sallama,Beauty tace sannu da zuwa Abba shugo ta rasa Inda zata saka Abba sabo da tarairaya da girmamawa,Abba ya samu kujera ya zauna,Beauty ta durkusa ta gaida shi ya amsa Yana murmushi yace Mohsin yanzu nasan kana hutawa,yanzu nasan kana Jin dadi,ai yanzu Kuma nasan Dana na cikina yayi dace,Ubangiji Allah ya kade fitina,Allah ya rabaku da Sharrin makiya,duk sharrin wata Tsohuwar mata da aka Bata Jan kati da dadewa Allah ya rabaku da shi,Beauty tana Ameen Ameen,yace wata masifaffiyar Tsohuwar mata da aka Dade da sallamarta Allah yayi maganinta,Ameen cewar Mohsin,Abba yace Allah ya tsare min ku,Beauty taje ta kawowa Abba abinci da kayan sha iri iri,ya kalli Mohsin yace shi yasa naga kana kiba,dole kayi kiba ga kwanciyar hankali ba hayagaga ba Kai Kara ga girki me kyau,Mohsin Yace Abba bana cin tazarce,yace da kyau yanzu ba gaba bare fada Alhmdllh,Hanan duk taji habaicin da Abba ke mata wani tsaki ta ja tace duk Wanda ya zageni bazan yafe ba,Abba yace kinji nayi magana dake ni? Kinji na ambaci Sunan ki,ai ni yanzu bani da hadi dake da surukata nake da Kuma Dana dana Haifa,Hanan zata yi magana Beauty tace wlh kina zagin surukina zanyi kasa kasa dake a gidan Nan,Abba ya ja abincinsa Yana ci ya kira Amal yace zo jikalle Amarya ta, ta tafi wajensa da gudu tana dariya tana kallon Mohsin tace Daddy,yace Amal ba gaisuwa ko? Amal tace Daddy a can kullum Koko muke Sha watarana ma bama cin girkin rana,Abba yace to zauna kici Kinga harda nama a nan iyayenki ke Allah ya hore musu ubanki baya harkar kayan koli,ke iyayenki Allah ya hore musu,kakanki ma yanzu girmamashi ake yi a gari,sai nayi sati ban saro kayan miya ba",dan tani uban kowa ya daina Shan miyar dage dage ko wata jar Miya,Dan uban kowa miyar taushe ta gagare shi,Beauty tana ta dariyar Abba,Hanan cin mutuncin Abba ya mata yawa ta juya ta bar Amal tayi tafiyarta gida tana kunci. Abba harda kawowa Beauty Omo da sabulu ta karba tayi godiya,Abba da zai tafi tare da Amal ya tafi gida da ita yace muje Amal Abbanki Ango ne yanzu baya son takura. Mummy kuwa kwana tayi tana bakin ciki,tace amma Baseeru Allah ya kwashe Maka albarka,kwana tayi tana tunanin me zata yiwa Baseeru ta huce takaici kawai,murmushi tayi a nutse tace zaka ci ubanka Dan Basi kake ko me baka San wa ka tabo ba wlh,a daren ta Nemo number Baseeru a wayarta ta sa Masa My Alhaji a haka tayi saving ai da sauri ta goge ta canja DAN WATA SHEGIYA tayi saving sannan ta kira shi a waya,Baseeru Yana ganin kiranta yayi mamaki sosai amma sai ya daga,Yana jira yaji ruwan zagi sai yaji tace ya aiki? Ido Baseeru ya zaro yace Alhmdllh,dama hakuri zan baka lokacin dazu Raina ya baci ne abinda ka aikata min,idan ka fada min gaskiya ma mene ne ai zan iya aurenka,shi so fa daban yake ba ruwansa da talaka ko me kudi,tunda Allah ya tsaga sai ka zama mijina ai ba yanda zanyi,Kuma dole a haka zan so ka komai talaucinka,Baseeru a ransa yace wlh ban yarda Dake ba karya ne da wata a kasa,a fili Kuma sai ya fara sheshekar kuka yace ki yafe min nasan na yaudareki na miki karya ya zanyi sonki ya kamani idan na fada miki gaskiya baza ki yarda ba. Mummy tace duk ka kyale wata Kwangila ka dawo gidana muyi zaman mu tare muci gaba da aurenmu Ina sonka a haka, Baseeru yace a ransa mahaukaci ne ni,a fili yace zan dai dinga zuwa Ina yini watarana amma Ina wajen aikina a nan zan dinga kwana zan dinga zuwa miki da rana shima ba kullum ba sabo da aiki,Mummy bata so Hakan ba amma tace ranar ma tayi ba damuwa kayi hakuri ka yafe min,yace ba komai ai ni indai zaki daga min buje yo ko mene na yafe,tace buje sai kace tsohuwa ko wata yar kauye,Baseeru a ransa yace da mece idan ba Tsohuwar ba a fili yace sai nazo tace na gode da ka yafe min. Spark kwana daya anyi hakuri Naila tana period sai romance aka Sha,ai kuwa tayi aiki wajen tsayawa ta sa ya samu nutsuwa,kwana biyu har ya gaji,Naila ce ta shugo Masa da kunun gyada yaji hadi sosai da chips tayi da dare,Yana kwance a Saman bed ya Kifa cikinsa kansa Yana gefen bed,Naila tana kasan carpet din Jikin gadon a zaune ta juya Masa baya ta jingina bayanta da Jikin gadon,Spark hannayensa yasa tare da sarkafo wuyanta Yana shafa wuyanta,jikinta sanye da vest da dan wando,guntu tana zuba Masa kunun a cup,Boobs dinta ya taba da hannu biyu yace Allah Yana son mu harda abin wasa aka yi mana,Naila tace uhm ka taba kaji dadi nima naji dadi,gashinta ya koma shafawa yace ya kamata ayi min Daadaa,dariya suka yi yace ai gwara na tuna da Jamilu na,Naila tace ayi Maka kitso dai,yace twisting nake so a min,idan kika yi sai next ayi calaba,next ayi kitso daban daban,Naila tace to Ina missing Hallare wlh,Spark yace uhmmm daina tuna min zan shiga jimami na kasa cin abincina, Naila tace tashi to muci Kai fa kace a yi Maka, Spark yace sai naji awara nake so Kuma yanzu ,ko ciki ne da ni,kin min ciki,dariya suka yi a tare Naila tace yanzu dai ni bani da ciki duk wannan madarar Nido din da kake bani ashe ban samu ciki ba. Haka nake so ba yanzu ba sai na Sha amarci da yawa ya furta Yana cizon kafadarta,nokewa tayi tace ashsh da zafi fa,Naila cup ta mika masa ya karba sannan ta mike ta zuba nata tare da daukan plate din chips din ta Koma Saman bed din tare da zama a jikinsa suna ci suna hira,Yace maza ki gama Baby kizo Muji dadi, sai da suka cika cikinsu yace dakko min Juice,tace yanzu fa Kaci abinci,yace gumina zan ci,shike nan sai a hanani morewa,murmushi tayi ta dakko Masa na kwali,yace sorry miko min wayata,Naila ta mika Masa,yace sorry jeki Palo ki dakko min remote na manta shi a can,Naila tace wlh in banda aure babu Wanda ya isa ya dinga sani wannan aikin ta fada tana tafiya tana doka kafafu da sangarta,dariya yayi, tace kawai dan ana baka ci da Sha shike nan sai ayi ta aiken mutum tun safe ban huta ba a gida ko tsinke bana dauka,Spark yace anan baki isa ba kuwa yanzu ma kayana zaki gyara gasu nan an kawo wanki Kuma a haka ma muyi masifa idan baiyi ba,yau Tantiranci ya motsa kenan? Naila tayi Masa shuru taje ta fara shirya Masa kayansa,kin kula shi tayi tana ta faman aikinta,tashi yayi yace kyale kayan sanda kika ga dama sai ki shirya,taki kulashi taci gaba da aikinta,tace tun safe kake aikena ko zama bana yi kana bakin ciki kaga na zauna Ina hutawa sai ka aike ni,yace yanzu tsakani da Allah aike nawa na miki,wlh ka aikeni da yawa da kafin na aureka wa kake aika kawai Dan ka girmeni sai kayi ta cutata,Spark baki ya bude yana kallon ikon Allah,to nace ki kyale min kayana idan ma baza ki gyara ba ni zan gyara,Naila tace wato in ki yi a rubuta min zunubi ai ka San da haka shi yasa kace na bari sabo da a rubuta min Alhaki,yace to ga Juice din mayar indai a kansa kike Jin haushi na aike ki gashi mayar,Naila ta karba tace dama nasan sai ka Kuma aikena ga gyaran kaya gashi kace sai na Kuma mauar da juice ta fice taje ta mayar ta dawo,Spark yace a'a ikon Allah wani abin sai mata. Naila tace mace ta Maka komai wlh ta Maka riga da wando harda singleti,kullum kana kwana a Saman gajimare ka raina mu,yau dai fada kike ji baza kiyi da ni ba, Spark ya kyaleta ya jawo wayarsa ya fara latsawa,Naila tace nifa bana so ana tare dani ana chating,bai kulata ba har ta gama aikinta ta hauro Saman bed din ta kwanta ta dauki wayarta ta kira Mohsin,dagawa yayi tace my love wai Dan Spark yaji haushi,sai da suka gama hirarsu da Mohsin ta kira Ummanta da Abba tace Abba wai Hidaya baza ta zo ba Abba haka ake rayuwa shike nan,sanda fa za a kawo ni gidan miji bata zo ba,Abba yace shiii shiii mijinki baya kusa ice ko? kiyi shuru karki maganar Dan uwanki a gaban miji,namiji ba Dan goyo bane karki sake kice zaki goya namiji da zani fyalle guda, ki goyashi da guntun zani Rabin fyalle" yana miki tsiya ki saki dan banza ya fado kansa ya farfashe. Amma ai Naila ba a goya mu maza da katon zani, Naila shi yasa kika ga Kubra wayon tsiya gareta da guntun fyalle take goyani, wani ragajeje Ina reto, Sam yanda bana Jin dadin goyon ma bare na sake,kaina ya karkace gefe,na sakwarkwato kamar zan fado kullum haka Kubra take goyani,bata taba dammareni zam zam. Naila ta dinga dariya ta dafa Spark tana ta sheka dariya,yana Jin wayar tasu komai a kunnensa sabo da volume din a kure yake. tace duk laifin yan uwanki karki bari mijinki ya san tsakaninki da Yan uwanki zai iya miki gori watarana,shi yanzu baza ki taba ji ya Fadi laifin yan uwansa a gabanki ba,Maza ba kyau sanda Kubra suka yi fada da danginta watarana ta kwashe ta fada min muna yin fada tace Yan uwana basa kaunata ai kuwa dama nasan sirrinta nayi mata gori na mata tasss, to Kinga da Bata fada min ba ai bazan San komai ba,Kubra dake gefe tana Jin Abba tace Hashimu wlh kayi asara ni dai ban San mijin dana aura ba wlh Sam haba doloncin yayi yawa,Yarka ce fa sai kace mace da mace haka kake hira da Naila. Abba ya kashe wayar sannan yace zaki ga dolo sai nayi sati ban yi komai ba da ke ba da dare Mummy tayi dariya tace kamar gaske kamar zaka iya,Naila wayar ta ajiye ta koma Jikin Spark ta kwanta,yace har kin gama fushin? dariya tayi tace na huce I'm sorry Kafafuna ne suka gaji Allah my love zo na baka Milky,ta fara shafa shi,gajeren wando ne a jikinsa amma tana shafa cinyoyinsa ta wuce da hannunta ta kafar wondon ta fara wasa da Hallare,da sauri ya kashe wayar gaba daya ya bada Amanna suna sarrafa juna kamar me. Rafeeq Chika yace ta koma dakin Islam ita ta kwana tace a'a Rafeeq Gani ga kawata Malama me zai kaini na kwana ni Daya ai ya kamata mu tuna baya mu Sha Hira,Rafeeq yace to ni Kuma shekaran jiya zamu tuna da ita, haka kawai kice zaku kwana tare a'a ba kyau ai sai shedan ya shiga tsakani kiji wani Abu a ranki ko ita taji,ko wacce ta kwana a dakinta,Chika tace a'a ikon Allah matarka ce ko sadaki ka biya? Kai ba soyayya kuke ba kace wani zamu ji wani abu sharrin lesbian zaka mana? Rafeeq yace a'a ni fa baza ku zauna waje Daya ba, a prison din nan bangaren mata Yan lesbian sunfi yawa ko wacce ta kwana a dakinta,Chika tace shike nan nuna min dakin,ya nuna mata ta hakura sama ta wuce. Malama tashi tayi itama tace Masa Good night ta wuce room dinta,sai da tayi Shirin bacci ta sa kayan bacci wasu blue tana Shirin kwanciya ta dakko handbag dinta zata ajiyeta gefe Rafeeq ya shugo ta tsaya tana kallonsa,yace kinci abinci sosai dai ko? tace na'am-na'am Alhmdllh,Naman ya isheki? tace ae,kin cika cikinki da ruwa iceko kin San ana son yawan Shan ruwa ko na kawo miki wani? Malama tace Nasha da yawa ai bana wasa da Shan ruwa,Yana karewa kirjinta kallo yace Breziyyarki me Koko ce?,Malama dariya ta danne da kyar sabo da tasan iskanci ya kawo shi a haka sai a ganshi kamar baya magana,tace laaa ai ban saka bra ba yau,taba kaji babu ai bana kwana da ita,Rafeeq yace Alhmdllh daga nesa-nesa,Nesa-Nesa Yana magana da kalkala kamar yana larabci,gaskiya naki tauri zasu yi basa rusunawa kikam haka,Malama ta girgiza su tace ya ka Gani normal suke sunfi flour,Matsowa tayi ta damko Rafeeq yace ke bafa tabawa zanyi ba daga tambaya,sake ni ba Dan iska bane ni,karki Koya min bin mata,Malama rigarsa ta ruko yana ja tana ja tace yau sai kayi sex,yace Allah ya kiyaye nayi sabon Allah ni ba mazinaci bane,amma ai ka iya Zinar baki data Ido,Malama Jakarta ta jefar kasa ta rungume shi a jikinta,yaji ko Ina Laushi,sai ya saki jiki bai San sanda ya rungumeta ba sosai,Malama ta zurma a son Rafeeq gaba daya daga wasa sai ta kasa sakinsa har ta Dora lips dinta a nasa sai ta janye tana kallonsa shima ya zuba mata mayun idanuwansa lokaci guda suka makale juna a tare a hankali ya jefa bakinsa cikin nata ya fara mata wani kalar kiss da shi kanshi bai san ya iya ba,Malama mayya ta makale shi kamar ba Malama ba. Ita ta dinga wa'azi akan Yan matan yanzu da suke sakarwa namiji jiki yana tattabe su a banza ba sadaki,tace mata su dinga Jan mutuncinsu su daina biyewa samari amma gashi abinda ita take yi wacce ba malamar bama baza ta yi ba,Rafeeq yaga rana ta samu yau ya Dora hannayensa a kirjin Malama Yana shafa dukiyar fulaninta,Malama duk ta zauce ashe maganin matan da take siyarwa take Sha wai gyara kanta takeyi,yanda ake rudar Yan mata ana sasu suna shaye shayen magani da niyyar maganin Sanyi ne Yan mata ma zasu iya Sha,mace ta dage tana Shan maganin Sanyi sha'awa ta sa ta dinga sakarwa Maza jiki sabo da baza ta iya control ba, Yan matan yanzu da shaye shayen masifa na gyaran jiki da maganin Sanyi,wannan dalilin yasa Malama take kasa daurewa indai tayi hadi ko ta saro magani to fa lallai sai ta Sha wasu musamman in taji da zaki shi yasa duk take kasa hakura,Ido ta lumshe tana Jin dadinta duk ta zama wet,Rafeeq Hallare ta motsa da kyar ya dawo hayyacinsa ya janye da sauri,Malama ta fara borin kunya tana kasa da Kai kunya duk ta cikata,yana kallonta yace Malama da kyar ya iya hada harafin,Kasa tayi da kanta sosai,yace Ina Aya Ina hadisin zaki sani na tafka babban kuskure,Malama taji kunya sosai tace Dan Adam ajizi ne ban San me ya hau kaina ba,Rafeeq ya kalleta yayi murmushi yace ki zama friend dita please. Malama ya kalla yace yau sauro akeyi Kuma baya Jin magani zan iya kwana Ina korar miki shi kiyi baccin ki kinji,karya yake ba wani kore mata sauro so yake tayi bacci ya kwanta a gefenta,Malama a ranta tace gwara na bar gidan Nan haka kar naje na jefa kaina a masifa,ban San me yasa ba in na ganshi nake Jin tsigar jikina tana tashi,kullum nafi so na dinga ganinsa me yake damu nane haka,kanta ta dafe ta kwanta a hankali,Rafeeq ma in banda tunanin Malama ba abinda yakeyi,fita yayi ya shiga dakin Islam ya Koro Chika yace koma can tana neman ki,Chika ta fito dauke da waya a hannunta tana waya da Misam. Wajen Malama ta koma ta kwanta tana waya Malama tana aikin tunanin Rafeeq,Chika tana kasa da Murya kamar ba ita ba tace hmm da gaske? yace yeah indai zaki iya rikeni bazan kula kowa ba,Chika nan take ta daina kashe muryar da masifa tace to wato baza ka tuba Dan Allah ba kenan sai in kullum zan na baka kana holewa,Yace no at least sau hudu sau uku ai yayi ba takura,Chika tace kace kawai na mutu Ina laifin kullum sau Daya,Misam yayi dariya yace kan burar...sau nawa tsohon Dan duniya Irina ki godewa Allah ma da nake Shirin tuba,Chika tace au shiri ma kake yi Misam Dan Allah bana wasa da Kai ko sau nawa ne zan baka in munyi aure indai zaka tuba,yace zan tuba mana,ko kirjinki Chika ya isa yasa na tuba,amma wata matar kana taba Boobs kaji kamar ka cafko ledar zobo Dan naira ashirin da ake kullawa a shekarun baya,daurin zobo sak wlh Chika, nono kamar kullin zobo Dan ashirin,Chika tayi dariya tace Dan Allah ka daina wlh kishi nake ji ka tattaba na wasu,yace wa yace karki bayyana da wuri,ni nace kar mu hadu da wuri sai da kika bari mijinki ya fada yawon ta zubar sannan muka hadu ai laifinki ne. Chika tace duk family dinku na rantse Kun kware a is.....yace ki karasa zancenki kawai,dariya tayi ta juya ta jibgawa Malama kafa a ruwan cikinta tace wayyoo....wayar ta kashe tace Dan ubanki Malama ki ajiye wannan gantalin naki da Sunan wa'azi ki kama soyayya ana ta ci da rabon ki,Malama tace dalla daga min jiki ta tashi ta mike tare da ficewa Palo ko zata ga Rafeeq ya fito. Tunanin Malama ne ya Hana Rafeeq sakat ya jawo bargonsa ya fito Palo,Ganinta yayi tana kallo a zahiri,zama yayi suka zubawa tv Ido ba Wanda ke gane me ake yi a tv din,jefi jefi suna satar kallon juna. Kawu Jauro Yana zaune a gida aka kirashi a waya yazo police station an kama matarsa Amarya Na'ima,Jauro yace me tayi Kuma ita da ta tafi Saloon,DPO gyaran gashi ta tafi zata min style na kalla naji dadi,Dan sanda yace matarka an kamata sunyi fada a junansu kawaye sakamakon gulma, sun kashewa kawar su aure mijinta ya saketa,sunje sun mata gulma cewar mijinta Yana neman aure,ita Kuma ta zubawa mijin shinkafar bera a abinci Allah yasa bai ci ba,shine da ya ritsata tace sune suka zugata suka ce zai mata kishiya,a wajen Saloon sun harke da dambe a tsakaninsu muka kama su,Jauro yace Na'imatun? Dan sanda yace ita kuwa,Jauro yace abinda nake so da Kai tana kulle ka tabbata? Dan sanda yace ae, yace to kaje kace mata Mijinta Jauro yazo Yana ta rusa kuka an kama Masa masoyiya,kace kune kuka hanani Ganinta amma nazo Ina ta rusa kuka,Dpo yace ban gane ba,yace kissa ce ta Maza Kai baka iya ba Dpo? Ya kake zama da iyalinka? Ya kamata ka koyi kissar Maza,bani accnt dinka zan tura Maka kudi kawai kayi yanda nace,Jauro ya kashe wayarsa yace zaki ci kwal ubanki Na'ima kullum sai dai kiji ance Jauro yazo Yana ta rusa kuka an hanashi ganinki sai kinji jiki tukun. Habiba Uwar gida ya kwalawa kira Habibalo...Habibalo Yar Aljanna yaki zo nan Yar Aljanna Yar baka me farar zuciya,a haka dai gaki baka amma sai farar zuciya,Habiba ce ta fito yace damo sarkin hakuri zauna yau Ina gida yau yini zamuyi muna kallon India,Habiba tace a kunna min film din kwaila,Dariya Jauro yayi yace har na tuna sanda kina budurwa a dalilin film din nan Kwaila kika jawo na kwaile zuciyarki,dariya Habiba tayi tace garin kallo na fara sonka Jauro yace Allah ya karawa Film din Kwaila kasuwa daracta yai ta samu kudi,Habiba tace ai ya mutu,Jauro yace Allah yasa Sharukhan yaci gaba da karbar kudin film din,Habiba tayi dariya Dan Jauro shiriritarsa tayi yawa shima. Jauro ne ya Kalli Habiba yace ke Habiba da ke kadai zanyi wannan sirrin dake Habiba,tace na me? yace kin fahimci Annoor kamar son Iman yake abin yayi yawa wlh tsoro nake ji kar yaje ya shole da yarinya dama gata an lalata min ita,ya damu kansa da ita,Habiba tace karfa baka tabbatar ba kace haka,Jauro yace ai ni aura Masa ita zanyi ko Yana so ko baya so balle ma nasan yana so Kuma bazan yi shawara da shi ba,amma zanje na sanar da uwarsa itama Iman din zanje wajen danginta,tunda an samu matsala an lalata Iman ai ya kamata na gida ya aureta sabo da ya rufa mata asiri ko ya kika ce? Idan ta auri wani zai iya wulakanta min ita ni Kuma bazan yarda ba,ba shegen namijin da zan aurawa yata ya wulakanta min ita indai Ina raye bazan bari ba,amma Annoor Kinga kafin na hada auren Nan da watan Jibi sai na sanar musu Kuma Ina sanarwa za a daura auren Kinga shike nan tuwona maina asiri ya rufu ko ya kika ce? Habiba tace Hakan yayi,yace ban mu kashe,tace da girman mu haba Jauro,yace ke dalla ke yar kauye ce ba a tsufa da soyayya,shi yasa ake muku kishiya Kuna ta kauyenci. Habiba ce tace Jauro shawara ta Allah karka hada auren nan,ka bari idan ka fada musu gaskiya kowa yasan matsayinsa idan suka nuna suna son juna da kansu sai ayi musu aure,karka hada Azo a samu matsala kaga ba dadi kayi son zuciya,ita Iman ni ban yarda tana son Annoor ba kawai shakuwace ta Yan uwa,jininsu ya hadu,shuru Jauro yayi yace Kuma fa kin fini gaskiya domin ke kike zama da yaran nan shakuwa ce ta Yan uwa kawai tunda tunaninsu ubansu daya,Habiba tace gaskiya dai shakuwa ce kawai ta yan uwa karka cutar da wani a ciki,idan ka samu na gari dai kawai ka samowa Iman ayi mata auren tunda yanzu ita kaga ta samu matsala a samo mata me hankali matashi Wanda zai riketa da Amana a bata,Jauro dama shi bai iya shawara ba duk Inda aka yi dashi sai yace ai Hakan yafi dacewa,idan kace Jauro karka yi kaza sai yace to hakan za ayi,idan kace yi kaza sai yace hakan yafi amma idan ya tashi yanke Abu sai dai aga yayi Sam baya daukan shawara amma a gabanka zai yarda sosai duk Inda kace Jauro yayi zai ce to hakan za ayi sai kaga yayi abinda ba shi ba Wanda ba a zato kuma,Jauro baiji shawarar Habiba ba yace a ransa bazai aurar da Iman ga bare ba,yaga Nabeel me hakuri ne idan ya fada musu gaskiya zai ce Nabeel ya aureta yasan bazai Masa musu ba Kuma Nabeel akwai hakuri da kawaici sabanin su Annoor,Shi yasa ya yanke Nabeel zai bawa Iman yasan bazai bashi kunya ba amma sai ya bar maganar a ransa tukun, yace da Habiba gobe idan Allah ya kaimu zan fada musu na yiwa Iman Miji,tace shike nan bata San me ya shirya a ransa ba. Washe gari kuwa da safe Sunday dukkansu suna gida suna karyawa,Jauro Yana zaune ana hira Yace dama Ina so muyi magana da ku,duk suka saurara suna jira,yace Iman tace na'am,yace idan na miki zabi zaki amince ki karba ki aure shi ki zauna da shi tsakani da Allah ki Masa biyayya? Iman tace Kawu zabin me? Gidanku zabin miji mana,tunda kaddara ta faru dake naga ya kamata na aurar dake Iman ki tafi dakin mijinki,Annoor kitsonsa ya rankwasa kwasss,ya Kalli Iman itama shi ta kalla ya kyafta mata Ido ya makale mata kafada wai tace a'a,Iman ta Kalli Kawu tace Kawu da dai ka sani a makaranta,yace ai ke ba ke ba boko,kasa yi Masa musu tayi tace shike nan Kawu na amince,Annoor wani salati ya saki laaaaaaaa'ha...kasa karasawa yayi yace Dan ubanki haka zuciyarki take so? Kawu bafa ta son aure makaranta take so Degree zata yi,Kawu yace Kai rufe min baki algungumi Kaine kace kar a barta tayi makaranta ba Kai kazo ka fada min ba? Yace to yanzu na janye nayi karya na canja a barta tayi,idan Kaine Ubanta sai naji labari,Mikewa Annoor yayi yace ko dai da bani na haife ta ba ai nine kamar Ubanta tunda dai ai Iman nine ni Kuma ni Iman ne,Wlh duk Wanda yayi gigin zuwa aurenta sai na daure shi,Kawu yace ka hada dani mana ka daure marar mutunci,Annoor ya Kalli Iman yace wlh Zamu hadu dake kin gama yawo Iman. Au dan ubanka aure zaka hanata to sai ta samu miji na gari,Annoor yace nima mace ta gari zan aura inshaallah, ai ko Fir'auna duk iskancinsa mace ta gari ya aura,ya Kalli Iman yace ai ni nace karatu zata yi shine kika ce kin yarda aure zaka yi to mazan yanzu dai basa ciyarwa,mugaye ne,mace matukar tana aiki ko sana'a sai ta saka kudinta a kula da gida,bare ke za a jiki ba virgin ba wlh wulakanci sai kin gaji da shi,Jauro yace ana auren Karuwa ma a zauna lafiya bare Iman da kaddara ce ta fada mata,Annoor ya furta taje dai ta bude Masa yayi hani'an ya ware, t-shirt dinsa designers ya karkade ya wuce ya haura sama ya sake dawowa ya fice ya shiga mota ya bar gidan,Haidar yace Kai ni fa na kasa ganewa Annoor Dan Allah ayi min fashin baki, Nabeel yace kyale Dan iska dan Allah yafi so sai Wanda yake so zata aura haka kawai ya takurawa yarinya da ace ba yar uwarsa bace sai mu ce sonta yake,Iman kuka ta saki yanda Annoor yake fada mata ta bada kanta kyauta yana damunta. Kawu yace kiyi hakuri Sanabe ta kinji inshaallah sai kinyi dacen miji na gari,shi yasa na zabo miki Wanda zai zauna dake babu gori ba cin mutunci,bayan yaran duk sun bar palon Habiba ta Kalli Jauro tace ka gani ko,ka duba yanda Annoor yake yiwa Iman gori ta Bada kanta kyauta, kaga da shi ka bawa ai da an samu matsala,Jauro yace na tabbatar Annoor bazai rike Iman ba Yana da jarabar fada da rashin hakuri,ji yanda yake mata gori. Masu Sharhi Kuna birgeni ne rantse. AsmaBaffa [1/11, 7:40 PM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1 https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 21-25 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naku ne Mummy Mamie Maryamkhalid2 Ummuhusnatabubakar Oum Nurein Aisha Yusuf Musa Washe gari Habiba ta fita unguwa gidan biki,Na'imatu dama tana police station,Nabeela ta tafi gidan kawarta itama,Rahma ta fice kasuwa siyayya, mazan kuwa duk sun wuce Office saura Annoor kawai,Kawu ne ya fito zai fita shima ya ga Annoor yaci kwalliya zai fita ya zuba kyau cikin farar shadda me tsada sai kamshi yake,yace kaima fita zaka yi?kenan Iman ce kadai a gidan,Iman ya kwalawa kira ta fito da sauri sanye cikin fitted gown ta atamfa tayi masifar kyau,yace ke kadai ce a gidan yau ki kula da gid.....a'a nifa ba fita zanyi ba dama Ahmad ne friend dina zaizo cewar Annoor,Annoor ya gama Shirin fita sai ya fasa,Jauro yace kace fita zaka yi,ae da nayi tunanin hakan Kuma na fasa jiransa zanyi,Jauro yace a jira aboki lafiya ni na fita,Annoor yace a dawo lafiya,Jauro ya fice ya barshi,Iman tana ganin ya zauna tasan ta Kade da a baya ne dadi zata ji a wajensa sai abinda take so amma yanzu sai masifa. Masu aiki wasu mata su biyu duk sun gama aikin gyara ko Ina girki suke yi kamshi Yana tashi,watarana Kuma Habiba Bata bari suyi girki Yan matan su Rahma ke yi sabo da su iya,komai sun iya na aikin gida. Iman tasan masifar Annoor idan bata saka hijab ba shi yasa ta je ta zurmo Hijab dinta tun kafin ya fara fada,tana fitowa Yana zaune a Palo ya harde kafa daya kan Daya kitsonsa ya warware shi an gyara gashin ya daure abinsa da band a tsakiyar Kai,ya Masa kyau matuka dake jajir yake. Iman ya kalla yayi murmushi yace wai ni zaki sawa hijab Iman,ai ban taba sanin a Dan iska kike kallo na ba sai yau,karki manta ni Yayanki ne na jini,ni bazan miki wayo a bude min ba na ci Allah ya kiyaye Yar uwata ta jini,sannan ko ke ba Yar uwata bace nafi gaban wani ya shigeki nima naje na shiga ,Iman kallonsa ta tsaya tayi da mamaki a fuskarta,da Masifa yace will you go back and remove that....that ..your...da sauri Iman ta koma ta cire ta dawo,kujera ya nuna mata ta zauna,yace wai kuwa ya warke ciwon? kunya ta ji tace tun yaushe ya warke da za a Kara yi ma wajen zai dauka,wata ashariya ya dura mata yace au komawa zaki yi a sake yi? tace wai idan an min auren,Annoor yace na mutu kawai wannan yarinya baza ki kashe ni ba,Iman Ido take zarewa tana zaune. Wayarta ce tayi Kara Bata San number din ba ta dauka a hankali,Annoor yace sa handsfree,haka ta saka handsfree tana ji wani katon banza ya fara mata zancen iskanci,ya gajiyar ranar nan a hotel Iman,fatan dai baki bari an gane munyi wani Abu ba,gaskiya ranar na Sha dadi,kinji nonuwanki haka suke dama amma gaskiya ke raguwa ce kin min kuka da yawa. Yaushe zamu Kara yi,yawwa ki dinga fada a gida fyade aka miki juyin duniya karki yarda kawai Baki San komai ba fyade aka yi miki yanda na tsara miki rannan,wayar ya kashe kittt,mutumin Maryam tana gefensa tana Jin dadi tace Allah yasa suna tare da Annoor ai nasan kullum suna tare Kuma naga bai fito ba yau,tun sassafe Ina kofar gidan su ko zanga fitarsa amma kowa ya fita banda shi,itama Iman tana gida na sani tunda bata fita Kuma ko yaushe suna tare makale,Kudi ta mikawa guy din suka rabu. Iman kuwa hawaye ne ya wanke mata fuska tace wlh ban San komai ba tayi jifa da wayarta ta tarwatse,ta fado daga kan kujera tare da durkushewa a kasa tana rusa kuka sosai kamar ranta zai fita, Annoor Yana jinta,Muryarsa ta tsinta yace to mene na kukan haka Kuma daga ji nasan karya yake ko waye,ta ya zai ki bari kiyi magana kawai kina daga waya zai ta zuba haka Yana zancen banza,ai daga Ji karya yake,idan saurayinki ne ai sai Kuna cikin hira Kuma dole zai saurari maganar ki, zancen banza ne daga bakin mutanen banza,zo nan ya kira ta,da rarrafe ta karaso gabansa tana shesheka ya mikar da ita tsaye sannan ya zaunar da ita a gefensa yace ki daina kukan nan haka,me aiki ya kwalawa kira Jummaiiii...Jummai ta fito da sauri,yace kawo min fruits,Jummai ta koma da sauri ta yanko Pineapple, Watermalone,pawpaw da Apple ta kawo Masa a wani glass bowl ta saka fork,yace Ina madarar fa? ta koma ta kawo Masa fresh milk me Sanyi,Iman tana ajiyar zuciya tace kawo na hada Maka,karba tayi ta hada tare da canja normal spoon ta kawo masa,yace haba ko ke fa mutum ya zauna ya dinga kuka,nufinki kukan ki zai sa na tausaya miki,wa ya sani ma ko da gaske yake da yardar ki,ku yanzu Yan mata ai ba a yarda da zancen ku,haba no wonder ai ni tunda naga kirjinki duk yayi ja nasan da wata a kasa,me fyade Ina yaga sukunin taba kirji. Iman taji haushi dazu sabo da yaga tana kuka shine ya lallasheta tana dainawa shine yake mata haka,tace wai Yaya jikinka ne ai dai nawa ne,Kuma ai mijina ke da asara ba kai ba,haka kika ce?tsoro taji tace a'a bada kai nake ba,to da wa kike duk wajen Nan akwai mutum in ba ni ba? Jikin bango ta nuna tace gashi nan Ina ganinsa,aljani kenan Dariya tayi tace I'm sorry,fruits din ya Sha yace zo ki sha,wayarta ta tattaro tazo ta zauna,yace hada wayarki kawai, ya dinga bata a baki tana sha itama Yana Sha,sai Kuma shagwaba ta motsa tace Yaya...ya amsa tace yanzu ka Sha abin bakina mun Sha da spoon daya,yace ai yau sai nayi amai ma na sani tunda wani yasa bakinki a nasa,dariya tayi ta kwantar da kanta a kafadarsa,tace to Yaya ka sani ko baiyi kiss ba,yayi ma mutumin da ya samu kirji kamar na uwarsa wannan ko waye Allah yasa lollipop dinsa ya dinga ja baya kullum ta dinga zukewa kamar ana yankar ta har ta dawo kamar ta jariri shike nan yaci ubansa. Iman tayi murmushi yace ae ai dole kiyi dariya tunda kina sane Allah ya fara tona miki asiri,ai ko ba komai kin Sha azabar dinki naji dadi,wayarta ce tayi Kara ta daga tace Siyama ya bikin,wlh Iman Baki da mutunci bikina guda duk kawayen sun je jiya kinki zuwa jiya fa aka yi kamu,yau Kuma Dinner za ayi Dan Allah kizo idan kuma baza ki zo ba wlh karki sake cewa ni kawar ki ce,har ankon duk kinyi kince Yayanki ya siya miki shine kika ki zuwa, Inshaallah zanzo karfe nawa? tace 6pm ana magriba,Iman tace to Allah ya kaimu zanzo,kema bikin ne sai ku saka Abu ranar da ba weekend ba,kawai idan zaki zo kizo Malama ta kashe wayarta. Tana gama wayar tace Yaya bikin kawar mu ake yi,yace Allah Sanya Alkhairi ya Rabata da yoyon fitsari,tace kamar ya? Yace kamar ku ai Baku isa aure ba,shi yasa na fada miki karki yarda da zabin Kawu kika ki ji,Iman tace ni dai zanje bikin,yace Allah ya kaimu sai na kaiki na jira ki gama mu dawo,da gaske? Bata zaci zai yarda ba amma yace zai kaita ma,gemunsa ta ja ta mike da gudu ya rukota,ya Sha yi mata gargadi ta daina taba Masa gemu amma taki ji,kyakyawar fuskarsa ya bata yace kin rainani ko? kayi hakuri, Jauro ne ya dawo ya samu Annoor da Iman suna kokawa,tsawa ya musu Kai ..Kai ..Kai...ku bari,maimakon ya musu fada yasan su ba muharramai bane sai Kuma yace wai Kai me yasa baka da Imani ne tunda yarinyar tsautsayi ya faru da ita ka tsaneta kullum kana cin zalinta,yanzu da ita zaka yi kokawa? Ke Iman jakar ubanki da Yayanki kike kokawa,ko kula Jauro basu yi ba zata gudu ya sa mata kafa ta Fadi,pillon kujera ta dauka ta wulla Masa,ya dauki ya jefo sai kan Jauro hular Jauro ta Fadi kasa,Jauro yace madalla gwara da Allah yasa kaina pillow ya fado ba baki nayi ba suka gani abinda kuke yi,da sai ace Kun Raina ubanku amma yanzu Alhmdllh tunda ni kadai ne,ya ja tsaki ya ciro Charger ya bi Annoor wai zai dake shi,daki daya suka shige da Iman da Annoor,Jauro yace fito Dan ubanka karka ci zalinta akan kaddara ta fada mata,Annoor ya fito ya fice ya tattara wayoyinsa ya bar gidan gaba daya. Sai wurin magriba ya dawo ya samu Iman ta hade cikin sabon ankon Leshinta na dinner brown zata tafi make up daga can ya wuce,tana ta sauri ta fito da handbag dinta,Annoor yace ke Ina zuwa? tace biki mana,ki jirani na kaiki,ni sauri nake time yayi wurin make up zanje kafin ayi min make up din kazo ka sameni a can ban iya jira ta wuce da sauri ta fice tana cewa na fadawa Kawu da Ummi ta shiga napep,sai da ya gama shirinsa sannan ya fita a mota wata baka,a waya ya kirata ta fada Masa Inda take yaje har can ya samu an mata make up dinta kawai tafiya zasu yi,tayi kyau matuka mota ta shiga sannan ta dakko turare zata shafa yace turare so kike wani yaji kamshi ya biyo ki,Iman tace to mene ai na Isa aure ko Dan wani yazo zance wajena mene,yace wlh duk Wanda yazo zance wajenki sai na hada gobara a gashin hammatar babarsa,sai na hura hayakin bala'i a gashin Hammatar uwarsa,ki kiyaye ni Iman,Iman dariya ta dinga yi tace wannan zagin fa? tsaki ya ja har ya kaita bai kulata ba,Yana mota Yana jiranta har ta gama Shan dinner dinta Yana jiranta ta fito su tafi gida,ko da ta gama tazo kawai kallonta yake kamar maye har sai da tsargu. Washe gari Abba,Mohsin,Hidaya suka zo gidan Jauro suma a motar Mohsin,Jauro sai washe baki akeyi yace ga abokina yazo Hashimu ku shugo,ai Gyatumar kakarsa ita ce ta Sha nono ta saki kakar gyatumi na ta kama itama,Annoor Yana zaune Iman tana gefensa a makale,Abba ya Kalli yaran Jauro ya Kalli Iman,Jauro ya kalla Yana so yayi magana akan ba muharramai bane amma kullum Iman tana Jikin Annoor,Jauro ne ya gallawa Abba Harara ya Masa fulatanci yace wlh idan ka fada sai mun Bata ka kyale ni,Abba shima da fulatancin yace sai a bar yara suna tattaba Jikin juna idan wani Abu ya faru fa ni na gaji da gani zan fada,dama baka fada musu gaskiya ba gaskiya ka dauki hakkinsu,Jauro yace wai yaranka ne ko sanda na samo abina kana wajen? Abba haushi ya kama shi an Hana shi ya tona asiri,sai kallon Annoor yake da Iman,hannunsa yake ta faman yarfewa a haka ya zauna tare da sa yatsa a Baki ya ciza da karfi sabo da haushi,goshinsa ya shiga tsatsafo da gumi. Yana can Yana tunanin yanda zai Fadi gaskiya kowa ya huta suna ta gaida shi bai ji ba,sai da Jauro yace ana gaishe ka munafuki,dariya Abba yayi ya amsa,yace Ina Habibalo me gashi kamar Shekar ungulu kaf riga babu marar gashi irin Habiba,Jauro yace ai ta hada iri da Fulanin kasar Kenya wannan bakaken wuluk shi yasa ita baka ce,Kai in banda kaddara da rashin wayo a haka Kuma kake son Habibalo? Abba ya furta,Jauro yace ai gwara ni gani nayi nace Ina so ko banza kowa yasan ni namiji ne Kai fa sai samo Maka aka yi kana ta dolanci a gari, zance ma kasawa kayi,Abba yace amma dai kaga tawa matar manya ce Kubra. Habiba ce ta fito da fara'a tace Hashimu Kaine? Abba yace Habiba duk daular nan da kike ciki amma baki washe ba? Ke kuwa ko kanti ai Kya shiga ki samo Mai me kyau ki Dan haska,ayi duniya Habiba goshinki kamar ana daka gawayi a kai kullum, Jauro yace ana magana zata isheka da tsufa ne,tsofai tsofai Dani,Abba yace shi yasa duk ka zama tsohon dole,Jauro yace ba dole ba na hadu da Yar gargajiya,Habiba tace kwayi Kwa gama wallahi Mai dai da girmana bazan shafa ba,Jauro yace aikuwa ma kalli na bati a wajen,su Mohsin dariya duk sukeyi ba a magana,Habiba ta mike ta kawo musu kayan ci da Sha,Nabeela kuwa Hidaya ta ja dakinta,Iman tana makale wajen Annoor,Abba shi a dole abokin Baban su Iman yace ke Iman tashi daga Nan,Baki da aiki sai zama a wajen namiji,idan gaskiya ne kaunar yan uwan juna ne ki dinga zama kusa da Nabeel ko Haidara mana sai ki tafi wajen Annoor shi kadai,tashi daga nan ko ki tafi dakinki ko ki San Inda dare ya miki,Iman tashi tayi ta tafi dakinta Rahma tana ta dariya tace oh kai jama'a abokin Kawu irinsa,Abba ne ya Kalli Rahma yace ke dai da alama da wuri zaki tsufa,Rahma shuru tayi ta tashi tare shigewa dakin Iman tana kyalkyalawa Iman dariya an korota. Abba so yake ya fada su ba Jauro ne ubansu ba,ya rasa yanda zaiyi, sai ya bullo da nasiha,yace Kunga duk Kun Isa aure ku samu ku fitar da mata ayi muku aure,shi aure Rahma ne,Yana hana barna da zinace zinace,wlh idan da aure wani ko Zinar gado ce bazai yi ba sabo da yana da matarsa. Haka yaran da basu da Uba a hausance amma ko wanne Da Yana da Uba sai dai ace kafin a shafa fatiha aka same shi Kuma bashi da laifi ko kadan iyayensa ne masu laifi,Haidar yace ni misali ma Abba ace Dan shege ne Ina ruwana,zanji dai haushi amma ya zanyi zan kashe kaina ne zanyi kokari na nemi lahira ta,tunda dai ai ba a ce Dan shege bazai shiga Aljanna ba,Abba yace Kai amma Allah Maka albarka wlh,Abba yace Kai fa Nabeel? Nabeel yace ta ya zan zama ma Dan shege Allah ya kiyaye ma Dan Allah ku daina hadani da shege ba dadin ji,Abba yaji tausayinsu yace Annoor fa? Annoor yace ni idan Iman tana raye ace Dan shege ne ni mana me ya dameni tunda Ina da Yar uwata a kusa,Jauro yace kamar gaske Mutumin da kullum sai ya sata kuka da gori da bakar magana. Mohsin Yana jinsu amma chat yake da matarsa Beauty bama ya Jin me suke fada sai yamma likis suka fito zasu tafi Haidar ya kalli Hidaya yace Tana za a tafi,dariya Hidaya tayi tace wlh ni ba Tana bace,Jauro yace rabu da shi budurwar da zai aura Bata kaiki ba wata Kunkuma ce,Abba yace Kunkuma? Kai Haidar ka kiyayi kanka da Kunkuma gwara ka more kuruciyarka ka zaba ka darje,dariya suka yi Annoor Yana ciki bai fito ba shi,dakinsa ya wuce. Washe gari da safe Chika kayanta ta hada kaf zata tafi gida,Malama tace nima tafiya zanyi ai,Chika tace ya fiye miki dai yanzu Ina zaki je? tace gidan Yan uwana zan tafi duk da basu kaunata haka zan je, Chika tace zo mu tafi gidan mu kawai,tace a'a zan koma gida haka karki damu ta goge hawayen da ya gangaro mata kadan,Chika tace ke Ikhram wlh kiyi aure ki huta da gararin nan, ni dai na tafi,Chika ta fito kida Islam ya kunna Dan ya dawo da safe,Chika Misam ta gani Yana jiranta da key din mota a hannunsa,wankan da yayi ne ya tafi da Imaninta,ya Sha swagg,Chika tace dole yaron nan yayi iskanci ya hadu,sai Kuma tace uhm yabon Kai jahilci Dan zan aure shi sai na yabe shi,gabansa ta karaso ya karbi Jakarta,rawa ta fara tana girgiza mazaunai,Islam ya kalleta dariya ta bashi duk Inda Chika taji kida Inshaallah zai wahala Bata yi rawa ba ko a gaban uban waye,Misam murmushi ya saki ya juya tabi bayansa tana cewa Islam bye bye,yace to sai mun zo daurin aure,Rafeeq yana zaune yace dan iska ya samo dai dai shi,Misam yace uwarka Rafeeq ya fice, mota suka shiga,Chika tayi adduar shiga abin hawa, Misam ya ja suka tafi,Yana tafiya Chika ta tsokane shi tace Baby Fuck me,da sauri ya juyo yace na'am to me kika ce?,dariya ta dinga yi tace just kidding you,tsaki yaja yace yau kwana nawa banyi komai ba,gaskiya nayi saurin tuba ya kamata ace idan na tuba sai na koma na Dan sake yi ko sau biyu ne sai nayi Istingifari,Chika tace tuban muzuru kenan ba kyau,kana yin tuban muzuru wlh karka kawo kudin aure kaje ka auri Karuwarka,wai me kake ji a wajen Karuwa,? shaddar kasuwa kowa hawa yake,yace Haram tafi dadi ne,Chika fushi tayi ta bata rai tace kaini gidan Naila zanyi magana da ita,Murmushi ya saki yace okay amma mene na fushin? Ai dole nayi fushin tunda Haram tafi dadi sai kaje wajen Haram dinka. Misam yace sorry yasa yatsa tare da dago habarta yace wasa fa nake inshaallah na bar mata har abada,tace to haka nake son ji,yace Amma da babban laifi gwara karami kafin ki tafi sai kin min wani Abu,Chika ta zaro ido tace ba abinda zan Maka ai gwara a daura aure ko yau ne,yace ga Sadakin ki rike Spark zai bamu daki,Chika dariya tayi kawai,yace ai yafi ki dinga dariya akan na ganki kina fushi,me ma Naila take cewa Banana? Hallare cewar Chika,dariya suka yi yace to kina yin fushi Hallareta take sauka duk masifar son macenta idan ta mike sauka take yi,Chika tace Ashe tana Jin fada na? sosai ma,Misam Yana titi Yan mata da motoci wata tazo ta Masa horn cikin Yan matansa glass ta sauke tana ta faman Masa horn. Chika ta cika fam ta batse,Misam masifar tsoron fushin Chika yake sai kace zata iya Masa wani abin,Nan take ya fara gumi,baya so ta ganshi da wata mace,kin sauke glass yayi,Chika tace ana Maka horn,glass ya sauke budurwarsa ce,a baya ya ragargaza yarinyar har yaso ya aure ta amma neman mazanta yayi yawa shi yasa ya fasa,murmushi Yar kyakyawar budurwar take yi,Chika ashe so take ya sauke glass. Yana driving ta koma kusan Saman cinyarsa saura kadan suyi hatsari Allah ya tsare,Chika ta hau yarinya da zagi ta uwa ta uba,shegiya a jiki da kyau Bado a wangale kamar kofar gari,budurwar tace ke ki samawa kanki lafiya namiji ne Yana gamawa Dake zai ajiye ki,ki dai gama bashi Pussy yana karba ya barki nan,Chika tace na yayyafawa Badon uwarki fetir na cinna masa wuta,shegiya an fada miki Karuwa ce ni,to ni zai aura,Yan iskan ku gama sake musu jiki su zage su barku su auri ta kirki,budurwar tana driving tana kallon gabanta tana kallon Chika tace Misam dinne zai aureki? Nima ya min alkawarin aure yace ya fasa bare ke,Chika tace Bado kika bashi Yar shegiya,Budurwar glass ta daga ta Kara gaba da motarta. Kamar hadin baki sai ga wata ma tazo a motarta duk manyan yara ne Yan matan Misam kyawawan gaske,Itama horn ta dinga Masa Chika da hannunta ta danna tare da sauke glass din,ta sake dawowa cinyar Misam gododo sai da ya karkace sannan yake ganin titi a Hakan ma da kyar yake driving,shi wannan fadan na Chika ya birge shi Yana ta Jin dadi tana ta bala'inta shi Kuma Yana ta goge abinsa yana rage zafi. Haka ta leka tace 'ya'yan Shegu asararru matsiyata,ita wannan ma tana ganin mace a Jikin Misam tasan ya gama da su sai kawai ta dage glass ta Kara gaba,Chika tana ta huci,ta yunkura zata tashi Misam yace zauna please ga wata nan zata zo yanzu kin ganta can a bayan mu itama ki ci min Ubanta ko zasu daina bina tunda na tuba,Chika bata San wayo ya mata ba tace ai Kai ka jawo wlh ba wata shegiya da zan dagawa kafa,nima kin taimakeni My love,idan baki dage kin kore su ba baza su bari mu sake ba,kar suzo su rinjayeni na koma ruwa,wlh sai na koma tsaf sai an dinga kula dani,kin San Dan duniya sai ana sa masa Ido,Yana magana yace na miki rawa?,Chika tayi dariya taki tashi shashasha,sai slow motion yake tana zaune ita a dole jira take wata tazo,yace yi driving din kin fini ganin road ya bata,sai da ta kula da cewa motar da ke binsu wani shirgegen arne ne ma sannan tace ni zama zanyi,sai lokacin ta koma kujerarta,ta Kalli Inda ta zauna dake kayansa farare har danshi ta gani a gaban wandonsa, Chika ta dinga mamaki ta share kamar bata gani ba. Spark yau Naila kwananta uku dai dai ta gama period dinta a ranar tun safe amma tace bata gama ba,yace wlh sai ya gani dan masifa har pad din da take sawa irgawa yake yaga kullum nawa take sawa,barna Naila take yi sabo da Mijinta Yana da kudi idan ta saka ba batun tattali minti kadan ta cire,tace ta cika makil sai ta cire, Spark Yana kallonta ya kwashe duka Wanda ya siyo,ya bar mata daya,shine tayi fushi tace ba dama mutum yayi amfani da Abu dan an siya Masa shike nan sabo da bani da kudi a kaini makaranta nayi na fara aikin gomnati na huce takaicin da namiji,Spark yace kin San zafin nema? masu tsada fa na siya miki kin San nawa ake siyar da kalar su? to wannan ba kowanne shopping mall ake samun su ba,Dan kinji ance suna maganin Infection bafa ordinary bane Wanda kike ji ana fada wannan na gaske ne,minti kadan kin cire sabo da barna,nifa Kinga ba kyankyaminki nake ba zan iya tube ki na ,gani sai kace me Jinin biki,ko me haihuwa ai bata haka,how many minutes kike canjawa? Naila tace ka rike abarka Kai ka dinga sawa zan siyo tawa da kudina tunda abin haka ne sai an min gori,yace ae naji ki siyo. Wankan ya fito ya dauki cumb zai taje kansa Naila tace ba a Jikin mudubina ba matsa gefe Allah bazai yuwu ba,kullum sai ka lalata min mudubi Ina shan aiki fa,Dariya yayi Yana magana zata ce ya mata gori yace yau gashin ma bakya so na gyara? Naila tace ae ai ni zaka yiwa kwalliyar Ina son abina haka tunda kace baza ka fita ba,yace dama yau ai bazan fita ba jira nake jini ya dauke a kan idona,ka bari ayi 5days da gamawa kaga bazan samu ciki da wuri ba kayi ta amarci,yace a'a ki samu cikinki ai ni akan bado ban ki ki haifi Yan biyar ba babu ruwana indai zan samu an gama sai dai nace Allah ya hore,Naila tana dariya taje ta rungume shi ta baya tace sarkin neman kudi Kai Ina Shan zancen neman kudi awajenka,sai kace Wanda ke fita rana,yace to ai kowa da kalar nemansa da Inda Allah yayi zai samu kudinsa,wani sai ya fita rana ya Sha wahala wani Kuma Yana huce a inuwa,wani sai dare ma,sannan ya furta yau kwana uku 3days ba abinda nayi Kai Ina da hakuri,Allah ya bani juriya,yau da asuba sai da Liman ya tambaye ni yace lafiya kake kuwa Sheikh Spark,na fada Masa gaskiya nace Liman ba harka,Naila tana ta dariya ta zaci wasa yake. Misam ne da Chika suka shugo suna ta sallama a Palo,sai da Naila ta taya Spark dinta shiryawa tsaf sannan suka fito,Chika tafiyar ce kenan? Chika tace ae ni da ganina a Abuja Kuma sai kinje dakko Amarya,Spark ya Kalli Misam Dake zaune duk ya birkice mace yake bukata a macen ma Chikarsa,Spark yace ya aka yi ne Kilakin gidan mu?banza ya Masa Spark yayi murmushi,Naila ta gaida shi tace Chika za a tafi Kuma,Chika tace saura Me unguwa dole na saki Episode 2,Chika da Naila bedroom suka shiga,Misam yace duk Wacce tayi gulma ta Allah Yana kallonta ban yafe ba,dariya suka yi har Spark,suna tafiya bedroom,Spark yace wai da gaske ka tuban kuwa? naji ance an kwaso kaya daga Bariki an dawo gida,na Maka murna wlh Dan uwa yanzu Ina Yan matan naka da ka gama da su? Misam yace shiii....shuru kar ta ji yanzu sai tazo ta fara fushi ka jawo min Ina so na Kai kudi a daura auren,to wai Kai baka yi Shirin aure ba fa Ina gidan naka tuntuni ka fara gini ka daina ka bar wajen haka sai iskanci kana kashewa karuwai kudi yanzu gashi a shekarar da zaka yi aure baka sani ba tazo Inshaallah,dama haka Allah yake ikonsa wani a shekarar da zaiyi aure Bai sani ba ma sai yaga ta tabbata. Misam yace tunda nake a duniya ban taba zaton zan so wata da aure ba bare ma na matsu nayi aure amma wannan na matsu wlh kamar ace yau an daura ni ba bukatata gida ba indai an daura anyi me wahalar ko a hotel zamu zauna har lokacin da zan Gina,sai kace Dan kwalta Amarya a hotel ai ba dadin lamari yaro,Papa zai baka gida dama ni wannan unguwar ba sonta nake ba babu mutane da yawa bata da kyau ma Inda ka siyi fili,a siyar da filin da ginin da ka fara Papa ya kawo kudi nima na kawo kaima ka kawo ka siyi gida kawai better,Misam yace a'a wlh gini nake so nayi irin kalar da nake so ka bani daya gidanka Sabon nan da ka gina kace Rafeeq zaka bawa ka bani na zauna a ciki idan yaso na gama ginina sai na bashi abinsa,Spark yace shi Rafeeq ya shiga tsoho kenan,3mnths kacal zan gama gidan,to a tambayi Rafeeq idan ya yarda ka shiga,Misam yace ai ni na Dade da sanin baka kaunata sai Rafeeq Dan iskan yaron ma da bakinsa ba sakata,ai gwara shi bakin sa ne dan uwarka Kai ai gabanka ne baida sakatar,dariya yayi ya kira Rafeeq ya daga,yace Kai gidanka da Spark ya Maka zanyi aure a ciki zuwa 3mnths zan bar Maka abinka,Rafeeq yace nima na samu mata wani Dan iskan yace ka biyewa mata kaki karasa naka ginin wlh na samu mata nima aure zanyi. Misam yace kana Dan makarantar? Final Exam zamuyi ko Spark ai ya ciyar dani da matata kafin nayi settling kaje Papa ya baka wani gidansa gashi Nan an gama ginawa in ka sake Arham zai bawa,Misam yace kuje da tsiyar ku,Rafeeq yace Kai Chika duk ta rudaka sabo da kaga duwawu kamar tayar mota,Misam dai wayarsa ya kashe. Bangaren Chika da Naila kuwa Chika tace yace da kaina zan hada lefe wai naje Dubai,Naila ta saki shewa tace Allah ya yarda wlh uhmm ikon Allah,Chika harda kwanciya a Jikin Naila sabo da murna,Naila tace daga min jiki Spark idan ya ganki tam,Chika tace dama zai barki da mun tafi tare kin tayani hado Lefen,Naila tace rufa min asiri bazai barni ba,dama ace tare da shi ne sai ya yarda,Beauty Kuma to da Allah yasa zata je Daddynta zai iya biya musu har Yaya Mohsin kuje Kinga ko banza yayana ya zaga duniya a fadawa Beauty indai sun yarda ni zan biya musu kudin tafiya ma da komai da komai,Chika tace kaji matar manya,Naila tace kar ma ki fadawa Beauty ni zan biya musu Inshaallah zance suje honeymoon na 2weeks Kinga sai ku tafi tare,bama na so ni Daddyn Beauty ya sake kashewa yayana kudi sabo da gudun gorin mata,Chika tace Beauty baza tayi ba wlh ba haka take ba,Naila tace duk da haka dai ni zan Bada kudin ya biya kawai,karki fada mata,Chika tace to an gama sai da suka gama tsare tsaren su sannan Naila tace yanzu fa ki fara gyaran jiki,Chika tace tab tuni da naje kauyenku na hado da nawa wlh da yawa iri iri,yanzu Yar iskar Malamar Nan jiya tace ta dauki kwangilar gyara ni shine gudun muwarta,da kema zaki San min wani ai da shike nan,Naila tace sai dai na siya miki wasu mijina kwarzababbe kullum a gyara nake,yau ma ya zaci ban gama period ba wayo nayi nace ban gama ba wai dai Dan na samu na sake hutawa na Kara gyara,Chika tace uhm uhm manyan mata,Naila tace Fadi ki sake nima so nake kawai dannewa nayi,Misam ne yace zaki missing flight idan Baki fito ba Kya tafi a mota,Chika tace kinji jirgi ashe zan hau Kai jama'a Inama Me unguwa Yana kusa ya Gani yaji haushi, Naila tace Dan Sperm din uwa,Chika ta mike tana dariya tace su Naila indai zagi ne kin iya,tace wayyo tuba nayi Chika zagi na fitsara da iskanci ba Wanda ban iya ba,sanda Ina kauye idan banyi ashar ba ai bana Jin dadi har wani zazzabi nake ji,Spark sama ya haura Naila tace Chika sai munyi waya to Allah ya tsare,tabi bayan Spark,Spark ya dawo da kudi zai Kai dubu Hamsim ya ba Chika tayi godiya,Misam ne ya Kalli Spark suka hada Ido tare da yin magana da Ido ya juya tare da haurawa sama. Misam tarfa Chika yayi a palon yace Kinga an min waya ma jirgin sai rana zai tashi,Chika tace Kash ni na matsu naje gida,ai koma mene kace Allah ya kaika lafiya ai ya fi,Chika tace Ameen to,yace koma daki ki kwanta kiyi baccinki,Chika tace na kira Naila dai muyi Hira dama bamu gama ba,yace kirawota to,da wayarta ta kira Naila suna tare da Spark yace ai jirgin sai rana zai tashi 3pm,Naila tace bari naje wajenta to maybe shi yasa take kirana,no karki je hirar masoya zasu yi ai sai a basu Space suyi zance,fafur Spark ya Hana Naila zuwa wajen Chika,tace zata Dora girki yace sai anjima,haka ta hakura,Chika bedroom din ta shiga ta kwanta kuwa tana tunanin aurenta har bacci ya dauketa,Misam ya shugo tana shekar bacci ,a gefen bed din ya zauna sannan a hankali ya kwanta a jikinta,a hankali yake kissing wuyanta,kamar a mafarki taji ana ta shafe mata jiki ana mata kiss,sai da abin yayi yawa taji kamar ma an sa mata hannu a riga ta farka,da sauri a tsorace taga Misam,tace wai mene haka Dan Allah Misam duk sai ka gama da komai kafin ayi aure,Ina ta kiyayewa baka ganewa bai fa dace ba irin wannan babu kyau wlh ni bana so ka bari idan an daura kayi abinda kaga dama haba ni ba matarka ba,nifa ba Yar iska bace,iyayena sun min tarbiyya,Ai ko a jikinsa ma ba saurarenta yake ba abinda yasa a gaba yake yi Kamar maye ya kankame mata Boobs yaki ya saki sai kokawa suke. Indai baka sake ni ba na fasa aurenka ta furta ranta a hasale,Misam Jin da gaske take ya saketa da sauri sai ya bullo da gulmarsa ta mayaudara ya fara hawayen karya Dan ta tausaya Masa. A gefen bed ya zauna tare da zuba tagumi Yana hawayen karya da ya kirkira,yace shike nan na tuba baza a tallafa min ba sabo da tuban nawa ya dore, tunda so kike na koma ruwa shike nan,tunda so kike idan wata ta kawo min kanta na kasa hakuri naje na taba ta shike nan,Chika tace nidai na shiga uku na hadu da Dan bariki wannan ba karamin jarabta bace ni ba Yar iska ba iyayena ma haka amma na hadu da Dan duniya wannan wacce irin rayuwa ce dole nayi bincike ko a kakanni na akwai Wanda ya ja min yayi Bariki,Misam kalar tausayi ya koma ya mike tsaye yace shike nan duk Wacce ta kawo kanta sai na Murza ta duk da bazan sake zina babba ba amma indai ta romance tazo sai nayi kawai shike nan mutum kamar gunki. Chika tausayinsa taji da kishi kar yaje ya kula wata hannunsa ta rike da sauri ya juyo ya kalleta tace Alhaki a kanka wlh ba ruwana gashi Nan kayi Tabesting,Misam sai murna yace karki ji dadi ni zanji abina ni kadai ,ni ba sai kin taba ni bana karki min komai ki zauna kamar gunkiya zanyi komai,ta zaci zata iya tace to. Babu kunya ya fara lagude tun tana daurewa kar ta taba shi har ta rungumeshi bata sani ba,tace na gaji ne ba tayaka nake ba Alhaki a kanka yace to haka nake so ni karki taba ni,yanda yayi mugun sanin ta kan mata ba Inda bai san Inda ake rikita mace ba,Chika numfashi ta fara ja da kyar tana shidewa,har ta fara wash....yace kin gaji ko ai ke dama baza kiji komai ba,Chika a ranta tace karya nake,Chika komawa tayi tana tayashi,taji dadi ya Kai linta tace na balaga bazan iya kin Jin dadi ba wlh kaji daga wasa ci gaba,yace to cire skert din a ci gaba,tace Bafa haka nake nufi ba,Yana sani ya juya mata Hausa,tace ni fa continue nake nufi,yace ohhhh na gane yanzu,Chika gani tayi za a wuce makadi da rawa ta ture shi tace ai nayi kokari yanzu ka gamsu,ka kawo ma,dariya yayi yace tab akan Dan wannan zan kawo ashe ma ni ba namiji bane,iskancin Dana yi na banza ne ashe, Chika tace to na gaji Kai ka sani ni dai baza a dinga tabe ni ba wlh kayi hakuri ayi aure ta mike ta fice da gudu. Ta dawo Palo ta zauna can Kuma Spark ya tsare Naila ya hanata motsi ko Nan da can,sai da Misam ya kira shi a waya yace zamu wuce yace to kuje kawai,yace muje Sweet yau dai har wanka zanyi gaskiya ban yarda da kaina ba,kinyi abin kirki kadan,Chika tace ka dinga hakuri kana karatun Qur'ani da salatin annabi yace to sayyyada,muje jirgi Yana Nan zai tashi,harararsa tayi suka yi dariya tace dama wayo ka min haka suka tafi ya sa Chika a jirgi ya bata kudi ta wuce,sai da jirgi ya tashi ya wuce gida. Yau Naila ta tsallake ta kwana lafiya kwana na hudu,yau da asuba yana zuwa masallaci bai kula kowa ba zai fita,Liman yace Spark ba gaisuwa yau lafiya kuwa?jiya ma haka kazo baka kula kowa ba ko wani abin aka yi Maka? A dinga hakuri da jama'a,Spark yace Liman ba harka yau ba Wanda zan gaisar wlh sabo da ban tashi lafiya ba, Ina cewa Kuma Ina Kwana za ace Dani ka tashi lafiya,kaga zance lafiya na tashi, a sani karyar dole,Liman yace Subhannallah me ya sameka? Spark yace tsakani da Allah Liman haka ake yi ai gwara ta samu ciki a daina period ya fiye min,Liman dariya ce ta kama shi sosai shi wlh Spark din dariya yake bashi baya iya hakuri,haka sanda aka kawo Amarya sai da kowa yasan Ango ne,Liman yace sai hakuri haka Allah ya gadar wa mata ai lalura ce sai dai in ka Kara aure,Spark ya zaro ido yace aure Kuma? Ai Liman bazan iya karbar Badon wata ba wlh bazan yi adalci ba Sam Sam,ai na auri wata to zata ga wulakanci, Liman yace rike dayarka da Amana yafi Maka karka fada halaka,Spark yace shine magana Dan sai hakuri lalaura zan iya amma in ta bani Ina so,dariya ta kama Liman yace Allah ya taimaka Ashraf,Spark yace amin ya tafi gida,Yana dawowa Naila har tayi Sallah Azkhar dinma a boye tayi a kwance. Spark ya dawo ya kwanta yace haba dole idan mutum bai Kai zuciyarsa nesa ba ya nemi mata,shi yasa in mutum ya Saba da mace Baya iya hakuri,ya koma Jikin Naila ya kwanta ba tare da ya sakar mata nauyi ba,sai kamshi take lungu da sako abinda ke Kara gigita Spark kenan,tausayi ya bawa Naila sosai a kunne ta rada Masa tace Albashirnka,yace goro tace na fa gama period jiya amma da dare Ina bacci tasan idan tace tun jiya da safe fada zasu yi da shi sai tace da dare tana bacci,Spark baki yaki rufuwa yace har na samu lafiya,Yana dariya da murna kamar zai cinye Naila danya,kamar yau aka kawota gidansa haka yake murna yace harka sai da Bado, Naila tana dariya tace I miss you ka bari sai mun karya tunda ba fita zaka yi da wuri ba,yace fitar ma na fasa gaba daya na tafi hutun 3days sai na fanshe duka kwanakin da nayi,yanzu tashi ki mana breakfast,Naila tace da asubar nan? Yace ai gwara muyi muci mu koshi a bani bado da wuri,rufe part din Nan zanyi gaba daya ko wace tazo ko Mima ce sai dai su koma,Haka ya azalzala Naila sai da ta fita kitchen a lokacin,ya fito wajen masu gadi yace yau bazan fito ba ko waye yazo kuce Masa bana gari sai bayan 3days zan dawo,ko waye suka ce Okay sir ya dawo ciki,Sabo da naci ana soye soyen Yana cin nasa a kitchen din,yace muci abinmu haka,Naila ya hadawa tea shima ya hada tana soya dankalin suna cinyewa, kwai ma suka cinye abinsu a tsaye a kitchen din sannan harda tayata wanke wanke,tace saura gyaran bedroom,yace mu da dakinmu muyi kazantar mu yau dai Daya ya sunkuci Naila ya wuce da ita bedroom kamar wacce ta Shekara Bata gari. Inda Spark yake birge Naila duk saurinsa tsayawa yake sosai a hankali sai ya gama wasa da ita duk wani Jin dadi sai ya bata ya motsata sosai da sosai yanda zata gamsu sosai shi yasa take tsoron fushinsa,bama ta iya dogon fushi da shi,bai ma fiye mata laifi ba itace take Masa sabo da mata tunaninsu da banbanci dole sai mutum ya Kai zuciyarsa nesa haka kawai ma takalarsa fada take yi,sarrafa juna suka fara a nutse a hankali,Naila yanzu bata kunya abinda taga dama fada takeyi,dama gata fitsararriya sai abinda kunnen Spark yaji,idan kuwa ta haukace da dadi har fulatanci yi take har ya fara tsintar wasu words din da take fada idan ta zauce, ai shi Spark da yaji Fulatanci to yasan Naila taje karshe Kuma,Naila za a canja salo tace dole na dinga Exercise sabo da ko Ina na dinga lankwasa jikina,wani kafin na iya wahala nake sha,yace ai kina kokari sosai na taba zaton ma zaki koma haka yanda kullum Baki da aiki sai kukan zafi,yanzu kuwa a wajenki ma nake ganin Style,Naila tace Kai ai da kusan kullum sai mun Kalli Bf,haba ai tunda na Saba kakarka ta yanke saka salo salo zan dinga baka,dariya Spark yayi Yana son kurin Naila idan aka yabeta sai kuri sai Kuma ta sake dagewa,shi yasa sai ya nuna mata ta fishi iyawa da sani ga yawan yabonta da yake yi,ko ba dai dai tayi ba cikin hikima da wayewa yake nuna mata, Naila ce tace yau sau uku zaka min yini zamuyi,sai nace na koshi ,sai naga karshen Hallare yau,dariya yayi Yana Jin dadi shi ai yau ta gama Masa komai tace zata ga karshen Hallare ba lokacin dainawa sai dai a huta a koma bakin aiki. Ikhram kuwa Rafeeq ta samu a palo yana Ganinta da akwati ya mike tsaye ya Sha swagg sosai,yace kema tafiyar ce? tace ae wlh ai gwara na tafi,Rafeeq yace babu wani gwara ,ko banza ana dan lasa min gaskiya zanyi rashi,Murmushi tayi duk ranta a jagule idonta kamar tayi kuka yace kalau kike kuwa? Kai ta girgiza Masa tayi kasa da kanta kuka Yana so ya kwace mata,yace baza ki magana ba? tana kokarin Maida kukanta ya matso gab da ita yace kunya kike ji ne ko me? yatsa yasa tare da dago kanta a hankali hawaye ne ya zubo mata,yace me ya faru baki da lafiya? Murmushin dole tayi tana tunanin boyewa tace ba komai, yace ya zaki ce ba komai ga hawaye Yana zuba Kuma kina murmushi? Tafiya tayi da sauri zata fita ya ruko hannunta tare da dawo da ita baya yace tell me what's going on? tace ba fa komai,yace Alright tunda kince haka bazan takura ki ba,zan kiraki a waya wai ke inane garinku ma ne? tace kano,kauye ko birni ta Harare shi tace na Maka kama da Yar kauye,to a kauye ai akwai Yan birni a birni akwai Yan kauye,tace hakane a birni nake to yace shike nan zamu yi wata muje na kaiki airport,tace ni a mota zan koma bani kudin jirgin ya min amfani,Rafeeq yace to muje na kaiki tasha,tace to suka tafi ya kaita har Tasha ya sata a mota ya biya kudin motar ya tura mata kudi a waya kyauta Yana tsaye a saitin window dinta suna ta hira har mota ta tashi,ta window tace Rafeeq....ya kalleta ta glass da sauri,tace I like you,bafa Ina nufin I love you ba,like nace....wani takaici ya kama Rafeeq yace ita da zata ce Rafeeq I love you sai ta wani ce like,Rafeeq da baya so wata tace tana sonsa yau shine ke neman wata tace tana sonsa a duniya,tana tafiya ya juyo kamar maraya duk sai yaji garin ya daina Masa dadi,gidan su ya tafi sabo da ya samu ya rage damuwa. Yana zuwa gidan Mamansa ya sameta a kujera a zaune ya kwantar da kansa a cinyarta yace I'm in love ku taimaka min,tace wlh tunda na ganka ni ko a kusa dani baka taba zama ba yau Rafeeq a cinyata nasan da matsala,yace wa'azi budurwata tayi min,Dariya Mama tayi. Bayan Hashimu ya zo gidan Jauro da kwana biyu kullum sai Hashimu ya bugowa Jauro waya akan lallai ya fadawa yara matsayinsu, yau ma da sassafe ya dinga kiran Jauro a waya,Jauro ya daga suka gaisa,Hashimu yace Yaya kuwa ka fada musu? Jauro yace iKon Allah wai yau nake Jin masifa yaranka ne wai ko Kai ka samo min su? bazan fada ba ban shirya ba,Hashimu yace wlh nazo da kaina na fada musu ni bazan iya Ganin wannan abin tausayi ba yara samari da Yan mata sun Isa aure an aurar da wasu amma basu San su waye su ba,wlh ko ka fada ko Kuma inzo har gida na fada musu ni bazan iya jiran wannan Abu naka ba Jauro wannan ba rayuwa bace,Jauro yace to zan fada ubana,Hashimu yace karka ka fada ma ka gani wlh zanzo na fada ni ya kashe waya,Jauro yace Ina murnar haduwa da Hashimu ashe masifa na hadu da shi,yabi ya ishe ni haba. Na'ima tana can Station an bada bailing ko wacce mata amma Banda ita duk ta rame ta fita hayyacinta,kullum Dan sanda ke kawo mata abinci in yazo sai yace mijinta yazo Yana ta kuka amma Oga ya hanashi shiga,Na'ima tace Allah sarki ni San Jauro Yana so na wlh bazai iya kyaleni a Nan ba,Allah ya isa tsakanina da ku Yan sanda da kuka Hana mijina ganina. Sai yau Allah ya kawo Jauro zai ga Na'ima matarsa,Jikin cail din yazo ya tsaya Inda Na'ima ke tsare hannunta rike da karfen jiki me raga,Jauro Yana zuwa yace Na'ima....Na'imatuta kece kika dawo haka?yanzu Na'ima kece wannan? Yan sanda sun cuceni sai ya fashe da kukan karya,Na'ima ma sai kuka harda yi da karfi na gaske take yi taci wahala, abinci sai anga dama ake bata,Kuma duk da sa hannun Jauro,Jauro kukan karya yake Wiwi harda fyace majina,yace yau zaki fita Na'imatu,na Sha wahala ta rashinki naji jiki,kwanciya ba dadi gida ya zama kango,na sani wlh cewar Na'ima tana share hawaye. Baseeru kuwa har kwana biyu bai je ganin Mummy ba,kullum sai ta kirashi a waya,Chika itama Baseeru ta kira tana Masa warning tace wlh dai karka sake Kaci abinta,karka yi bacci a gidanta ko da rana ne,yace Ina sane ai,yau zanje domin a matse nake zanje na karbi hakkina na fece. Waya ya yiwa Mummy yace zaizo yau da yamma,Mummy ta sa Yan aiki suka gyara gida kamar wani Gomna zaizo,itama taci gayu ta hade cikin material sky,tana zaune da yamma ko Ina Yana uban kamshi. Baseeru ne ya shugo gidan shima anci gayu fes da shi,yana zuwa Mummy harda yin tsalle ta fada Jikin Baseeru,Baseeru ya rungumeta fuskarsa tana kallon bayanta Yana ta zuba gwalo ko uban wa yake wa oho,Mummy sai faman goga Masa kirji take,Baseeru yace yawwa nanika min su,manna su,tace Dear abinci fa? Baseeru yace an samu matsala wlh daga gidan abokina nake matarsa ta nace sai naci abinci na cika cikina ko bangaren ruwa a cike yake taf ba waje,Mummy taji wani ba dadi tace ba komai next time,a ranta tace ai sa guba kauyenci ne yanzu ai na canja salo zaka ci ubanka sai duniya ta San a gidana kake tukun zan gama da Kai,baza ma ka mutu a gidana ba,bare a tuhumeni nasan ta Inda zan kaika lahira. Shi kuwa Baseeru Mummy ya fara sarrafawa gata itama an kwana biyu kadan ake jira ta zurma ya kwashi gara yau ma sosai tun yamma sai magriba ya hakura,tace dole sai ya kwana,Baseeru yace to bari naje Sallah na dawo Yana fita ya fece gidan Daddy Inda yake gadi ya bar Mummy bau tana jiransa. Tunda taga bai dawo ba ranta yayi mugun baci tace wato ya maidani sex machine yazo ya kwasa ya tafi. Wayarta ta dauka ta kirashi,bugu daya ya daga yace Me gidana nane ya kira ni ki rufe gidanki bazan dawo ba,Mummy takaici yasa cikin bala'i tace zaka ci uban babanka Baseeru,wlh dani kake zance,Baseeru yace zaki ci uban Babarki surayya kike ko Yusra wlh zan tsine miki ki San tsinuwar miji Kuma,Yar iska marar mutunci,Mummy tace kaiii wato idan na zageka sai ka rama kana me gadi? Tsaki ya ja yace baki da hankali zanzo gidan sai na ci mutuncinki ya kashe wayarsa,Mummy ta Kalli wayar tana girgiza Kai tace eyyaaaaaa Basiru baza kayi karko ba,baza ka Dade a duniya ba,baza kayi tsawon rai ba,mutum ya lallabani da Yaya ya kare ma. Spark kuwa sabo da haushin Mummy da yaji ta hanashi bincike gashi me gadi ne ya aureta wannan yasa yace nima wallahi ta Abba suruki na bazan boye gaskiya ba, Hakan yasa duk Wanda ya tambaye shi a dangin su ya Mummy Dinka? yace tana gidanta lafiya Lau ai sun rabu da Abban nawa na biyu, yanzu gidanta ya dawo da zama,me gadi ne ashe,da ance a garin ya? Yace kuje wajenta kwaji zancen ba a gulma dani. Yau ma yaje gaida Mima tace Ina Mummyn taka kuwa? Yace hmmm ai ni yanzu na koma Kuma abin tausayi,ya kamata ki tausaya min ni da Naila mun koma yaran talaka, to uban namu na biyu me gadi ne,yanzu ma uwar tamu tana gidanta ya koma zuwa gidanta,Ashe gadi yake yi ba gidansa bane,Auren dauki sanda muka koma mu ai,Mima tace ban gane ba? Yace kije kyaji tushen zancen. Ayi min afwa tunda kuka ga shuru akwai uzuri ne. Masu Sharhi Ina godiya wlh Allah ya bar kauna Mrs chief My love har naga kira🤣🤣🤣🤣 Kar ku ce AsmaBaffa wai ko nima na zama Abba Dolo ne yau. AsmaBaffa [1/12, 9:25 PM] AsmaBaffa: Arewabooks AsmaBaffa1 https://www.arewabooks.com/locked?id=65759f207c65b397e88b84b3 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 26-30 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE MOM SANI Jauro ne ya dawo da Na'ima gida,yace Maza shiga yau sai kin yini a toilet kina dirje jikinki idan ba haka ba baza ki hau gado na ba,Annoor ne ya fito zai fita ba aiki,Jauro yace uhm kaga Maza wai Annoor ya kake da Yan mata ne a waje da kallo? Annoor yace me zan musu kuwa Kawu wata gadara nake na Kara doro,Jauro yace Allahu Akbar Dan gidan Larabawa,dariya Annoor yayi. Nabeel ne ya fito da sauri dauke da cup din shayi Yana kurba shima fita zaiyi,Jauro yace ga Kuma Dan Amerika ya fito ruwa biyu hancinsa kadai ya isa budurwa ta kware Masa,Nabeel baiyi niyyar dariya ba sai da yayi a lokacin. Haidar Yana fitowa Nabeel yace kace zan fita da Kai Kuma Ina jiranka kayi sauri,Jauro yace wannan Dan India ne shi ai Ina motarka Haidar? Haidar yace aro na bayar,wa ka bawa aro Kuma? Yace abokinane yace zai je Katsina na bashi tun jiya,zai je karya wajen Yan mata kenan,dama motar taka ma ta kwana biyu ya kamata a canja Maka,Annoor yace shi bazai iya siya ba sai ka canja Masa,Haidar yace to ni na kaika kudi ne Kai da kake da mota uku fa ka hau wannan ka hau waccen. Jauro yace kyale shi zan canja ma kaima,Nabeel yace Nidai Banda ni zan karo wata da kudina,Haidar yace ni a canja min da ubana na dogara,Jauro yayi dariya,suka yiwa Na'ima Allah ya kiyaye gaba Dake basa shiga harkarta,sai wani share su take yi,sun san dama a banza take kallon su basu san dalili ba. Na'ima bayan tayi wanka Habiba ta kawo mata abinci taci ta koshi tana dakinta waya ta dauka ta kira kawarta Hajiya Luba suna ta hira da gulmace gulmace dai dai zata fara gulmar yaran Shegu Iman tazo shiga dakinta zata mata Allah ya tsare gaba taji tace Jauro wa cab ai ya Hana a fada musu,wallahi abinda yake wa yaran nan ko shi ya haife su iya abinda zaiyi kenan,na tsane su ka tara yara tara yaran Shegu a gida,wai Annoor ne kawai Dan sunna,sai ma Iman na tsani yarinyar nan iyayi a cikinta ya baci wai ita ta gari,wa ya sani ma ko Annoor din Zina yake da ita,yo yarinya kullum tana jikinsa. Luba tace tunda yace a bakin aurenki ai bai dace ki fada ba kamar fa aurenki ya mutu kenan wlh,Na'ima tace tab Kuma fa kenan auren nawa ya mutu? Yace duk Wacce ta fada shike nan ya saketa ko wani aka fadawa wai ya sake ta,bama iya yaran ba,Luba tace aure ya mutu,Na'ima tace wace zata bar daula Ina kallon kudi zaman zinata zanci gaba da yi kiyi shuru kawai,Luba tace ke dai ki tambayi malamai ta kashe wayarta,Na'ima tace tab ai wlh sai sunji labari gwara ma auren ya mutu da hujja ta fito fit waje taci karo da Iman a labe. Dukan Iman ta fara Dan ubanki munafuka shegiya ashe labe kike mana Yar Zina duk baku da Uba yaran cikin shege ta fara jibgar Iman,Annoor ne ya dawo daukan wata Allura yana zuwa ya samu Na'ima ta rufe Iman dinsa da duka tana ce mata Yar Zina,da sauri ya karasi ya janye Iman dake kuka,Na'ima tace ni zata yiwa labe Yar iska shegiya yar zina,Annoor ya kwashe Na'ima da mari,sai ga Jauro ya fito daga bangarensa yace kayi dai dai ko baka mareta ba dama in nazo ni zanyi da kaina. Na'ima tace Annoor ni ka mara? Ai ba matar ubanka bace ni dole ka mare ni,yayan Zina Jauro ya kasa fada muku gaskiya amma wallahi wallahi ba shi ya haifeku ba,yaran Zina ne ku,yayan Shegu,ni dama ba sonka nake ba Jauro kudinka nake so Kuma na samu bakin rabo,tunda na mallaki gidaje har biyu Ina da kudi a accnt sai me,yaro matashi zan aura Kuma na haihu,me zanyi da Kai juya marar amfani Wanda baya haihuwa,baka da masu Maka addua. Jauro yace kije dai na sakeki ko me zaki ce kice Allah shine yake son ganina haka,akan a bani yara su zama ajalina gwara ban haifa ba,a bani yaro ya zama Dan kidnapping ko Dan ta'adda,Dan daba,Dan giya,me jawo min magana mene amfaninsa gwara ban samu yaro ba. Sannan karki tunanin dan wani ya haifi yaro kice wai kansa ya haifawa maybe yaron da ya Haifa har makwafta da Al'umma sai sun amfane shi,akwai yaron da za a haifa iyayensa baza suci moriyarsa ba amma Wanda basu hada ko gari ba sai su amfane shi,Ashe baki San maganar da ake nufi da Da na kowa bane, Kinga wannan yaran da na rike sunfi min kowa a wajena wlh,ban rike su da wata manufa ba face naga ni bana haihuwa naga me zanyi na tallafi wasu yaran, shi yasa naga irinsu sunfi bukatar taimako Kuma nayi Alhmdllh, ban taba Jin kamar ba ni na haife su ba,wlh ba Wanda bana so a cikinsu,Kuma yanda nake jinsu sunfi yaran Yan uwana a wajena,ai Yan uwana suna da yara idan so nake zan iya zuwa na karba amma ban karba ba sai su,banza wawiya tattara naki ki Kara gaba. Suna tsaka da haka Abba yayi sallama ya samu rikicin,Jauro yace ka huta fada ta rigaka mahaukaciyar ta fada,Abba yace Alhmdllh amma naji dadi,Na'ima ce ta dakko mayafinta zata tafi Abba yace sabo da me? Tace ya sake ni sai Kuma ta fashe da kuka,Abba yace akan kawai ta Fadi gaskiya haba Jauro baron mata,Kai da matan Kuma,Kaine fa bawan su,Jauro yace wlh bazan dawo da ita ba na tsaneta tunda tasan zan fada musu ai ba da haka nace zan fada ba,ta ya zata dinga fada musu yaran Zina wlh har abada bani ba ita na cike na uku ma na sakeki saki uku wlh bani ba ke. Abba yace Subhannallah aiki ya lalace Kinga tafi gida kukan me zaki yi Kuma da katon Kai kamar kin dakko botiki a kanki, kince yara yayan Zina sai kinyi sheda a gaban Allah ,ni ai sai yanzu na gane ma Ashe Na'ima ce naga tayi baki,Jauro yace manta ne ya kare,Body leshon suke cewa ko body Leshun,Abba yace kaji Dan kauye Body lotson ake cewa,Jauro yace yawwa shine ya kare ta Dade a wajen Yan sanda babu na shafawa a can asirinta ya tonu,Abba yace irinsu ake aurowa yanzu su dinga haifo Maka yara bakake ka rasa dalili ashe suma bakake ne,Jauro yace kaga laifin mata? Ai mu muke jawowa da son farare,Abba yace su shafa abinsu safi auruwa da wuri ko akan layi fara ta wuce ita ake Kallo,ni kaina Ina daga runfa Ina kallo,Jauro yace baren ma ni,gwara ta tafi na auro sabuwa dama kullum Ina ganin wata Hajara sonta nake na rasa Yaya zanyi yanzu na samu fili. Abba yace Ina son auren nan Jauro amma Kubra ta kankane ni,da nace zanyi sai kuka,ga Kubra da kyau duk Wacce na dakko ko kama kafar Kubra baza tayi ba,Kai da Kubra zata fita daga gidana samari sonta zasu yi ba ruwana ni dai,Jauro yace Kara aure ai sai mu bayin mata,ai da zaka yi Kuskuren rabuwa da Kubra wlh zuwa zanyi nayi wuff da ita,sai dai mu daina abota har abada,Abba yace karka sake shigar min gida daga yau ashe kallonta kake yi kana yabawa. Annoor da Iman suna tsaye kamar gumaka Annoor yace aji damu Nan mu,Jauro ya juyo da kalar tausayi kamar ba su suke hira ba,Abba yace kuyi hakuri ku kwantar da hankalinku,Iman tuni kuka take ita ta zauna tayi zaman Yan bori ta Dora hannaye a kai,tace Allah ka dauki raina na huta,Annoor yace wlh ki daina adduar nan yar iska kina zuwa lahira ubanki zaki ci, kin San dai abinda kika aikata ko tom. Abba yace Dan Allah ku nutsu a baku tarihinku yau,Jauro duk ya kira yaransa a waya har masu aure yace duk abinda suke yi su bari lallai su dawo gida,kafin kace me sun hallara,kowa yazo ya samu Iman tayi zaman Yan bori hannaye a Kai,ga Annoor a gefe ransa bakikirin fuska kamar hadari,Abba da Jauro a zaune,Habiba ta zauna a kasa itama tayi jugum,tunaninsu kaf ko Annoor ne da Iman aka kama su suna iskanci sabo da kullum suna manne kowa yasan alakarsu in ance hakan ma baza ayi mamaki ba. Haidar yace Innalillahi shike nan Annoor da Iman sun ja mana abin kunya a family,dama ni wlh naga rashin dacewa kusancinsu yayi yawa,Annoor yace da nayi me? ubanka nayi mata,Nabeel yace Uhmm Dan Allah ayi mana bayani Annoor ya jawo mana,Rahma tace an barmu a duhu,Iman kuka take Wiwi ta cika palon shi yasa aka yi zargin Annoor ne ya mata wani Abu shima gashi ransa a bace,tace cikin kuka wlh indai har uwata karuwanci tayi nima sai nayi....yiiiiihihihiiii ....Annoor ne ya gwada yanda Iman tayi yace nima hakaaaaakakakaaaaa......ke dalla rufe mana baki tun yaushe kika yi karuwancin kin dame mu,ki barmu Muji da abinda ya damemu,Kai Haidar ba Kawu ne Baban mu ba dukka mu Tara yaran Shegu ne ba Yan sunna ba,ma'ana Yan gaba da fatiha,Rahma tace na'am?????.....Iman da kuka tace Eiiiiiiiiii......Kuma ma an saki Aunty Na'ima.....sabo da itace ta fadaaaahhhhhhh....taci gaba da kuka. Nabeela tace Innalillahi wayyoooo ubana ya cuceni ya saka Aliyarsa ba a muhallinta ba aka sameni,Nabeel akwai rago bashi da juriya kamar mace ya dinga hawaye,Haidar yace kaji dadi ma Kai kayi kukan ni da zanyi kukan ma da naji sauki,Sajid yace Allah ya rufa min asiri nayi aure ba a sani ba lokacin,da dangin matar sun sani bazan auru ba, Karima da Laila suka ce wlh Allah ya tsallakar damu har da yaran mu mun Haifa. Jauro yace hmm kowa ya nutsu na baku tarihinku tunda duk nasan cikinku Kun San Iyayenku mata amma Baku San mazan ba Kuma Alhmdllh dukkanku nasan Iyayenku Maza nasan Inda suke Baban Annoor ne kadai sai dai Mamanka ta fada Maka tasan Inda yake ita yanzu. Abba yace Dan Allah ku nutsu ke Iman zan karyaki idan baki daina mana kuka ba,Annoor ya jawo Iman Jikinsa zo ..Abba ya daka Masa tsawa saketa dan ubanka ba muharramarka bace,ke ma Habiba kina da laifi wlh baki iya tarbiyya ba ace a gabanki yara suna haka kina gani sabo da ba naki bane. Jauro ne ya dakatar da Abba yace karka yiwa Habiba haka bani da kamarta suma basu da kamarta itace duk taci Kashi da fitsarinsu har suka kawo haka,Habiba tana da Sanyi bata da zafi bata iya fada ba shi yasa take kyale su in tace su bari sai dai tace Allah ya shirya haka take Kuma Allah ya shirya tunda aka tsaya a iya haka. Abba yace madalla ayi a Fadi gaskiya ni Ina sauraro,Jauro yace ah ko Kaine dai aka sameka ta haka ai iya damuwar da zaka yi kenan, Hashimu ka isheni fa,wai sanda na samo su kana nan ne,Abba yace yanzu mun hadu Ina nan kayi bayani sauri muke,nazo gidan Nan a sa'a yau Inama ma sunana Sa'adu sabo da Sa'a ta. Jauro yace Kun riga Kun san sunana Kun San asalina da iyayena,muna zuwa kauye da ku,amma zaku ga tunda kuka fara wayo ban sake kaiku kauye ba,nayi hakane sabo da gudun kar Yan uwana ko wasu a gari su fada muku ko ayi muku gori,shi yasa tun Kuna yara rabon da ace kunje kauye ku mazan kenan matan ma basu taba zuwa ba dan ban bari sunje ba,kunyi kunyi har kuka hakura,sannan ko mazan ma bana yarda su kwana tare muke zuwa mu dawo tare,haka a kauyen ma bana bari su fita ko kafar gida daga gida sai mota duk ba komai bane sai wannan dalilin. Sannan zaku ga bama zama a gari daya, Kun sani farko a Katsina muka zauna,muka koma Jibgawa,na dawo da ku Minna yanzu muka dawo Kano,bana so a San wani Abu a gari bare ma Yan unguwa suyi muku gori shi yasa ban bari mun ta zama a wajen Daya ba tunda Kun sani Allah ya azurtani Kuma Kuma kowa na bashi Ilimi boko Dana addini sannan Kuna da aikin yi ai Alhmdllh. Farko gata Ummin ku Habiba ita na fara aure Kun sani tunda na aureta ban taba haihuwa ba gashi Allah ya sa min masifar son yara,Ina so ace yau ga wannan a karkashi na suke amma Allah bai bani ba,dangina kaf sun tsani Habiba akan cewar itace juya Bata haihuwa,ba zagi da wulakancin da basu yiwa Habiba ba tun Ina kauye lokacin bani da kudi har Allah ya azurtani na dawo da ita birni. Iyayena sun tsani Habiba har cewa suke lallai sai na saketa ko na Kara aure,Hakan yasa tace na rufa mata asiri na Kara auren kawai ko ta huta da gori,ana haka na auri matata ta biyu,itama shuru shuru bata haihu ba tace baza ta zauna ba haka na sallameta, tana tafiya ta auri wani ta samu ciki ta haihu yanzu yaranta shida Kunga ya tabbata daga ni ne rashin Haihuwa,haka na sake auren wata itama ta dinga yi min wulakanci iri iri ko Shekara bata yi ba na saketa taje ta auri wani itama tana nan da yaranta yanzu ta haihu. Na sake auren wata wannan kuwa kullum a zagina take juya marar haihuwa,taimakonka nayi Dana aureka,babu masifa kamar ace mace ta dinga ganin dan ta auri mijinta ma taimakonsa tayi ya shiga uku,ta zageni babu irin cin mutuncin da bata min ba,rabuwar mu da ita shine zagin Habiba da tayi,babu wacce ta isa na aureta ta zagi Habiba na kyaleta,sabo da Habiba nayi nayi akan ta amince na saketa taje ta auri wani ta haihu taki yarda,tace tsakani da Allah take so na, rashin Haihuwa bazai sa ta juya min baya ba,Habiba matar rufin asiri ce,ta karbeni a duk yanayin da nake ciki,talauci,arziki ga rashin Haihuwa duk tana zaune dani,sannan na Tara mata yara ta rike min Kuma bata taba musu kallon banza ba bare gori,ta rike kowa kamar ita ta haife shi. Abba yace Dan Allah tsaya Jauro bakina Yana kaikayi,Jauro yace Ina ji sarkin shishigi,Abba yace Kuma duk Habiba adalcin da ta Maka baka hakura da yi mata kishiya ba ka Kara auren Na'ima? Allah ya rubuta min ya zanyi,Kuma idan namiji ya Saba da mata biyu baya iya hakura,idan Allah yayi zan Kara idan Allah baiyi ba Habiba for ever Habiba for life inji bature,Habiba harda Jin dadi ta gyara zamanta. Jauro yace lokacin da na bar kauye na koma katsina muna zaune akwai wata yarinya me suna Asiya a makwaftanmu,tana yawan zuwa gidana jininsu ya hadu da Habiba,kullum in ta dawo daga tallan gyada to tana gidana,Iyayen Asiya wasu masu mugun son Abin duniya ne duk da basu da kudi amma wai Asiya da tallan gyada zata ciyar da su,gyadar da gaba daya bata fita dubu daya ba a lokacin wai da gyada zasu ci su Sha,Kuskuren iyaye kenan wasu,Babar Asiya a lokacin tace indai Asiya Bata yi tallan gyada ba to baza ta samu kayan daki ba idan aurenta yazo,sannan bata kauna Asiya ta dawo mata da gyada ba tare da ta siyar da ita ba. Asiya suka takurawa da uban tallan gyada ba dare ba rana,daga nan Kuma suka koma yi mata funkaso da Miya tana kaiwa tasha,to Kun San dai Tasha tana da shugaban ko,to shugaban tasha a katsina wani me Suna Zubairu Dan yayi shi yaga Asiya yace yana sonta,Asiya yarinyar kirki ce wlh me addini da hankali,ta fada son Sarkin Tasha Zubairu Danyayi,shima da gaske aurenta zaiyi suna soyayyar su me tsafta,to gaskiya Zubairu Dan shaye shaye ne shi sosai, sai iyayen Asiya suka ce Sam baza su bashi yarsu ba,har yayi alkawarin in ta aure shi zai daina shaye shaye sabo da son da yakewa Asiya,amma suka ki yarda,Asiya tayi kuka sosai,Baban Asiya sai ya samo mata wani Dattijon mutum tsoho zai mata auren dole,Zubairu Dan yayi sai ya sace Asiya suka gudu,sai bayan watanni biyar Asiya ta dawo gida da ciki kato. Babanta suka mata dukan tsiya suna tambaya waye ya yi mata ? tace gida ,zubairu ya kama musu a Zaria suka zauna abinsu,tace wallahi Kuma akasi aka samu sau uku kacal ya taba amfani da ita duk wannan watanni da suka kwashe,Kuma duk da tana da cikin itace ta gudo amma Zubairu Yana son abarsa. Ya dawo Yace ai Yana sani suka yi haka so suke dole sai an bashi Asiya,Asiya tace nice nan nace yayi min ciki idan aka ganni da ciki dole a daura mana aure, shi kuwa Zubairu ya Shole abinsa,ni kuwa lokacin naji labarin Asiya,iyayenta sun koreta,ni da Habiba muka fita neman Asiya muka sameta a kasuwa take kwana tana tashi ga ciki,ta bani tausayi ace ga ciki mace ta dinga kwana a rumfar kasuwa kamar mahaukaciya sai na dakko Asiya na dawo da ita gidana,tayi zamanta muna kula da ita,Bata da matsalar ci da Sha da sutura har tazo haihuwa na kaita asibiti ta haifo Danta namiji santalele. Na Nemo Zubairu yazo ya dauki dansa yayi Masa Addua Yana ta kuka sosai,a wajen nace Dan Allah ni idan ta yaye Dan Ina so,Asiya da sauri tace mun bar Maka sabo da suna gudun abin kunya. A nan dai ranar suna yaro yaci Suna Sajid na yanka raguna har biyu,duk wani kayan barka na jariri nayi,muna zaune abinmu da Asiya,lokacin na samu iyayenta suka yafe mata sannan suka amince zasu aurawa Zubairu ita,bayan ta yaye jariri aka daura mata aure da Danyayin ta,ya gina musu gida me kyau aka Kai Masa Amarya Kuma a dalilinta wallahi ya daina shaye shaye ya shiryu suna zaman su lafiya da yaransu uku Yasmin,Mufeed da Aryan sai kai Sajid babba,Na sha kaika Kuma kana zuwa da kanka amma tunaninka Zubairu ba mahaifinka bane kawai na auri Asiya na saketa Zubairu ya aura, to kaji daga yau Zubairu shine mahaifinka,Kuma Ina so ka sani kaddara ce babu ta Inda bata zuwarwa mutum,Dan Adam bashi da wayo ko dabara,Iyayenka sunyi kuskure na biyewa son zuciya,Asiya kuruciya da giyar so ce ta kwashe ta,Zubairu Kuma yayi ganganci ya biyewa zuciya,wannan ba wani Abu bane akwai ciwo dole amma ai baza ka kashe kanka ba,ka fawwalawa Allah. Daga Kai sai Sajid ana yayeka sai Nabeel,watarana akan harkar sufuri na naje Jigawa birnin kudu,Ina mota Ina tafiya wata yarinya budurwa tana ta gudu a titi da sassafe fara ce tas Yar Fulani jikinta furu furu,tana ihu tana a taimaketa da sauri na tsaya tazo ta fada motata tana haki lokacin ban tambayeta komai ba sai da ta huta sannan nayi parking nace wacece ke? tace sunanta Sa'ade ita Yar asalin jigawa ce Birnin kudu,marainiya ce iyayenta sun rasu a hannun kanin Ubanta take,tace wani ne yake sonta sunansa Suffiyan akan bata sonsa ya saceta ya boyeta a wani gida a jigawa dutse kwananta ashirin kullum sai yayi amfani da ita har Allah yasa yau ya manta kofa a bude ta fito ta gudo shine tace na taimaka mata,har gidansu na mayar da ita,amma a lokacin Dake Suffiyan me kudi ne Wanda ke rike Sa'ade kanin Ubanta sai yace karya take yi ya zaneta yace karuwanci ta tafi dama,ai shi dama Suffiyan ya fada Masa tana zuwa gidansa,bayan na tafi da wata biyu ciki ya bayyana a Jikin Sa'ade,Kanin Ubanta yace karya take Suffiyan bazai lalata ta ba,shi da matarsa suka dinga gana mata azaba har watarana lokacin cikin ya gima ta kusa haihuwa naje garin na nemi gidan su Sa'ade,Ina zuwa naga ana dukanta ga tsohon ciki tana ta kuka na karasa nace cikina nane ni nayi cikin Ina son abina,ita kanta tayi mamaki amma na dage nace cikina nane,a garin sai da aka cika ana kallona ana tsine min,Kanin Ubanta yace to wallahi sai an daura min aure da ita,akace haramun ne aure da ciki nace ba komai a daura Na bada sadaki aka daura na taho da ita gida,tun a mota na saketa nace ba aure tsakaninmu,itama taji dadi. Haka na kawota itama suka zauna tare da Habiba ta kula da ita har ta haifo Danta santalele kyakyawa gashi nan ranar suna na yanka Masa rago, na rada Masa Nabeel,kayi hakuri Nabeela kai rago daya na yanka Maka. Haka na dinga sintiri da Sa'ade muna neman Suffiyan Wanda ya mata ciki Allah ya taimake mu muka same shi kuma Nabeel sak mahaifinka kayi a kamanni kyakyawa ne amma sai ka dakko Dan hasken mamanka ka sirka da duhun ubanka sai ka zama ruwa biyu ga ka nan rass da Kai,Kuma Alhmdllh da muka je ya karba domin lokacin yayi nadamar Halayensa ya nemi yafiyar Sa'ade ta yafe Masa,haka kanin Ubanta suka daidaita ya gane gaskiya na maidata gida,cikin ikon Allah ta samu miji na gari me kudi ya aureta a ta biyu a Nan Jigawa kaima ka Santa Nabeel kana zuwa kaji asalinka,tana da yara shida yanzu da Mijinta,Kuma itama ni na mata kayan daki da komai,babanka yanzu ban San me yake ciki ba amma dai nasan ita mahaifiyarka ta sani tunda ta fada min. Sai ke Laila Mahaifiyarki Zahrau,yaren Edo state ce,ba musulma bace a lokacin tayi aure a Lagos Bata taba haihuwa ba,kasuwanci ya kawo mijinta Arewa Kano,ya Dade a Kano katsam sai ta musulunta wannan yasa ya mata duka ya saketa,ya fadawa iyayenta suma suka ce basu ba ita kar ta dawo wajen su,akwai wani malami babba Malam Yusuf a unguwar da suke shine ya musuluntar da ita,bayan abinda mijinta yayi mata sai ta koma ta fadawa Malamin,ya lallasheta yace ta dawo gidansa ta zauna,haka ta koma can da zama sun Saba da matansa,tana sha'awar namiji amma kowa a musulmanmu sunki aurenta da ta samu saurayi sai iyayen saurayin su hanashi aurenta suce ai Tubabbiya ce sabon musulunta ce,kowa ai ta cewa Tubabbiya ce ana kyararta ana ganin ma kamar ba wani addini take ba,to yare sun Saba da saka kaya damammu,tana yin shigar da taga dama Malamin ya koma sha'awarta sabo da rashin Imani ya fara nemanta har ya dirka mata ciki,Kuma bayan zance ya fito yace karya take,naje unguwar lokacin wani uzuri ya kaini na harkar siyar da mota naji matasa suna labarin ance Malamin ma yace korarta zaiyi,Ni Kuma sai ta bani tausayi Naje nan ma nayi shishishigi nace cikina nane,dama Malam Yusuf mufita yake nema sai ya kebe dani gefe yace na aureta,yasan fa haramun ne amma ya aikata nace bazan aureta ba ya nace, to ni ba wani jajirtacce ba kawai nace a daura Allah ya yafe min,aka daura aure na tafi da ita gidana,Satin latifa biyu na saketa Kuma ban taba ma shiga dakinta ba,bayan ta haihu ta zabi suna da kanta aka sa miki Laila,bayan ta yaye ta barni ke ta Samu miji Isa na aurar da ita na mata komai,Laila kina zuwa Kuma ke sai da na miki aure muka je da Latifa wajen Malam lokacin cuta ta kamashi yaga mutuwa da wuri ya amsa cewar ke yarsa ce Kuma ya Sanarwa danginsa kaf suka yafi juna da kyar,amma iya mamanki kika sani kawai. Sai Kai Haidar tunda still ka girmi Annoor daga Laila sai Kai tsiranku ba yawa,Annoor yace nine karami ma kenan,yace kwarai kuwa,Abba yace mu aci gaba sauri muke ka tsaya surutu,Dan Allah Jauro mene haka haba komai sai kayi kunbiya kunbiya. Mummy kuwa ta Kai sati guda Baseeru kullum sai dai yazo ya kwashi harka ya fece,Hakan ba karamin Kona mata Rai yake ba kullum da karyar da yake shirgawa ko ruwanta baya sha,yau Mummy ta gama girki tace yau dole sai Baseeru yaci abincinta,tana kitchen ta bude abincin tana zuba Masa magani a ciki,me aikinta ashe tana labe tana kallo tana dauka a wayarta,Mummy Bata sani ba Baseeru ya hada baki da Yar aiki tuni ya biyata wasu kudi,ficewa tayi da sauri bayan ta gama dauka ta kira Baseeru a waya yace Mero ya akayi? Mero tana kasa da Murya tace shegiyar ta zuba Baseeru,dama kace yau zaka zo? Baseeru yace Mero Ina hanya ma tasan zanzo,Mero tace to wlh Yana nan flas ruwan hoda Alqur'an karka ci,billahillazi zata kaika kiyama Baseeru,aradu na Gani da idona,kwarankatsa dubu ta dakko he zubawa take he zubawa take yi a ciki,ai kuwa na dauka a waya hine nace bari na fada Maka,Baseeru yace Na'am Mero to he aka yi Yaya? shima yayi mata irin hausarta ya tsokaneta shi a dole wayayye,Mero tace hine hine nace uhmmm....Dama....ta rankwashi kanta tana sosawa taci gaba da magana Hine nace dama uhmmm...abin nan...abin Nan....................... Ina son Dan Hajiya Spark mijin wannan me kyau din, Ina gani suna zuwa tare wajen Mummy wallahi ni hi nake so,na fasa karbar kudin kayi min hanya ya Soni ya aureni wallahi Baseeru Ina sonsa tunda kaga Kai mijin uwarsa ne ko? Baseeru ya sheke da dariya yace Mero Ina laifin kice kina so na ai nine daidai ke,Mero tace cabdi jam hummm uhmm wallahi ni Spark nake so jikinsa me kyau so nake nima na dinga rungume hi,rannan matarsa haka ta dinga rungume hi suna ta wani umhmaahchacha da Baki yana tsotse mata kumatu na gani a Jikin mota suna ta yi,Nima ina son irinsa gahi Yana ta kamhi kullum wallahi Allah ni hi nake so,ko Kuma idan bazai so ni ba ai akwai kaninsa wannan yaron Arham ko Rafeeq Ina sonsu a bani Daya. Baseeru yace Misam fa tace kuturun Uba wallahi hima Ina sonsa na ma fi sonsa a kan Arham sabo da su suna da kudi,hi kuwa Arham din nan agogo ma siya Masa akeyi gahi ya dinga zazzago wandonsa duwawunsa a waje, Allah ya kiyaye amma ko hi na samu Ina so zan karba da hakuri,amma dai ni tsakani da Allah Spark nake so yafi kowa haduwa,Idan ya Kalli mutum sai naga wani tauraro a idonsa,rannan da yayi dariya Allah sai da nayi hawayen farin ciki sabo da kyau,nidai na rantse da Allah idan ban same hi ba zan fada kwalabati tunda gidan Nan babu rijiya. Kadan zan Baku tunda sharhi kadan ne suka yi jiya. In Baku Sharhi na daina yi da yawa wlh. AsmaBaffa [1/13, 9:42 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 31-35 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne Maryam T Baliya Baseeru suna haka da Mero sai ga Spark yazo gidan a galleliyar motocinsa biyu tsala tsala bakake,yau harda escorts dinsa,motar aka bude masa ya fito sanye cikin kana nan kaya Yan ubansu kana gani kasan ba karya ne,zagawa yayi da kansa ya budewa Naila mota ta fito cikin Egyptian gown white me adon Maroon,ta Sha kyau matuka sai kamshi suke yi,hannunta daya ya rike dayan hannunsa Kuma rike da robar ruwan,suna tafiya a nutse,Naila tace sai na ganni na dawo Yar gajera a kan ka,yace ba dole ba Maza wasa ne,murmushi tayi,tace zan sha ruwan,Spark ya bude robar ya bata a baki ta Sha shima ya Sha suka yi gaba,Mero waya take amma tunda ta hango su ta kasa magana sai da Baseeru ya gaji ya kashe wayarsa. Mero ta zubawa Spark Ido kamar mayya suka zo suka wuce Mero,har sun wuce Spark yace wait ya dawo baya Inda Mero take, yace ke cire min abinda kika gani a jikina,kina ta kallo na,Naila ta karaso wajen tace mene ne? Yace yarinya sai kallo na take kamar taga namiji da nono a kirjinsa,Naila tace Mero ki kiyayi halaliyata, Mero bani da mutunci in na tashi yanka Miki rashin mutunci baza ki gane garinku ba wlh,Mero kawai kallon Spark take ta saki baki da hanci ta sa yatsa a baki tace yau naji dadi kayi min magana da kanka,dariya ta ba Spark Dan shi bai taba ganin kidahuma irin Mero ba. Naila wani haushi ya kamata sai Spark yayi murmushi ya juya zai tafi ,Hannun Naila ya jawo let's go,Naila ta dage ta tirje tace bazan tafi ba wlh sai ta fada min dalilin kallon mijina da take yi,ta Kama Mero da kokawa,Mero tafi Naila karfi sau dari,Mero zata tika Naila da kasa,Naila ta dinga kwalawa mijinta kira,Spark....Baby...kazo Spark dariya ta kamashi a duniya ya Dade bai ga marar karfi irin Naila ba,tana cewa zan fadi Spark...Mero tace ni banyi kokawa dake ba amma ai ya halatta mutum ya kare kansa, kare kaina nake yi,Mima ce tazo gidan itama driver ya kawota. Mero ta gani tana kokawa da Naila, Spark Yana ta dariya Dan Naila itace ta Kai kanta dariya abin ya bashi wai a haka fada suke yi,gashi wani dadi yake ji Naila na fada a kansa,ya gyara tsaiwa yace duk a kaina ni kam,Mima tana zuwa ta dakawa Mero tsawa tace Dan uwarki da matar Dan masu gida kike kokawa,Mero tace ni kare kaina nake yasin alqur'an itace ta kamani da kokawa hine ni Kuma....Mima ta zubawa Mero Mari har biyu,tace baki da hankali Yar kauyen inace ke,Spark ne yayi magana yace a'a Mima please mu muka kulata fa wlh Dan Allah ki daina itama mutum ce kamar kowa Kuma tana da yanci, bai kamata ba ai ba baiwa bace,Naila ta kumbura ta cika fam wucewa tayi zata yi kuka ta shige ciki wajen Mummy ta zauna tana kuka,Mummy da fitowarta kenan daga bedroom tace ke lafiya sakinki yayi na fara tikar rawa ko kuwa? Naila tace yana waje shi da Mero tace tana sonsa shine yaji dadi dama ashe yana sonta har dukana tayi,. Mummy tace Kai nidai Mero ta dameni haka Misam yazo ta dinga kallonsa tana cizon yatsa yar iskar yarinya me Spark zaici da ita wannan kazama,ko girki bana sata sabo da kazantar Mero,tab lallai Mero ta girma matar Spark din zata taba,Naila tace wlh har da dukana,su Mummy haka suke matukar ka shiga cikinsu ka hada alaka dasu ko basa sonka to wani bai Isa ya takaka ba indai ba a family yake ba,son kai ne da su sosai,Ina Mero tazo ta koma kauye gidan Ubanta na koreta Cewar mummy. Mima dake tsaye tare da danta suna hira tace mene amfanin Mero a gidan nan gata kazama ga rashin kunya,Mero tazo wajen Mummy ta zube a kasa tana kuka ayi hakuri Mummy tace wlh sai kin tafi ai ba gidan ubanki bane ko kina da gado ne,ki Kalli yarinya kalar Madara kice zaki kokawa da ita,matar dana, baki da hankali Mero,Mero a kasa ta zube tana rokon Mummy tace wlh ban karawa dama son hi nake hine nake kallonsa Yana birgeni,Mummy ta taso da ihu kan Mero Spark ya shugo yace Dan Allah ku rabu da ita sai kace yara Kuna yin wani Abu,Mero na gode da Kauna kinji amma ni ki daina Sona baza ki samu ba,babu wani aure da zanyi kinji,Mero taji dadi tace na gode wallahi, yasin Allah ya baka abinda kake nema duniya da lahira kafi kowa hankali a danginku,Mima tace harda mu kenan ya fi mu wato so kike ki fada mana bamu da hankali? Mero tace a'a amma dai...Kuma...Kuma.....ai...dai....kai yafi kowa hankali na fada da gaske,Mummy tace ni na Raine shi fa wato banda hankali? Mero tace kina da daidai naki hankalin mana amma ai ana haifar yaro yafi uwa hankali,ko ni ai nafi babata tunda tana zagin Baffan mu taci kwalarsa ni nake mata fada,Spark yace Mero na baki Arham ganin Arham ya shugo gidan da kakin sojojinsa,Arham yace ban karba ba wlh, Allah ya kiyaye ai gwara a bani Wahida duk da ta girmeni,Mima tace Allah ya Maka albarka na baka ita,gwara fa nace ba cewa nayi a bani ba,Wahida kyakyawa ce amma farin jini shi daga Allah yake bashi a kyau,ni bana sonta yace,Mima tayi shuru kawai. Mummy tace ke Mero tashi ki bar min gidana ayi kauye,Spark yace ba Inda zata je wai Yan aiki ba mutane bane, Dan kawai tace tana so na,duk uwa tana so ace ana son danta amma ku in mutum bashi da kudi Bai Isa ya motsa ba,yanzu wlh da wata Yar gidan me kudi ce tace tana so na da yanzu kuna murna Kuna cewa na Kara aure,amma sabo da tana karkashin ku tazo daga kauye,aiki fa taimakon juna ne mutum ya Maka aiki ka biya shi ai an taimaki juna,Dan Allah ki kyaleta ku Kun san ba sonta nake ba bazan Kuma Kara aure ba to mene laifi Dan tace tana so na? Mero na gode kinji Allah ya baki miji na gari,karki Kuma fadawa namiji kina sonsa,ki bari Allah zai kawo wani ya soki a yanda kike har kuka sai yayi a kanki. Mero hawaye ya zubo mata tace ni waye zai so ni bare ma yayi kuka ma a kaina,bani da ilimi,Yar kauye Kuma mu talakawa ne ai mu Kam bautar masu kudi muka zo duniya,Spark yace Baki sani ba Mero ko ki auri Wanda ya fini ma,tace to Allah yasa tunda Allah kace,ai dai kace kar na sake fadawa wani Ina sonsa ko? Spark yace ae ki dinga Jan aji kina yanga,tace to na gode,Naila hawaye take tace wlh bazan koma gidan kaba mayaudari,dama Abba yace namiji ba Dan goyo bane,Mima ta harari Naila tace ke komawa zakiyi sanda kike makale Masa duk rashin kunyar da kika mana wai ke me miji,Mummy ta tuntsire da dariya tace muyi zaman mu karki koma kinjim Spark ya zauna a gefen Naila ta matsa nesa tana fushi,Mummy da Mima farin ciki ya ishe su, Naila da Spark yau anyi fada,rada yayi wa Naila yace jibi zan kaiki gidanku Kano ki yini,Naila tace bana so itama cikin rada ta fada Masa tana goge hawaye,tashi tayi ta shige kitchen,abinci ta Gani Mummy ta shirya Naman ne ya birgeta ta dauki daya ta fito ta manta da muguntar Mummy ta fara cin Naman tuni,Mero ta kwala ihu tayi tsalle ta fisge Naman hannun Naila ta jefar. Tace kar kuci wallahi Mummy ta barbadawa Baseeru mijinta magani ko na mene ne oho,Spark zumbur ya mike yace wlh idan matata ta mutu sai kowa ya mutu,Naila ciki ta rike tace kwadayi na ya ja min shike nan Kuma ni a kaini asibiti wayyo Abba,Baseeru ne ya shugo ya samu abinda akeyi yace yawwa ke Mero kunna video a kwashe abinci a Kai su wajen gwaji idan ta tabbata gubar mutuwa ce to na shigar da Kara kotu. Mero ta kunna video ta nunawa Mima,ta nunawa Spark,Mummy hankalinta ya tashi sai gumi take,ta mike da gudu zata je ta kwashe abincin ta zubar Baseeru ya tare kofar kitchen ya jawo ya kulle ya sa key ya zare key din ya jefa a aljihu,Mima ce ta sake karbar video din ta gani tace Alhmdllh ko ma mene ba a Naman ta zuba ba a cikin Fried rice ta zuba gashi,Spark ya karba ya kalla yace duk da haka ban yarda ba ya dauki Naila suka tafi asibiti,aka auna komai na Naila,yace ayi mata medical checkup,komai a duba, a garin yin medical check up Likita yace Yana son ganinsu sabo da ko wanne test asibitin sunsyi indai kace medical check up to fa ba ruwansu matukar da kudi na komai ma sai sunyi Maka. Naila Likita suka samu a Office suka zauna gabanta na dukan tara tara ko wata masifar aka gano mata,Likita yace Spark matar nan taka a Ina ta girma ne? Spark yace a rigar Fulani,Likita yayi murmushi yace ai naji ma maganarta nayi zargin haka sannan mun mata test har na koyayen haihuwa,Spark yace na saku kuyi mata wannan,ni nace ayi mata har da shi? Likita yace Kai fa kace min duk wani text na tabbatar da lafiyar Dan Adam matarka kalau take ba wani Abu bane shawara zan baku. Spark yace Ina jinka idan ma ta hana sex ne bazan ji ba bazan hanu ba gwara ma karka fada,Likitan yayi murmushi yace ba shi bane,yace Mrs Spark kina Shan madarar shanu sosai wacce ba a dafa ba fresh? Naila tace sosai lokacin ma Baki muke sawa a Jikin nonon saniya idan mun raka Shanu kiwo,yace to a cikin nonon saniya madarar ba kindirmo ba,akwai wani sinadari a cikin nonon saniya wanda Yake kashe kwawayen haihuwar dan Adam, Ina so in tambayeki kin taba ganin wani cikakken dan Fulani na riga ya tara yara da mugun yawa? Naila tace a'a ai sunyi yawan gaske ka gansu da biyar wlh Mafi yawa cikakken dan Fulani na riga baya haihuwa da yawa duk da ana samun masu Haifar yara da yawa amma sai an tona,Likita yace to Alhmdllh cikin nonon saniya akwai wani sinadari Wanda ke kashewa mutum kwayayen haihuwa,idan an barshi an dafa ya zama kindirmo to sinadarin Yana mutuwa ko ya ragu yanda bazai cutar da mutum ba. Naila tace to yanzu Likita kwayayen nawa sun mutu na zama juya ko kuwa? Likita dariya yayi yace basu mutu ba amma duk kusan sun kare saura kadan,shawara zan baku a tattala kwayayen Nan indai kin samu ciki a kula da cikin sannan kar kiyi family planning Dan kwan ki basu da yawa kinyi sa'a ki haifi yara uku ko hudu,Spark yace to ni ai Alhmdllh wannan ai murna ya kamata kace zaka tayani,dama burina yara uku ko hudu,Likita yace Allah Yana da Iko akan komai zata iya ta Haifa su wuce Hakan ma, Spark yace wlh ni bazan bari matata tayi min kwanika ba planning zata yi,Likita yace kar ka bari tayi planning Yana kashe kwayayen mace,zai iya karasa mata su,Naila tace bazan yarda ba ma doctor wlh in kaga nayi planning sai dai idan na haifi hudu,Spark yace ai shike nan 'ya'ya sun fini ko?Idan ban haihu ba ai kishiya zaka min wlh bazan yarda ba babu wani soyayya da zaka rudeni da ita akan Jin dadinka,da Kaine kake so ban isa ba ai,Spark yace Likita ka hadamu fada ka kyauta ka barmu bamu San ikon Allah ba kaje Na'ura ta nuna Maka karya. Koda suka fito Naila tace ni dai mu dage da sex ko na samu da wuri kar Kwan su karasa,Spark ya kalleta yace Wanda ya yarda da Allah ya huta da baki sani ba fa? Duk wannan abin da nake ke bai Kai ki samu ciki ba? Naila tace a kara sauri gudu sau biyar tunda sau biyu sau uku muke yi,yace to bazan yi ba,yawan sex Yana taba kwakwalwar mutum sannan Yana sawa mutum ya rasa Ido da wuri,Naila tace karfin Gani yake karawa ai Halak dinka kake kallo,dariya ta bashi shi farin ciki yake zai more yace a wata majiyar haka naji ance Ido Yana Kara karfin gani Ina kallon Badon matarka,Naila tace ae mana Kai baka yarda ba? Allah sarki ai sai yau na tabbatar a bakinki,Naila tace af a fada mana ai mu mune muka san kan tsiyar,yace naga alama yanzu muje gida direct? tace Mummy fa ai gwara mu koma Muji wanne magani aka zubawa Baseeru,Spark yace ba zai wuce na mallaka ba, ni muje gida Dan Allah ki mallakeni a Bado,Naila tace to muje Allah yasa dai a samu ciki,Spark yace ke wannan ciki ya dame ki,to ta ya bazan samu Yar Minal dita ba na dinga mata kitso da kwalliya,Spark yayi murmushi Yana driving yace Allah yasa,Naila tace Ameen ko dan Mohsin dina in dinga Masa wankan swagg,Spark yace Ashe sunan Mohsin za a fara mayarwa? tace Inshaallah indai namiji ne Rabin raina zan saka Mohsin. Spark yace to yanzu Mohsin ya zama Rabin ranki ni Kuma a Ina nake? Naila tace Kai ai zuciyar ce gaba daya,hannunsa daya ya sa cikin na Naila tare da Maida hannun nata Saman Hallarensa,Naila ta Harare shi tana murmushi tace so kake muyi hatsari ta kwace hannunta. Abba ya baza kunne Yana Jiran Jauro yace baron mata Kai muke jira Karima yarrrrrrrrrr....ci gaba,Jauro ya bude baki ya Kalli Hashimu yace wlh sai na Sha ruwa,Abba yace Habiba hanzarta ki kawo a hado min da Jus wai Juice,Habiba ta kawo,Abba yace Jauro ka tuna yanda muke Shan ruwa a kauye mu kafa baki a Saman Moda kwat kwat kwat mun shanye Maza kayi irinsa bama son yanga tunda har ka koma ga Allah baza ka zama Dan birni ba,Jauro yace inji uban wa? to tsufa yazo Maka baka dawo birni da wuri ba kafin kayi Shekara arba'in ai ka tafi Ingila me tukane Kuma,Jauro yace na daina biye Maka Hashimu naga alama ka kama hayar gida a Zaria,sai da su Annoor suka yi dariya sabo da wai Abba ya fara zarewa shine ya kama hayar gida a Zaria,Abba yace a'a ka manta gida na siya a zaria,shi Kuma Abba yace Jauro kafin ya zama cikakken Dan birni ya mutu Yana kabari shine Ingila me tukane,Haidar yace sabo da ana binne mutum da tukunyar kasa shine wai Ingila me tukwane,Nabeel yace ku Kuna da bakin magana ma yanzu,Haidar yace kashe kanmu zamu yi tunda iyayenmu sun biyewa Dan dadi na mintuna an haifo mu ya zamu yi. Jauro yace Karima....Abba yace ae Karima muna ji,Jauro yace Karima a wani kauye tudun wada Dake Kano state, Allah ya kaini wajen wani abokina Inda a asibitin Tudun wada yake aiki,Likitan amma yayi kaurin suna wajen zubar da cikin shege,a asibitin sa private sana'arsa kenan zubar da ciki,muna zaune muna Hira sai ga wani Arne Igbo me suna Dennis,ya kawo wata mace bahaushiya Yar Fulani me suna Saratu,ya kawo yarinya karama ce lokacin sai kayan nonuwa kamar tulu haka take randamdam randa guda,Dana kalleta sai da na sake kallonta sabo da nonuwanta sai an hada kaina dana Hashimu,suna zuwa Dennis yace shi Dan Enugu ne shago yazo ya bude a garin Tudun wada Yana siyar da kayan masarufi. To Saratu Kuma kawarsa ce suna mutunci shagonsa a Jikin gidan su Saratu yake,Saratu in taje shagon sai Dennis ya dinga bata biscuits da alawa,idan yaga ba kowa sai ya dinga tattaba mata kirji,a hankali Saratu ta saba sai ya fara kashe mata kudi Yana siya mata har kayan Sallah,su Kuma wasu iyayen babu bincike idan suka ga namiji Yana bawa yarsu Abu basu bincika akan wanne dalili wasu ma karba suke suna Murna,Dennis ya lallaba Saratu ya dinga kulle shagon da ita a ciki idan ya faki idon mutane har ya samu ya dirka mata ciki. Dake yare ne Yana da wayewa har kwayoyin Hana daukan ciki yake bawa Saratu tana Sha,sun dade suna tafka masha'a ba a sani ba sai da Saratu ta daina Shan magani bai sani ba tayi ciki,har ta samu mijin auren za a mata aure kawai sai ciki ya bayyana,da iyayenta suka fara dukanta sai tace Dennis ne,Mutanen kauyen suka ce sai Dennis ya bar musu gari,shine Dennis ya dauki Saratu a boye ya taho da ita wajen Likita ya biya kudi za a cire cikin ba tare da sanin kowa ba,can Kuma a gari ana ta cewa Saratu ta gudu ta bar gida. Ina Zaune tare da Likita suka zo za a zubar da cikin nace kar a zubar ni Ina so kawai Dennis yace nawa ne,Likita ba yanda baiyi dani ba akan na fita safgar naki ji muka tafi da Dennis da Saratu gidansu nayi ruwa nayi tsaki nace nawa ne cikin ba ruwan Dennis,Iyayen Saratu sunji dadi sun ganni Musulmi suka ce da Zina da Arne ai gwara Musulmi,sannan gasu da son kudi,lokacin naso idan Saratu ta haihu na aureta kiyi hakuri Karima sabo da nonuwan Saratu naso na aureta sabo da na samu natural Pillow Allah yasa Kuma Saratu da na tafi da ita gidana bayan ta haife ki na Yanka Miki raguna biyu kema na sa miki suna Karima,Bayan ta yayeki ta samu miji naga tana sonsa matashi ne me rufin asiri da na fahimci tafi sonsa sai na aurar da ita ga matashin Abubakar,yanzu yayi kudi sosai ya zama Alhaji Abubakar amma an mata kishiya sabo da itama daga kanki bata sake haihuwa ba. Abba yace watakil kwanta daya ne a duniya Kuma tayi kuskure taje Arne ya mata ciki,Jauro yace su a tunanin Iyayen Saratu idan ta Haihu a bawa Dennis yarsa ko dansa,Kinga mu musulmai munyi asara bamu San ko zai amfani duniya ba wannan dalilin yasa nace cikina nane Kuma na hana Saratu kisan kai tunda zubarwa zata yi. Na rufawa Dennis asiri yaci gaba da kasuwancinsa Wanda har ma yanzu yafi karfin shagon kauye ya koma cikin birnin kano sabon gari ya bude Mall katafare,a dalilin wannan taimakon da na Masa Shekara daya data wuce yace min ya musulunta sabo da abinda nayi Masa,shi baya kyamar Dan shege sabo da su sun Saba ba ruwansu kawai sabo da mutanen gari sunce sai sun kashe shi yasa bai karbi yarsa ba. Karima idan zaki tuna akwai wani yare babban mutum da yake yawan zuwa gidana duk state din da na koma Yana zuwa da Sha Tara ta arziki,har dinkuna Yana miki,Yana daukanki ya fita Dake kina karama ya kaiki wuraren shakatawa lokacin Christmas da Sallah idan tazo,yawanci ma ke bana siya miki Abu shine yake miki,sannan tunda ya musulunta ya auri mace Musulma Zainab kin Santa yazo da ita wajenki,sannan Kinga ya haifi yara uku yanzu kannenki ne,Karima tana hawaye tace dama Uncle da nake cewa Mahaifina nane? Jauro yace tabbas. Tace ai ko rannan Kawu yaje gidana ya kawo min Leshi da atamfa da shadda harda kayan yarana,Jauro yace mahaifinki ne to,sannan ya siya miki gida da fili takardun suna hannuna tunda ya musulunta yaji ance baza kici gadonsa ba tunda ba a same ku ta hanyar aure ba,Jarin da kike juyawa kina siyar da magungunan mata shine ya bani kudin yace na Baki ki duba sana'ar me kyau kiyi. Abba yace wlh na Dade Ina mamaki gaba daya Karima kalar inyamurai ce da ita har hasken fatar irin nasu kana ganinta kaga Igbo,Jauro yace wlh da tuni an markade ki a Injin nasara nace a bani Ina so,Karima tace na gode Kawu,Abba yace sai wa Kuma?Jauro yace sai Haidar,Abba yace Dan ubanka marar ji bude kunnenka shike nan yaro sai dai a samo Maka mace a dangi,Jauro yace ai ni da nake so ka bashi Hidayan ka,Abba yayi dariyar yake ya share zancen yace ci gaba kaga. Haidar watarana da dare na dawo daga Adamawa na biyo ta garin Gombe Jikin wata bishiya a bayan gari,lokacin duniya na kwance naga wata me tsohon ciki tana murkususun Nakuda tana kuka da alamar haihuwa zata yi,na tsaya na taimaka mata na kaita asibiti bamu Dade da zuwa ba ta haifo Danta namiji santalele,Ina waje Likita ta fito ta kirani tace wacce ta haihu tana son Ganinka,Na shiga tana kwance taji jiki gaskiya sosai,Jaririn ta Mika min na karba tace sunansa Aliyu Haidar, na baka shi ka rike shi da Amana,a Nan ta bani tarihinta tace ita marainiya ce,aka kaita aikatau gidan masu kudi a garin Abuja,me gidan da take aiki a gidansa matashi ne sabon aure ne shima,matarsa zasu yi shekaru daya da ita,shine watarana matar tasa tayi tafiya ya mata fyade ta samu ciki,da suka San tayi ciki suka mata duka suka korota,gata marainiya bata da wajen zuwa Yan uwa sun takura mata,haka ta dinga yawon aiki gidajen masu kudi kowa ya ganta da ciki baza ta Dade ba zasu Kore ta har cikinta ya tsufa haka take yawo gari gari tana Fadi tashi,Haidar yace Allah sarki Umma ta,Babana ka cuceni bazan yafe ba tunda ka wahalar da uwata, Jauro yaci gaba yace karshe da cikin ya isa haihuwa sai ta dawo gida tana zuwa Yan uwa suka koreta shine ta fito daga lokacin ta fara nakuda na dauketa na taimaka mata. Naso na aureta Haidar amma Allah bai sa min sonta da aure ba,Kuma kyakyawa ce sosai wlh kamar Yar India,gaka Nan kamarta ka dakko sak Amma tace hancin ubanka kayi ita bata da hancinka,na dauketa ta zauna da mu ta yayeka,itama ta samu mijinta ana kiransa da Alhaji Tijjani Salo,me kudi ne a kasar waje suke rayuwa sai dai tazo da yawo Allah ya azurtata yanzu in ka ganta tab,amma itace da kanta tace baza ta dawo ta ganka ba idan ka girma sabo da ka karka kalleta a Yar iska ko wacce ta cuceka,Haidar yace wayyo ta fita sol ko ba soso a hadani da ita Dan Allah a fada mata Dan dakan kukan ta ya girma gani ma ni Ina Jin dadina,Kawu Ina da Kai wa zan zauna Ina damuwa da shi,Ni wlh har abada ma bana son ganin Ubana,Jauro yace yo me za ayi da shi tambadadde,amma dai Yana nan a Abuja lokacin mun kaika can ya mana korar kare yace sharri aka Masa matarsa ta Goya Masa baya Yana Nan ko sunansa Alhaji Kabeer ko wa na manta da matarsa da yaransa amma naji kamar ance matar ma basa tare ko an kamata oho dai nasan gidansa, Haidar yace kyale shi zan tayar da kura in na samu time inje dole ya bani kasona na kudinsa kafin ya mutu,Abba dolo yace a'a mahaifi ne kaji ,Abi a sannu,Haidar yace ni babata a sannu ya bita ya mata fyade gashi nan ya jawo min na fara tambadewa nima amma daga yau na tuba wlh na daina ko Dan Na farantawa Kawu rai,Kawu yace kowa ya tuba Dan wuya ba Lada da ai Ina fada muku gaskiya bakwa ji,dariya Haidar yayi Dan shi yafi kowa fara'a a gidan Jauro. Abba ne yace Rahma,Jauro Yace Nabeela dai,Annoor yace na girmi fa su Rahma amma ake tsallake ni,Hashimu Dolo kawai ya karbe zancen yace naka labarin yayi Muni da yawa sai a karshe,gaban Annoor ya yanke ya Fadi,Iman tace nifa? Yace kece Auta fa 'Yar jakar Uba sarkin son namiji Jauro ya furta. Nabeela ta zuba tagumi Jauro yace Nabeela Babarki ai kin Santa sunanta Halima Yar Bauchi ce soyayya ce ta rufe mata Ido wani saurayinta Umar Kwalta ya dinga yaudararta ita Kuma tana sonsa sosai duk abinda yace sai tayi,shi Kuma baya sonta tsakani da Allah lokacin muna Niger Minna,na Sanshi ya sanni abokinane a garin,baya son Halima da aure da iskanci ya sota ya lallaba ya mata ciki a dakinsa,mata masu biyewa soyayya Dan mace na son namiji duk abinda yace tayi sai ta aikata sabo da kar ransa ya baci ko kar ya fasa aurenta,basu San sakin jikinki ga da namiji Yana rage soyayya ba ko da Yana sonki,har dama dama ma Dan romance akan ace kin bashi kanki daga lokacin ya gama sonki,Halima bata gane ba sai da ya mata ciki,Allah sarki Halima sabo da wannan bakin cikin Mahaifan Halima suka mutu,babanta ya fara mutuwa sai uwar sabo da Hawan jini ne ajalina uban Halima,ita Kuma Babar Halima ciwon zuciya. Halima ta rasa gata gashi ciki Ya girma ta bani tausayi ita kadai a gidansu kamar mayya,dama basu da wani gata tausayi ta bani yasa naje na dawo da ita gidana itama ta haihu,ta tuba ga Allah sai kuka ko yaushe,Shima Umar Kwalta yayi nadama na hada su aure,bayan sunyi aure da Shekara daya ta samu ciki da cikin a jikinta Allah ya mata rasuwa,shima Umar shekarunki biyar a duniya Bai Kara auren wata ba mota ta Kade shi ya mutu,Nabeela lokacin kina wajena Shar da ke abinki. Nabeela tace yanzu dai kenan iyayena sun mutu? Jauro yace ae sai yan uwanki na wajen Uba Dana uwa suna Nan sanda kina yarinya na Sha kaiki fa sabo da irin wannan ranar yasa na dinga wahala sai da na San asalinku da dangin ku ,suma suna zuwa ganinki kina karama sabo da Dan uwansu ya mutu kakarki ma ta wajen Uba tana yawan bugo waya taji kina lafiya. Nabeela tace Allah yasa mu dace suka ce Ameen. Rahma kuwa ke ki saurara kiji labarinki, Mamanki,Bushra wato a Yobe state take, kafin tayi aure tana da tarin samari Allah ya bata farin jini,ta yi yayin tara samari,taci kudin wannan ta yaudari wannan,taci kudin waccen,bata iskanci amma tana bari samari suna latseta kamar yanda kike yi yanzu Rahma,ni nasan gado kika yi,sai da ta gama yaudarar samarinta ko wanne tayi Masa alkawarin aure amma katsam sai akaji ta auri wani Attajiri Alhaji Yusuf, a cikin Samarinta akwai wani Aminu,talaka ne sosai ya sota tsakani da Allah,Yana make make da buga buga ya samo kudi duk ita yake bautawa da iyayenta,tun tana karama yake sonta,shine kudin makarantarta cinta da Shanta komai Aminu Yan gidansu,sun Maida shi bawa,amma bai sani ba ya tafi neman kudi Lagos,ya samo kudi yazo zaiyi gini ya aureta kawai ya samu labarin ai ranar ma za a kaita dakin miji an daura mata aure,Aminu ransa ya baci matuka ya gaza hakuri. Ya samu Yan daba da makamai ana Kai Amarya daren farko Bushra Angonta ya shugo suna hirar soyayya kafin a fara sunna,Aminu da abokansa suka Fado dakin da makamai,suka yiwa mijin duka suka daure shi itama Kuma a wajen Aminu yayi mata fyade ya sadu da ita a gaban mijin suka gama suka fice abinsu,Rahma tace Aminu yayi daidai,ni kuwa banga laifinsa ba an cuce shi,Abba yace yi shuru Muji,Jauro yaci gaba,tunda Aminu suka tafi sai mijin Bushra ya tsaneta kamar ma da saninta aka mata haka,ya dinga gallaza mata Yana gana mata azaba,tayi kuka ta gode Allah tayi nadama,tasan ita ta jawa kanta,tunda ya aureta bai taba saduwa da ita ba,aure ma ya Kara ya rabu da ita ta zama Yar aikin gidansa,ciki Yana fitowa ya tabbatar cikin Aminu ne, bai sake ta ba yaci gaba da gallaza mata. Ni business ne ya hadani da Mijinta har muka Saba yake bani labarin komai,nayi nayi ya hakura ba laifinta bane yace Sam shikam ya sake ta ma,ni kuwa Yana sakinta na dawo da ita gidana da sanin iyayenta,a garin da nake Kuma nace ai aurenta nayi alhalin ba aurenta nayi ba,har Allah ya sauketa lafiya ta haife ki na saka miki Rahma,lokacin haihuwarki Allah ya azurtani har sa na yanka,Ina fada miki a karshe dai Aminu da kansa hakki ya bisa ya dinga nemanta ruwa a jallo. Ni na sasantasu da danginsa da na Bushra ya aureta suna zamansu yanzu yaransu Shida,sannan mijin Bushra da ya gallaza mata sai bayan tayi aure ya dawo nemanta lokaci ya kure Masa Kuma. Rahma tace Kawu ai Nima watarana kace na rakaka unguwar ka kaini wani gida sau Daya yace sune iyayen naki,Rahma tace wlh muna kama da Bushra din Kuma haka kawai naji Ina ta kaunar Bushra,Abba Dolo yace uwaki Umma zaki ce,Rahma tace amma ba ace itace uwata ba sai aka ce ta mutu,Jauro yace ita tace kunyarki take kar a fada muku. Bari muzo kan Iman,Iman Mahaifiyarki ke Mahaukaciya ce,sanda muna zaune a Jigawa,a titi take tsince tsince a bola,mahaukaciya ce ta gaske,duk mutane da dama sun Santa kyakyawar mace ce fara amma ciwon hauka yasa ta koma baka amma da yanayin gashinta ya nuna Buzuwa ce domin da buzaye tayi kama yanda kike me gashin Larabawa haka take,fara ce itama duk da ciwon haukar bai Hana a gane b,to a kwana a tashi ta koma wani kango da kwana,akwai wani Hamshakin Attajiri da yake zuwa daga Sudan,ance gidan da yake ginawa ma a lokacin kangon nasa ne,Yana zuwa ganin aikin ginin,daga baya sai aka ga yana daukan mahaukaciyar a mota,za a ga ya fito da ita a sume alamun ko wani magani yake shaka mata sai ya dakkota ya dinga fadawa mutane da larabci bata da lafiya asibiti zai kaita sai ya fita da ita,ana haka haka katsam sai ga mahaukaciya ta fara laulayi,ciki ya fito ya girma ana ta Jin tausayinta,sai da mutane suka fara zargin Dan Sudan din sai kawai aka ga ya siyar da gidan da yake ginawa ba a sake Jin labarinsa ba har gaba da yau Iman ban San waye ubanki ba,Mahaifiyarki Kuma haka cikinta ya tsufa ta haihu a Jikin gidana,muka fito da Habiba Jin hayaniya ana cewa mahaukaciya ta haihu,Habiba ta gyara mahaukaciyar tsaf tare da taimakon wasu mata Yan unguwar, ana tunanin ya za ayi da yaro Habiba tace tana so nace mu dauka muka dauki yaro sannan ita Kuma Mahaifiyarki na dauketa na kaita gidan mahaukata sabo da gudun kar a saceta ko a Kuma yi mata wani cikin yanzu mutane basu da Imani. Kinji Iman yanda kika fito Mahaifiyarki tana Nan tana ciwon hauka,amma tabbas waccen Dan Sudan ana da tabbacin shi yayi mata ciki,Abba Dolo yace Allah ya bayyana gaskiya. Annoor Kai Kuma kasan Mamanka ai kana yawan zuwa wajenta a Nan Kano,to bari kaji Kai Allah ya tsallakar dakai Kai Dan sunna ne Kai kadai ne,Mahaifiyarka Almajira ce da, sadaka yalla ce take bara, tace itama tashi tayi da iyayenta ta ganta a Nigeria amma ba Yan kasa bane suna da asali,talauci yasa take bara suna cin abinci da iyayenta har iyayenta suka rasu,a yawon bara ta samu wani Usman ana ce Masa Shegu,asalin Dan sokoto ne,Yana dan kasa yalo a titi,Abba yace ya Sunanta? Jauro yace Jumana,Jimina? Abba ya sake tambaya, Jumana nace cewar Jauro,Jumana ta aure shi bayan ta aure shi da Shekara ta samu ciki Ashe baya son haihuwa,sai daga baya taji labari Ashe auri saki yake duk Wacce ta samu ciki tana haihuwa zai karbe dansa ya saketa ya barwa uwar gidansa Dan,Jumana kuwa bai saketa da wuri ba amma ya gallaza mata,ita take ciyar da kanta da komai,da ta haifeka yace ba dansa bane,juyin duniya yace ba Dansa bane baya so,Mutane suka buga aka buga da danginsa da kowa yace Sam shi ba dansa bane. Aka kaishi Kara kotu a kotu ya amsa dansa ne amma ana fitowa yace wlh ba dansa bane, ba ya so bazai karba ba sabo da ya ga Jumana bata da gata bata da kowa,sutura sai wani me sai da gwanjo ne ya bata sadaka ta saka maka,da kanta ta rada Maka suna Annoor ba hakika ba komai,a haka take goyaka Annoor ta tafi bara ko sati bakayi da haihuwa ba take bara da Kai a titi,aikin gidaje ma ta rasa sabo da kyawunta babu matar da take daukanta aiki kar ta aure mata miji,wani ne ma a haka ya bata gidansa da bai karasa ginawa ba iya rufawa kawai aka yi a ciki take kwana tare da kai. Mace ce me hakuri da addini,ta tsare mutuncinta Maza suna yawan zuwa zasu lalata ta su bata kudi taki yarda,akwai masu kudin ma da suka ce zasu Gina mata gida ta amince da su amma taki yarda,tana Tara kudin barar ta sai ta koma saro masara danya tana gasawa a gefen titi a haka take ci take Sha,sabo da kyawunta ita duk Yan banza ke zuwa nemanta,da masu sonta don sha'awa,lokacin da me gidan yazo ci gaba da gininsa yace tayi hakuri ta bar Masa gidansa,ga lokacin da damuna ana ruwa da dare haka ya korota,ta goyaka ta lulluba Maka tabarma tana tafiya ruwa na dukanta tana rusa kuka,ta samu Jikin bishiya ta fake,ni Kuma na zo Kano wani Business nayi dare Ina sauri zan tafi Jigawa, ga lokacin Habiba ta Murda kambunta tana masifa na Dade ban dawo ba nayi sati biyu a Kano ta gaji da kewa ta ko ba haka aka yi ba? Abba yace haka aka yi ci gaba muna ji,Jauro yace da Kai nake? ko kasan lokacin ne Kai,ni wallahi ka dameni wannan wacce irin hayyata ce,Habiba taji kunya tace lokacin ai da kuruciya,Jauro yace sarkin tsufa ke dai kawai kin girma kullum kin girma haba,Abba yace ke haka ake yi ai sai kice yanzu ma wlh in ta kama Murda kambun zanyi,amma sai ki wani ce ke kin girma shi yasa nake Sarawa Kubra,Yar Inna duniya Labari. Jauro ci gaba yayi yace daga nan na hango mace ita daya kwal a gefen titi a Jikin bishiya,na zaci gamo nayi sabo da kyawunta ya tsoratani,Annoor kayi hakuri naso nayi wuff da Tsohuwar ka na Dade Ina sonta sorry Habiba ranar wanka ba a boyon cibi,itace tace baza ta iya kishi da Habiba ba tayi mata halacci baza ta auri mijinta ba,na buga na buga taki yarda,ai Habiba boye miki nayi amma sai da na dinga zuwa zance,Baki gani ba Ina yawan siyo mata ice cream,Habiba tace ai nasan kana sonta Malam tun yaushe ta fada min a boye tace kar na fada,Abba yace kinyi gulma Habiba kunyi munafunci ai sai ki fada Masa mijinki ne fa,wato ta zama kawa mace tafi miji ko? Habiba tace ni nace kar ya aureta? ni bazan ce ayi min kishiya ba amma in ya auro maraba bana ja da ikon Allah. Hashimu yace karya kike Habiba da wata a kasa,Jauro ka kiyayi Habiba irin kishin karkashin kasa suke yi irinsu,Jauro yace duk ita ta korar min mata,Habiba tace ni a wa tab ka auri dubu ma wlh,Allah sarki Jauro ba a sonka ba a kishinka da ace Yar Inna ce ai yanzu ta fashe min da kuka daga nan Kuma fita ma baza a barni ba kullum sai lallashi,in mata danwake,in mata kunu,in soya mata kwai,Jauro yace kayi asara Hashimu,Habiba baza ta barni na shiga kitchen bama sabo da kauna,Abba yace baka San soyayya ba an barka a Tsohuwar kwalta kana garari,Yaran Jauro sai dariya suke babu shiri. Jauro labari yaci gaba yace Dana kawota gidana,na yanka katon raguna biyu na hakika dama ta sa Sunan Danta,Jumana mutuniyar arziki anyi zaman mutunci da ita har ta yaye Annoor,nayi nayi ta aureni ta ki sabo da a lokacin ta zama kawar Habiba duk da Habiba ta girmeta nesa ba kusa ba,wani me kudi ya fito Yana da mata uku amma baya haihuwa ta aure shi taje a ta hudu, Bata haihu ba kawai matan Nan suka hade mata Kai sai da aka saketa,bayan an saketa ta dawo gidana kana karami lokacin Annoor,daga nan na Kuma cewa zan aureta, na Kai hari na biyu tace a'a ita Habiba kawarta ce amma tana so na,karshe ta sake samun wani me kudi matarsa daya,tun kafin ya aureta yaga me kyau ya siya mata gida me kyau a nan garin Kano ya bata kyauta,bayan sunyi aure Allah ya Masa rasuwa,da akazo rabon gado ta bawa danginsa takardu suka ce ai nata ne ya fada musu kafin ya mutu a bar mata gidanta. Bayan tayi takaba nace ta koma gidanta da zama tunda baza ta aure ni ba, ta koma na daukar mata Yar aiki dattijuwa suna zaune tare,na sata a makaranta ashe tayi primary a secondary tana Ss1,gata da basira kawai nasa ta zana waec take ko,bayan ta fito tayi kyau na nema mata university BUK ta shiga tayi Diploma,nayiwa abokina magana aka sama mata aiki ta fara a ministry of Environment,ta koma karatu tayi HND dinta ta samu Karin matsayin daga nan Kuma ta koma rike kanta da kanta,Kun ganta ai duk Kun Santa tana zuwa gidan Nan wajen Habiba ai. wannan yar Gayun Maman Annoor dama ba kishiyar Ummi bace? Iman ta furta Jauro yace ae kawai fada muke yi,Mahaifin Annoor Yana Nan ance yana America yanzu wai yayi arziki amma ban San gaskiyar zancen ba,Abba yace Dan me Saida yalon tsiya da jaraba. Abba yace masu aure sai a sanar da mazajensu gaskiya idan suna sonsu tsakani da Allah su zauna a haka da su,Jauro yace ai ni bana Abu da ka dakiki Hashimu,kayi using da number six dinka,ta ya zan aura musu banzan namiji wlh duk Wanda ya musu gori nace bazan yarda ba,shi yasa kafin Laila tayi aure na samu mijin ni da shi na fada Masa nace Amana, yasan gaskiya,yace iyayensa suna da matsala idan suka ji baza su yarda ya aureta ba a bar maganar tunda ya sani,to kinji Kuma wlh sun Sha yin fada Ina sasanta su amma bai taba mata gori ko ya fada mata ba. Mijin Karima kuwa kwanaki na kusa kashe aurenta sabo da na fadawa mijin ya sani tun kafin aure yace iyayensa basu da matsala,suma iyayen iya uban ne da uwar suka sani suka ce kar a sake fadar zancen ma bare dangi suji wlh masu hankali da addini,dama su Yan izala ne na gaske ko Yan uwan mijin ba su sani ba sai shi sai iyayensa,Rannan Kuma sunyi fada yayi mata gori,tazo min tana kuka yace mata Yar gaba da fatiha,Karima tazo tambayar waye Ubanta,kokari nayi muka rurrufe zance,iyayensa ne suka shiga lamarin gata Nan itama Yar banza tana sonsa da nace zan kashe aure cewa tayi ta yafe Masa a bar zancen. Sajid mata basu da hankali wasu, shi yasa ban fadawa matarka ba bare iyayenta,in ka yarda da ita kayi mata bayani Yanda zata gamsu idan Kuma zata Maka hauka kawai saketa ka auri wata mata gasu Nan sai ka darje,Abba yace hakane Kam. Dan Allah kar ku bari wannan ya dame ku,abinda zaku yiwa Allah godiya da kuka fada hannun na gari sannan Allah ya yiku a musulmai wannan shine babban gata,ba laifin ku bane laifin Iyayenku ne,karku ce zaku gaje su tunda Kun samu tarbiyya dan Allah ku rike kanku ku bawa mara da kunya. Jauro daga Gani Allah ne yasa ba yaransa zai Raina ba ku zai raina,ni Kun ganni wlh ban taba haduwa da me cikin shege ba sai dai naji labari wai wai sabo da Allah bai kaddara min ba,amma ku duba Jauro a yawon business yake ta haduwa da kaddararsa,gashi Kun zama dangi Kun zama Yan uwa,to me zai dame ku,gashi Allah ya azurta Jauro ashe dan ya kula da ku ya azurta shi, wannan fa abin alfahari ne ma a gareka Jauro,ni kaina Ina kyamar yaran da aka Haifa babu aure amma nayi darasi wlh yau,da Yar budurwar Yata tana nan Hidaya ga me sonta zan bashi ita,ni a nawa hangen da shawara kar ace za a muku aure a junanku,gwara a sirka Madara da Koko ai yafi ko? Duk ku nemi yaran sunna ku aura Kunga ai an sirka gudun haihuwa,yara ake ji gaba kar su yo gado gaba da baya ace kowa ba Dan sunna bane ai Kunga yara zasu zo a tambade,ita wannan mannirar a bawa Annoor tunda ta nace Masa kullum duk ta tsotse Masa zakin jiki Yo wannan duk Wacce ta auri Annoor ai ragowarta ta aura,Annoor yace a bani Iman Kuma? kanwa ta ce fa ni a matsayin kanwa nake sonta,Jauro yace to na bawa Nabeel dama ni shi zan bawa,Annoor yace wlh bazai aure ta ba,babu Wanda ya isa ya aureta,Hashimu yace Kai ubanmu ne Kai ka isa kasa muyi ko mu fasa,Kai din banza na baka Iman sai ka aureta,dama Jauro yace kaddara ta fada mata abinda Ubanta yayiwa mahaukaciya shi ya faru da ita dama tunda Kai take rungumewa Kai zaka aureta,Iman tace nima bana sonsa a bani Haidar,Haidar yace Ina da Kunkuma ta ni,wannan jarababben ya caka min wuka a kanki Iman ba ruwana,Nabeel Bai ce komai ba ma shi takaici ya ishe shi. Jauro yace magana ta karshe Annoor zaka auri Iman? Annoor yace ya zanyi zan aura amma dai kanwa ta ce,Abba yace Dan iskan karya,Iman tace ni bana sonsa,Jauro yace auren dole to zan miki shike nan,Annoor kuwa ya kule da takaici tana ta cewa bata sonsa,Abba yace sai a hankali kowa yasan dangin uwarsa dana ubansa,Jauro yace duk iyayen wasu a ciki sun San juna tunda wasu suna gidan na kawo wasu na tara mata da yawa lokaci guda suna shayarwa a gidana,tunda wasu tsakaninsu ba tazara,kafin wannan ta yaye na kawo wasu,ba sharrin da ba a min ba gari. Abba yace bari na tashi na tafi gida tunanin Yar Inna nake yi tana can yanzu ta shirya min girki,Habiba tace baza ka tsaya Kaci namu ba? Abba yace sai kace maye gidana akwai,so kike Yar Inna ta tuhume ni,Jauro ya fita raka Abba suna ta hira,an bar yara da Jimami,Habiba tana ta musu nasiha ta koma kitchen tana hada musu abinci,Iman tashi tayi tana kuka zata shiga dakinta Annoor yayi sauri ya fisgo hannunta,ta fashe da kuka tana cewa Yar mahaukaciya ce ni,ba a San ubana ba,uwata bata da hankali,Annoor yace haba Yar gudulle ta,babu tawakali,Zauna ya zaunar da ita akan cinyarsa,Sajid yace yanzu fa aka fada muku ba muharramai bane ku,Annoor yace baza mu fasa ba kanwa ta ce,karku zugani wlh na taba kirjinta a gabanku,Haidar yayi dariya yace dama so kake Dan iska,ka Dade kana bukata ai dan kayi ba mamaki. Iman kuka take kamar ranta zai fita bata Jin lallashi,Annoor yace mun shiga uku mu Kam ga Dan wajen marar Imani ya bude shi da kyar na dinke,gashi yanzu babanmu ba San Ina yake ba,mu kuwa Ina zamu sa kanmu,Iman tace tana kuka tace wlh ko an min auren baza a samu kaina ba bazan iya komai ba,Annoor yace haba ke kuwa waye baya son kauna da zaki,zaki da maiko fa haba Iman ai dai Kya bari a Kara yi da Lollipop ko ba gaskiya ba?,Iman tana kuka tace ni ba Yar iska bace bazan yarda ba,Annoor yace to ai anyi me wahalar Iman wani ya bude hanyar Dan Allah kiyi hakuri ki yarda da mijinki idan an daura,bana sonsa ko waye cewar Iman,Annoor yace bari na rabu dake sai an miki auren tukun zamu gani,a rasa Wanda za a bani sai Dan uwana yayana har abada Dan gidan nan Yaya nane na jini bazan iya mu'amular aure da shi ba,Annoor yace kafin a daura zanyi gwaji ko da kiss ne Iman idan har baki ji komai ba to shike nan a fasa auren. Haidar yace to fa iskanci ya motsa an samu dama ance ku ba muharramai bane,Nabeela tace Yaya dama haka kake,Annoor yace na wuce haka ma karku raina min hankali ni kadai ne me so wai. Naila ce ta kira Abba zata fada Masa halin da take ciki su tayata da addua ance kwayayenta na haihuwa kadan ne. Pls ku dinga sharhi muna da yawa group fa. AsmaBaffa [1/15, 9:10 PM] AsmaBaffa: Paid group 300 ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBAt MUHAMMAD GTBANK YAN NIGER +22790795939 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK2 ~YARAN JAURO~ 36-40 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne Aminatu Yusuf Bawale Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Lro2cmYgE0588BKELFJhbf Assalamu alaikum matan kwarai munkawomuku magungunan mata masu kyauda inganci munada maganin sanyi original muna hadin 3ster hajiyata kizamo star agurin oga hajiyata karkimanta shima ogan akwainashi muna nan asokoto muna aikawa kowane gari harma damokotan kasashenmu babu inda bama kai kaya ⭐⭐⭐3 Alkhairice garemu yan uwamata Gamai bukatar lambar kira gata 09039320715 sai munjiku siyannagari maidakudi gida 3⭐⭐⭐alkhairice Hashimu Dolo shigar sa gida ke nan,Kubra taci gayu cikin shadda fara da adon blue tayi kyau,yarta wacce tayi wayo itama an mata gayu cikin kaya kanana tana Saman cinyarta,tace sannu da zuwa,Abba ya shugo Yana cewa Kai Yar Inna yau mun gaji mun Sha zama,Kubra tayi murmushi tace sannu to,Abba yace uhm tunda nace zanyi kishiya kika yi hankali Kubra,da abinci ma bakya bani sai an min wulakanci a gaban yarana,amma wlh tunda nace zan Kara aure shike nan kika canja,Ashe Kuna sani kuke wani abin ,da ance za a muku kishiya sai ku wani nutsu da ba ayi dan Allah ba sai an ji kishiya ko ance za a Karo kishiya,Kubra tace hankali nayi yanzu,a gidan uwar wa,kice da ashe da mahaukaciya nake zaune ban sani ba,Kubra harda shagwaba tace to ai yanzu na canja na gane kurena Kuma gashi na gyara,ni da na aurar da yara har jika ce Dani,Hashimu ya Kalli Kubra yace ai duk dadin Baki kin iya ya zanyi,sai da kika yi maganar jika ma kika tuna min ko Naila ta samu ciki oho na gaji da jika daya tal,in banda irin Hanan Amal bani da kowa,Umma tace to ai Hanan taka ce fa mene da irinta,Abba yace na daina kaunarta. Dariya Kubra tayi tace ai Kai da wai na gari,Abba yace Ina nima na kama gabana,Kubra babyn dake hannunta ta bashi tace riketa na kawo maka abinci,Ina yaran gidan ne yau? Kubra ta furta suna makaranta ka manta yanzu ma kafin Hidaya ta fita sai da muka yi fada da ita, na ci mata Kai Abban Mohsin,kika ci Ubanta kenan? tace ae wlh bata da kunya wai lallai sai na bata kudinta da take Tarawa zata dinka anko,Abba dolo yace to da kika ci mata Uba ya ban ji bani Ina can gidan Jauro banji dadin komai ba har na dawo,Dariya ya bawa Kubra taje ta kawo Masa abincin ya fara ci kenan sai ga Naila ta kira wayar Kubra. Kubra ta daga tace dazu fa ta kirani maybe Kai take nema,Abba yace wayata kuwa ba charge,Kubra ta daga Naila tace Umma ba ke nake nema ba, Abba yana nan? wayarsa a kashe,ba charge amma gashi bari na bashi. Abba ya karba yayi Sallama,Naila ta amsa tare da gaida Abba ya amsa. Tace Abba addua na bugo ka tayani na fadawa Umma ma shine ta dinga fada wai mene abin na fada,Abba yace mene ne ya faru Kuma Ina ta cewa kina can kalau kalau,Naila tace Abba kalau nake Kuma muna zaune lafiya amma dazu muka je asibiti gwajin lafiya sai aka gano min wai kwayayen Haihuwa ta sun mutu tun Ina kauye,wai wani sinadari ne a nonon saniya idan ba a dafa ba yake kashe su wai saura kadan, na haihu a duniya da yawa na haifi yara uku ko hudu,Kuma Abba har yau wlh shuru ban samu cikin ba,Abba yace shi Dan ubansa mijin me yakeyi duk nacin sa? Shi yasa nake birge kaina ni Hashimu,Naila tace Kai Abba dan Albarka zaka ce karka zage shi,Abba yace to ai shike nan ki kwantar da hankalinki zaki samu, ki rabu da maganar likitoci Yan karya nasara ya koya musu karya,Allah duk Wanda ya rubuta zaizo duniya sai yazo damuwarki ko rashinta Bai sawa ki samu Abu,ni Banga ma abin damuwa ba wata nawa kwata kwata da auren baki karasa 3mnths ba fa a dakin miji amma har zaki damu kanki,Wanda Allah Bai bashi ba fa sai ya kashe kansa kenan? Ki godewa Allah da an gano miki ance bakya haihuwa fa ya zaki yi Kuma kin San aure zai Kara ya zama dole,ko nine akace bakya haihuwa ai har gida zanzo na bashi shawara nace ya Kara aure, Naila tace Abba ni din? Abba yace ai ni duk Inda gaskiya take Ina Nan ko uwata ce cewa zanyi a Kara mata Kuma wlh na zama Dan Amarya kullum Ina wajen Amarya sai dai tayi ta kishinta,dariya Naila tayi tace shike nan Abba ai shima yace yana mana addua Allah ya kawo na gari masu Albarka. Abba yace a'a karki yarda namiji ya dinga addua a boye yayita a fili kina ji da kunnenki,idan ba haka ba kina can kina Jin dadi Yana addua kina amsa Masa da Ameen Ameen shegen Ashe matar aure yake nema ya Kara ta biyu,Yana Allah ka bani mace ta kirki na Kara aure,idan talaka ne ya dinga addua kenan Allah ya bashi kudi ya Kara mata, ke baki sani ba kina Ameen Ameen, wani Kuma dama yaga wata Yana so wata yar Fatima karki yarda,Naila dariya tayi tace to Abba. Abba yace Kinga Naila a yanzu duk da cewa ke kinyi dace Alhmdllh amma da yawan mutane da aure Yana Expire kamar Passport ko driver's license mutane da yawa baza su sake sabuntawa ba,to za a samu wasu dai su canja miji suyi sabo amma indai da matar farko ce ko mijin da matar to da yawa baza ayi wani ba. Nima badan Kubra ta canja ba Ina cikin Wanda basu sake sabuntawa ba,amma yanzu duk kina Amarya baza mu yarda da shi ba sai kin haihu tukun zamu yarda da Spark a lokacin za a gane Ina ya nufa,idan farkon aure ne ba a ganewa kullum wannan jarabar kiran Baby da Baby,Yana Baby zo nan kwanta a kirjina kina Jin dadi nan gaba Billahillazi sai kiji yace Maman Kandala da Allah Kalli Jikin bango ni munsharinki ya dame ni,Naila ta dinga sheka dariya tace Abba sai kace tsofaffi, Maman Kandala Allah rabani da Kandala wlh,mu Yan gayu ne,Abba yace to shike nan Naila ai bana so nima ya zama haka nafi so har tsufa Kuna Nan haka,gaskiya dai na fada miki. Abba ya dade Yana bawa Naila dariya har suka yi sallama,ta kashe wayar ta kira Mohsin. Yana dagawa tace Yaya ka daina so na yanzu,dariya yayi yace Ina sonki mana,ka samu matar so an watsar dani yanzu gashi kwayayen haihuwa ta sun mutu saura hudu ko uku baka sani ba ma,Mohsin yace ta ya kika sani,Naila ta yi kalar tausayi tace sun mutu tun a kauye ba a sani ba,madarar shanu ta kashe su,yanzu ance Bai fi na haifi yara uku ba jiya muka je asibiti,Kuma Yaya wlh kwana Nan na gama period kaga ba a samu komai ba,Kuma kullum sai mun girgiza bed yafi sau nawa shuru kake ji,dariya ta bawa Mohsin yace wato ke har yanzu baza ki daina iskanci ba? Naila tace gaskiya ce ai ko Kai baka girgiza bed din ne,ni na manta ma ban tambayeka ba ya maganin kayi amfani da shi yanzu? Ai yanzu ta Saba matar taka,haka tace miki ta Saba? Mohsin ya tambaya,Naila tace ae tace ta Saba har zuwa take tana gode min tace yayana ya hadu kullum salo salo babu missionary,zanci ubanki Beauty ce zata fada miki haka karya kike,Naila tace tun yaushe ta fitsare tace kullum sai kayi sau biyar wai Kaine ka lalata ta,Dariya yayi yace daga ji karya kike sau biyar fa mahaukaci ne ni,maganin nan ya hadu Naila ashe da gaske kike yi yana da kyau na zauna Ina ta walagigi,Har naje Kauye na karbo wasu,har Beauty na karbo mata,Naila tace da ka rainani na fada maka kaki yarda,yanzu na yarda ai,Hidaya tace zata zo wai idan sunyi hutu,Naila tace sai yanzu taga dama,dama tayi zamanta ta bari sai na samu ciki idan na fara laulayi sai tazo ta dinga yi min aiki,Mohsin dariya ta bashi sosai yace ke wai yaushe zaki hankali ne Naila,yaushe kika San Allah zai baki cikin ma? Idan sai nan da Shekara biyar fa? Naila tace wlh kuka zanyi,daga aure kin damu mutane da ciki,ki bari bawan Allah yaci amarcinsa ya more ai ni murna nake taya shi wlh Inama nine,au yaya Kai an gamu ne? yace uhm gashi nan dai da alama ciki ne da ita,wani ihu da Naila tayi sai da Spark ya fito daga toilet Inda yake wanka ya leko bedroom din ya gani ko lafiya,Mohsin yace mene abin ihu ta dinga Jin dadi sai kace itace ta samu,Mohsin wayarsa ya kashe yana dariyar Naila,yace wannan yarinyar zanga ranar da zata yi hankali. Spark yace lafiya? tace Beauty ciki ne da ita,murmushi ya saki yace yanzu akan wata tana da ciki kike ihu haka? Naila tace ae Baby zan sake haifa Mohsin zai sake haihuwa ai dole nayi murna Rabin raina. Naila tasan Spark bazai fito lafiya ba indai suka yi wanka tare to dole sai sun Kwalbe shi yasa tace tsaya mu Karasa tare,suka shige tare tace ko wankan ma naga baka fara ba,tubewa tayi shi Kuma Mayen baya iya hakuri har ya zura mata Ido duk ya susuce, Naila tana kallonsa kamar zai cinyeta da kallo,har wani shanye Idanuwa yake,Kamar bata gani ba haka tayi tace dole nayi rawa Yaya zai haihu harda girgiza jiki ta tsaya a Jikin Mirror din toilet din ta juya kadan tana kallon tsakiyar bayanta tace Kai ni ana ganina an san naji sex bayana har ya loba ciki,Allah Created better thing,ai ban San haka nake ba,duk wannan kake kallo kullum dole idanuwansa su Kara karfin gani,dariya Spark yayi,ribbon dinta ya kama tare da zame shi a hankali ya kama gashin da hannunsa a hannunsa gaba daya,a hankali ya jawota jikinsa tare da mannata a jikinsa a hankali,Ido ta lumshe yana shafata a hankali ya fara Murza boobs dinta,Naila tace hannunka ma Zuma ce Baby, yace naji kamar sun Kara girma,Naila tace matar me kudi ce fa kullum Madara da kwai zaki da maiko basa yankewa ba dole ba,dariya yayi yace ke ko da kina gida har kauye kina rasa Madara ne,ke da kike Shan direct daga Jikin saniyar,Naila tace ai kuwa gashi nan ta min illa ko,never mind zaki haihu Inshaallah ki daina damuwa da karyar likitoci yara sai kin ce a min allurar Hana daukan ciki,Naila tace Allah yasa,wlh har na hango ni Kuna raba nonon nan da yaronka, Spark yace ai kaji Kuma sai an raba mana inshaallah ciki ba yanzu sai na more ni kadai, Inshaallah yanzu zan samu ma. Tun suna iya magana har suka koma Nishin dadi da maganganun love,Naila tace jiya fa ma standing position muka yi a bashi hutu,muje be nice On top of you shi za ayi,Spark yayi murmushi Yana kallonta yace wannan yana Daya daga cikin abinda yake Kara min kaunarki wlh,Naila tace to ayi ta Abu iri daya ai zai daina dadi a gaji da shi amma kullum kullum ana canjawa baza a gaji ba,kar wata Yar banza a waje taje ta iya ni Ina Nan ta cuceni gwara na koya ko mene, Spark yaji harka zai dinga Jin dadi yace ko Honey moon zamu tafi? Naila tace a'a a bari sai nan gaba sai mu je,daukanta yayi suka koma bed,ya bata lokaci yana wasa da ita har sai dai ta fara rokonsa ita ya shiga,Naila yau ta gama birge Spark da kokarinta har mamaki yayi ta ya ta iya itace a samansa Kuma ta iya yi Masa perfect,sai da suka nutsu yace ta ya wai kika iya haka ne? Naila dariya tace mu fa ba a ja damu ato,ko me na sa zan iya Ina iyawa,Kuma shi ai ba a karfi bane is depend da yanda kake Jin dadi wani abin ma baka sanin kana yinsa,yace wannan yafi ko wanne Allah ban taba jin dadi haka ba,is the best,sweetest among the others,Naila tace dama nasan haka zaka ce,yace yau bazan manta da ranar ba kwana zanyi Ina tunanin dadin,you really make my day, Inshaallah bazan Kara Aure ba,Spark yace na yiwa kaina baki Spark bazan ka Kara aure ba har abada a haka zaka kare daga Kai sai Naila har abada,Naila tace Ameen Allah yasa bakinka ya karbi ma'iku su amsa,Spark yace ai shike nan Kuma yarinya kinyi dace bakina zafi ne da shi in na fada kamar Yankan wuka,baki ya kamani ya bini,Naila tana ta dariya tace ba ruwana da zancen Maza, muje muyi wanka to suka shige toilet kafin a gama wanka suka sake yin wani a ciki sannan suka yi wanka suka fito. Mummy tayi tsiri tsiri da Ido,Mima tace ki fada min gaskiya Mummyn Spark wanne magani kika saka Masa? Mummy tace maganin mallaka ne fa yanda zan juya shi,Baseeru yace wlh ban yarda ba,Arham Yana zaune Yana jinsu kawai Yana kallo,Mero tace he an gwada Alqur'an,Mummy tace ai na koreki ke tuni,Baseeru yace Mero yi shuru kar kwabarki tayi ruwa nine dai dai da ita, kitchen din ya bude ya shiga,Mummy ta fado itama da gudu suka fara kokawa da Baseeru a kitchen,ta gartsa Masa cizo,ya cire hannunta ya tureta ta Fadi har kasa,Mero ta shugo suka dauke shinkafar da ta zubawa magani suka juye a Leda Baseeru ya fice da ita,Mummy tana tashi ta kama Mero da duka,Mero ta kwaci kanta da kyar ta fice ta koma dakinta ta kulle da key,Mummy tace wlh na koreki ki bar min gida,Mero tana daga ciki a kulle tace ba Inda zanje he an gano gaskiya,Mero ta kira Yan sanda a waya wai tana da number din,suka daga suna magana da turanci tace Hausa Hausa no English,bahaushe suka bawa wayar Mero tace Aloo da karfi,Dan sanda yace muna jinki,tace nice Mero daga kauye can kasar Kano,Abuja aka kawoni aiki babata ce masifaffiya hine tace he nazo na samo mata kudi aka kawoni wanke wanke da Hyara,a gidan da nake na rantse da Allah matar gidan ta zubawa mijinta magani a abinci,Kuma na Gani har a wayata na dauka yanzu mijin nata ya dauki abinci an tafi gwadawa a gani, kuzo ku tsareta karta gudu,Kunga ba a San maganin me ta saka Masa ba ato wallahi ni dai idan ta gudu ba ruwana ehe na fita hakkin ku ta kashe wayarta. Dan sandan ne ya sake kiranta back yace ke ki nutsu ki mana bayani Yanda zamu gane,Mero gyaran Murya tayi tace na nutsu yanzu,ta fara magana kamar me labarai a gidan radio,salamu Alaykum masu sauraro Kuna magana tare da Mero Ishu, a yau ne dai ranar talata aka kama wata mata kuru kuru tana zubawa mijinta magani a abinci,dama matar dai me suna Yusra wacce aka fi sani Mummy ana zarginta da yan muna muna,a yau Yar aikinta Mero Ishu ta kamata da idonta tana Yan barbade barbade a cikin abincin mijinta. Yanzu tare da ni akwai Mero zaku ji daga bakinta,Mero Bismillah,Mero harda canja Murya tace nice Mero Yar aiki nazo Ina da gyara kujeru sai na tafi kitchen zan Sha ruwa kawai na kama Mummy tana zuba magani a abincin mijinta hine na kira mijinta na fada Masa yanzu an tafi da abincin wajen gwaji,hine muka sanar da hukuma suzo su rike Mummy karta gudu ta fara hada kayanta a jaka gata can tana ta ebo akwatuna zata gudu,hukuma zata gudu fa ku taho,Dan sanda yace gidan a Ina yake addreshi,Mero tace gaskiya wannan Kuma ban sani ba tunda aka kawo ni hukuma ban San a wacce unguwa nake ba ni dai kawai nasan Ina gidan masu kudi gidan dai da flower a ciki da...da ..Dan sanda yace babu wani a wajen kije ki bashi wayar? Mero ta fito da gudu ta tafi wajen me gadi tace fadawa wani adreshin gidan Nan zai zo,me gadi bai san waye ba ya Bada address ya mikawa Mero waya ta koma dakinta ta buya. Ba a Dade ba sai ga Yan sanda mota biyu a gidan Mummy,su Mima suka rasa waye ya kira police haka tunaninsu Baseeru ne,Mummy ta rasa Inda zata saka kanta ita kadai gumi take hadawa. Yan Sanda suna zuwa Mero ta fito ta basu number Baseeru suka kira shi ya dawo da abincin,Baseeru har yayi nisa ya dawo gida da abincin a Leda,Yan sanda suka shiga ciki har da mata,Mummy tsabar Yar iska ce wai dan ace ba wani Abu bane tukunyar shisha dinta ta dakko zata kafa ta fara bulbulawa sai taga yan sanda da mugun yawa,daki ta fada ta sa key ta kulle,Yan sanda suka ce zasu balle kofa amma ya sabawa Dokar su tunda ba a tabbatar da laifin da ake zarginta da shi ba,Mima tace yau ni na shiga uku wannan masifar da me tayi kama,Arham yace da Mummy tayi kama mana,zanci ubanka tashi daga nan,mikewa yayi lokacin yamma ce likis ya kira Spark shi da ya gama kwalbewar sa da Naila sunyi wanka sun ci gayu kamar zasu fita, take away da yasa a kawo musu shi suka zauna suke ci yace ba sai tayi girki ba yau,sun gama ci Naila tana goge masa baki da tissue wayar Mima ta shugo,dagawa yayi tace ka zo gidan Mummy yanzu karamar magana fa ta zama babba. Yace maganar maganin? Tace ae ga yan sanda sun cika mana gida,Yan sanda Kuma? Nasan bazai wuce maganin Mallakar miji ba,ni kuzo abin yafi karfina,yace gani nan,mikewa yayi Naila tace zan bika,yace ki zauna please naje na ji,tace to karka yi driving kanka,yace Alright goshinta yayi wa kiss sannan ya fita,Yana fita Naila tace yes Alhmdllh Allah ka bi min hakkina wlh sharrin da ta min Allah ka saka min,mata daga zuwa taimako shine ta kashe mijinta ta ce nice na kashe shi ai ta zalunce ni. Spark Yana zuwa gidan yaga Yan sanda baja baja,wajen ogan yaje suka yi magana yace kace ta fito tun kafin mu balle kofar wannan ya nuna bata da gaskiya,Baseeru yaga Spark dan kar yace yayi rashin mutunci har da cewa abi komai a hankali Allah yasa maganin Mallaka ne ma shike nan a huta ni dama haka nake so matata ta mallake ni,idan da ta Fadi gaskiya ma ai da ba a Kai ga haka ba,Spark Yana Jin Baseeru ya wuce ciki wajen su Mima,suka ce gata can taki bude kofa idan da gaskiya ta bude mana. Spark ya karasa Jikin kofar dakin da suka nuna Masa yace Mummy,zanci uwarka bazan bude ba karka dameni, dan an kiraka tunaninku zan bude,please Mummy ki bude zan fitar dake ko ma mene,Kamar gaske ta bude kofa tana fitowa ta sake kwasa da gudu tayi sama ta shige bedroom dinta ta kulle kofarta,jikinta na rawa ta bude wata Jakarta karama ta ebo wasu kwayoyi a Leda sun Kai ashirin ta watsa a bakinta ta taune ta hadiye abinta du,kofar ta bude ta fito tana tafiya har gaban police tace ai dai maganin mallaka na saka Masa ba wani Abu ba,Yan sanda suka yo kanta lokacin idon Mummy yayi jajir sabo da kwayar da ta Sha,wani tsuma ta fara a hankali hankalinta ya fara fita daga jikinta ta fara kwarara ihu ita Kanta ta dafe ta dinga kurma ihu,ta je ta rungumi katanga da gudu ta sa goshinta ta dinga dukan goshinta sai da ya fashe,ta juyo tana gurnani kamar me aljanu,wani Dan sanda ta dauka tayi sama da shi ta damfara shi da kasa,mutane fara darewa suka yi,Baseeru ledar Shinkafa me magani na hannunsa ya kwashe da gudu da ledar ya fice daga gidan a dari ledar ma ta fashe gaba daya shinkafar ta zube sai ledar ya jefar Yana cin uban gudu,sai da yayi nisa sannan ya tsaya Yana haki. Mummy kuwa faduwa tayi a kasa tana burburwa tana ihu tana karaji dafara ta fara fita a bakinta ta daina motsi,kowa kasa zuwa Inda take yayi, Spark ne yaje har da hawayensa tunaninsa Aljanu gareta harda kuka,Baseeru aka sake nemowa Yan sanda suka ce Ina shinkafar? Yace ta zube garin gudu,tsaki ogan ya ja,Mima Hamdala tayi taji abinci ya zube wajen Yan sanda taje sannan ta ja Ogan gefe tace bani accnt number dinka,ogan ya bata accnt number,Yana bata ta tura Masa dubu dari biyar tace please kuje kawai zamu karasa case din,ai da gudu ogan ya dawo wajen yaransa yana hargagin karya, ya yiwa yaransa magana yace Kai dalla muje wannan basu damu ba kar su bata mana lokacin mu,muje an bamu na Shan lemo kowa zan bashi dubu biyar biyar yau,sai gashi kawai sun rubuta report na karya sun shiga motocin su. Mero tace ya haka? Ku tsaya a kaita asibiti ta farfado mana a tuhume ta sai ku tafi, Ogan yace mun gano aljanu ne da ita bata da hankali,Mero tace wannan basu yi kama da Aljanu ba kuyi tunani sai fa da ta shiga daki ta Dade ta fito ta haura sama da gudu ta Dade a nan ma sannan ta bude kofa ta fito,ke dalla ja can gara Yar kauye suka ja motocinsu suka bar gidan. Mero ta dora hannaye a Kai tace tawa ta kare,bari na bar gidan nan tun kafin Mummy ta warke,Mima ce ta fito da key din mota a hannunta ta kira Mero tace muje asibitin,Mero ba yanda ta iya haka ta shiga gaban mota suka tafi da Mima,Mima ta Kalli Mero tace muga wayarki,Mero ta mika mata nan take Mima ta goge video din Mummy gaba daya Wanda take zuba magani Mero bata sani ba,Mummy tace Mero waye ya baki vivo ne?Mero tace da kudin aikina na siya,tace uhm ai talaka a kasar Nan shine a wahale Mero na gama da shegun Yan sanda sarakan cin hanci,ai na gama da su tuni sai tashin zance,Mero tayi shuru tana Jin haushi,Mima ta Kalli Mero tace Mero gaki kyakyawa da ke amma kinki wayewa,Mero tace haka Allah yake son ganina,Allah yayoki kyakyawa dake skin dinki kamar ruwa biyu Mero ke ba fara ba sannan ba baka ba Kuma gaki da fuska me kyau wlh komai Allah ya miki me kyau kema bakya gyarawa ai rashin godiyar Allah ne ko da yake talauci ne ko,Mero tace to ku Yan gayun masu kudi ai hantarar mu kuke yi bakwa jan mu a jiki ba dole Muki wayewa ba, mu ku kyale mu. Mima tace Ina fada miki Mero talaka a kasar Nan shine a wahale me kudi ke da kasar baki ga na sallame su ba,Mero tasan da biyu Mima take gaya mata magana Dan taji haushi,Mima taci gaba tana Murza kan mota tace mero Ubanki mene sana'arsa? Mero tace ke Ubanki mece tasa sana'ar kafin ya rasu? Mima ta juyo a fusace tana toshe hanci wai wari Mero take yi,tace Ubana kika ce Mero? Mero tace ai Uba bai fi Uba ba,duk lalacewar iyaye ai iyaye ne, wlh duk Wanda ya zagi nawa sai na zagi nasa duk girmansa,Wlh Dan baku sanni bane a gidanku nake amma yar tasha ce ni ta gaske,ubana Dan kamasho ne a tasha tare da shi muke aikin Lodi wlh bani da kunya bana Jin magana Kuma bana tsoro ko waye,wacce tashar? Mima ta tambaya tana yanga,Mero tace tashar Kasuwar garinmu kauye,dariya Mima tayi ta wulakanci tace na zaci ma a tashar Lagos kika yi aiki ashe nan kasuwar kauye ce, yo ai ko yayan cikina dana haifa na gida sunfi iskanci,Mero tace ashe ke yan iska kika haife ai kuwa kinyi asarar haihuwa,Mima shuru tayi tana Jin Haushin Mero, har suka je asibitin lokacin tuni an ba Mummy gado. Spark a private hospital din yace kar ma a bata lokacin gwaje gwaje Aljanu ne da ita,Mummy da ranta tana numfashi amma bata motsi,yin duniya likitoci sunyi duk dabarunsu amma bata ko motsa yatsa ba,kafin kace me dangi sun cika asibiti kamar me,Mummy ta hadu da Aljanu,yayan su gaba daya Baban Misam yace ai wannan bana asibiti bane a maidata gida a samo malamai suyi mata addua,haka yasa aka dauke Mummy daga asibiti aka maidata gida,Sannan suka fara kiran malaman da suka sani duk da su gaskiya basa harka da wasu malamai ma,Spark duk ya damu,Mima tace muna nan mu kaga dare yayi ka tafi gida kawai zamu zauna,yace ko na tafi hankalina bazai kwanta ba gwara Ina Nan,Mima da kyar suka lallaba shi dama Naila tana ta kiranshi a waya Yana ce mata sai anjima kadan gashi har 11pm,Yana hanya ma driver ya tuka shi zuwa gida Naila ta sake kira,dagawa yayi tace Baby ya me Jikin?ta tashi? yace a'a su Mima ne a wajenta Ashe Aljanu ne da ita malamai aka Nemo yanzu tana gida,Naila a ranta ko a jikinta amma tunda mijinta Yana cikin damuwa dole ta nuna Masa ta damu da damuwarsa,ta marairaice kamar zata yi kuka Allah sarki Mummyn mu Allah ya bata lafiya,Kash subhannallah lalura ba dadi musamman mutanen boye basa barin mutum ta dadi sai an Sha wahala,amma shine baka fada min ba nazo nima,gaskiya bai dace ace bama wajenta ba,ai mune makusanta yanzu Kuma,Spark yace tunda Mima suna wajen Inshaallah ba damuwa,Naila taji dadi ta ce sai ka karaso,tana kashe wayar tace I love you Spark I wish zan iya yafewa Mummy wlh to bazan iya ba,bana kaunarta sabo da Sharrin data min,badan sonka ba ma da tuni na dauki Mataki ma. Dama towel ne a jikinta wanka ta fito,da gudu ta haura sama taje ta shafa turaruka,tana dakko kayan baccinta sai ga Spark ya shugo fuskar nan a hade,kana ganinsa kasan Yana damuwa,Naila a hankali ta juyo tare da langabe Kai tace Ohhh Sorry sai hakuri Inshaallah zata warke. Rungume shi tayi ya kankameta tare da furta Allah ya bawa Mummy Lfy,Naila tace Ameen Inshaallah zata warke kaji,Kafafunta ta dage sabo da tsayinsa fuskarsa ta tallafe suna kallon juna,tace kayi hakuri Allah Yana sonta ne shi yasa,duk me yawan lalura Allah Yana sonsa jarabta ce sabo da imanin mutum ya karu. Yace ko yatsanta fa Bata motsawa,Naila tace Inshaallah zata mike,muje kayi wanka muyi Sallah ayi mata addua ko? Kai ya daga mata kamar yaro,kayansa ta cire Masa tare da daura Masa towel suka shiga toilet,tayi masa wanka har dariya ta bashi yanda take Masa kamar ta samu yaro Dan mitsili,dariya yayi ba shiri yace Allah ya miki karfin hali Naila yarinya karama dake sai iya abubuwa,yanda kika dage yanzu duk girmansa kice na tsuguna,Naila tace Bafa wasa nake ba Ina wasa da Kai Malam tsuguna ta duke shi kadan a baya,dariya ya dinga yi yace wlh baki isa ba,sabulun ta ajiye tare da rike damatsansa da hannayenta wai da kanta zata zaunar da shi,towel dinta ya balle mata tare da cire shi ya jefar da shi ya sakar musu shower Dan ihu tayi ta turo baki tace yanzu fa nayi wanka , wlh yau sai na wanke Hallare ta da kaina,yace kina taba ta kin sani kema,Naila dama so take ya daina bacin rai akan wata uwar tuggu Mummy,Ai kuwa tana taba ta mike shike nan suka romancing juna sai da su jiyar da kansu dadi ta hanyar Romance. Shirin bacci suka yi suka kwanta bacci amma Spark baccin Yana yi Yana farkawa Yana kiran Mima Yana tambaya ya jikin Mummy a haka ya kwana,Yana yin Sallar Asuba bai dawo gida ba ya wuce gidan Mummy, Itama Naila sai 11am bayan ta gama komai nata na gida Sannan tayi wanka ta shirya cikin Dubai Abaya hadaddiya pink,ta yafa mayafin rigar Dan karami tasan sai sunyi fada da Spark,amma ganin mota zata shiga shi yasa ma ta yafa guntun na rigar duk wata Abaya da ya saka a lefe mayafi biyu gareta da dan babba da guntun,wannan bata ga babban nata ba Kuma ta mata kyau,takalmi tasa me tudu silver da jaka silver ta kulle ko Ina na part dinsu dama Yan aikin ma matan ba Kwana suke ba suna gamawa ta sallame su,fita tayi ta shiga motarsa tayi driving kanta zuwa gidan Mummy. Tana zuwa tayi parking a cikin gidan,duk Yan uwane dankam a gidan Maza da mata na nesa Dana kusa Maza da mata,har Wanda suka dakko ta lokacin bikinta da za a kawota gidanta duk gasu nan a compound sunyi group group suna hira,Wahida ta hango a cikin wasu Yan uwan,su Anam,Shahid,Arham,duk gasu nan tsabar sa Ido tun kafin ta fito suke kallon motar jira suke suga wace zata fito a motar Spark. Motar ta bude ta zuro kafa daya sannan ta dakko hand bag dinta ta fito ta kulle motar sannan ta nufi ciki ,sai kallonta suke kamar mayu,Anam tace da Wahida ta samu kudin banza har tayi kiba ta wani Kara haske da kyau,Wahida sai da ta bari Naila tazo saitinsu tace babu a gidan Uba ana fama da tuwon Dawa da miyar kuka yanzu anzo Abuja an auri Spark ai dole a dinga kiba kamar Yar jaka. Naila tsayawa tayi tace ba dole ba tunda kullum Yana Yana bani Sperm ai abin ba a abinci bane Yan mata Sperm ne a bani ta baki da gaba ta ko Ina karba nake,Wanda yafi karfinki ya miki Nisa har abada baza ki samu nasa ba,ko da muna cin tuwon dawar a haka ya Gani yace Yana so ya kashe kudade ya auro ni,wata kuwa kyauta sadaka ake rokonsa yace Yana so amma yace sai dai a Kai kasuwa,to anyi kwantai ba farin jini,kaninsa ma an bashi yace Ina da wata bana so,na ukun ma anje shi yaji ma yayi ya daina kula kowa sabo da bakin jini,ni yanzu ba sa'arki bace na wuce layin Yan mata ki bari a fara mika miki Hallare kina karba sai kizo muyi magana,duk Yan wajen suna ji suna gani sabo da Naila bata kunyar fadar magana ko wacce irin ce ko a gaban waye Kuma,dalilinta duk sun San mece Hallare wasu sunji sun bada labari,su Misam ma fada suke suce Hallare sun ji a wajen su Chika. Tsaki Naila ta ja tace banzaye mahaukata ta wuce abinta ba Wanda ta kula,da Spark suka hadu a hanya Misam ya fada Masa ga matarka tazo su Anam sun tare ta suna zaginta,shi kanshi ta window ya gani bai San me suke cewa ba amma yace je Kaci Uban su shine ya fito Naila tana ganin Spark yace mene naga kina fushi kuka ta saki ta nuna su Anam da yatsa tace iyayena suke zagi wai Yar matsiyata nazo Ina cin kudinka. Spark ko gama ji baiyi ba ya nufi wajen Anam,tunda ta ganshi a fusace tace Yaya ka tsaya Kaji yanda aka yi,fisgo ta yayi tana da aure amma Spark ya zuba Mari har uku ya rike Kuma ya hanata guduwa,yace da ke za a dinga zagin matata ko Dan ubanki sa'anki ne ni,ke kika auro min ita,Misam ne ya fito ya mika Masa wata wayar Charger,da kyar su Arham suka kwaci Anam tana ta kuka ta tafi wajen Mima,Wahida kuwa tana tsaye Kam wai ita tsagera baza ta tafi ba tunaninta Spark bazai iya dukanta ba,yana Juyowa ya kwada mata Mari ta kwala ihu tare da dafe kumatu,kafa yasa ya kwashe mata kafafu ta Fadi rim a kasa bakinta ya fashe,Misam Yana daga nesa yana zuga yace use your charger,tana yashe a kasa yace ke naki San ko a titi ma naga mutum zaiyi hauka ba gyara shi nake yi wlh,ko ban sanki ba Ina iya tsayawa in chasa ki,ya dinga tsula mata wire,sai da Mima ta fito tana masifa wai haukacewa kayi ne na shiga uku ni dai Ina zan sa kaina? Arham yace Saman pillow mana,Mima ta bi shi da duka ya gudu,Spark yace wlh daga yau duk Wacce ta Kuma zagin matata sai taga abinda zan mata. Mima ta fashe da kuka tace wlh asiri suka yiwa Dana sun bashi manta uwa baya ganin kowa a gabansa sai matarsa akan Naila ka zauna ka daki kanwarka uwa daya uba daya Kuma tana da aure ni dai Ina ganin jarabawa,ya zanyi da rayuwata duk cikinku ba na dauka, to wa kuke so na kama? Arham Yana daga nesa yace Allah,indai Mima zata yi magana ya dinga bata amsa kenan. Spark yace ni fa idan zaki musu fada ki musu wlh duk Wacce ta sake zagin matata ko gobe ne sai na zaneta,me tayi musu a kyale min mata ta wala idan Kuma ba haka ba wlh zan hanata zuwa wajen kowa muyi rayuwarmu daga ni sai ita,nine dolenku ni sai nazo,ta ya za ayi yara suna ba daidai ba baza a fada musu gaskiya ba,Mima tace Kai din dai dai kake yi? ni dai na fada muku ku fada musu gaskiya kar nazo Ina balla yarinya ace nayi laifi,baza su Kara zuwa gidanka ba inshaallah cewar Mima, Spark yace da na huta wlh dama ni takura min suke mutum Yana soyayya ana ta sallama kar su zo ni na zo mu gaisa,abinda take bani duk duniya babu me bani sabo da haka a kyale min abata,Misam yace wlh kuwa kana haka Kai haka sai dadi,suka kama dariya yaran Maza sabo da yanda Misam ya gwada da hannu yanda ake lagude mace, Mima ta juya tace Allah ya shirye ku ni ba fitsararriya ce ba. A cikin bedroom Inda Mummy take kwance a Saman bed bata motsi malamai sun zagaye ta sai sheka mata karatun Qur'ani ake yi,Mima ce a gefenta tana amsawa Ameen Allah ya tashe ki Yar uwata,Mero tana zaune a Palo a cikin yan uwan Mummy,ganin Spark ya zane su Anam shine suka kira Anam da Wahida suna lallashinsu,Wahida tana kuka tana goge lebenta da ya dan fashe tace kawai dan anga babu uwata tana gidan yari shine ake min wulakanci gani ake kamar bani da mijin aure, kamar kowa baya Sona Ina da samarina kawai na aure ne Allah bai kawo ba,Mero kamar an saka da ita tana cikin manyan iyaye duk wulakancin da ake mata da kallon banza amma sai zaraf tayi ta karbe zancen tace ai kuwa mazajen aure basa wahalar samu ki nuna bakya son kudi ki Gani in baki samu miji ba,ko dan talaka ai zai fito,wata ce a cikin kannen Mima ta gasawa Mero Harara tace dalla tashi yar kauye gayyar neman talauci,Mero tace Kuma ai ba daga birni kuka tsiro ba asalin tsoho da tsohuwa daga kauye ne,Maman Rafeeq ce ta fisgo Mero Allah yasa ta kwace ta gudu. Naila ce ta kara so ciki tayi Sallama da kyar suka amsa mata,suna mata kallon banza ta durkusa ta gaida su lokacin Spark ya shugo palon,tana gaishe su yace taso Baby ya rike mata hannu ta mike ya zaunar da ita a kujera daban yace yi zamanki a nan ba ruwanki da kowa,tace to, rada ya mata a kunne yace kinyi kyau amma an yafo guntun mayafi ga Maza ko Ina,Naila tace Banga babban bane,dole sai ita ba sai a canja wata ba,ai ni ita nake so,shike nan to ya zanyi da ke Allah ya yafe miki,murmushi tayi. Rafeeq baya gari yau shi tun safe ya dira a Kano ya kama hotel zai je gidan su Ikhram ya kasa hakuri da rashinta,tunda suka yi waya ya lallaba ta har ta bashi address dinta wani abokin Spark ya kira a Kano ya bashi mota da driver dan bai San ko Ina ba in banda gidan yari,Driver ne yazo da hadaddiyar mota bai fadawa Ikhram zai je ba sai yamma 5pm ya nufi unguwar su dake Sabon gari Kano,Ikhram a unguwar arna suke Bariki ce dandalin iskanci,duk wasu club da wani wajen karuwanci da iskanci a nan suke,Address din da ya rubuta driver ya dinga bi,suna zuwa layin kadan suka tsaya suna tambayar gidan Yahuza donation. Wata Rafeeq ya hango kamar Ikhram a wata Yar rumfa cikin dandazon mutane tare da wata dattijuwa da alama matar yare ce tana tsaye tana zubawa mutane doya da kwai sai Egg in to Egg wata budurwa tana soyawa,daya kaskon Kuma Ikhram ce a zaune tana ta soya kosai tana zubawa a kwandon tsane Mai tana mikawa matar tana zubawa mutane,hayaki ya tirnike,Kuma abinda ya gani shine Ikhram sanye take cikin doguwar rigar material boubou ta yafa dan siririn mayafi,Rafeeq yace da driver daina tambaya ma gata can wajen wacce nazo wajen masu doya da kwan can,driver motar ya ja suka karasa wajen a hankali,yace jira ni,ya bude motar a hankali ya fito cikin shadda Sky,Rafeeq Dan gayu ne na gaske shima ya Sha kyau kamshi kawai yake,Ikhram bata taba zato ba ko motar bata kalla ba tayi zaton ma masu siyan kayan su ne,ta dukufa tana suya,kamshi taji a kusa da ita ance a bani kosai,dagowa tayi da sauri taga Rafeeq. Dariya tayi tace wow shine ko waya? Dattijuwar ta kira da Maman chinyere nayi Bako zo ki karbeni,Maman Chinyere da bala'i tace to a kudinki na yau sisi bazan baki ba karki ce ban fada miki ba woooo, Kuma karki rasa abinci kizo gidana roko,Ikhram tace na yafe kije da kudinki Madam,kin San halina duk girmanki zan iya chasa ki Maman Chinyere karki Raina min hankali ga mata nan da yawa zan iya komawa wajensu su bani aiki ta ja tsaki. Rafeeq let's go ta rike hannunsa,shi mamaki yake wai ita ya rayuwarta take ne ya kasa ganewa,yace har an nuna mana gidan Yahuza Donation sai na ganki,tace ae ba nisa ai,Rafeeq yana ta kallon Yan bariki ana ta harka da giya musamman da yamma ce kida ko Ina tashi yake,sannan musulman basu da yawa duk yare ne a unguwar. Wani gida suka je Wanda ba nisa da Inda suke soye soye,gidan haya ne da alama irin katon nan ne daki daki ,duk daki uku da toilet dinsu haka gidan yake,duk gidan ya kwararrabe sannan musulman ciki kawai su Ikhram ne da bangarensu me gidan daki biyu ya kama,daki daya na Yahuza Donation ne da matarsa uwar gida Asabe ga Asabe da yaranta har shida duk,daki daya na Amaryarsa da yaranta uku, sabo da kishin da suke ko wacce yaranta a dakinta suke kwana ana musu shimfida a kasa ita Kuma matar da shi suna Saman gado kamar rayuwar arna. Ikhram babu dakin da zata Kai Rafeeq ko daya sai kujeru farare ta aro musu guda biyu,suka zauna a Jikin katanga,Donation ne ya shugo cikin kana nan kayansa yaci zanzaro gashi Dattijo kana ganinsa kaga dan duniya,murna yayi ganin Ikhram da me kudi yaga katuwar mota a waje dama Mayen kudi ne Kuma ya matsu shi dai Ikhram ta bar Masa gidansa tunda baza tayi abinda yake so ba. Uncle sannu da zuwa nayi bako,Yahuza yace madalla,Rafeeq ya durkusa ya gaida shi ya amsa Yana washe baki,ba ruwansa yace Ina Stella.... where are you come,Stella ta fito wata matashiyar arniyar ce Karuwa ce Yar gayu da ita,yace ki bawa kanwata dakinki zata yi zance tayi bako, Stella tace dama fita zanyi zanje na'ibawa a can zan kwana ko kwana zasu iya yi,Rafeeq Yana Jin haka yace ai kwana zanyi dama,Ikhram ta Harare shi,Uncle harda Jin dadi yace ba damuwa daga nesa kake ko? yace tun daga Abuja Uncle,Yahuza yace ahh dole ka kwana ai dole a baka masauki,Stella jaka ta dakko ta fice bayan ta mikawa Ikhram key, Rafeeq yace na gaji dama Yana dariya a boye,Ikhram tace shiga, suka shiga dakin Stella ya Sha uban gyara sai kamshi ko Ina Kal Kal komai na ciki me tsada ne. Ikhram tayi bako bata da ko sisi,Rafeeq driver ya sallama yace yaje gobe zai neme shi,su kansu yaran Yahuza da matan haka suka yini da yunwa ba ayi girki ba,bare Ikhram rabonta da abinci tun jiya da dare,fitowa tayi taje wajen uncle tace Uncle Dan Allah ko rancen kudi ka bani na samu na sallami bako,Dan ubanki me yasa bakya wayewa Baki ga yanda ake karbar kudin samari ba ai su suke nada kudi ana musu girki Muma idan ya bayar a dafa damu muci arziki,Ikhram tace sai kace Karuwa,yace to ki barshi haka dan tani,komawa tayi wajen Rafeeq kamar tayi kuka tace Masa Ina zuwa again ta fice duk Wanda ta sani suna mutunci taje neman bashi bata samu ba dake Bariki ce ba mutunci,sake dawowa tayi ta kasa shiga dakin da Rafeeq yake ta fara hawaye sai data yi kuka sosai marar sauti sannan ta goge hawayenta ta koma ciki,kallonta yayi yaga alamar kuka tayi,yace Ikhram mene ne? tace ba komai,Driver din yayiwa waya yace ya kawo Masa motar,driver yace gashi Nan,yace je ki shirya mu fita,tace daga zuwa Kuma ban kawo Maka ko ruwa ba fa, yace ba komai je ki shirya dai,Ikhram fita tayi ta karbo Masa bashin ruwan roba kato Eva da lemo a wajen me kanti ta kawo Masa,yace wa ya saki,tace ka Sha bari na shirya ta fice. Masu Sharhi Ina godiya Dan Allah kuyi following dina Arewabooks AsmaBaffa1 TIKTOK AsmaBaffs AsmaBaffa [1/16, 9:33 PM] AsmaBaffa: Paid group 300 ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK YAN NIGER +22790795939 🏫TANTIRIYA 🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 41-45 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAFE NAKI NE MAMAN SAMHA Yaran Yahuza Donation duk kana ganinsu abin tausayi sai iyayen ne mata suke samu suka Dan siya musu wani abin suka sa a bakin salati, shi Yahuza ya riga da yaci me kyau a waje ba abinda ya dame shi" Yayi mutuncin gaske ya bayar ayi girki sau Daya a rana, yawanci matan ke ci da kansu suna yan sana'o'i, ko shugowa mutum yayi suna bin hannunsa da kallo ko zasu samu na ci, Ikhram itace ma idan ta samo kudinta a gidan suke karewa kawai taimaka musu take yi badan halin Iyayensu ba sai dan Allah da tausayin yaran. Wanka tayi ta fito,Uncle Yana zaune Yana danna waya a dakin Asabe,yace wanka aka yi? yawwa ko kefa Maza ki shirya,idan aka yi kwalliya ai anfi cin kudin mu,mu Maza ai sai da gayu,wacce bata gayu zata hadu da wulakancin samari kuwa ,Dan Allah ki bashi hadin Kai ko me yake so ki samu ki yago mana rabon mu,ki rama min yanda mata suke cinye min kudi nima ki ciyo kudin wasu Kinga kin rama min. Ikhram tace ba Dan iska bane fa shi,,yace wato nine dan iska? haba Ikhram karki raina min hankali budurwa dake haka kyakyawa me farin jini kice ba a yin komai da ke ai bazan yarda ba,yanzu yan mata duk haka suke,Asabe tace mu take rainawa hankali wai ita ta gari ta gama raba shi ga Maza ta dawo tace daga wa'azi take,Ikhram tana jinsu kayanta ta eba Wanda zata saka ta bar dakin Asabe ta koma na Amarya Rakiya,a can ta Shafa manta da turarukanta sabo da tana siyar da su,wani Leshi ta dakko me tsada ne dark blue and Golden,sai mayafi, jaka da takalmi golden ne, ita dama Ikhram idan ta samu kudi Bata dinka kaya me araha,sai ta dan dade bata yi dinki ba amma in ta samu zata yi sai me tsada,shi yasa zaka dinga ganinta kamar Yar wani duk ranar da bata sa Hijab ba,riga da skirt ne, Yar kwalliyarta tayi sama sama tayi kyau sosai ta fito da kyar take tafiya sabo da yunwa ta gama da ita sai ruwa take sha kawai. Dakin Stella ta shiga Inda Rafeeq yake,Yana kwance a gefen katifar Stella Yana latsa waya Ikhram ta shigo bai taba ganinta a haka ba daga hijab sai kananan kaya,kinyi kyau ya furta Yana kare mata kallo kamar maye,tace na gode, gashi bata cikin nutsuwa sabo da yunwa, tashi yayi yace muje Yana jiranmu kin San gari zaki iya nuna min hanya na karbi motar? tace ae na sani kace ya tafi sai ya bar motar kayi driving,suna fita ya sallami driver ya karbi key,gaba ta shiga ya ja mota suka tafi,yace shopping mall,sai ta nuna Masa Sahad store,a Nan yayi parking ya fito suka shiga. Yace to Malama zabi abinda kike bukata,Ikhram a ranta tace gwara a bani dafaffen abinci naci akan komai ko na samu sauki" ko magana ta kasa sosai sabo da yunwa,yace wai ya na ganki shuru shuru ne? tace ba komai wlh tana murmushin dole,ta fara zabar abinda zata iya saukar bakonta da shi,ta dauki Indomie Eggs,su Lipton,Madara Milo sugar,duk wani Abu na dafawa, na ci shi ta dauka bata dauki komai ba sai iya su,ta dauki wata Rice ta Yar Leda guda uku,ta gama yace Banga bread ba?,maganarta a sanyaye sabo da yunwa tace ba a nan zamu siya ba muje Oasis,yaje ya biya kudi suka kwashi kayan suka zuba a mota sannan suka wuce Oasis nan ma ta dauki bread manya biyu ta dauki wasu snacks din,ta dakko yogurt da lemuka da ruwan roba ta dakko Ice cream ya biya suka fito,tana shiga mota ta bude wani cake tana Sha da lemo ko kula Rafeeq bata yi ta cikinta take yi,kamar wani zai kwace haka take ci. Joint na siyar da kaji gasassu ya tambaya ta nuna Masa Yahuza suya Suka je ya siyo musu har Leda uku,fura ya siyo suka wuce gida suka koma gida Inda yace driver ya jira shi, a Nan ya bashi motar yace ya tafi da ita gobe zai kira shi,Ledojin suka shigar ciki duk iya Wanda Ikhram tasan zata yi amfani da su a dakin Stella ta bar kayan sauran ta kaiwa su Asabe har da kajinsu na Yahuza suya,Uncle sai washe baki yake yace ko ke fa,ai Kinga yanda ake harka,da kin zauna shirme,ai haka nake kashewa mata kudi gashi ko yanzu kin rama min,ba karamin cin kudina Yan mata suke ba, Alhmdllh kina ta rama min Ikhram nima kina ciyo na wasu,Asabe ta kalle shi tace kayi asara kar dai ka kwaso mana kanjamau, Ikhram ficewa tayi ta koma wajen Rafeeq dinta. Rafeeq ya zaro 2k ya Bata yace je ki siyo min doyar nan taku naci naji irinta,ai ta 2k tayi yawa yace kije dai ki siyo wacce ta dace ki rike canjin,Ikhram tace taso muje tare mana ai kaga gari,yace jeki dai ki dawo fitowa tayi itama ta aiki yaro ta dawo wajensa,tace me zan fada maka? yace karki damu a siyo doya da kwai,ga nama ga yogurt,lemo,snacks Ina zamu Kai abinci,tace to shike nan,yaron bai dade ba ya kawo doya da zafinta suka zauna tare da baje komai suna ci. Rafeeq satar kallon Ikhram yayi tana ta cin abinta ba wasa ko kulashi bata yi" Sam bata magana,da alama a yunwace take,cikinta Yana fara cika tace Kai kazar ma wata dusa dusa ko? bayan duk ta cinye ta,Rafeeq yace lallai kin koshi da yawa,sai da kika cinye zaki ce kazar Dusa, yogurt ta bude tana korawa tace Kaza bata dame ni ba,nafi son tsire,dariya Rafeeq yayi yace a hakan? duk kin cinye ni ban ci ba,Ikhram ba kunya tace ka bari idan Allah yasa na aureka ka Sha a nono,Rafeeq zama ya gyara Jin anyi zancen da yafi so,yace Allah? tace da gaske tace ka bari ayi aure ka gani in saka a lungu,dariya ce ta kama shi wai shi bai ce zai sata a lungu ba sai ita. Ta kora lemo ta sha ruwa sannan tace Alhmdllh Kai yunwa bala'i ce, yanzu sai ayi wacce duk za ayi,cinyar Rafeeq ta buga kadan tace to ya Abuja dan duniya? Rafeeq shuru yayi Yana kallonta tace mene ne tana dariya cike da nishadi,yace dazu naga ko magana bakya yi na zaci ma ko baki ji dadin zuwan nawa ba,Ikhram tace wlh babu Wanda naji dadin zuwansa irinka,kayi kyau sosai Friend,hannu ya mika mata itama ta mika Masa nata suka tafa,yace yau wai ya banji kalkala bane ba wa'azi bane? Ikhram tace wanne wa'azi hmm dama neman kudi ne kawai ni ba Malama bace, yace inane dakinki a gidan nan ki nuna min? Tace ya kamata dai na baka tarihina,yace Ina jinki" Sunana Ikhram Tahir, asalin Babana Yan Gombe ne,Mahaifiyata ma Hauwa'u yar Gombe ce,Babana Tahir su biyu Iyayensu suka Haifa Tahir da Rumanatu,Rumanatu ita tunda tayi aure ta haifi Danta Yahuza Wanda ake kira yanzu da Yahuza Donation, bata dade ba ta rasu,shi Kuma Tahir Abbana ya dauki Yahuza ya kaishi hannun matarsa ta farko wacce ita bata taba haihuwa ba, Allah ne ya azurta Tahir ya zama hamshakin me kudi ya koma Abuja da zama,suna rayuwa,sai da aka dauki lokaci sannan ya dawo Kano Yana Business,Yana da shaguna a Kasuwar Sabon gari. Har Yahuza ya cika 25yrs sannan Babana ya auri matarsa ta biyu Hauwa'u itama Yar uwarsa ce suna da alaka,matarsa ta farko ganin bata haihu ba gashi an Kara mata kishiya sai ta fita ta auri wani,ita Kuma Hauwa bata Dade ba ta samu ciki,Tahir Yana da cuta ba a sani watarana sai kawai ya fara ciwon ciki,Hauwa tana kitchen Bata sani ba ma ashe ya mutu a daki ba Wanda ya sani. Sai da ta shiga daki ta iske gawar sa ta fito tana kuka ta kira mutane, Yan uwansa suna zuwa suka ce itace ta kashe shi,suka kaita Kara kotu,lokacin sun dauki azzalumin lauya haka babu binciken kirki aka yanke mata hukuncin daurin rai da rai a matsayin ta kashe mijinta ta hanyar sa Masa guba,layin masu ciki aka kaita a gidan yari dake Kano,tun Yan uwa suna zuwa wajenta har suka daina sai dai a turo mata Dan abinda ya samu. Kasan Mamata tana da Yaya kafin ma ayi mata aure to yayarta itace aka kaita Abuja aikatau me gidan yayi mata ciki,ta dawo dangi suka ki karbarta wani bawan Allah ance wai ya dauke ta ya riketa, ta haihu a wajensa ance dai wai namiji ta Haifa sunansa Haidar,Kuma wai a hannun me kudi yake wani Dan Fulani,wlh tana kasar waje bata San na fito ba,nayi nayi Uncle ya kirata ko ya bani number dinta yace baida ita babu Wanda yake da number dinta a gombe sabo da korar ta suka yi sanda tana da ciki,da itace nasan zata rike ni,Kai Ina so ma naga dan nata cousin dina Haidar,ance yanzu ya Kai 30yrs. To Mamata Hauwa a can ta haifi yarta Mace taci suna Ikhram, haka muka taso da ita a gidan yari ban San kowa nawa ba har na Kai Shekara Sha biyar sannan ta kamu da lalurar ciwon sugar, lokaci daya ta rasu a cikin gidan yarin,aka barni ni kadai,lokacin ma'aikata sun Sha furta za a fitar dani a kaini wajen dangi itace ta hana tun tana da rai. Sai da na cika shekaru 17 cif sannan Yahuza Donation yazo ganina duk wannan lokacin me tsawo,bayan Babana shine ya rike shi ya girma ya mutu, Kuma duk dukiyar Mahaifina ko Daya dangi basu raba gado ba, kwandala ba a bani ba,Yahuza ne ya cinye ya dinga neman mata da iskanci iri iri a haka ya lalata dukiyar,komai ya kare karshe ya dawo gidan haya da matan da ya aura. Ko da yazo shi yayi komai aka fitar da ni ya kaini Gombe wajen dangin Ubana, tunda naje can suka kasa rikeni suna wulakantani,komai na samu su kwace basa so naci gaba ma,wannan yasa na dawo wajen Yahuza Donation,shi Kuma bazai Kore ni ba amma akwai wulakanci shi da matansa,sisinsa baza a ci ba amma Yana son a bashi na wani. Yahuza Dan bariki ne Manemin mata Yana caca Yana Shan giya,har asibiti yake zuwa ya Bada jininsa a eba a biya shi kudi yazo ya nemi mata,sabo da haka aka sa Masa suna Yahuza Donation yanda yake donating Blood ana biyansa" Yana da shagon siyar da lemuka amma duk ribar a wajen bariki take karewa da caca,baya iya ciyar da iyalansa bare sauran bukatun ganin na dawo hannunsa ya daina komai,yaransa ma duk makarantar gomnati suke zuwa,kullum idan kaga anci an koshi a gidan nan to nice na samo kudi ko iyayen yaran wato matansa,amma Yahuza ko Yana watsi da kudi sai yaga dama sabo da kawai Ina gidansa a zaune. Dariya tayi tace Subhannallah ta riko hannun Rafeeq tana kallonsa tace duk Wanda ya aure ni zai ga yar duniya,Rafeeq yatsa ya daga yace gani, dariya ta sake saki tare da bude tafin hannunsa me Laushi ta hada da nata tafin hannun ta tafa fam,dariya suka yi a tare suna kallon juna" Dake tana zaune a kasan carpet shi Kuma Yana Saman katifa suna facing juna" Murmushi tayi hannunsu cikin na juna tace wa'iyazubillah Rafeeq Allah ya yafe min na tsula iskanci a gidan yari,Ina da Ilimi amma ba a komai yake min amfani ba,duk da nasan Ina kamantawa amma magana ta gaskiya bani da kunyar yin Abu ta sake sakin dariya shi Kuma ita yake kallo sai murmushi yake faman saki idonsa a kirjinta, Tace iskancin Uncle ne ya sha kan nawa kawai watarana dannewa nake yi kar sakin layin yayi yawa,dama can ni iskanci a Jinina yake Ina so inga Ina baje haja ta wajen namiji amma Allah ya kiyaye ban taba baje hajar ba har yau. Kasan a gidan yari Ina iya zigidir nace kowa ya Kalli Haja, Rafeeq Ido ya zaro yace kice duk an Kalli Hajar tawa? Ikhram tace yo Kuma sai dai Allah ya yafe mana,ai baza kaga baje Haja ba sai munyi aski,ranar muna Shan iska subhannallahi,duk Ina daga cikin Wanda muke saka mace ko wace Dan Ubanta sai munga hajarta ko tana so ko bata so sai mun mata tsirara mun kalla,Chika da Beauty sabo da haka basa zuwa wajenmu,sabo da Chika da kake gani Yar duniya ce ta kirki. Allah ya tsare ban fara feeling ba sosai sai da na nazo gidan Uncle idan naji ana ihun nan wayyoo,ai ranar da na dawo daga Abuja naji ihun Amaryar Uncle wash kamar nayi tsuntsu na dawo a Abuja na Maka fyade,Rafeeq ya dinga dariya tare da rike hannayenta biyu ya saka Masa cikin nata yace dama kin dawo. Kafadarsa ta Dan buga tana turo baki tace labari fa nake baka bazan iya ba inshaallah sai nayi aure. Rafeeq ya furta ya akayi ban sanki da wuri ba ne wai? ga kalata ban sani ba. Dariya tayi ta sake rike hannunsa taci gaba da labarinta Ta furta Rafeeq tace abinda yake damuna a gidan nan bai wuce matan ba, na farko kamata yayi ace tunda kowacce dakinta daya ne tal ita da yaranta Yahuza bin daki yake ai ya dace ace idan Yana dakin Asabe sai mu yaran mu koma dakin Amarya mu kwana dukkan mu,idan Yana dakin Amarya sai mu kwana a dakin Asabe. Haka ya dace dama cewar Rafeeq,Ikhram tace to sun sa bakin kishi a ransu kowacce tare suke kwana da yaran su,shi Kuma,Uncle ya kasa cewa bai yarda ba,babu ruwansa sabo da Bariki tayi Masa yawa, wlh Rafeeq baya Jin kunyar kowa suma matan haka,wannan ai kunyata addinin musulunci ne da musulmai,talauci ai ba hauka bane, ace miji da mata suna Saman bed yara suna kasa Kuma fa ana jinsu suna sex, sometimes yara zasu iya farkawa ga yaran yanzu da wayo,kasan Allah nima da nake katuwa fa ko wacce sai tace bata yarda na kwana adakinta ba indai ba girkin ta bane,nima wai duk ranar girkin wata to fa can zan je, wacce ke da girki dakinta zanje na kwana,na fadawa Uncle gaskiya yaki karshe ma zagina yake,Ina so na rama zagin nan da kyar nake dannewa bai San halina ba,wlh ko waye zan iya zaginsa,Rafeeq yace har da ni? da wasa ta harare shi" taci gaba" Haka na hakura na bar gidan kwanaki na koma makwafta suna taimaka min Ina Kwana a can,daga baya suka ce sai dai na biya kudi yanzu rayuwa tayi tsada kullum Naira Hamsim kudin kwana,watarana Naira biyar ma rasawa nake a haka ma Dan Ina sana'a amma a cikin mu kudin suke karewa,Ina kallon yara basu ci komai ba ai bazan hana su ba dole na bayar a ci. Hakan yasa idan na samu kudi naje na biya kudin kwana na kwana idan bani da kudi haka nake kwana a gidan Uncle dakin wacce take da girki,wlh kusan kullum Ina jinsu suna sex,na zama budurwa bazan boye Maka ba dole naji Ina bukatar namiji,matarsa da shi suna ta ihu da Nishi,Kuma yaran watarana suna farkawa,wannan wanne irin jahilci ne,Kullum a cikin bukatar namiji nake kawai hakuri nake yi sabo da Ina da ilimin addini idan na lalata kaina yanzu nayi shirme ilimina ya tashi a banza. Kudin da na samo a Abuja da naje wa'azi kayan abinci na siya da shi a gidan karshe,amma ya dauke su taliyar ya siyar, jarin nawa ma wlh ya karye sabo da nice karinsu na safe na rana da dare ta ya zan ajiye kudi,kayan matan ma da nake siyarwa watarana ni nake shanye abina sai a Dade ba a siya ba, a haka ma Dan Ina unguwar Yan bariki ne,wannan yasa na samu Maman Chinyere Ina tayata suya in na gama zata bani Dan kudin kashewa Dari uku dari hudu sannan zata bani doya da kosai na ci kaga ai na rage zafi,to bana samun kudin Kwanan gidan,sabo da wasu kudin kadan ne Ina zuwa gida zasu kare a cikin yaran Uncle. Sai Abu na gaba Yahuza ya matsa min sai na dinga neman Maza wai Ina samo kudi,sabo da naki yarda babu irin zagin da baya min da wulakanci,shi yasa ya daina bada abinci ma a gidansa sai na samo na ciyar da su,in ba haka ba babu sauran mutunci,ko rance bazai iya bani sisinsa ba,komai kaga nayi da kudina nayi shi,duk ma ba wannan ba Rafeeq, ni kawai kwana daki daya dasu shi ya dameni tunda bana bacci da wuri,zan danyi chat da sauran su shi Kuma bazai fasa neman matansa ba,kullum ihu da Nishi kullum suna Sambatu wlh abin ba tsari,shi yasa da nazo gidanka naga normal yafi min safe,nafi Jin dadin zama na a gidan yari,da wannan rayuwar gwara gidan yari. Rafeeq yace tab ni ban ma taba Jin wannan rayuwar ta dabbobi ba sai yau,Ikhram tace jiya Kuma rabona da abinci tun garin kwakwi dana Sha da dare sai yanzu da kazo,yace shi yasa kika kasa magana,ba dole ba ta furta,tace dan mugunta idan bana gari kayan abinci yake siya musu har da nama amma idan na dawo gidansa sai ya janye sai dai duk abinda na samo ya kare a gidan,Rafeeq yace zai barki mu tafi Abuja sai na kaiki gidanmu wajen Mama ki zauna a can,indai zata rike ni ai yafi na dinga Jin ihu da gurnanin sex kullum,wallahi Dake a cikin mata na girma gidan yari Sam Sam Rafeeq ban San wani ya ake sex ba sai da na fito yanzu,idan nace Masa zanje tayaka kwana Abuja da gudu zai yarda tunaninsa na zama Karuwa zai samu kudi,yace da kin fada min ma tun dazu ai da tuni mun tafi kawai. Ikhram tace wlh yunwa ce ta hanani magana, Rafeeq yace yanzu dai babu bukatar namiji ko? Ikhram dariya tayi tace Ina yi mana aure nake so wlh nayi kawai na huta,yace sabo da sex din? yace gani indai zaki aureni,Baki ta bude tace idan baka so na fa? bana sonki zanzo har Kano na batawa kaina lokaci,kin San Rafeeq kuwa to mace ma in tace tana so na na tsaneta kenan,to ai bai dace na bika ba, na zauna a nan sai ka fadawa danginka su kawo kudin aure kawai,yace Inshaallah za a kawo to tunda haka kike so,tace amma ka bani kudin kwana naje na biya na wata daya kaga shike nan sai da safe Uncle zai ganni,Rafeeq yace sai kinyi breakfast ma zaki dinga zuwa da yawo kina tafiya,gobe Inshaallah zamu je a nemi gida a kama miki daki kema kiyi zamanki,Tace a nan gidan ma akwai daki wata ta tashi shekaran jiya,yace sai na kama miki kiyi zamanki a ciki har lokacin aure,amma kiyi hakuri sai na shirya kin san dan makaranta,Ikhram tace ba damuwa ko a ya kake Bai dameni ba. Kwanciya yayi a katifar tace good night 11pm ta wuce ta mike ta fita ya rufe kofar kamar kar ta tafi haka yaji,Spark ya kira direct,dagawa yayi yace ya jikin Mummy? Yace da sauki Dan love,dariya Rafeeq yayi yace Yaya please kudi nake so dubu dari biyu wani taimako zan Maka da shi ka samu lada Spark yace makaryaci ance kazo a baka babban aiki ka zauna da Shawarma Joint Dan Allah ka barwa wani wajen nan ka dawo na baka Office a company na,Rafeeq yace ai jira nake na gama school ga aurena Yana tahowa,Spark yace au aure zaka yi? Yace ae tun yaushe ma nima a dinga baje min Haja,bari dai na baka bashi,ranta Maka nayi,Rafeeq yace to na gode yasan kawai Spark fada yayi,haka yake cewa idan mutum yace ya bashi kudi sai yace rance ya bayar Kuma ko ka biya bazai karba ba. Nan take ya tura Masa kudin,Rafeeq har da kiran Naila kamar abin arziki ta daga, yace Aunty Dan Allah ki bawa Spark bado sosai yau,ya kashe wayarsa ko amsar Naila bai jira ba,dariya tayi kawai ta ajiye wayar,tace hmm Dan kawai ka zama kanina ne da kaji iskanci na fiku iskanci. Dakin Amarya Ikhram ta nufa itace da girki, sun kulle kofa tuni bugun duniya suka ki budewa,Yahuza da masifa yace ki koma wajensa ku kwana, ai na zaci kwana zaki tayashi ke wacce irin jaka ce ne Ikhram? Kije ki sa yaro nutsuwa ya sakar miki kudi,kije ki bashi fadama ya kwaso shoki a ciki, bazan bude ba,dole Ikhram ta juya ta dawo dakin Asabe bugawar duniya taki budewa, haka ta koma dakin da Rafeeq yake tayi knocking ya bude,shiga tayi tace sun kulle kofa sunce baza su bude min ba,Rafeeq farin ciki ya kamashi yace sun kyauta min wlh kwanta ni ai gwara ma ki kwana a nan wlh yafi miki Jin ihu cikin dare. Da kayan jikinta ta shiga toilet din Stella, ita tata toilet a cikin dakinta take, tayi fitsari ta fito da kayan jikinta ta kwanta a karshen katifar Yana gabanta tana daga bayan lungu,Juyowa yayi suna facing juna tayi sauri ta juya Masa baya,murmushi yayi bai taba ko yatsanta ba,ita kuwa Ikhram wani feeling take ji. Chika Kaduna ta koma gidansu da kudadenta tayi bajinta a gidan,ba abinda ya farantawa Ubanta mahaifi rai sai da tace ta samu miji zasu kawo kudin aurenta,Baban Chika Yana zaune yace mashaallah Allah ya kawo su ,amma ko shine Wanda yazo mana Nan sau biyu? ya taba zuwa ya gaishe mu da abin arzikinsa da kayan abinci gashi kyakyawa,Chika tace Misam ko? Yace shi kuwa, tace ai shine,yace Alhmdllh gaskiya Suhailat kema kina son shi yanda kike tunanin sa tunda kika dawo gidan nan sai kace ya karbi rancen kudi a wajenki,Ban gane ba Baba,yace ai in kana so budurwarka ta dinga tunaninka kullum to ka karbi rancen kudi a wajenta,dariya Chika tayi,yace no..no..is true shi irin tsohon dan bokon Nan wayayye,kullum Baban Chika shi a dole yafi kowa Ilimi da wayewa,bazai taba bari ka dinga magana ba shi zaiyi,Kuma komai kayi kawai baka iya ba sai shi. Matarsa ce ta kawo abinci,spoon din ya dauka ya jefo mata shi dole shi Sai an lankwasa Spoon din ya wani lankwaso ciki sannan yaci abinci da shi,cokalinsa na daban kana ganinsa zaka ganshi a lankwashe, Chika tace Baba gobe zaizo ma,yace Allah ya kawo shi,tace Ameen idan yazo jibi zan tafi katsina wajen Ammi na ganta,yace baki da damuwa never mind,Chika a ranta tace Me Unguwa ka shiga uku zanzo kanka tun kafin nayi aure zan ci ubanka. Iman kuwa bayan gama labari tashi tayi kamar taji lallashin da Annoor ya mata, tana komawa dakinta ta fashe da sabon kuka tare da fadawa Saman bed, tace ba uwa ba uba,Muryar Annoor taji yace gani Iman wai me yasa ke gaba dayanki wata kwangiri ce ne? ,ci gaba tayi da kukanta bata kula shi ba,yace wai nan tunaninki Kawu in ya gani zaiji dadi wannan abin da kike yi?duk Munji babu dadi hakuri muka yi,ki godewa Allah ma da ya dakko ki ya Maida ke mutum,Iman tace haba Yaya dole nayi kuka fa,ba uwa ba uba duk ba a San Ina suke ba, uwata Kuma tana gidan mahaukata sannan wani yaje yayi sex dani ban sani ba,duk ni kadai Ina zan iya jurewa,Annoor ya kalleta yace wai da gaske babu saninki aka bude ki? Iman ki dinga Jin tsoron Allah a rayuwarki,tashi muje asibiti ma dama zan cire zaren dinkin ba a cire ba,karya ya fada da Wanda ba a cirewa yanzu yayi mata dinkin,tace ai an Dade iya 3days ai ake cire dinki,yace Likita ce ke? ni zaki koyawa aiki? dole sai na cire zaren Baki isa ba idan ba haka ba zai shige jikinki ya zama cuta mu Kuma baza mu yarda ki jawo mana ba,Iman tsoro taji tace Allah Yaya cuta zai zama? yace ki barshi in bakya so in ya zama cuta Kya yi bayani,Iman tace yaushe to za a cire? nasan ma zanji zafi,yace ba zafi ko daya, gobe za a cire,tana kuka tace to. Yace Shirya muje wajen Mama ta,Iman da masifa tace ae ai Kai da Kwarin gwiwa kake fada mana kana mana gori sabo da Kai duk tsiya ai sai da aka yi aure aka haife ka,sai ta mike fiiiii ta fice ta nufi wajen Kawu,Kawu tun daga nesa yace lafiya Iman? tace Yaya Annoor ne yake nema yayi min gori wai muje wajen Mamansa na raka shi sabo da ya ga shi Dan sunna ne ni kuwa ba a San ma ubana ba, uwata mahaukaciya ce bazan iya zuwa wajenta ba shine yake fada min na raka shi wajen tasa. Kawu dake cin Abinci dariya Iman ta bashi" Yace Iman kenan to yanzu Annoor shi yayi kansa? shima da bai San komai ba badan na baku labari ba Kun sani ne? Kuma Dan yace Matar da zai aura taje ta gaida surukarta sai ya zama laifi,Iman tana goge hawayenta tace ni bana son auren yanzu da ace Yana so na ai sai yace muje ya kaini na dubo Mahaifiyata. Kawai sabo da ya ga mu yayan Shegu ne ba Yan sunna ba shike nan sai yazo.... Jauro yace ikon Allah ke Iman buhun ubanki,shi yasa babanki yaje ya samu mahaukaciya baiwar Allah ya dirka mata ciki a haife ki Ina ruwan Annoor, laifin babanki ne,Iman tace ni a rabani da Annoor tunda shi Dan Sunna ne ni Nabeel nake so a rabani da shi,kwarya tabi kwarya kawai,Iman tace kuma kowa ya daina kulani a gidan nan wlh kar a sake min magana,Jauro yace to kowa yaji,tace abincin ma bazan sake ci ba,Jauro yace ni Alhmdllh abincina ya Kara yawa Kinga mun samu ragi,zata sake magana Jauro ya ciro takalminsa ya bi Iman ta zura da gudu tana ihu Kawu kayi hakuri,Jauro yace wlh bazan hakura ba yau sai jikinki ya fada miki tunda baki da kunya,ni kike fadawa haka,Annoor yana kallo yace kyaleta Kawu zan mata ni,barni da ita,Jauro yace jeka ciki ka karya min ita ka fito ga kudi na baka a kaita asibiti a Dora ta. Annoor yace to ya shiga room din Iman yace Kawu zan sa key zan casa ta, Jauro sabo da Dolo ne yace yawwa Ina jiranka ya juya abinsa. Annoor ya shiga ciki Iman tana tsaye ya rungumeta Yana shinshina wuyanta,Kara ta saki da karfi Kawu Yana ji yace yawwa yi min maganin marar kunya,be San me ake ba,Abba ne ya kira wayar Jauro yace zanzo gobe,Jauro yace bana Nan jaraba ka isheni da sintiri, Hashimu ka matsa min fa,Hashimu yace nifa ba abincin gidanka zan ci ba sannan ba matarka zan kalla ba ta min bakikirin da yawa ni da nake da Yar Inna har ayi min gorin mace, matata kullum cikin kamshi da gayu gata fara tas, gata da Yar kibarta,Habiba uban wa zai ganta yace a gidan Naira take,ni kuwa kowa yaga Yar Inna sai yayi zaton matar mininstan kudi ce. Dariya Jauro yayi yace shegen kaya Allah ya bani kanwar Kubra,Abba yace Ina bata da Yaya bare wata kanwa ita kadai kwal aka Haifa min,Yar zakwai zakwai,Jauro yace da kayi zamanka ni ai sai nazo gidan naka,Abba yace Allah ya kiyaye wlh baza ka dinga kallar min duwawun Kubra ba,Jauro yayi dariya yace Habiba ma ta isheni,wallahi karya kake bata isheka ba Abba ya furta da sauri. Annoor Yana ciki ya rungume Iman suna ta kokawa sai yayi kissing dinta taki,sai ihu take Jauro Yana daga Dining Yana cewa yawwa yi min maganin marar kunya,Annoor gajiya yayi yace haka zamu yi dake Iman? Iman tace ae ta kwace kanta tace bazan yarda ba, babu abinda zaka taba nawa ko anyi aure bazan yarda ba,yace Ashe kuwa da fyade a gidanmu wlh,Angon fyade sunana,Iman ta kalle shi tayi girgiza da kafadu tace ka gani ka gani kwalelenka ta kwashe da gudu ta yo waje,kofa taki buduwa ta kurma ihu tana Kawu kwarto ganin tayi tsokana zata gudu kofa Kuma taki buduwa tana ta Jan kofa kamar zata ballata. Annoor Yana tsaye bai ko motsa ba,yace Baki da hankali yarinya ni Annoor na tsaya Ina kokawa da mace Allah ya kiyaye, ai mu muke Jan aji ba dai a ja mana ba,dama taimakonki zanyi tunda ke ba virgin bace ni da nake Virgin ban San komai ba ban San mace ba,a hankali ya bude mata kofar ya fita,ta tsaya tana kallonsa tace wlh sai na rama duk sanda aka aura min Kai zaka ga wulakanci,zaka San ka fada min haka. Maryam ce tana jira taji Iman ta samu ciki shuru shuru,sai katsam taji Labari wai ba uwa daya uba daya suke ba,Nabeel ya fada mata cousins suke da Iman da Annoor,sabo da aikin da Maryam take yi a karkashin Annoor yasa duk sun San Maryam suna da contact da juna,tana nuna musu ta kirki ce ita,suna mutunci sosai,Nabeel dinma ba gaskiya ya fada mata ba kawai data tambaye shi a WhatsApp Yaya alakar Iman da Annoor take ne,sai yace ai su da Iman cousins ne,Su dukkansu yaran Jauro ne,Iman Kuma Yar yayan Jauro ce,ai an kusa bikin Iman da Annoor,Annoor ne zai aure ta,Nan take Maryam tace bala'i. Ashe kuwa zan dakko camera ta da muka dauki Annoor Yana sex da Iman na turawa Jauro da Iman da dukkan Yan gidan sai na tura musu ta Whatsapp,wlh sai na watsa auren nan. A dinga sharhi pls,bakwa sharhi sosai, bana Jin dadin typing Sam,zan tafi hutu Allah. Dan Allah kuyi following Dina Arewabooks AsmaBaffa TikTok Asmay AsmaBaffa [1/17, 10:49 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK YAN NIGER +22790795939 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 46-50 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE Sadiyabala58 UMMIN SADDIQ ALLAH YASA AYI AIKI A SA'A. ALLAH YA BAKI LAFIYA ME DOREWA ME AMFANI TARE DAMU GABA DAYA DA YAN GROUP DIN TANTIRIYA A GIDAN YARI GABA DAYA DA MA AL'UMMAR MUSULMAI. Maryam wata Digital camera ta dakko Yar karama ta Maida video din cikin wayarta,tace nayi nayi ya so ni yaki kawai sai naji zai auri Iman ashe shirme nayi na hada su daki daya da Iman ya mata ciki gashi zai aure ta,ni wacce jaka ce ne? Ya akayi kaina ya kulle,tsaki ta ja wlh sai na tona Masa asiri. sabon layi taje ta siya ta bude Whatsapp da shi sannan ta Nemo duka numbers din yaran Jauro mata da mazan har su Karima da basa gidan suna gidan miji da Jauro ta hada tayi marking ta tura musu gaba daya har ogan Annoor da Iman din kanta. Lokacin Annoor Yana Office Yana duba wasu files Dan shi baya ganin marasa lafiya sosai,Wanda suke aiki karkashinsa suke dubawa, ba kowa yake dubawa ba,kula yake da komai na asibitin tunda Yana da likitoci gasu nan da yawa. Yana duba file hannunsa rike da biro gefensa lemo ne a kwali,wayarsa ce tayi vibration na shigowar sako har bazai bude ba sai yaga bakuwar number Kuma an turo video,dubawa yayi ya bude video din Yana kallo,idonsa ya Murza da hannu daya,wayar ya ajiye a gefe ya sake Murza idanuwansa sosai da hannu biyu,ya jawo wayar ya sake bude video din yaci gaba da kalla yace Kai kamar fa ni,Baki ya bude ganin Iman,gefen kansa ya daka da hannu tare da girgizawa ko ba kalau yake ba,dawowa farko yayi yaga yanda aka fara hasko su a zaune suna Shan Ice cream,Nan take ya tuna ranar,yaga hotel din tabbas ranar da Iman Bata kwana a gida bane an mata fyade. Yace Innalillahi wa innailayhirrajun ya akayi to ban sani ba ban San nayi ba? Salati ya dinga yi ya ajiye wayar tare da zuba tagumi,tashi yayi ya mike kawai ya ajiye aikin ya fito cike da tsananin damuwa,gida ya nufa Wanda bangaren Yan gida ma kowa ya gani,Iman tana kwance tana chating sakon ya fado wayarta,tana dubawa ta sake kalla wayar tayi jifa da ita tasa hannu a baki sai kuka. Jikinta na rawa ta fito Palo kenan Jauro ya shugo Wanda shima ya kalla,yace ta faru ta kare munafukai Allah ya tonu asirinku,Ashe abinda kike yi kenan,kunci amanata ba a Dan iskan namiji sai mace, da ace baki bada kanki ba bazai taba ko gwadawa ba Iman,kanku kuka yiwa ba ruwan Jauro wlh. Haidar ne ya shugo shima ya gani takaici yasa ya dawo gida ya zaci shi kadai ya gani,Shima Nabeel fitowa yayi Yana dakinsa yau Bai fita ba tunda yaji tarihinsa ya daina sukuni,matan ma duk fitowa suka yi,Rahma da Nabeela,Sajid Yana gani ya goge shi gaba daya a wayarsa,Laila da Karima ma duk gogewa suka yi daga wayarsu suna gidan auren su. Hashimu ne ya shugo ya tsinci labarin yace mu Gani nima,Jauro yace tsaraici ne babu kyan Gani ni na goge ma,Habiba tace abi a sannu ba lallai ace....Abba ne yace yi mana shuru ai ke dama Sailuba ce ko me aka yi dai dai ne,Abba ya shako Annoor yace Dan ubanka tsaya a nan tsakiya mu saka a tsakiya Kai wanne irin Dan duniya ne Kaine Dan Sunna amma sai aka samu abin kunya a wajenka,ya Kalli Iman yace ba banza ba Ashe kike makale Masa ashe da abinda yake baki a sirri. Annoor jajayen lips dinsa ya turo yace nifa ba abinda nayi ban San komai ba,yes Ina son Iman amma bazan taba lalata ba wlh, ni da ace ni dan Kwalta ne ko me mata hudu bazai fada min wankan tsarki ba indai akan Iman ne amma ta ya zan mata haka da hankalina,Jauro yace dan ubanka wannan waye idan ba kai ba? Annoor yace gunki nane amma ba ni bane,ka zauna kana tabe yarinya kana shanye mata kirji kace ba Kai bane,Annoor yace ai Kuma Kawu yafi na sha Wiwi,da mutum ya Sha Wiwi gwara ya sha nonon mace,Abba ne yayi sauri ya toshe kunnensa da hannunsa ya juya wajen Jauro,Jauro shi Kuma Gani yayi Annoor Kuma da gaskiyarsa a nan,Abba yayiwa rada yace kaga Kuma da mutum ya Sha Wiwi gwara nonon matarsa ko ya kace,Abba yace na Dade da sanin haka,yaran nan na yanzu da iya magana suke,Jauro yace muci gaba da yi musu fada,radar suka daina Jauro yace koma me kayi Kaine zaka aureta sai ka karasa ragowarka da ka rage,Abba yace shine magana itama Yar banza fitsararriya ai da Gani zata aikata itace ta bashi dama azzaniyatu kawai,Iman tana kuka tace wlh ban San komai ba fyade yayi min bana kaunarsa bana sonsa ko an aura min shi ya hadu da masifa da bala'i,Annoor yace ni ance miki sonki nake ko ni ruwan Sanyi ne zaki Raina min hankali ko nasan na yi wani abu Dake,wlh ka sani Allah ya is....kafin ta karasa Kawu ya sharara mata Mari,yace ya girme ki kice zaki zage shi,wa yace ki bashi hadin Kai kece babbar marar kunya ai,Annoor harda fari da Ido ya Kalli Iman,Abba yace baka kyauta ba Jauro shima a mare shi ai shine Jagora,wlh sai an mare shi ya kamo kunnen Annoor Yana cewa ya lalata yarinya marainiya ga halin da take ciki Kuma ka mare ta,Jauro yace na tsani rashin kunya ni bana son yaro ya raina babba,wlh ni na rike ku ba Wanda ya isa na sa doka ya tsallaka,na Sha fada miki bana son rashin kunya shi zaki zaga,Bai girme ki ba? bana fada muku cewar za a iya wasa da dariya amma banda Raina babba bare ki zage shi,tare kuka yi iskancinku ki dawo Kuma kina shirme,ko bakya so sai kin aure shi,shine ma gatanki ki sani,yasan asalinki kin San asalinsa sannan ga abinda ya faru a tsakaninku wa kike nufi zai rufa miki asiri idan ba shi ba. Iman tayi tsaye Sororo tace ai shine ya min fyade shi yasa ya min dinki ya bani kwayar Hana daukan ciki sabo da yasan ya cuceniiii....ta karasa da kuka,Habiba tace na yarda dake Iman sabo da Sanda ake duba ki ya zaci ciki ne Dake har da suma Yana gudun abin kunya,Jauro sai lokacin ya tuna da abinda ya faru a baya,yace biri yayi kama da mutum,Abba yace na dawo bayanki Iman Kai Annoor jakar ubanka lalatacce,Jauro ma yace mun gane gaskiya Iman kece da gaskiya. Annoor yace amma Abba ku tuna fa wlh ban sani ba ta ya akayi idan Ina nemanta ban San tayi ciki ba,ta ya Ina Likita zance a duba ta ai baza kuji labarin ba ma,Abba ya sake daga kai sama Yana tunani yace kafi Iman gaskiya Annoor,Jauro yace ni dai Ina bayan Iman,Abba yace na zabi Annoor,Habiba tace Dan Allah wannan abin nasu fa bincike ya kamata ayi da alama basu San sunyi ba,sannan a duba waye ya turo sakon,a tsaya ayi Duba da bincike,amma ku kanku an kasa gane me gaskiya a ciki,kuce Kuna bayan wannan anjima ku koma bayan wannan ba shine ba,Abba yace to gwana ta gwanaye.. Nabeel yace gaskiya ne Ummi ni na yarda dukkansu baza su aikata ba,kowa yayi hakuri a dauka kaddara ce ayi musu aure a hankali ma gaskiya zata yi halinta,Allah baya bacci. Rahma headphone dinta ta gyara tace mu akewa kallon Yan iska sai gashi,Yaya Annoor har baya so Iman ta zauna da kayan bacci a gidan nan ana tattalinta,gashi ashe mu namu me sauki ne, Allah ya bayyana gaskiya amma tunda aure zaku yi ai normal ne,Nabeela tace gaskiya wlh da matsala ayi bincike sosai,Rahma tace Yaya Annoor har duka ne yake idan ya ganni da wani Ashe shima Yana dan ehhh ehh...Jauro ya galla mata harara tayi shuru. Haidar yana jinsu baiyi magana ba sai daga baya yace Annoor an Sha dadi shike nan gori ya kare,Iman ta huta da gori,inji wa yace gori ya kare?Annoor ya tambaya ai magani ta bani tayi min fyade Kuma sai an biya ni Sperm dina da aka sa nayi asarar 'ya'ya na a banza, an zalunce ni an yi min fyade sannan abin haushin ma bana hayyacina,ban San nayi ba wannan shine ya dame ni wlh ni,tunda an riga anyi ai aji dadin kawai amma kawai an zalunceni ban sani ba ai sai naji dadin sannan a tuhume ni da kyau. Abba a hankali yanda ba me Jin me yace yace Dan Nan kayi gaskiya gwara kaji kasan ma kayi amma baka sani ba ai an cuce ka,ai baza ka ji haushi ba sai kayi aure kaji abinda ake ji sannan zaka tsinewa kanka da kayi baka hayyacinka, baka san kayi ba,ni kaina na jiye Maka haushi irin wannan yarinya dakwalwa haka ace baka ji ba ai ka cutu. Jauro ne yace me kake cewa ne wai? Abba yace ba komai dama cewa nayi gwara ma da ya sani Yana hayyacinsa,Jauro dariya ya danne ya fada tunani shima yace Annoor fa an cuce shi magana ta Allah gwara da yaji dadin ma amma bai sani ba. A fili Jauro yace Annoor wato Kai haushi kake ji ma baka hayyacinka? Annoor yace wlh Kawu shine abinda ya dameni ba wani abu ba,tunda kaddara ta faru ya za ayi sai hakuri amma naji abin,a fada mata kawai tayi hakuri ban San komai ba ni kar ta sake tuhuma ta,Dan ni ya dace a lallasa an bata min rai,Haidar Yana ta dariya yace yaro dan ma baka sani ba da kuka zaka yi kawai kace an cuceka,Abba yace Kai kuyi mana shuru da zancen batsa,Iman kuka bazai kaiki ba,sannan Baki da kamar Annoor gwara ma a tattara ayi hakuri kinji,kiyi hakuri magana ta gaskiya ba a kyauta miki ba,shima Bai sani ba,ba a kyauta Masa ba, da ace dai ya sani da yafi din,kiyi hakuri maganar iyaye kina da Kawu sannan baku San dadin iyaye ba me zai dame ku,kawai kiyi aurenki ku dora daga Inda kuka tsaya,Jauro shima yace yo shike nan mece duniyar daga Kano sai kaduna fa,rayuwa hakuri akeyi kowa ba yanda yake so aka tsara Masa ba, inshaallah zan kaiki wajen Mamanki ki ganta,Iman murmushi tayi taji dadi tace Allah Kawu? yace sosai kuwa,tace na gode yace kiyi hakuri kinji ko ma mene a rufawa juna asiri,bana son rashin kunya da shirme,kar kice wannan zai sa ki daina ganin girman Annoor dan kin ganshi ba wando,Haidar dariya suka yi su Jauro abinsu sai addua ko a gaban waye fada suke idan magana ta zo,Abba yace kowa ya goge video din Nan,suka goge,Abba yace ke Rahma ban yarda dake ba muga wayarki karki dinga kallon bawan Allah cikin dare kina rage zafi,Dariya Rahma tayi ba shiri tace wlh na goge ai har abada yayana ne baza mu so mutuncinsa ya tabu ba,Jauro yace yawwa Allah ya muku Albarka,suka ce Ameen. Annoor juyawa yayi ya haura sama yace mutum ya Sha aiki bai sani ba Allah ya isa wlh da banji dadin ba,gefen bed dinsa ya zauna Yana tunano Badon Iman da ya dinke yace nine nayi wai? Kansa ya bawa amsa yace Kaine mana,yace Ashe gwarzo ne ni murmushi ya saki,yace taji Mazaaaa...kyawawan hakoransa suka bayyana,yace Alhmdllh da ba wani Jaki bane,yanzu hankalina ya kwanta haba ai gwara ace nine dama,ni tunda naga wajen nan na Iman da na dinke naga yayi kama da Lolly dita,kamar size dina ne ya shiga ciki,nace ikon Allah kamar ni ashe kuwa nine,murmushi ya saki Haidar ne ya shugo ya same shi a haka,dariya ya bawa Haidar sosai yace Kai nan murna kake yi ma kayi iskanci bayan baka sani ba,ni fa yanzu na samu nutsuwa Kuma da ace wani ne yayi gwara ni,ayi ma ayi bikin Nan wai me ake jira ne? ayi mana auren nan Dan Allah ko na dinga kashe fitila cikin dare. Iman ce ta shugo dakin duk fadan da suka yi amma ta iya zuwa tace yaro Kuma gobe Kawu zai Kai ni wajen Mamata,bazan dawo da wuri ba,sai na yini,Annoor ya kalleta sanye take cikin English gown peach doguwa amma an wani tsaga gefe da gefe,yace banji me kika ce zo ki fada min,Haidar yace kinji kunya Iman yanzu kika gama kuka da masifa kika ce babu ke ba shi amma har kin manta,Iman fari tayi tace ai zuwa nayi na fada Masa yaji haushi,Annoor murmushi yayi yace a dawo lfy,ya mike yace Office zan koma fa,zan cirowa wata Baby a cikinta Ina da operation,Iman tace baza ka cire ba kazami ka tabo jini ka dawo mana gida wlh karka sake taba ni tunda Jinin haihuwa kake tabawa,ba wacce za a cirewa Danta, a sa wani ya cire mana sai Kai,Kuma shike nan sai ka Kalli cikin wata,kofar ta tare wai bazai fita ba,Haidar yana dariya yace hmm muna kallo a gidan nan matsa min na wuce ko wlh na dauke ki nayi waje dake,Matsawa tayi ya wuce ta sake rufe kofar ta babbake,Annoor yana zuwa daukanta yayi cak ya sabata a kafada suka fito tana dariya tace Kawu zai gani,Bai ajiyeta ba sai da ya kaita wajen Kawu ya ajiyeta ya wuce Bai ko tsayawa baiyi ba. Abba ya Kalli Jauro yace za a iya girgizar kasa a gidan nan,wlh kayi ka daura auren nan kar a sake na biyu,Jauro yace yau zanje na sanarwa mahaifiyarsa tukun sai mu tsaida rana,yace ya fiye Maka dai,ya mike yace Yar Inna ta kirani Ya daga wayar yace hello 'yar jajir ya Kalli Habiba wai ita yake wa ba'a,Jauro yace zo nan Yar bakas....Habiba tace kwayi Kwa gama ko a jikina wlh baza kusa ni shiga kanti ba,Jauro yace da an fara kula wasu Kuma kuji haushin mutum,sabo da kullum Kuna tare da shedan ko Baku duba wayar mutum ba akwai kyautar da shedan yake Baku ta sirrin miji sai ku dinga ganewa idan ya kula wata,an rasa ta Ina kuke sani idan ba shedan ba wa zai dinga nuna muku. Abba waya yake da Yar Inna harda tambayarsa me za a dafa Masa,Abba yace karki sa nayi kuka Yar Inna, wai duk da kin iya wannan kulawar kika barni ina ta kallon mata a runfa,na dinga arahar kayan Miya a banza,na tafi wajen Batoola na koya mata girki ta karu Dani a banza ta yaudare ni, Kuma sai yanzu kika nutsu,Kubra dariya tayi a hankali tace Badan yara na kusa ba da na fada Maka wata magana,Abba yace yo shiga daki mana naji,tace a'a a barshi,yace ke banza ki tsaya kallon ruwa kwado ya miki kafa, ana koya miki yanda ake mallaka sadaka bakya daukan haske. Kubra tace to tun yaushe na mallakeka Kuma,yace inji wa? to zance ma na tafi yanzu,dariya tayi tace da rana haka? Jauro Yana Jin komai a wayar tasu, Bazawara tana da wani lokaci ne ita da take neman agajin gaggawa cewar Jauro Yana daga zaune ya bada amsa,ya sake cewa ai Bazawara Emergency ce me zaman kanta,Kubra dariya tayi tace naji Inda kaje ai. Abba ya harari Jauro yace ka tona min asiri Ina niyyar in bata kuka yau,na dade banga kukan Kubra ba ka wani tsoma baki,Jauro yace Kai Nan har kukanta kake son Gani? Abba yace na dare kawai take yi na soyayya ,Habiba tashi tayi tace kunfi karfi na nikam,Jauro yace kashe wayar kaji,Abba yace Jaa" Kubra ta amsa na'am yace ki dafa abinda kike so Ina so nima,tace to karka ci komai ka dawo da wuri Kuma,yace yanzu kuwa sannan ya kashe wayar . Jauro yace nima bakina kaikayi yake,Abba ya furta to Sosa abinka mana,yace mutuniyar Habiba ka ganta shuru shuru ko heeey kiyaye ta,idan kana neman Original Harija to Habiba ce,har fada mata nake nace Habiba a dinga raga min na tsufa yanzu,Abba yace Kai bakaken mata akwai quality shi yasa wasu basa son farare,ni kuwa gwara fara ta Ina kallonta ma nishadi nake,Jauro yace af Nima fa ka zugani dagewa zanyi na auro uwar Annoor zizar mata,Abba yace Nidai ba ruwana Ina bayan Habiba kar tace na ci mata fuska,Jauro yace karka fada mata fa nasan halinka,Abba yace wlh bazan iya ba ban dauki alkawari ba a ko yaushe zan iya fada ba ruwana. Sai da Habiba ta fito zata wuce Abba yace Habibalo aje a fara gyaran jiki mun fara neman aure kar wata tazo ta kasa ki a wajen Jauro,wlh ki daina gidadancin nan Habiba ki shugo zamani tam idan baki ji bari ba ai Kya ji hoho nidai na fada miki,Jauro yace ki rabu da shi wannan Kam yanzu ba hayar gida ya kama a Zaria ba,gidan ya siya sosai ya tare a Zaria,Habiba tace ai Kai Jauro ba a rabaka da aure,duk namijin da ya Saba da mata biyu baya iya hakura a zaune take ko ya saki sai ya auri wata,wlh ka auro abarka ni ban hana ba indai zaka samu nutsuwa ai yafi ka nemi na banza,Jauro yace Allah ya kawo ta gari,Dan shi da Abba basu muna muna. Yau ma Habiba ba yanda bata yi ba akan Abba ya tsaya yaci abinci yace shi Kubra tana jiransa bazai ci ba yaje yayi mata laifi, Jauro Nabeel ya sa ya kaishi gida a mota,Nabeel tunda ya dauki Abba a mota suke hira Abba Yana ta bashi dariya sosai,Sun kusa karasawa gida Abba ya hango Hidaya sanye cikin uniform tana ta sauri zata koma gida,rage gudu a wajen yarinyar can 'yata ce Abba ya furta, Nabeel yayi slow Yana tafiya a hankali a saitin Hidaya,Abba yace yi mata horn,Nabeel ya dinga dannawa Hidaya horn,ta zaci samari ne ta ja tsaki tana dauke Kai. Abba dariya yayi yace ta bature yace Goot (Good) yarinya ta tayi hankali ta dauki fada ashe,dariya Nabeel yayi tare da sake danna horn,ta juyo a fusace zata yi masifa ta ga Abba ya sauke glass,baki ta washe tace Abba,yace daina murna ba motata bace hanya aka rage min,Hidaya tayi dariya ta mikowa Abba hannu ya miko nasa ya rike hannunta ya saki sabo da motar tana tafiya kadan kadan,Abba ya furta sai kin karaso,babban yatsa ta dagawa Abba tana daga Masa Kai tana murmushi,Nabeel suka birge yace Ina ma na San nawa iyayen,amma ba komai ai Ina da Kawu yafi ma wasu iyayen,Abba yayiwa magana yace a dakko ta? Abba yace kyaleta bata ji Hidaya Yar rigima ce,da Naila ce da gudu zance a dakko min ita,amma gwara ta Sha wahalar rayuwa tafi yin hankali,Nabeel glass ya dage yayi gaba,Abba ya kalle shi yace Kuna adon suma yaran nan,wannan uwar suma haka kamar ka dakko kaya, badan kana da haske ba ai da bazan ka ganu ba,gaka Nan dan Fulani da Kai mashaallah. Nabeel murmushi yayi yace ai kudi ake kashe mata Abba,Abba Yana ji yace Uhmm Yan mata ne suke so shi yasa kuka dage da adon suma,da Yan mata zasu hada baki duk me suma da gemu baza su soshi ba da gudu zaku sauke gashin Nabeel yace ai Abba yanzu yawa ne ace baka da Dan gemu da suma,da yanzu ne kwantai zaka yi wlh,Abba yace karya kake ni nayi kwantai, kasan waye ni kuwa a wajen Yan mata sanda Ina saurayi? Aji ne dani sai gajiya aka yi aka min aure da Yar abokin Babana sabo da in tsaya ma Ina kula wata yawa ne nafi karfin su,Yan mata Allah Allah suke Hasheem ya kulasu ni kuwa Ina,Abba harda gyara sunansa Hasheem,yace har abada yaro baza ka auri kamar Yar Inna ba a kyau,duk na muku Zarra,ai matan yanzu duk Yan cuwa cuwa ne,komai sai sunyi cuwa cuwa,samun irin Yar Inna sai dai ka tafi saudiyya,Kuma kace zaka je saudiyya wlh zaneka Larabawa zasuyi kace zaka auri matan da suke garin Manzo,gwara ka fara kamun kafa na baka Jinin Yar Inna ko kayi dace. Nabeel ya dinga dariya kamar me,haka Jauro ma yake musu kuri iri iri,musamman sanda ya auri Na'ima Matashiya,ya dinga ce musu ko ku Albarka baza ku samu irin Na'ima ba matar manya. Har kofar gida Nabeel ya sauke Abba ya mikawa Abba kudi yace Abba gashi a bawa yara,Abba yace ka bawa dai uban yaran,bazan basu ba sai dai na San musu kudin makaranta da kudin cin goruba,Dan yanzu ma Allah yasa na biyawa Mohsin Makkah ne shi yasa zan iya bawa Yar Inna Kudin nan nace taje ta Sha shagalinta amma da lokacin da ban biya Masa bane kwandala baza suci ba ko zasu mutu,nima sai dai su ciyar dani,Kai tabara nake yi a da,dariya Nabeel ya dinga yi yace to na fasa a bani kudina,yace ai ba kyau ayi kyauta a karbe ko baka sani ba ne Malam bai koya Maka ba,dan Allah tafi gida,Kubra ce ta leko tana kira Zara data fita da gudu tana cewa indai kika dawo sai na zaneki,Abba yace me leke dan wuta,dama leke kike yi idan bana nan,Kubra ciki ta koma ta barshi,sallama suka yi da Nabeel ya koma gida. Iman sai dare tayi wanka taci kwalliya cikin Arabian dress riga da Skirt, tayi kyau mayafi ta Dan yafa yanda Larabawa suke yi tazo ta zauna a Palonsu tana kallon film dake bata Sallah yau,Nabeel ne ya fito shima ya zauna sanye cikin 3qtr da riga hooddie kasancewar ana dan Sanyi,Iman ya kalla yayi dariya yace Iman har an fara kwalliyar amarcin ne? Angon bai dawo ba ai,Iman tace Yaya wanne Ango Kuma nayi abata Dan na birge kaina ace min sabo da Annoor nayi ba dama nayi motsi a gidan nan sai ace shi na yiwa,Yace irin wannan kwalliya haka kamar a Kuwait, murmushi tayi kawai tace karfe nawa ne? ya duba wayarsa yace 8pm,tace uhmm lokaci yayi nisa,Bai dawo ba ko? Ni Yaya Allah ka daina min haka,yace to na daina amma idan ba Kya son Annoor ni Ina so zan rufa miki asiri a haka,Iman tace tab wallahi bai Isa ba,babu Wanda zai rufa masa asiri abinda ya shuka sai ya girbe kayansa tas,Nabeel yayi dariya yace ki daina pretending Iman shi kike so,tace Allah ya kiyaye na so me fyade dan fyade,haka kawai ai na Kalli video din sai da na nutsu na kalla hmmm yayi min fya....mukus tayi Ganin Annoor ya shugo,ta hadiye maganarta da sauri ta canja zancen tace film din nan ya hadu,Nabeel yayi dariya yace ke dai kinji tsoro,shuru tayi Annoor yazo ya wuce ta gefenta Yana sani yasa kafa a hankali ya tura keyarta ya danna kanta kasa ta saki ihu ya janye kafarsa yayi gaba,ta juya tana harararsa,a hankali tace mugu gobe bazan yini a gidan nan ba Ina wajen uwata. Haidar ne ya shugo da sauri Iman ta rike masa kafa Daya tace duk yanda aka yi club zai je za a tafi sana'a,kafarsa ya kwace Yana dariya yace ki rufa min asiri Iman kar Dan jaraba ya gani yace Ina taba Masa mata,Iman tana dariya ta sake kaiwa kafarsa cafka ya tere yace ba ruwana,Nabeel ta mikawa Hannu tace mu tafa,kafada ya makale yace Haram,tace tsoronsa kuke yi wlh sai mun tafa ta mike,Nabeel ya boye hannayensa yace zan fadawa Kawu. Tace shike nan an cuce ni an rabani da mutane,Nabeela ce ta fito tana cin abinci tace wlh Iman bakya Jin magana Yar banza sai tarin yarinta,Iman tace me kika dafa? Indomie ce fa da kwai,zan ci tace dakko Spoon,Spoon ta dakko ta hauro da gudu,suka hadu da Haidar yaci gayu zai fita sai kamshi yake,Spoon din ya karbe ya jefa shi kasa ya wuce Yana mata dariya,Iman tace yanzu sai na koma kasa duk an rainani haka ta sauka ta dakko abinta ta dawo,Uwar Jin kida kuwa Rahma tana dakinta tana Jin kida tana rawa. Habiba ce ta kira Nabeela tace kije ki kaiwa Annoor abincinsa,tace to" Iman tace Aunty gani karama ai babba baza tayi aiki ba yaro Kuma ace Yana zaune ai ba tsari,Nabeel ya dinga dariya shi da Nabeela wai su Iman zata yiwa wayo,Nabeela tace a'a ni akace ni zan Kai ta mike tayiwa Iman bukulu ta dakko abincin zata wuce dakin Annoor Iman tace wanka yake to Kuma idan ya fito baya fitowa da kaya bintir yake fitowa,ga matarsa itace muharramarsa,Nabeela tace ai ba a daura ba Daya muke dake sabo da haka ba komai,Iman ta harari Nabeela tace ai dai to idonki bazai iya kallon tsaraici ba ni kuwa na taba gani,Nabeela tace Wanda kuka yi ai fyade ne Kuma bakwa hayyacinku,Inji wa ni Ina gani Kinga yanzu kune yara,Nabeela tana dariya tace wlh baza ki Kai abincin nan ba duk maitarki,ni na taba ganin ma irinki,a Saman center carpet Iman ta kwanta tana danna remote tana kallon TV, Nabeela Annoor ta kaiwa abincinsa yana wanka kuwa ta ajiye Masa ta fito. Chika yau ta gama shirya girkinta,gidansu Dan sakarkari ya Sha gyara na musamman Yana kamshi,ta gyara dakinsu na baki Wanda ke dauke da kujeru uku rak 3seater,2 da 1seater sai carpet,anyi Masa turaren wuta an kulle ko Ina,Kofa biyu ce da palon ta kofar gida da ta ciki,tayi girke girke ta kashe kudi,wanka tayi tana shiri a dakinsu taga kiran Misam,dagawa tayi yace Ina Airport yanzu zan karaso tace okay,yace ki sa min rigar material Boubou me budadden hannu zura hannunka masoyi,Chika wayarta ta kashe tana dariya,Atamfa ta saka doguwar riga tayi kyau ta fidda shape dinta sosai wata coffee color, dankwalin hula aka dinka mata me kyau kamar anyi mata dauri,ta tsara kwalliyarta ta saka abarta ta fesa turaruka har kala uku,kyau dai tayi kyau kamar a sace ta. Misam ne ya karaso ya kirata ta fita,tana taku daidai ko Ina girgiza shi take Yana rawa kamar Yar iska,kafin kace me Annoor ya gama susucewa,fitowa yayi a motar da friend dinsa ya dakko shi a Airport ya zuba wankan wani yard me tsada milk color,za Azo zance harda saka hula chass a goshi,abokin ya leko suka gaisa da Chika yace a kular min da shi,Misam in ka gama ka kirani,yace to ba damuwa,ya ja mota ya tafi. Chika tace shugo ta Masa iso tana tafiyar salo har cikin dakin,ya zauna,yace komai na kwakwalwarta ya goge da na ganki, tayi formating,Dan Allah ya ake cewa dadi kashe ni da turanci?dariya Chika tayi,yace babu ko hug sai a wani ce na zauna ni gaskiya Ina Shan wahala a soyayya. Chika tace sorry ai an riga an zauna, yace a mike mana ai ba wahala ya mike tsaye ya jawo hannunta ta mike ya shigar da ita jikinsa ya rungumeta yaki ya saketa,tace karfa wani ya shugo yace babu me zuwa gidanku wayayyu ne Dan kawai yayi mata wayo,Inzo tun daga Abuja na koma haka kin San yanda nake missing dinki kuwa ya fara lallaba Chika Yana kalallameta kamar zaiyi kuka,Yana narkewa harda zama abin tausayi,yace mutum ya tuba baza a dinga tausaya Masa ba,ko so kike na koma ruwa,wa nake da shi da zata kula dani ta tsaya ta tabbatar da tubana ya dore idan ba ke ba,kece fa kawai budurwa ta. Samarin zamanin Nan basa kula mace daya, Yan mata da yawa suke yi amma ni ke kawai na rike,bazan iya kula wata ba ko wace ko me zata bani,ke da mace ta bani Badon ta gwara nazo ki min kiss,Chika harda Jin dadi,ya zubo karya yace jiya Mima ta turo min Wahida wajena wai mu daidaita kanmu, nace Ina da ke,wai yarinyar nan ta dinga turo min kirji nace inyi me da shi gani da Chika nata ma fresh me kyau mu dan jiiii....Chika lusara har ya gama da ita sabo da tasirin so ta tsaya ta kyale shi,ya lalubi bakinta a hankali cikin salonsa na Yan bariki ya dinga tsotse mata baki,muryarsa na rawa yace ki tausaya min kar wata taje ta min na yarda da nata,Chika tace to karka je kaji ta dinga tayashi ana gaba gaba tun Yana shafe wuya ya zuge zip,ya zauna Saman kujera tare da dorata a Saman cinyarsa ya ja zip dinta kasa ya zura hannaye tare da janye bra din sama ya fara wasa da dukiyar fulaninta Chika sai dadi itama take ji,Wata yarinya ce ta taho da gudu kanwar Chika da suke Uba Daya,Chika da gudu ta mike tare da fadawa Daya kujerar,Misam ko a jikinsa ya dinga dariya yace matsoraciya bafa Nan ta yo ba fita zata yi waje,Chika tace ta ya ka sani? Yace daga sautun taku ake ganewa ai,Chika bra dinta ta gyara da zip dinta ta dawo daidai,yace ya haka? tace ka gama na yau. Misam yace kira min kanwar nan taki data wuce da gudu ta cuceni Yar kundun Uba,kira min ita,Chika tana dariya ta mike ta fita taje ta kawo Masa kayan ci da Sha,ta koma ta tambaya a gidan tace wace ta fita a gidan Nan da gudu yanzu? Sukace Mubeena ce,sai ga Mubeena ta sake shugowa da gudu,Chika tace zo Mubeena ana kiranki,tace to tabi Chika suka shiga ciki. Chika tace gata Mubeena ce ta wuce da gudu ko Mubeena? Yarinya tace ae nice nan wasa nake yi nice Super man,Misam hannu ya rike mata ya jawota gabansa yace sai na zaneki yau tunda kika tsorata ni,baki san anyi Bako ba? Idan aka yi bako nutsuwa akeyi,Mubeena tace ni ba ruwana ai da Bako washa na nake yi,Misam kamar gidansu harda bata rai yace rufe min baki bakya Jin magana ko,zan zane ki a gidan nan,Mubeena tayi shuru,yace je ku tafi makaranta,tace yau ba makaranta,yace to sai Kun je School,dariya Mubeena tayi tace gwara ma nayi bacci,yace yawwa je kiyi bacci ku kwanta da kannenenki ku duka tace to,ya bata kudi yace gashi kuje ku raba amma duk Wanda bai kwanta bacci ba kar a bashi, tace to tace an gode Allah ya saka ta fice da gudu. Tana fitowa da karfi Misam suna ji tace Bako ne yace muje muyi bacci a bawa kowa kudi,yaran gidan da gudu suka fada daki suna ihu da murna kowa sai rige rigen kwanciya suke,wannan ya tuntsira ta baya ya baje waccan ta wantsalo kafafu gefe,Mubeena kudin ta mikawa mamansu tace nima na tafi bacci idan mun tashi Mama a raba mana yeeee...ta fada daki,dariya uwar tasu tayi Dan gaba daya basu San dalilin bako ba har Mama. Allah sarki yara daga baccin wasa sai na gaske ya kwashe su su biyar suka rushe da bacci gida yayi tsit,Chika ce tazo tace wai Ina yaran? Mama tace wai daga Bako yace suyi bacci leka ki gansu,Chika ta leka tana ta dariya ta koma ta bawa Misam labari,shi kansa dariya yake,yace yaro yaro ne. Zama suka yi suna shirye shiryen auren su yanda zai kasance,ana yi ana soyewa. Washe gari Chika ta wuce katsina tana zuwa a wajen mamanta ta yini suna hira,tana yi tana fitowa ko zata ga me unguwa,har tayi wanka ta canja kaya tasa riga da wando ta tsuke ta Sha kyau ta daura mayafi a kanta,Babarta bata San ta fice ba tace yau zanyi tijara wallahi shi yasa nasa riga da wando yafi ganina da kyau,kofar gidan me unguwa tazo tace Ina me unguwa Dan Allah? ta tambayi yara,suka ce Yana wajen Liman gasu can a majalisa. Wajen ta nufa Kai tsaye tana taku dai dai tana zuwa tace salamu Alaykum,Ina yininku,suka ce lafiya, a Chika kece haka,Liman yace Subhannallah wannan ba tsari bane ga Yar musulm....dakatar da shi tayi tace ba abinda ya kawo ni ba kenan munafukan unguwa ka bari kaje can masallaci ka fara wa'azi,har Ilimi ne dakai,kiran sallah ma sai anci gyaranka,me ka sani Dan tsubbu,kana bawa mutane maganin tsubbu kana Jan Sallah,kana raba auren mutane,kana hada makwafta fada,kana sa kishiya ta yiwa kishiya asiri har kana da bakin wa'azi,Bakinka ai sai dai Kaci goro ba dai kayi wa'azi ba. In banda lalacewar ma musulmai wa zai bika Sallah Kai mashirki irinka,mata suna zuwa kana amfani da su kace zaka shafa musu magani su tube,kayi amfani da mace mene bamu sani ba kana Nan ana kiranka Malam Liman kana washe baki,Liman mukus yayi yasan an San sirrinsa,Me Unguwa yayi tsumu tsumu,Chika tace tsohon munafuki,tsohon banza, Dan shege,wani Dattijo Wanda shima tsohon munafuki ne yace haba Suhaila,Chika da karfi take magana ta tara musu mutane karka sake min magana tsohon banza Kaine ka Kori Yar kaninka sai kauye ta koma zulaiha ko ba Kai bane?, karka sake min magana yanda kake ganina Ina cikin bacin rai tunda nake cikin garin Nan,Ina cikin Jidali,tsuma nake adey vibrate,ko na samu farin ciki bana jinsa bana nishadi,tana magana har haki take tana jijjiga Tana nuna Me unguwa da yatsa tace Idan na fito Maka da rashin mutuncina dana fito da shi daga gidan yari,idan na fara Maka tijara da wulakancin Dana fito da shi daga gidan yari,bala'ina Dana fito da shi daga gidan yari wallahi sai gangar jikinka ta fita ta bar ruhinka Liman yace ke ko kin haukace ne,Kan Liman tayi kamar zata dake shi tace Kai yane ta Masa maganar Yan daba Ina magana kana magana kana fada min burkutu,ta nuna Me Unguwa tace a fada Masa zan saita Masa zama,sai na hanashi Shan ruwa a kasar nan,sai na maka wanka da ruwan kwata,kayi min sharri kayiwa uwata sharri ka kashe mata aure Dan uwarka, ta ebo kasa ta watsawa Me unguwa a kansa,ya mike yace keee ni... Chika tace uban me zaka iya matsiyaci,Babar Chika ce ta fito da gudu tana kuka tace yau na shiga uku wai baza ki hakura ba, dattijai ne da girman su,ai suci darajar tsufa, dazu fa nace ki hakura,bazan hakura ba sai ya Fadi gaskiya wlh sai ya tonawa kansa asiri zan hakura, matsiyaci haihuwar asara Allah ya isa me shedar zirrrr,kasa ta ebo ta watsa musu ku tashi ta fisgi tabarmar ,Suka mike da gudu,ta dakko dutse Kato suka arce da gudu ana ta musu ihu,sabo da kowa ya tsane su a garin sabo da gulmarsa da bakin halinsu,sun buwayi kowa a garin,Chika birge mutane tayi dama an rasa me yin haka kaf garin sun hana mutane sakewa. Kwana biyu Mummy kwaya ta saketa ta bude idonta ta mike ras da ita ba wani alamun ciwo ko wani Abu,Malaman suna ta karatu aka ga ta mike suka ce Alhmdllh Alhmdllh sun fita sun saketa, inshaallah ta rabu da su kenan baza su sake dawowa jikinta ba Kuma ai anyi arziki,Yan uwa sai rungume Mummy suke,Spark ma ya rungumeta Yana mata sannu,sabo da rainin hankali tace me nayi? Me ya faru dani? Ina Baseeru na? Ina Mero Yar aikina Dan Allah kar ta tafi, ban San me ya hau kaina ba nace na koreta,ku fada min me ya faru Dani ne,su Mima sune masu Bata labarin komai. Mima tace kika Fadi kina dafara,Mummy tace Subhannallah,muka kaiki asibiti Abu dai yaki,Yaya yace a dawo Dake gida,muka dawo dake aka Nemo malamai suka dinga karatun Qur'ani a kanki ayoyi masu zafi suka dinga karantawa,Mummy tace shedan a gidan nan Kuma tasa ta kare,suna ta bata labari yanda Spark ya damu,Mummy taji dadi tace ashe dai Yana son uwarsa,suka ce ai munga zahiri,duk son shegiyar Matarsa Naila da yake yi sai gashi a kanki ya watsar da Yar iska,a nan yake yini,da asuba yake fitowa sai dare,Wahida tana wajen tace mayyar har nan take biyo shi ai,tana iyayin banza ita me miji. Naila Kuma Allah sarki kullum sai ta yo soye soye na sha'awa ta kawo musu amma basa taba gani,yanzu ma sallama tayi ta shugo da basket dinta na abinci,suka ce gata nan jaraba an dafo kayan tsafi za a mallake mu,Mima tace baza mu mallaku ba kuwa Ubanta yayi karya,Naila shugowa tayi ta durkusa ta gaida iyayen, Yan matan kuwa sai harararta sukeyi ana mata kallon banza,duk da haka tace sannun ku ya me jiki? Mummy tace kin ganni ai naji sauki na maye na tambaya Kuma,tace to Allah ya Kara sauki suka ce Ameen a fusace,zata mike kenan suka ce dauke Abincinki ki kaishi can Palo baki saci,ko Kinga Jikin mu da yunwa?cewar Anam da wata kanwar Mima. Dauka Naila tayi ta fito ta shiga kitchen ta juye a flasks din Mummy ta tattara nata a basket din ta fito ranta yana mata suya sosai,tunawa tayi da maganar Abbanta fadan da yayi mata tayi hakuri kawai ta zauna ita kadai,lokacin Spark ya fita Yana waya. Tana zaune suna ta zirga zirga suna jefar mata da magana,Anam ta fito tace wlh Ina Nan sai na rama dukan da kika Sa Yaya ya min,shegiya Yar gidan Dolo,ubanki Hashimu dolo to Munji labari KwarKwar ne ubanki,ashe ma wani bi ta can ne wani shagiri girbau ne ubanki. Naila kasa jurewa tayi tace ke Ubanki fa waye shi kakanki ma nasan asalinsa manemin mata,Dan bariki,gwara ubana halitta ce ta Allah,talauci Kuma ai ba Wanda yazo duniya da arziki,haka Yayanki ya gani yace yana so,Kuma dole a zauna dani ba yanda za'ayi,sai ma na fara zube muku yara tukun,ke dalla talakawa,ai duk mun kwakwulo komai naki,marar asali dama da Gani Yar kauye ce,wata ce cikin Yan matan budurwa tazo tace Yar gidan Hashimu Dolo da Kubra suka kwashe da dariya suka yi gaba. Mero tana zaune a daga wajen kitchen a bayan kujera tana ta recording basu sani ba,tace kamar na kunnawa mijinta yaji,Naila ji tayi cin mutuncin yayi yawa tana magana Kuma zasu yi mata duka ta mike zata tafi,budurwar ta fisgo hannunta tana cewa wa kika cewa Kakansu Manemin mata?,Naila tana Juyowa ta sharara mata Mari,wai wai wai ai duk fitowa sukayi,Yan matan suka tararwa Naila suna dukanta kamar Allah ya aiko su,ga Naila ba karfi,hancinta ne ya fara fitar da jini ta fara habo sosai, Spark ne ya shugo Yana can Yana waya. Suna ganinsa suka gudu iyayen suna kallon yaran basu iya tsawatarwa ba. Spark yaga Naila a kasa tana ta habo duk da Bata ji rauni ba sai iya habon,dagata yayi da sauri kamar zaiyi kuka ya dakko tissue ya bata yace jeki wajen mota, ya leka wajensu a daki yace ni wannan ai ba so na kuke ba,wlh bakwa kaunata ban sani ba ashe,yace duk iyayena ne ku da kannena ashe ni ba kaunata kuke ba, shike nan gwara da aka yi yunwa halin kowa ya fito. Mummy tace tab an tabo tsiya wlh shike nan duk Yan matan Nan sun shiga uku wlh ko a hanya kuka ganshi ku gudu,mu Kuma ya daina zuwa wajen mu,Mima tace gashi kuwa da iya daukan mataki,Spark ficewa yayi ya koma Inda Naila take Jikin fanfo ya hangota ta kafa kanta ruwa me Sanyi yana zubo mata,Mero da gudu ta fito tace bari kaji abinda suka mata, ta dannawa Spark recording ya karba duk yaji,ya goge daga wayar gaba daya,ransa ya baci,habon Yana tsayawa ya riko Naila ya goge mata ruwan ya sata a mota,tace da mota nazo yace bari zan sa a kawo motar gida,suka shiga sai gida. AsmaBaffa [1/19, 2:26 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 ACCNT NO 0175487861 ASMAU GARBA MUHAMMAD GTBANK YAN NIGER +22790795939 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 51-55 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE UMMU KHINAL Naila kawai takaicin ta Bata rama ba,ga ba su Chika ba kowa bare ta sa a daukar mata fansa,a ranta tace Ina ma Chika Na nan nasa sa azo har gida a zane su,takaici ne ya ishe ta wai Ubana KwarKwar,nawa iyayen ma da sunfi nasu hankali,tace wai Abba ne shashasha,Spark Yana driving Yana kallonta,yace kiyi hakuri please,Naila tace ba komai hawaye ya zubo mata,duk abinda kaga ya sa Naila kuka kasan yayi Muni bata kuka. Hawayenta ta goge da mayafinta wani yana sake fitowa,parking yayi a gefen titi,yace baza ki hakura ba kenan mu koma a rama miki? Naila ba kunya tace ae,murmushi yayi yace sarkin ramuwa,ni kike aure ba su ba me zai dame ki,nine idan na miki zaki ji haushi amma su mene su,Naila tana kuka tace amma ubana aka zaga wlh sai na rama zan hakura,kawai dan Ina shuru sabo Kai kawai nake kyalewa,ba Wanda ya isa ya sani hawan jini sai na tafi gidanmu bazan iya zama a dinga zagin iyaye na ba,muna da rufin asiri ba Wanda zai dinga ce min talakawa tunda ci, sha da sutura basu gagare mu ba. To kiyi hakuri please my love,Naila tace wlh bazan hakura ba sai sun zo har gida sun durkusa sun bani hakuri ko Kuma kaje can su baka Bado,murmushi Spark yayi yace ni din? tace da waye to? ta dauke Kai ta Kalli Jikin window can,hannunta ya ruko ta fisge hannunta,Kuma bazan sake zuwa gidajen danginka ba ko wace bazan je ba ko su waye tunda babu mutunci,Spark shuru yayi Naila tana ta faman Cece kuce,yanzu laifin ya dawo kaina kenan bafa ni nayi laifin ba,Kuma kin San ko waye ya miki Ina rama miki fa sai in ban sani ba,Naila tace yo Kuma dai wannan na baya ne ya wuce magana ake a yanzu,ba wani batun yaji a daina shiga safgarsu ai Anji tsoro, su zo su bani hakuri,ba ruwana da Wahida bata dameni ba nasan kishi take,kannenka nake magana su zo har gida su bani hakuri. Spark yace zasu zo indai wannan ne kiyi hakuri kinji Baby, Naila taki dariya Sam,yace my love,taki kula shi, sweetheart,Babyna,my Apple? Bata kula shi ba,a haka suka koma gida ko gama parking baiyi ba ta fice tayi ciki, direct Bedroom dinta ta wuce bata ma shiga dakinsa ba,Spark yace ikon Allah ni ba da laifi ba yara sun jawo wlh sai kunci burar....bari na fito,wanka ya shiga yayi har da yin shiga ta musamman kamar zai je daurin aure, kace wani ango ne ya Sha shadda fara tas,harda yar hula,duk dan ya birge Naila ta daina fushi. Kitchen ta fito ta shiga ta fito dauke da cup na juice a hannunta ta zauna tana kallo tana Sha,fitowa yayi taji kamshi na dabam ba Wanda ta Saba ji ba,wurin Steps ta kalla ta ganshi yayi masifar kyau kamar ta lashe shi,idonta ta dauke taci gaba da kallonta,tunaninta ma fita zaiyi sai taga yazo ya zauna yanda zata kalle shi,suna facing juna ya tsura mata Ido,a hankali ya furta yunwa nake ji fa,ba tare da ta kalle shi ba ta mike ta shiga kitchen ta kawo Masa abincinsa ta jera a gabansa ta koma ta zauna,yau ba mutunci ko zuba Masa baza ayi ba. Kallonta yayi yace zan danna phone Dina a zuba min,tace bazan zuba ai an iya zagin iyayena,Babana bai bada ni dan a zage shi ba,Spark gefenta ya dawo ya zauna, zata mike ya rike ta yace bafa ni na miki ba Naila me yasa kika kasa ramawa? In sun miki ki rama shine kawai,ba Kya ganin Mero ramawa take yi,in kika tsaya jiran Yan gidanmu baza su gane ba,Naila ta kalle shi tace ni da Mero daya muke? tana auren wani ne a dangi,Kai kanka ka sani da bana aurenka wlh basu Isa ba duk bani da karfi kasan Ina da hanyoyi,wlh tunda aka zagi iyayena bazan yarda ba, Spark yace rama to zagi nawa,shuru tayi tace dan kasan bazan iya bane ai har abada bazan zagi Iyayenka ba,yace to Kuma mene na fushin? Indai hakuri ne kamar sunzo sun baki har gida,Naila tace yawwa Kuma sai sun gyara min gidan nan tas ayi sauri kar ya huce a hakura gwara yanda suka min na rama da duminta,suyi min wanki da guga,yace to shike nan? Wanne shike nan ai sai na gani a kasa,yau ko bed baza mu hada ba,Spark yace uwarku su Anam Yan iskan yara sun jawo min masifa,saura kadan Naila tayi dariya tace nidai na fada Maka ehe,Spark abincinsa ya ci ya kalli Naila yace zanyi kuka,kayi na jini ma haka nake so. Yana gama ci ya tashi yace zan fita yazo ya mata kiss ta boye fuskar ta da sauri,tace aje wlh a Nemo min hakkina idan ba haka ba zaka dade kana bacci kai daya,ya fita kawai,tace haka kawai a dinga zagina,Saida taji fitar motarsa tace Dan uwanki yana more ni,Mima nan wlh da ace ba mijina bane danta sai na bata fitsarina ta shanye lutuwar banza. Spark gidansu ya wuce direct ya tambaya Ina Papa? Me aiki tace Yana part dinsa yanzu ya dawo,part dinsa ya nufa ya shiga ciki,Yana Shirin shiga wanka Spark yayi knocking,come in ya furta,ya shiga tare da sallama,Papa yace Spark wannan suna naka to shike nan da wani ya fada a banza ai gwara Nina na fada ni da na haifi abina,dariya Spark yayi yace General,yace gidanku ka rainani,Spark yace kune Mazaje Papa,Allah ne yasan muguntar da kayiwa mutane tun Kana yaron Soja zuwa yanzu,Papa yace bayan Kai ka gudu,Misam ma kamar abin arziki daga zuwa training ya gudu,Arham ne kamar zai iya,amma shashasha Rafeeq shi ko gwadawa ma baiyi ba,wai Ina ya shiga ne? Spark yace danka ya girma aure zaiyi fa ya tafi zance Kano. Papa ya zaro ido yace Rafeeq din? shi fa yace duk shegiyar data kalle shi bai yafe ba,to yayi budurwa Kuma aure zaiyi,to ai bashi da gida,Spark yace ai na Gina Masa tare aka fara ginawa da nawa amma nasa yanzu an karasa,Papa yace wow Allah ya muku Albarka Allah ya Kara zumunci,Allah ya muku Albarka,Misam fa yazo rannan yace min wai ya shiryu yabi Allah ya daina yawon yazubar,dariya suka yi,yace wai ya samu mata za a kai kudi gobe ko,Spark yace ae Inshaallah. Spark yace Papa Kara fa na kawo maka,yace to Ina jinka,ya gyara zama a gefen bed din Papa Inda suke zaune yace Anam da dukkan yaran matan gidan nan ne,suka samu matata suka mata dukan tsiya suka fasa Mata hanci irin Jinin da ya zuba Allah ne ya sani,ba abinda ta musu kawai sabo da taje dubiya,ba dama ta shiga dangina sai zagi da cin mutunci ya biyo baya,wlh Papa har su Mummy gaba dayansu sun hanata Shan ruwa,suna kiranta da Yar talakawa,har iyayenta suke ambata suna zagin iyayenta,badan Allah ya kawo ni ba da yanzu sai dai mummunan labari,wata da ludayi,wata da tabarya,wata da plate,wata da muciya sun Hadar mata,duka, zagi, Mari ,rankashi, yakuchi etc a gaban su Mima,suma suna zaginta Papa. Kuma kar ka ce yaune tunda na aureta ai kasan case din sabo da kawai ban auri Wahida ba,Papa yace in kaso ma yi shuru Ina jinsu suna gulmarta kullum suna zaginta,Spark yace nafi so Papa a hada min su a Guard room su yaran a sa sojoji su Zane min su sannan su farfasa musu jiki yanda ko a hanya harararta ma baza su sake ba sannan suje har gida su bata hakuri suyi mata aiki,Papa yace Kai da na baka securities sojoji ka basu aiki mana amma kar ayi musu Wanda zai musu illa,Spark yace ai dama zuwa nayi na fara fada Maka kar kaji labari baka sani ba ranka ya Baci,yace yi maganinsu dama sun ishe ni da rashin kunya,amma Banda mazan ko? Ae mazan ba ruwansu iya matan ne,Spark yayi godiya ya mike yace Papa Mima ma da zaka sata a guard room da kanka ai da yafi ka gana mata azaba,Papa yace Matar tawa? Wato Kai matarka itace mace ni tawa ba mace bace get out,Spark yace wlh ni da za a sa Mima a guard room murna zanyi har ma sauran Yan uwanta. Spark Yana fita ya kira Arham a waya yace tattara kan yaran gidan Mummy har Anam kaf yaran gidanmu har Wahida ka dakko su a Mota kace Papa na son ganinsu yanzu,idan ka kwaso su ka kawo su gidana karka tsaya sai ka kawo su,Arham yace an gama ai gwara aci Ubansu. Arham Yana shiga gidan Mummy wayo yayi da dariya da wasa yace Papa yace kuje gidan zaiyi baki sojoji yace a kaiku gaba daya abokansa zasu ganku ku yaransa duk su Misam suna can,Anam tace Allah yasa mu samu kudi ta zaro mayafi,sauran Yan matan duk suka taso su hudu,Wahida tace muje nima can zan kwana yau suka tattara,Mima tace ku gyara min bedroom dina suka ce to. Mota suka shiga,Anam tace ai tayi mana kadan a dakko Jeep din can mana yace wata ta hau kan cinyar wata,yanzu fa zamu je,haka suka gamutsa suna ta labarin yanda suka ci uban Naila suna shewa da murna. Basu lura ba sai da aka bude gate din gidan Spark sannan suka ankare,tun anan suka fara salati,haly tace mun shiga uku gidan Spark,Anam tace wayyo Mima Kunga sojoji,suka ga sojoji cikin gida,Anam tace Ina da karamin ciki,Wahida a tsorace tace nima an min cikin shege,Arham Yana dariya harda yin wakar sojoji,sojoji mata da Maza da manya manyan bulalai,suka bude motar suna muzurai come down....Anam ta fito suka rufe sauran a mota mutum daya nema ya dinga zuba mata bulala kamar ya samu dutse,ihu take da kururuwa tana burburwa,Kuma yace tana sosawa ta zube,Spark Yana wajen sai da tayi kamar zata suma yace a kyaleta haka tana da aure wai a haka an raga mata. Aka fito data biyu Wahida tuni ta fara kuka tana cewa wallahi na daina Spark bazan sake ba Dan Allah Kai min rai uwata tana gidan yari,yace amma kin iya zagin matata sa'arki ce? Ku cika mata aiki wani ne ya karbi bulalar ta ko Ina zuba mata yake Jikin duk yayi rudu rudu ba mutunci ihu take tana kururuwa,Naila kukan da take ji ne yasa ta fito waje da sauri ta samu ana jibgar Wahida. Dariya ta dinga yi harda waka Dan Soja tashi sauke farali,Sai da Wahida ta fara shidewa akace ta fara tsallen kwado ita bata da miji,wata Soja ta zuba mata bulala tace start....ta fara tana kuka,Haly jiki na rawa ta fito itama kafarta kasa daukanta tayi harda fitsari a wando ta fado macece Soja ta zaneta ga mata ba tausayi tafi kowa Jin jiki,sannan aka fito da Ilham da lisa suma sunci ubansu duk na karshe ma sunfi Shan azaba aka sasu tsallen kwado banda Anam tana da aure ita. Naila tana gani tace a barsu haka suzo suyi min aiki,Spark ya sallami sojojin yace ku taso wlh ko na chasa ku da kaina Kuma Kun San nima Soja ne Allurar nan ta sojoji tana Jinina bani da mutunci wallahi dukan da zan muku yafi nasu Yan iska marasa mutunci,ko yayyena sai na Zane su akan yi min kasassaba da aure na,bulalar ya karba wajen masu gadin gidansa,suka shiga ciki da gudu suna kuka. Naila tana zaune a Saman kujera ta harde Sanye cikin bum short da Yar riga ta cire Hijab din data fita da shi,sai kallon jikinta suke yi ba karya tayi ta ko Ina,Anam tace a ranta dole Yaya ya haukace. Arham shi yayi tafiyarsa dama tuni,Spark a gaban Naila ya duka kadan fuskarsa saitin tata harda dafa gwiwarta yace Baby Allah ya Kara girma me zasu yi miki,Naila tace su share ko Ina da suyi mopping Banda bedroom dinmu,Spark yace Kai ku tashi Yan iska marasa tarbiyya,suka tashi da gudu yace ku fara aikinku,har sun fara Naila tace Kai ku barshi ma ku tafi ku bar min gida bana so kar a lalata min kayan gida,Haushi ya kama su dama burinsu su farfasa abubuwa me amfani a gidan su cuceta sai gashi kamar ta sani ta hana,yace wanki da gugar fa? Naila tace na fasa kazamai ne ban yarda da tsaftarsu ba,wani haushi kamar ya kashe su Anam,Anam a ranta tace wlh zaman gidan nan sai ya gagare ki. Spark yace ku bata hakuri abinda kuka mata ku durkusa har kasa,ba musu da sauri suka zube a gaban Naila suka ce kiyi hakuri suna Jin kamar su kashe ta,Naila tace kanku kuka yiwa ba ni ba,Kuma iyaye na Dan Kun zage su naku kuka zaga,sannan ni Allah ya kiyaye na zagi iyayen ku ko ba komai Ina auren Dan su,sannan Kuma manya ne akan me zan zagi babban mutum Ina da tarbiyya,Kuma Dan Kun min Kuma mata ne za ayi muku,ku auna abin a kanku ace kune a gidan miji danginsa ke muku haka,Anam ke kina da aure amma kin bani mamaki da baki da hankali. Dangin Miji kema kina da su fa,wulakanta Dan Adam ba daidai bane Kuma wannan rashin Ilimi ke damunku da rashin mu'amula da mutane sai iya family dinku,abinda kayi kaima za a ayi Maka wlh,ku sani ba yanda zaku yi dani,Dan uwanku na riga na aure shi mun hada jini. Ku Wannan tunanin ku Kuna kaunarsa? bakwa sonsa tunda bakwa son abinda yake so,wannan shashanci kuke yi sabo da Kuna da kudi bakwa tunanin mahaifinku shine gatanku a yau ya Fadi ya mutu baku da wani gata wlh,kunkuni suka fara,Naila tace ke Wahida ba dake nake ba ba ruwana dake kin ma girme ni sannan nasan dalilinki na miki uzuri,amma ki sani bana tsoron ku wlh ko kadan,na fiku iskanci,a iskanci baza ku kama kafa ta ba,amma a sannu ana nan bari gaskiya tayi halinta zaku San ni ba sa'arki bace a iskanci,idan Kuna tunanin ku Yan iska ne nice iska uwarku da kanta,nice Iskar da kanta, na saita ku a layi ba duka ba zagi ba komai bane a wajena,magana daya idan na fada sai Kun Shekara Kuna tunani akanta. Ku kiyayeni ba sa'arku bace ni,ko ba shekaru na auri Yayanku kullum sai na ganshi tsirara ku kiyayeni,Wanda kuke Jin tsoronsa gashi ya fada muku da bakinsa gashi Nan da ran Allah wanka nake Masa,Spark yace kwarai ma kuwa tass da soso da sabulu, ta shafa min Mai ta sa min kayana,wannan ku kiyayeta ba sa'arku bace har abada baza ku Kalli abinda take gani ba,Naila tace Inaaaaaa,wannan ai mijin da zasu samu sai Dan jagaliya Ina za a hada hallarensa da taka,ai Inda kasan kubewar Miya danya haka zaka ganta,a kubewar ma me kumatun Akuwa, Spark yace wa yaga kumbula, Suka sheke da dariya,Naila tace kwailaye a tashi ayi gida,ko ruwan gidan Nan baza ku Sha ba marasa tarbiyya manya na magana Kuna kallon su,tashi suka yi fuska kamar hadari Spark yace wlh ko labari naji Kun harareta wahalar da zaku Sha tafi ta yau,sai na kaiku guard room,Naila tace aje gida ayi ruwan zafi. Suna fita ba Arham haka suka fita a kafa suka shiga Taxi suka koma gidan Mummy da kuka,suka tube rigar jikinsu rudu rudu ko Ina sawun Bulala,Mima tace Innalillahi me ya same ku? Mummy tace Spark ne ai na fada muku,Anam ta kece da kuka tace da aurena yasa aka yi min haka,Mummy tace Allurar Spark idan ta motsa ku kanku Kun San baida hankali a lokacin,Suna bada labari suna kuka,Mima tace ai Spark ya haukace sun haukata min yaro na wlh sai ya saketa,har ta iya saku aiki,Wahida tace har bulala tayi mana,Mummy tace ashe akwai yaki,waya ta dauka ta kira Papa tana fada Masa,Papa yace ni nace ayi musu haka tunda Kun hadu ku baku da hankali gaba daya mahaukata ne dabbobi ne baku da tarbiyya,Mima tace mune dabbobin? Yace mene ne da duk Kun watsa min tarbiyyar yara wallahi karki sake nayi muku Allah ya isa aikin banza,me za ayi da auren marasa Ilimi marasa tarbiyya,wallahi auren marasa asali me kyau masifa ne,dole a dinga bincike wlh,gaba daya ai ba asali ne daku me kyau ba kunyi gado a wajen Iyayenku,Mima harda kuka tana bawa Yan uwanta labarin abinda mijinta yace,tace wannan yarinyar baza tasa nayi kukan banza ba a dalilinta mijina ya fada min maganar da bai taba ba,tana haka Papa ya sake kiranta yace Dake da yaran duk tattaro ku dawo gida Kuma wallahi idan kika je gidan Spark ko kika tura yara suka mata wulakanci sai Kinga Matakin da zan dauka,na gaji da iskancin banza iskancin wofi ya kashe wayar, Nan suka diga cece kuce suka watse aka bar Mummy da Mero. Mero ce ta fito da wayarta Vivo ta samu me yiwa Mummy wanki tace Usman dan Allah kaga na iya video da recording yanzu bude min TikTok da Watsaf (Whatsapp) da fuskar littafi,Usman yace meye fuskar littafi? tace Facebook ake cewa Dan kauye,Usman yace da kudi a ciki? tace eii akwai,Data ya siya yace da wanne suna? tace Khadija Ishu,yace sunanki Khadija ba Maryam ba? Tace bafa sunana Maryam ba wlh Dan kaji ana ce min Mero Mummy ce ta sa min Sunan tace ban dace da suna Khadija ba 'yan kauye sai dai ace musu Mero,Usman ya dinga dariya yace ta cuce ki,Mero tace wlh ba,yace to Ishu shine Yusuf Kinga Khadija Yusuf,Mero tace na zama Yar gayu a bina,aka bude mata ko wanne da Khadija Yusuf,tayi godiya ya koya mata yanda ake yi,sai murna take tace shegu Yan TikTok zan dinga kallo, yeeeee kaga wata jaka,hahaha yeee ga wata ta tsuke Allah ya tsine miki shegiya gantalalliya me bata mana musulunci, Gaba tayi tana daga wayar sama tana kallo ana ta rawa a TikTok da fitsara,wata ta kamo Taga taji tana dura ashar, Mero tace ba manya a gidanku Dan uwarki ke, tana yin gaba taga zukeken matashi fari ya Sha wanka kamar shi yayi kansa,Mero tace Ina sonka nayi saurayi ta danna Masa following,ta bude profile dinsa tana ta kallo tana Kai ka hadu,Ina zan ganka Ina sonka kullum sai na kalleka. Mero ta koma tace hoton wannan zaka dakko min Usman,Usman duk ya mata saving da yawa pics da video na matashin, da gani dan masu da shi ne irin gidajen da yake daukan hoto da video a ciki,suturar jikinsa ma kadai ga motocin da yake video a ciki,Mero tace nima na samo nawa . Rafeeq kwance suke da Ikhram ta juya Masa baya,gogan ya kasa bacci kamar ya rungume ta kamar Kuma kar yayi,a ransa yace bafa matata bace bai dace ba,ni ba Dan iska bane Ina so Taga mutuncina kar ta dinga zargina, a fili yace Kuma Ina soooooo.... Fitilar wayarsa ya haska ya dan dago kansa Yana haska jikinta Yana kare mata kallo,hannu ya mika zai taba lips dinta ya janye,ya sake haske kirjinta ya gansu a cike fam ya mika hannu saura kadan ya taba yace na kwakwuso su....Ikhram tayi motsi da sauri ya danne wayar ya kwanta yayi lambo,Magana tayi a hankali tace baka yi bacci bane naga kamar haske,magana yayi kamar me bacci yace farkawa nayi zanyi wuridi. Ikhram tayi dariya tasan hali,tace ka dai haska ni Malam,shuru Rafeeq yayi wai bacci ya dauke shi harda juya baya ba ruwansa,bacci ta koma abinta,yace Kai da gaske baza ta min komai ba tayi baccinta,Nishin karya ya fara Yana rawar sanyin karya sai da ta farka,tace zazzabi kake ni? Ae ya furta da kyar kamar gaske,ta jawo bargo ta lulluba Masa,Juyowa yayi ya koma jikinta ya makale Yana karkarwa,tace shedan ne fa yake angazoka yace ei shine ba ni bane shedan ne kiyi hakuri ki yafe min ya rungumeta yana cewa Shedan ne. Ikhram tace a'uzubillah, yace bai tafi ba na yanzu they are too stubborn basa tafiya,tace nidai kar mu kusanci zina yace Ina baza mu je ba Allah ya kiyaye ya sake makalkaleta,ya hanata motsi a haka tayi bacci amma Mayen idonsa biyu yaki bacci,tunda yaji tayi bacci ya hau murna,ya zuge zip a hankali,sai yaga da bra yace Kai security,an sa tsaro,a hankali ya janyeta sama da kyar,farkawa tayi dan bata da nauyin bacci,rungumeta yayi wani lakwaf yayi wai bacci yake,bacci ya cika mata Ido ya hanata yi,juyawa tayi ta koma kwanciyar Kai da kafa. Tana komawa bacci ya dawo da kansa saitin nata ya saka hannayensa gaba daya ta bayanta zuwa Saman kirjinta ta kasan rigarta ya rungumo kirjinta gaba daya,ajiyar zuciya ya sauke yace baiwa iya baiwa,Ina zan bari azumi yazo bani da aure,wayyo Malama....duk ya rude ya zauce,Yana ta jagwalgwala su ya haukace gaba daya ta farka Tace wai Dan Allah Rafeeq mene haka aurena fa zaka yi so kake ka lalatani,yace shedan ne ba ruwana,rigarta ta gyara sosai ta kwanta,kasa bacci tayi ya tsokano ta dama kadan take jira,sai kace tsohon maye ya Dora kansa a nata kan Yana magana,I'm sorry Dan Allah ki san min,Ikhram tace bazan bayar ba sai ka biya sadaki,to tashi ki fita a dakin nan ki koma can wajen Uncle kiji ihunsu. Murmushi tayi tace bazan koma ba, yace to bani,bazan bayar ba,komawa yayi yayi ya rungumeta ya fara lalubeta tace wlh zanyi ihu,yace kiyi mana wa kika tona,Ina zan iya hakura baligai a daki kamar na zomo kice na hakura wannan ai mugunta ce,Rafeeq ka bari please baka biya sadaki ba,yace zan hada da na yau duk na bayar ranar daurin aure ana bina bashi wlh zan biya,duk ya zauce, tace to tsaya ba sai munyi ta karfi ba bari na gyara,kin yarda yayi, ni ban yarda ba harda bata rai tsakaninsa da Allah,tace tsaya please ayi a nutse mana,yace to ayi,komawa tayi zata kudundune ya rukota zaune,Yace bazan cutar dake ba babu abinda zan miki ya wuce gona da iri wlh ki yarda dani,tace to shedan sai zugata yake tun tana kaucewa tace muyi Kai ba dutse bane mu,mu me muka yi ma Uncle nan sex yake da mata mu kuwa baza muyi sex ba. Kissing din juna suka fara,Rafeeq yace masu aure sun huta abinsu, Ya dinga tsotsewa Ikhram baki Yana lagudeta,tace ashe dai ka iya,yace hmmm zaki bayani ne sai kin shugo hannu, Bai zafafa ba Yana so ya danne ya hakura kawai yace mu kwanta karki ja min neman lemon tsami,Ikhram tace ni Ina so kayi min naji dadina,Rafeeq yace a'a kawai kizo ki zargeni tsoro nake ji ni ba Dan iska bane kar na lalace. Ikhram tace ka gama tabe tabe kace zaka lalace na nawa Kuma,Yan gidan yari ba kunya hannunsa ta riko tace pls bafa da yawa ba sama sama,Rafeeq sai dadi yake ji yace kamar nayi fito sabo da murna,Uncle ne yasa nake son abin nan wlh shi ya jawo min na balaga da wuri,Rafeeq yayi dariya yace da ke saliha ce? tace me na sani sai labari a baki cikin mata,amma ana yi a gabanka kana ji ai Allah ma ya tsare,Rafeeq yace shi yasa bana so Imaninki yayi low sabo da Allah ya gani kinyi hakuri saura kadan ayi aure ai a karasa hakurin Allah ya cika Miki ladanki, Inshaallah Allah zan samu Lada,bra dinta ya gyara mata da kayan jikinta yace muyi hakuri kawai kwanta,kwanciya tayi,shi kuwa kasa bacci yayi Sam Hallare ta mike taki kwanciya sai azaba yake Sha,mararsa har ciwo take kwanciyayi yace Inaaa dole sai nayi wani abbu naji sauki, Ke tashi babu salihancin nan,dariya ya bata ya kwanta a bayanta ya makaleta yau Ikhram tasha goge iri iri a haka ya kawo sosai madarar Nido ta dinga Ambaliya bata sani ba, bata gane ba duk irin signing din da yayi da zai kawo bata gane ba sabo da ba Sanin komai tayi ba Malama guda. Tashi yayi yace Astagafrillah kiyi kwanciyarki na fasa ni na gari ne,bana fata nayi wani abu dake a waje,bazan zubar da Sperm a waje ba,sai nayi aure ko Kuma a mafarki amma badai na taba naji dadi ya fita ba kinji,Ikhram tace ai yafi Hakan tunda anyi baya baya shike nan,yace ae shi yasa kike birgeni,ya shiga toilet da ruwa da komai na zafi a shower yayi wankan tsarki,boxers dinsa da ya Baci ya wanke sosai ya shanya a toilet din ya fito ya bari a haka jikinsa ya bushe ya Maida kayansa wando da riga ba boxers din ya koma ya kwanta sai bacci me dadi. Makara suka yi ma 9am suka tashi a gurguje yayi brush da sabon brush din da ya siyo jiya da suka fita,ya fito ya samu bata Nlnan ta tafi can bangaren Uncle acan tayi wanka da Sallah ta canja kaya cikin atamfa riga da skirt black and white kamar wata Amarya,Asabe da Amarya ta gaisar suka amsa suna cewa uhm su Ikhram anbi sahu kar dai a kwaso ciki a samu a dinga amfani da condom,tace to ai dama jiya ma dozen muka siyo, Ke kuwa dan uwana yabi mata ni ace banyi ba ai baiyi ba,barewa baza tayi gudu ba ace Danta yayi rarrafe,Uncle yana yi Ina yi,Kuna matansa baku da amfani ya watsar daku Yana muku abinda yaga dama Yana neman matan banza,shine caca shine giya,ya barki da yunwa amma a kansa kuke kishin hauka,ku bari ana saduwa daku a gaban yaranku,namiji idan ya nemeki dole ne? ga yaranki. Yaranku Kuna ganin kanana ne wlh watarana suna ji,wani ma kalla zaiyi,Ina daraja danki ya kalleki ba kaya,kina ihu namiji na kanki,sai yaro ya taso a lalace ya damu Al'umma Kuma ku dawo Kuna kuka,miji zai iya mutuwa ya barki da yaran Kuma Sufi karfinki bayan ke kika ja,ko ki mutu ki barshi suyi ta ja miki bala'i kina kabari addua ma baza suyi miki ba,wannan ba rayuwa bace in zaku tashi ku gyara ku gyara,ku daina kishi marar amfani ku daina kwana da yara a daki,Ina fada muku ku gyara bakwa ji sai lokaci ya kure muku zaku yi bayani,wani yara kanana ne basu San me suke ba ko jariri ne ba a so idonsa biyu a bude kuyi saduwar aure a gabansa ko jariri ne an fi so ku bari yayi bacci,uwa sabo da son yara wai baza a barsu su kadai a daki ba ga masu dakuna, sai ace ai yarana ne aje a kaisu dakin me gida a kwantar da su a katifa iyaye suna gado sai kace arna,muna musulmai damu,Allah ya kyauta ku daina kishi akan banza Yahuza Donation ku zauna ku bawa yaranku tarbiyya yafiye muku, Yahuza ba ta taku yake ba ta matan banza yake, Allah ubangiji ya bani kudi nayi taimako Dan Allah na siya muku gida ko wacce ta samu daki uku ita da yaranta ku huta kwana da yaranku wannan babbar masifa ce babban bala'i ne,kuji da kyau watarana yaranku irinsu ne tun basu balaga ba suke yiwa yara Yan uwansu fyade,da wasa suke koyar Zina tun suna yara,sai Kun dage sai Kun mike tsaye duk Wacce ta haifi yara ta sani aiki ne a gabanta babba,Allah ya gani Ina yawan fada muku gaskiya bakwa ji ne,har Uncle Ina fada Masa Kuma bazan gaji ba. Asabe da Amarya shuru suka yi suna tunani sun San gaskiya Ikhram ta fada,Amarya tace Asabe Kuma fa gaskiya ne take fada mana,yarinya karama kullum sai ta mana wa'azi,Asabe tace ya kamata idan ranar kwanaki ne su dawo daki na,idan kwana nane yaran su dawo dakinki,Amarya tace haka za ayi kamar gaske suka daidaita kansu. Ikhram a gas din Stella ta fara hada musu breakfast,yaran Yahuza sai lekowa suke sabo da kwadayi suna ta kallon cikin tukunyar,Dariya ma suka bawa Rafeeq Yana ta mamaki,wani dan babba ya leko yaga kwai a kasko tana soyawa yace Aunty soye kike,Ikhram ta Masa banza,ya dinga cewa ni bazan ci bama,ni bazan ci ba ma,wata yarinya itama ta leko sai ta shugo dakin gaba daya tace mu kuwa Kunu muka Sha babu sukari, mu bamu ci kosai ba ma yau,sai anjimanku,Aunty na tafi sai anjima,ke Aunty ke Aunty Ina ta magana wai Auntyn nan,Kan Ikhram ta dafa tace Aunty na tafi,Ikhram ta dago a fusace tace Kai ni sa'arku ce baku ga Baki nayi bane Dan...ficewa suka yi da gudu,Rafeeq yace Dan Allah basu wannan,Ikhram tace zan soya musu nasu yanzu ai,komai biyu ta yi da nasu da na yaran su Asabe nasu da yawa ma ta musu har tea din da komai ta Kai musu,yara sai tsalle zamu ci dadi dadi...dadi.. Rafeeq bayan sun karya sai da Ikhram ta rakashi ya siyo musu kayan abinci sosai,suka je wajen katifa ta zabi medium katuwa,har su bedsheet,gas karama,tukane set,plate da kayan zuba abinci duk sai da ta hada tarkace sosai,ragowar ya Bata dubu Dari biyu yace ta karasa siyayya sauran ta siyi abinci,sai yamma yayi Shirin tafiya ya kamawa Ikhram daki a gidan,su Asabe sai godiya suke Masa ya cika musu gida da kayan abinci sai murna suke. Bayan Ikhram ta rakashi tace yaranku su dawo dakina mu dinga kwana tare Ina katifa ta a musu shimfida a kasa kawai in fa Kuna bukata idan bakwa so kuci gaba da kwana da abinku,suka ce me zai hana,Ikhram tace to kar yaron da yazo dakina sai dare in zasu kwanta,suka ce ba damuwa a haka kamar sun dauka amma d sunyi fada kishi ya motsa sai su dawo gidan jiya. Washe gari aka kawo kudin auren Chika Wanda a ranar aka tsaida rana wata daya tal,Papa yace tunda hakane a jira Rafeeq ya dawo shima a Kai nasa a hada tunda ya samu mata shima sai ayi rana daya an huta. Chika sai murna take a waya Misam ya fada mata an Kai kudi an sa rana, Misam yace a gyara min komai a saita min wajen nan dan ya shiga uku ya hadu da tubabbe sai ta Allah jaka a daka,Chika dariya tayi yace kiyi Shirin hada Lefen nan fa tace ba damuwa wani satin muka shirya,ni,Beauty da Mijinta zamuje, su shakatawa zasu je,yace to ba damuwa zan tura miki kudi kije kiyi International passport kawai tace to,suna ta Shirin biki. Annoor da wuri ya shiga asibitu yau yaci suits farare Kal dai dai jikinsa Yana takunsa na Mazaje masu Naira da ji da Kai,Maryam ce taji kamshinsa ya bugeta Wanda itama zuwanta kenan wajen aiki,tace Morning sir tana kwarkwasa ta Sha wanka kamar saliha harda saka Hijab a Saman Uniform dinta farare, tana faman binsa a baya da sauri kamar me tana kwarkwasa sabo da ta birge shi,hannunta rike da mukullin motarta me tsada,Baban Maryam Attajiri ne,motoci take hawa iri iri,Yana shiga Office bayan yayi Bismillah ya zauna a kujerarsa me jujjuyawa,tace Sir good morning yace dazu ba kin gaishe ni ba,mene na biyoni har Office,na baki Izini?,look bana son shashanci da watsa Kai,meye haka? kina wani karairaya da lankwashe lankwashe wa zai soki a haka? Ke ki shiga hankalinki fa, I'm not your mate,Stupid useless girl,nace bana so ba type dina bace ke ko dole ne,ana so dole ne,wlh idan kika sake min haka sai na koreki daga aiki, Dan masifa kizo gabana sabo da raini kina sosa kirji me zanyi da shi wlh ba abinda naji,banji komai ba,ba abinda ya motsa a jikina,I don't have feeling for you,get lost....ya furta a tsawace ,ta fice da gudu,tsaki ya ja kawai ya kunna laptop dinsa. Har ya fara aiki ya tsaya tare da jawo wayarsa ya kunna video din da aka tura musu na iskancin da yayi da Iman bai goge ba ashe,Yana kallo Yana murmushi,video din ya dakatar yayi zooming Yana kallo yace ga Inda Iman ta Kone can tana karama a nono ta Kone amma da ya fito sai tabon ya koma kasan booby dinta,gaskiya video din ma bai dauku sosai ba,yanda na fatattaka Iman ace wai haka haba Ina jarumi guda,Iman taji Maza da tana hayyacinta da tuni ta fara tsoro na,tana Ina yini Ina Kwana ba yankewa,murmushi yake shi kadai,yace video din short haka dis ba a ganin komai ma sosai. Iman kuwa tana kwance cikin bargon ta ta dakko wayarta tana kunna Whatsapp Taga Annoor ya sake turo mata video din da suka tsula tsiya ya rubuta tashi ki Kalli amarcin mu first night,Iman ta bude tana kallo tace yau ni Iman na shige su idona Yana ta fari,na koma kuka wato naji zafi kenan,Yaya zaiyi kisan Kai, Subhannallahi a kawo min dauki jama'a, ba kyan gani ta goge video din tana cewa Allah yasa kadan ne. Annoor kuwa yini yayi bai tsinana komai ba video din yake kallo,Jauro kuwa gidan Maman Annoor yaje da wuri yau,ta gama shirya breakfast yayi Sallama ya sameta tayi kwalliya ,Jauro a ransa yace Kai wannan da kyau take Yana satar kallonta a ransa Yana cewa Habiba- Maman Annoor,Habiba-Mama Kai gaba daya Habiba a tara da Maman Annoor shine farin ciki da nishadi,Maman Annoor ce ta fito ta zauna tana Jin kunyar Jauro tace Ina Kwana Baban Annoor,yace lafiya kalau ya aiki? tace Alhmdllh,yace wato dai kinki Aure ke baza kiyi ba,bai kamata ba,Maman Annoor tayi murmushi tace na baka zabi nasan baza kayi min zabin banza ba ka zaba min miji,Jauro a ransa yace na zabi kaina a fili Kuma yace da gaske kike? tace sosai ma ai zaman haka ba dadi,Jauro yace Inshaallah zan miki zabi na gari Wanda Kuma zai barki ki zamanki a gidanki ya dinga zuwa ko ya kika gani? Tace ae Hakan yafi ai,yace dama Annoor ne zaiyi aure,tace Annoor din? Yace ae shi fa,amma bai fada min ba kullum muna waya fa, Jauro yace kunya yake ji,amma ni na zaba Masa Iman ta gidana,Maman Annoor tace mashaallah abinda kayi yayi daidai ai itace wacce mahaukaciya ta haife ta ko? Jauro yace itace,ai dama sun Shaku da Annoor sosai na dade Ina tunanin ko son juna suke yi,Jauro yace ai shi yasa ma na hadasu sai wani nokewa suke wai basa son juna,Kuma yaran zamani ko anyi aure kullum complain ake ba a Jin dadin aure,aure ba dadi amma sai Kiga matayen Kuma suna ta yin ciki,Maman Annoor tayi dariya kawai,Jauro yace ke halina da ke sai kyau ba Hira,na dade da sanin saliha ce ke ki saki jikinki ki dinga Jin dadin Hira ana yi dake amma ke kullum kunya irinku Kuma sai tafka tafka ta karkashin kasa,dariya tayi ba shiri,Jauro yace bari na tafi dama abinda zan sanar miki kenan zan Kai Iman Asibiti taga babarta,tace to shike nan ka fada musu gaskiya ne? Yace duk na musu bayani Kuma sun dauki kaddara ma,rako shi tayi ya shiga mota driver ya ja shi suka tafi. Yana zuwa gida yace Iman ta fito,Haidar yace zai je shima,aka tafi da Haidar da Iman,bayan sun je Jauro ya ja su har ciki an sa wata dangar waya, ga mahaukata nan iri iri,bangaren mata daban haka na Maza ma daban,ciki suka shiga aka duba file dinta sannan Likita yace wai mata me kiran yarta? Jauro yace ae,yace Kun dauke mata yarta ta kasa mantawa sai cewa take 'yata kullum shine abinda take furtawa kawai,amma fa yanzu tafi baya samun lafiya an canja mata bangaren masu sauki sauki. Likita yasa aka rakasu Inda suke gasu nan masu dama dama mata abin tausayi ko wacce da abinda take yi,Jauro ya nunawa Iman wata farar mata duk da tayi duhu amma kawo ta asibitin ana gyara su ta sake haske,suna samun abinci akan lokaci tayi kiba kamar me lafiya,tana zaune Jikin dangar wire ta zuba tagumi tana cewa 'yata,Iman bangarenta ta koma tasa hannu ta cikin wayar tana Jan rigarta da take fes sabo da Jauro Yana Kai sutura akai akai har wasu mahaukatanma ana basu,Iman tace Umma,matar kamar Bada ita ake ba ko kulata bata yi ba tana ta faman soshe soshe ta rike jarkokin ruwa da lemo a hannunta ta kankame,Iman gashinta da yake buzaza ta jawo kadan,a fusace ta juyo ta kaiwa dangar wayar duka,Ido suka hada da Iman ta fara masifa ba a San me take cewa ba,ta juya ta zauna abinta,Iman tace Umma Ina Kwana an tashi lafiya ta kwala da karfi a kunnenta, ta sake fusata ta jefo mata robar ruwan tana bala'i, gashinta take sosawa,Haidar tausayi mahaukatan suka bashi harda hawayensa yace gwara a yo ni a Dan shege akan ciwon hauka wlh,Ina rainawa ashe ni'ima Allah yayi mana a haka,Jauro yace to wasu a haka zasu koma ga Allah. Iman magana take mata tace nice 'yarki gani sunana Iman,Juyowa tayi ta Kalli Iman ta sake kawowa wayar duka,Iman Ayaba ta mika mata ta wayar,Fisgewa tayi ta cinye har bawon,ta sake mika mata wata ta sake Fisgewa ta cinye,tura mata ta dinga yi tana ci,Haidar Yana bawa wasu shima mahaukatan,abin tausayi Iman idonta ta faka ta Dora yatsanta a kanta wai addua zata mata, ta fara karanta mata ayatul qursiyyu a kunnenta ta baya,tashi tayi tana ihu da kururuwa tazo ta daki Jikin wayar, Iman tsoro taji ta gudu daga wajen,tace Kawu mu tafi karta fito,Kawu ya ja su suka tafi,Iman harda murna yau taga babarta,da murna ta shugo gida,Annoor ta samu ya juya baya Yana waya tayi tsalle ta dane Masa baya,da bai da karfi da tuni sun fadi,tace yau naga Umma Dan boy, ta dire zata gudu,ya riko ta da sauri yace nine Dan Boy dama jiya kin ce min yaro,yi hakuri wasa fa nake,tana hannunsa ya Maida wayarsa aljihunsa ya fisgo ta jikinsa suna kallon juna, a hankali ya Dora lips dinsa Saman nata Yana gogawa a hankali,Haidar ne yayi gyaran Murya suka matsa da sauri,Haidar yace Dan Allah karka karasa zakin nata idan anyi aure ka rasa dadin ya kare Kuma,Annoor yace Ina ruwanka idan ma na rasa ai nine ba kai ba,Kai da duk an shanye naka fa sai sa Ido. Rahma da shigowarta kenan tace ana Dan ehh din ne? Karima ce tayi sallama tace Dama Wajen Annoor nazo wai Dan Allah video da na Gani na gaske ne? Annoor ya shafa Kai yace gaske ne mana first night muka yi,tace da wlh ban yarda ba,yace to ki yarda nine,Iman idonta ya kawo ruwa tace shike nan kowa ya kalleni duk Wanda ya min haka ban yafe ba,Annoor yace rufe mana baki ke ba mummuna ba mene abin damuwa, mummuna shike da kunya,ai raping dina kika yi,kin kaini hotel kin bani kwaya,kowa a gidan nan yasan yanda kike nace min, Nabeel Dake zaune yace makaryaci ka cuci yarinya ka hanata magana wlh kaji kunya,Nan kullum kake mata gori kana sata kuka Ashe Kaine. Haidar yace ai yaji kunya wlh babu gorin da Bai mata ba,Nabeela Bata c e kala ba wayarta take dannawa,Rahma tace Kun fa damu Annoor shi dai yaji dadinsa, Annoor yace a gidan uban wa naji dadin? ban San komai ba kice naji dadi,tace an barka a baya,ai ko romance da dadi bare wanga lamari,Annoor ya Kalli Rahma tace ke fa Baki da kunya Aure nake so wlh nima a dinga ehh...dani,dariya suka yi tana magana tana daga gira,Kamira tace yara kuyi aure da wuri,Annoor yace to zamu yi nine karami nine babba Kuma duk na wuce su Nabeel da Haidar,sai dai su ga ana shawara dani su kuwa ace yara ne,Dariya Haidar da Nabeel suka yi,Nabeel yace bazata zan muku wlh zaku sha mamaki. Iman juyawa tayi zata tafi Annoor yace zauna Yar fyade kinyi min ta'addanci zaki tafi,zama yayi a kujera ta zauna a hannun kujerar da yake zaune gefensa suna Hira ya juyo yace yi min kitso na,tace ai ni ban Kara Maka Kaci gaba da daure gashinka da band,hannu ta zuro ta kasan habarsa ta dora tafin hannunta a gefen fuskarsa Yana surutu tana mararinsa kadan kadan,suna magana da Nabeel ya janye hannunta a hankali, ta Maida hannun Saman goshinsa tana Jan gashin girarsa,Yana magana sai ta hade lips dinsa ta rike gam da hannu,dariya yayi yace meye haka zan mareki wlh kasa ya turota ta fado,yace bakya ji,zama tayi ta nutsu sai ya koma sa kafa Yana turata,kafafunsa yasa tare da sarkafo kanta ya matse tayi ihu yaki saki sai da ta Sha wahala,tana gaban kujerarsa a zaune ta juya baya ya sa kafarsa daya a Saman kafadarta. Karima tace kudai idan kuka zauna bakwa iya nutsuwa,sau nawa za a fada muku ba muharramai bane ku amma bakwa ji ku jira a daura,ai ko saurarar Karima basu yi ba. Abba kwana biyu bai je wajen Jauro ba,Jauro ya kira Abba yace mutumina kwana biyu? akwai labari bikin yaranka ya taso zanzo mu tsaida rana ko kuwa? Abba yace nine Waliyin Iman a kawo kudin an gani ana so,da na gaisuwar iyaye,da duk wani Abu na Al'ada a kawo min ni waliyi,Jauro yace sannu Kaine ma ka raineta ashe, to baka isa ba in zaka daura ka daura,Abba yace za kuwa aga delay ranar zaku Sha wulakancin Waliyin Amarya,mu tsaida ranar a waya mana sai kazo Dan ka Kalli Yar Inna,Jauro yayi dariya yace wallahi sai na zo yau ko kaki ko ka so,ni kazo ka dinga min shishigi a gida ni Kuma kace bazan zo gidanka ba sabo da wata Yar Inna,kana ji ma Maman Annoor ta bani zabi tace na samo mata miji na gari,Abba yace gani babban abokinka tunda fara ce, farare ai sai mu,Jauro yace da kaina zan daura,kaina na zaba mata ai tayi ganganci da tace na zabo mata wallahi da Kai zamu je ka tsara ta,Banda tone tone Kuma,Abba yace nine shugaban masu tsara Mata ai cewa zanyi tayi dace an samo na kirki,kayi addua dai kar ranar tazo min a me fadar gaskiya na tona asirinka billahillazi,Jauro yace ka rufa min asiri Dan Allah. Abba yace kace Allah na yarda idan ango yaje sai taga Kaine,Jauro yace iyakaci tayi kuka ta share hawayenta daga Nan Kuma taci kaza me 'ya'ya,Abba Yana ta dariya yace lallai kuwa me 'ya'ya. Abba Yana wayarsa a rumfa kawai sai ga mota hadaddiya tayi parking,Naila ce ta fito Spark ma ya fito,yace ba sanarwa,Naila tace ai dama nace bazan fada ba idan zanzo,Abba Baki ya rike yace Naila Allah ya yarda. Wannan kiba haka ai sai ace balarabiya ce,Naila tayi dariya,Spark yace Abba gaskiya sana'ar Nan a canja me kyau,ba Wanda ya isa ya canja min sana'a a Nan zanyi arziki,arzikina a Nan yake sana'a kusa da gida Ina gajiya na fada gida abina na kwanta, Yar Inna ta kawo min girki Ina zan iya Nisa da gida,ai ni sana'a indai ba a kofar gidana ba bazan yi ba wlh,baza a sani tattaki ba,Spark Yana sani yace to Abba Allah ya Kara girma,Abba yace girma wanne irin kake so nayi Kuma? Ko Dan bakin ciki ne Kai? so kake Yar Inna ta daina so na tace na tsufa da yawa,duk girman da nayi bai isheni ba sai Kace Allah ya karo min wani,rannan haka kace Allah ya Kara sutura a fakaice fa zagina kake yi wato bani da sutura ni takala kake so kace. Naila suna ta dariya tace Abba bafa haka yake nufi ba,ai yanzu kinfi son miji da kowa me yake fada miki ne a daki Naila? Naila tace Abba rada yake min,Abba yace uhmm muje to gidan yau Yar Inna bata Jin dadi komai na gidan nan ni nayi. Naila gabanta ya Fadi tace Allah yasa ba ciki bane,Abba yace Ina ruwanki da ciki ne ko ba shi ba,baki da kunya fa ke,me yasa ke mijinki baiyi kokari ba,Naila tace ai laifin kwayaye ne,Abba yace ki zauna yarda da likitoci ki Sha wahala bazan bata lokacin yi miki addua ba akan haihuwa sai ta karbu kin fara na jiki a asibiti kin tafi Family planning kice a dakatar da ita,Spark yace ai kuwa kamar mun je,Naila tace Spark muje,Abba ya kalleta yace ba kyau fadar sunan miji kasa girgiza take in aka Fadi Sunan miji,Naila tace ya bamu ji ba to,ai ba a ji Dan ubanki,wani Spark,to Ina alawar taki da kike kiransa da shi ko har an tsotse alawar ta kare? Spark ya dinga dariya yace da saura tana Nan Abba kwali kwali,kuka ta fara min sai na kawo ta,Abba yace rainaka tayi,Kai kayi sake mace ta rainaka ba Rancen kudi take baka ba sannan ba kyauta take Maka ba,babu komai da take baka ka zauna ta rainaka,ai Wanda mace ke bawa Rancen kudi shi ake rainawa me matacciyar zuciya. A Watso sharhi TIKTOK ASMABAFFA AREWABOOKS ASMABAFFA 1 AsmaBaffa [1/21, 9:17 PM] AsmaBaffa: PAID GROUP 300 ACCNT NO 0175487861 YAN NIGER +22790795939 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 56-60 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKU NE Umu Afrah Fiddausi Yaro Queen👑 Spark suna shiga gidan Abba suka samu Yar Inna a zaune tana ninkewa yara kayan wanki,Abba ya kalleta yace Yar halak taji sauki,Naila Sallama ta kwala dan aji itace Umma Amarya tazo ganin gida gani,Kubra murmushi tayi tace to sannu da zuwa amma shine baza ki fada ba, Spark rike da Yar akwatin Naila da alama za a kwana biyu. Abba yace Naila harda akwati ke bazai yuwu ba zaki asarar ladan gidan miji har na kwanaki, Spark ya furta to ta matsa min Abba sai tazo gida ta dade bata zo ba har kusan 4months,Abba Yana ji yace a zamanin mu ai sai ta Shekara guda a dakin miji,Yar Inna ma sai da tayi Shekara guda da wata biyu bayan guje guje da ta sha fama a dakin miji dama kafar ta karye a lokacin an huta,Spark suka dinga dariya,Abba yace Allah in ba lalacewa ba ta Fulani a kawo Amarya Kuma kullum ta gudu sai ta kwashe watanni,Abba yace na huta siyo lemo munyi arziki Mohsin yanzu zuba mana yake a freezer Naila ebo muku harda maltina,kafin kuwa Naila ta tare da kazo na kashe kudi wajen siya Maka lemo,Kuma ka shanye ko ragewa ku dai dama Baku hada jini da Fulani ba,hasken ku ma bana Fulani bane shi yasa ba Kara babu kunya,tun lemon da Abba ya siyawa Spark yake ta faman zancensa. Naila tashi tayi ta ebo musu lemo,Abba yace dai daya kowa daya,Naila tace Abba mune fa lemo, naku ma me araha ne yanzu mineral sai manage,yace me yasa Baku taho da abinku ba,Mohsin ya kira a waya Yana dagawa yace kanwarka tazo Naila Bata kawo mana komai ba ko gishiri,Spark yayi dariya kamar me,yace Abba mun kawo suna mota yanzu zaka ga driver ya bawa Almajirai sun shugo da su,waya yayiwa driver ba a dade ba Almajirai suka dinga shugo da kayan arziki,Abba ya tashi yace yace yanzu zan koma rumfa ta. Naila tace Ina yini Umma,Kubra ta amsa tana furta Naila anyi hankali,Spark ya gaisheta sai ga Mohsin da Beauty sun shugo,Naila da gudu zata mike ta rungume Mohsin Spark ya rike mata kafa yasan hali,Umma tace Ina zaki je ne haka Mohsin din gashi ya shugo bana son shiririta ke bakya girma ne,Naila sai ta Kalli Spark ta harare shi ta zauna,tayi shuru taki magana,Mohsin yace sis ba magana Kuma? ance kar na kula ka na daina Maka magana gaba daya" ya zanyi, murmushi suka yi,Beauty ce tazo ta fada Jikin Naila da gudu ta,a zabure Beauty ta mike ta fice sai amai a gindin pampo,Mohsin yace turare taji a jikinki Naila bata son turare,tashi yayi yabi bayanta,Umma bata ce kala ba tace bari naje kitchen ta fice ta shiga kitchen. Beauty sai da ta gama amanta Mohsin yace Kinga duk abincin ya zube dama da ya aka ci,bakinta ta wanke ya wanke wajen tas suka koma ciki ta zauna can nesa,Hira suke sosai har Umma ta kawo abinci,Spark ya dan ci kadan yace tafiya zaiyi Yana da meeting,amma a jirgi zaka Koma? Umma ta tambaya yace ae Inshaallah,100k ya ajiyewa Umma ya yiwa transfer na 200k yace na Abba ne sannan yayi musu sallama Naila mikewa tayi ta tafi rakashi,a kofar gida suka tsaya yace 2days na baki,Naila kamar tayi kuka Dan Allah ka Kara min kwana ko daya ne ya zama uku,murmushi ya sakar mata yace shike nan 3days na cika kin gama,tace na gode tana murna ya tafi ya koma ciki,tana mamakin kokarin Spark yau. Tana dawowa ta zauna a gefen Mohsin tace to Yaya,kallonta yayi yana dariya yace aure me gyara mutum,Nan muka damu akan a dinga aiki ana gyara gashi kika ji a banza kin canja,Naila tace Yaya na Isa ni yanzu girkin da na koya ma ko matarka Albarka,Beauty tace akwai labari fa Naila ki gama dai,Mohsin yace ni wajen aiki ma zan koma,zan dawo da yamma yaci abincin a gurguje ya Kalli Beauty yace madam na wuce ni,Naila ya mikawa Hannu suka tafa yace na tafi,tace Allah ya tsare sai ka dawo. Yana tafiya Beauty ta turawa Naila abincin tace kici ni bazan ci ba bana son shi,Naila tace me zaki ci to? Taliya da Mai da yaji nake so manja Kuma,Naila tace ai sai na dafa miki ta mike ta shiga kitchen,Umma tace me zaki yi ne? Beauty zan dafawa taliya da manja da yaji,dariya Kubra tayi tace ikon Allah wai Naila kece kike haka babu kyuya, da fa tsinke baza ki dauka ba,wanki sai dai ayi miki in ana so a ganki fes,Naila tace tun yaushe yarki tayi hankali Kuma Yar Inna,Umma tace zanci ubanki sa'arki ce ni,Dan kiji Abbanku na fada ba sunan kowa bane,Naila tace Yar Innan? tana dariya sannan tace Abba yace baki da lafiya? Uhm dan ciwon Kai fa kawai nayi shine yace bazan yi aiki ba shi yayi komai ma da kike Gani girki kawai na karasa,Naila tace soyayya tana dariya,Ya ranki kiyi fata Spark din naki ya Kai kamar shekarun Abba Yana miki so haka,Naila tace zai yi ma Umma,sai kin dage kuwa kina sauke hakkokin da Allah ya gindaya miki,da Kuma siyasar zaman aure sai kin koyeta dole,komai ace baki da matsala ko aure ya Kara zaki zama on top amma mu mata wasu suna Kara girma suna sake zama boss a gidan miji suna bude rashin mutunci da rashin kunya,maimakon ana girma ana hankali mata da yawa su haukacewa suke,a haka muke zubar da mutuncinmu a gaban Mazaje,miji zai iya zagin mace ta uwa ta uba sabo da ta wulakanta kanta,karki sake kice Kun zama daya ai mene be sani ba a jikinki, ki dinga kin yin tsafta da kwalliya ko ya kika ga dama ki zauna a gida sabo da kawai ya sanki yasan komai Maza yawanci da abinda suke gani da shi suke amfani. Bana so ace kayan unguwa daban na gida daban,a gida a zauna da kodaddun kaya wulakantattu ko a sa skirt din atamfa da tshirts kullum a gida,ko a daura zani da Tshirt kullum a gida, miji bazai ga kwalliya ba sai za a fita,Maza suna son tsafta da kwalliya,suna son kulawa Kuma,kar kice ko kinyi 'ya'ya zasu dauke miki hankali kullum kina wajen yara Baki da lokacinsa,ai dai Kinga Ina kamantawa ni,na sanki da rashin karfin tsiya... Abba ne ya shugo ya leka kitchen yace Kubra an San 'ya a gaba ana koya mata Dan hali,Naila idan baki gaji Kubra ba ke Kam kin rako mata duniya,dariya suka yi Abba yace Allah kuwa nasan ma kin gajeta ko? Naila tace ae na gaje ta,Beauty ya hango yace suruka ma ta gaji surukarta,Beauty tace Abba na gajeta,yace shike nan danmu Kuma an shanye shi Ina Tausayin Mohsin,shi da Kara aure Kuma shike nan,shi yasa bana so ki dinga zuwa gidan Nan akai akai kar ki dinga course wajen Yar Inna an gama da uban Dan ma ace babu,Dariya Beauty ta dinga yi,tace Abba waye a rumfar ne yanzu ka taso da rana? Yace na gaji rana ta kwallare bazan iya ba na hada tarkacen kayan Miya na sasu a store, na fasa siyarwa kwanciya na dawo gida nayi tunda nayi sallah me zanyi anjima abokina Jauro zaizo,Beauty tace kafin Naila ta koma kuwa zamuje gidan Kawu Jauro muma mu gaisa shi,Abba yace Kun kyauta yara,da samari baligai zagada zagada a gidan idan zaku je ku zurma katon hijabai. Taliya Naila ta dafawa Beauty ta kawo mata da yaji da Maggi ga Kuma manja ta soya mata,Abba yace ko gobene Naila ki shiga makwafta duk ku gaisa ko,tace to ai dama zanje,dakinsa ya shiga Yar Inna ta shirya Masa abincinsa kamar wani Gomna flasks din na musamman komai na daban ne kayan Abba,butarsa ma babu Wanda yake taba ta, tashi dabance har cokali na Abba kalarsa daban me gida ran gida,Beauty sai gulmar Umma suke yi suna dariya,Naila tace Kinga Umma ko kunya,Ga surukarta ga yarta amma ta wuce. Beauty tace Kai muna kallon love,Abba Yana kwance a gadonsa yasha gyara ko Ina Yana kamshi yace me wanki Bai min wanki bane? Kubra tace wai bashi da lafiya ai na wanke su tun jiya na goge tunda naga basu da yawa,Abba yace Kubra kin dauki makatin Hanawa ayi miki kishiya ta ko wanne ganni, na hakura,shiryuwar nan taki tayi yawa, nidai Kubra duk kin gama dani Kuma sai dai zawarawa suyi hakuri babu rabon Hashimu a jikinku Zawarawa. Beauty suna ta hira da Naila,tace Naila kin samu time sai kiyi gyaran jiki sosai kafin ki koma,Naila tace ban mu Sha" suka tafa" tace ai sabuwar Amarya zan koma wlh so nake idan na koma na gigita Spark yaji sabuwa,Beauty tace akwai sabon harka wlh wata matace har skin dinki komai in and out amma zaki kashe kudi,Naila tace ba komai Inda Spark yake ba daga kafa ai dole sai da gyara,a yau zamu je amma,Beauty tace ai ba sanya a yau din nan kuwa,duk abinda zaki yi kiyi da wuri kawai ba time. Daga wannan hirar suka fada hirar bikin Chika da ankon su da komai,suka kira Chika a waya. Sai yamma Mohsin ya dawo suka kebe da Naila suna ta hirarasu ta zumunci,zasu tafi ta dauki jaka da mayafi tace muje Beauty mu dauki motarki,Umma tayiwa sallama ta bisu. Spark ta kira taji yaje gida lafiya,lokacin Yana meeting ma bai picking ba text ya mata yaje lafiya meeting yake. Tun a ranar Naila ta fara gyaran Skin da Bado,Umma ma da dare ta bata wasu tsumin da take hadawa da kanta. Spark Yana komawa gida da magriba gidan ya dawo Masa wani kango ba kowa a ciki shuru matar gida bata Nan,yace mace itace darajar gida,da haka nake rayuwa ashe Kai na Sha wahala,gida ba dadi haka ko Ina shuru ya dawo kango,sama ya haura yace da yanzu an min Oyoyo harda zazzafan hug amma yau shuru,zama yayi gefen bed dinsa yayi shuru shi kadai yace Kai Naila ta zan iya kwana uku nan gaba kuwa babu ke a kusa,wanka ya shiga ya fito bayan yayi Sallar Isha kamal ya shugo gidan,Spark yace Alhmdllh na samu dan tayen hira,kasa ya sakko yace Ina matar gidan Ne? Spark yace ta tafi unguwa tana Kano fa,Kamal ya saki baci yace you Spark ka iya barinta ta tafi,kwana nawa? Yace 3days na Bata Kuma ni na kaita da kaina,Inda kasan an min asiri ni ban ma San wannan gigi ne da iyayi yasa na barta har 3days, wlh nayi dana sani Ina laifin yini Daya. Kamal yayi dariya yace kayi hakuri Dan Allah ka barta ta huta da danginta ai ya dace ma kace tayi 1week,banyi mamaki ba Dan ka Fadi haka ai Gwauro ne Kai baka San komai ba,yanzu ma da kyar na daure ban kira ta ba bari nayi ta dan sarara da danginta,Kamal yace ka kyauta gaskiya,kaga Dan iskan yaron nan zai riga ni aure ko? Spark yace wai Misam? Ae mana nayi mamaki fa wai gobe Chika zata tafi hado lefenta,su Mima idan suka ga itace ya kenan,Mima ta nace sai taje gidan su Chika wai tasan wacece matar Misam,Kuma fa Baba yayi bincike wlh basu da mummunan hali suna da asali me kyau,ita nasan so take taga masu kudi ne ko talakawa,Misam Kuma yaki yarda sam,Rafeeq dinma gobe za a Kai kudi bata sani ba Kuma sai anzo daurin aure taji an daura da Rafeeq,Kamal suna ta dariya ,yace ni nawa 5mnths aka saka rana wai gidan su Siyama basu shirya ba,normal ne ai suna da hali su Siyama cewar Spark. Sun dade suna Hira da Spark har 11pm sannan Kamal ya tafi gida. Naila ta sa waya a gaba taki bacci tana ta jira Spark ya kirata,ta kira Kuma bai daga ba yace Yana meeting zai kirata back bai kira ba,shi Kuma barinta yayi ta samu ta shakata,wayarsa na hannunsa sai pics din Naila yake kallo da videos dinta Yana so ya kira kar a dame shi ya fiye naci a haka bacci ya kwashe shi,Wayarsa tana silent Naila tana ta kira ba a daga,ta kumbura ta cika fam tace lallai an samu matsala Bado yayi Sanyi,haba ai ni nasan tunda naga Spark ya barni har 3days Kuma ya kawoni da kansa nasan da matsala badan Allah bane,Ashe gajiya yayi Dani,dama Abba yace love zai ja baya gashi Nan tun ba ayi Nisa ba sai ta fashe da kuka uban kowa sai da ya tashi a gidan a firgice an zaci wani abin ne ya faru. Tana ta rusa kuka Hidaya ta fito tayiwa su Abba Knocking suka bude tace Aunty Naila ce ta hanani bacci tana ta rusa kuka,Abba yace dama kukanta nake Juyowa na zaci ma Malam Sahabi ne ya rasu shine yau naji ance Yana zazzabi,tace Aunty ce Kuma tace kalau take,Abba suka je dakin Kubra tace lafiya Naila Baki da lafiya ne? Spark ne.....Abba yace ya rasu la'ilahaillallahu tafiya Abuja ta kamamu cikin dare,dazu dazu aka rabu Kai duniya Abba ya fashe da kuka,Naila sai tayi sauri tace wayata fa yaki dagawa sai text ya min sau uku kalau fa yake,Abba yace amma ke dai Naila anyi Jikar Uban Kubra,Allah ya kwashe miki zunubinki tas Naila, yanzu ki dinga kuka haka sai kace mutuwa akayi,Kubra tsaki ta ja ta koma daki,Abba yace so kike ki kashe kanki da soyayya ai shike nan,Hidaya ya kalla ta tsaya yace wuce ki kwanta Kwaila ke har abada baza ki kiba bane idan ni kika gado kin shiga uku kuwa mijinki ya tanadi Sha ka fashe Kawai kullum tsilai tsilai sai iyayi,aure zan miki na yi miki miji,Hidaya ta kwanta yace ga kanwarki Nan Zarah sai girma take tana ta faman irgar dangi, kullum sai irga su Malam Hallai take Yana kabari,kunya su Naila suka ji suka yi shuru,yace ke Naila in Kinga dama ki kwana kina ihu watakil ma ya manta dake. Naila tana jin haka tace ni dai gobe zan tafi na fasa kwana uku ni dama wlh gidan nan ya ishe ni,gwara Ina gidana da yanzu Ina abinda naga dama,Abba tafiyarsa yayi ya barsu . Spark da asuba ya tashi babu Naila babu sex na asuba jaraba Kuma ta motsa,ya jawo wayarsa yaga kiranta yafi ashirin,ya kirata back tana ta bacci bata sani ba. Masallaci Yana zuwa a turbine ba mutunci ya shiga,ana idar da Sallah ya fice yana fushi. Naila tashi tayi sai bayan tayi sallarta itace ta musu abin Kari a gidan,tazo sabo da haushi taga kiran Spark amma taki bi tayi fushi,yau Kuma harda yiwa Umma kwalimar gida aka gyara ko Ina irin babba tazo gidansu,zuwa yamma ta shirya tare da kanwarsu ta rakata Makwafta daga Nan ta wuce ganin Hanan ya ta koma taci gaba ko kuwa,Naila tana zuwa gidan tayi Sallama Baban su hanan ya tarbeta Yana murna yace Naila kece ko ba ita bace ne? Naila tace nice ta gaida shi a mutunce ta Sha kaya masu tsada tana baza kamshi,ta shiga ciki ta samu Hanan duk ta rame tayi baki,Hanan fuska ta bata ta Kalli Naila tare suke da yarta Amal da Zarah,Itama Maman Hanan ko wajen zama Bata bawa Naila ba tace idan Amal kuka kawo bama so kuje da yarku ku rike. Amal tace ni wlh bazan zauna ba Nan gidan koko ake Sha da garin kwakwi sai dai mama ki biyo mu,Naila ta Kalli Hanan tana murmushi tace Hanan ba magana to Ina Kwana ya aka ji da rashin Hallare Kuma ga Sanyi yazo,Hanan ta kalleta tace Yayanki ne Mayen nono a haka zai kare Shegu Yan iska,Mayen nono Inshaallah Nono ne ajalinsa, inshaallah sai yayi bara a titi,Naila tace uban yarki ne ai kuma da yarki za a ci wahalar,na gaba yayi gaba na baya sai labari wlh ai tuni mu mun cuci Talauci dama zuwa nayi na gani kinci gaba da kika ce a sakeki,ai kamata yayi naga kinyi kinyi fresh,Ashe yayana ya iya kiwo yanzu ga halin da kika fada,to Yaya ma ki sani jirginsu yau zai daga sai Dubai zasu tafi Honey moon. Hanan tace idan ban miki dukan tsiya ba Allah ya tsine min Shegu Yan iska masu bin malamai ko me aka muku baya cinku,dariya ta kama Naila tace ai Wanda baya nufin kowa da sharri asiri Bai tasiri a kansa madam ki sani yanzu ma Amarya ciki gareta, jiya ma wlh ni na dafa mata taliya da yaji,kinwa kanki Hanan kiyi karatun ta nutsu ki daina batawa kanki lokaci kina kashe kudinki wajen malamai makaryata,Hanan ranta ya baci matuka Jin Beauty tana da ciki gashi wai zasu tafi kasar waje ita ko tashar kwanar dawaki bata taba zuwa ba. Babar Hanan tace fita ki bar mana gida,Naila ta Bada amsa nan har gida ne? Ke wlh kamata yayi yaranki su tsine miki ma,Baki cacanci uwa ba,Dake ubanki ne ya Haifa min yaran?,ke uwarki ta garin ce? Mene Bata yiwa Hashimu Dolo ba muna da tarihi ai cewar Maman Hanan,Naila tace to ta tuba yanzu ta gane gaskiya yanzu love suke zubawa,ke kuwa fa kin tuba ne?ku baku San mutum in ya tuba a kyale shi ba har mutuwa ana Masa gori haka hausawa muke. Naila kudi ta zaro ya Kai 20k ta mikawa Baban Hanan tace gashi Baba ka ci tsire karka basu ko sisi ciki,ya washe baki yace dama Likita yace jini na yayi kasa na gode miki, Amal tace Mama zamu tafi baki ga yajin bane har yau? Dan Allah Mama mu tafi tare gida wajen Daddy Aunty ta daka mana wani yajin da yawa zata naki,Umma Kubra ma ta hada wani jiya akwai yajin da yawa harda tafarnuwa a ciki ma,Hanan ta daka mata tsawa dalla rufe min baki shashasha ubanki ma yaci ubansa,Naila tace Uwarki ma taci uwarta,Hanan ta taso zata daki Naila ai Naila da gudu tayi waje da su Zarah,Baban Hanan kuwa sai murna yake Yana yiwa su Hanan fadan rayuwa. Naila Spark Yana ta kiranta sai yanzu ta daga tana hanya ta gaza share shi,yaji karar motoci da machines,da fada yace Ina kika tafi haka? Gaida dangi na kiraka kaki dagawa sai yanzu Kuma ka fara min fada,to ya kike ya su Umma da Abba? Kowa lfy suke,yace ke fa? tace Alhmdllh Ina ta Jin dadina,ni gaskiya na fasa barinki Kwanan ki dawo yau,Naila tace tab ai wlh bazan dawo ba sai nayi kwanaki na Umma tace ma sai naje Kauye na kwana biyu wajen Kaka kaga 5days kenan,Spark yace azo a dauki gawata kawai,ni gaskiya ban yarda Malama gida ba kowa,kaje gidan Mummy mana,ya buga ya buga Naila tace wlh baza ta dawo ba, fushi yayi ya kashe wayarsa ya mike a Office ya fito a fusace ba mutunci kadan yake jira ya ci mutuncin mutum. Papa ne ya kirashi a waya yace yazo Yana son ganinsa,ya fito ya nufi gidansu, Yana fitowa a mota Haly kanwarsa haushinsa take ji sunci duka ta bata rai ta taho zata wuce ta gefen Spark Baki ta turo ta Harare shi harda zuwa kamar zata bangaje shi,dama Spark a wuya yake hannunta ya ruko tare da dawo da ita gabansa ya fesa mata Mari har uku,ya rike hannunta ya Murda shi ta bayanta,sai ihu take da kuka yace da wani Soja kawo bulala,ihu ta fara iya karfinta sai da su Mima suka fito,Spark ya sa balulala ya fara tsula mata yaga ma lokaci take bata masa takalminsa me tsada ya cire da shi ya dinga dukanta kamar Allah ya aiko shi gashi ya riketa ram,Su Anam ganin haka sun zaci duka na biyu yake musu duk suka gudu suka buya. Mima kuka ta saki tana janye Spark tace kashe ta Zaka yi marar Imani, ka musu wacceen dukan ashe be isheka ba,Sam yaki sakinHaly yace ki tambayeta me ta min wannan yarinyar kanwar kanwata ni zata bangaje ta harare ni ya sake zuba mata Mari tana ihu wayyo na shiga uku zai kashe ni Papa Mima....wlh bazan yafe ba,tana fadar haka kafa yasa tana fadar haka yayi ball da ita,sai da kowa ya tausaya mata yanda yayi ball da ita sai da bakinta ya fashe sosai,amma kamar ana Masa Allura ya bita jikinsa har rawa yake ya damko ta tana jin wuya ta fara bada hakuri wlh na tuba ka yi hakuri bazan Kuma ba,wata farar kujera ya jawo zai buga mata Mima ta fashe da kuka ta rungume shi ta rirrike shi Dan Allah karka kashe min Yata,Spark yana huci yace ki fada musu kar su sake kulani daga yau bani ba su dukkan matan gidan nan idan ba haka ba wlh ko a hanya wata ta kira sunana sai na nakasa ta,akan wannan tsinanniyar matar taka zaka rabu da Yan uwanka wayyo ni ku kashe ni ku huta,Spark yace ai ba sai mun kashe ki ba idan kwananki ya kare tafiya zaki yi,sabo da na dawo Ina mutunci a gidan Nan shine za a rainani dama ni ba wajen ku nazo ba me zai kawoni Inda ba a kaunata,Papa ne ya kirani badan haka ba ma bazan zo ba,part din Papa ya wuce abinsa,Papa duk abinda suke Yana kallon su,yace dama indai ka sake ka kasa bawa yaranka tarbiyya karshe abin a kan iyaye zai kare,kafin Uba yayi kuka uwar tayi kuka sau dubu,Kun zubar da mutuncinku Kun takurawa yara bayan Baku musu tarbiyyar da zasu biku da abinda kuke so ba,gashi dan cikinki Yana fada miki magana me ciwo,ku baza ku tsawatar ba Kuma ku takurawa yara, Kuna so suyi muku biyayya ta ya hakan zata faru,ku godewa Allah ma da suka kare a haka da yaran, amma abinda kuka shuka shi zaku girba,sanda suna yara Ina fada muku gaskiya Maida ni banza kuka yi ga irinta nan. Mima tace ai har da Kai bani Allah ya dorawa nauyi ni kadai ba,Spark Yana shiga Abba ya rufe shi da fada,Dan me zaka fadawa uwar da ta haife ka haka,Ina ganinka me hankali,Spark yace kayi hakuri Papa wlh Allah sun takura min,idan na bar gidan suce nayi laifi,naki aure sun uzura min naki aure,nayi aure sun hanani sukuni da matata,Mima tana gani yara Suna min rashin kunya amma sai ta goya musu baya,kowa yasan wlh Ina kokarin binsu basa gani,ni ban San me na musu ba,kamar Haly ta zageni ai wlh ba a haifi Ubanta ba, Papa yace gani kuwa an haifeni dan ubanka gani tunda baka ji wlh zan sa a saka min Kai a guard room, ka tabbatar ka bata hakuri,ka kiyaye fushin iyaye musamman uwa karka bari ta zubar da hawaye a kanka Spark,Spark yace shagwaba ce kawai badan haka ba me nayi mata na kuka,Abba yace shagwaba ko uwar taka? Yace ai dama in mata suka ga suna da yara manya sai shagwaba,Kai ya cancanta tayiwa,sabo da Allah ga shagwabar matata gata uwata da me zanji,a bari na dauki daya, Kai ka dauki taka baza a dora min nauyi ba,Papa dariya yayi sosai yace wai Spark a Ina kake koyar magana ne? Duk abinda aka fada sai ka bada amsa Allah ya shiryeka kaje dai ka bata hakuri,yace wata shagwabar zata yi fa,yace kaje dai ka dawo. Tashi yayi yaje ya iske Mima a bedroom,tana zaune tana lallashin Haly yace kiyi hakuri Dan Allah ki yafe min,na Fadi magana ban tauna ba rashin bado ne ya kawo kin shi rashinsa fada yake sawa da ciwon hauka,matata tayi tafiya ni kadai na kwana shi yasa abin ya motsa,babu nishadi amma dan Allah Mima ki daina biyewa yaran suna raina babba, I can kill fa, Ina fada miki ki tsawatar musu bana daukan raini ni a rainani a raina matata bazai yuwu ba,mata ne gidan wani zasu je,akwai mutuwa idan basu ganin girman mu ta ya zamu rike so, sannan bana so ace akan mace nayi fushi da iyayena,matsayinku daban nata daban har abada bazan yi fushi da ku ba sannan bazan Raina ku ba,kece kike jawowa duk yaron dake gabanki kinfi fifita su kina sangarta su bata tarbiyya ne,Dan Allah ki dinga kamantawa abin da ake a family din Nan yayi yawa dan Allah ku gyara. Kuma ki yafe min kinji ya dagawa Mima gira,tana so tayi dariya ta hade rai,kumatunta ya taba yace haba Yar Mima kyakyawa ta General Ahmad,bake ba kishiya kin tare gaba kin tare baya,kumatunta ya ja kadan tayi dariya tare da bige hannunsa tace na hakura ai na yafe Maka Allah ya muku Albarka,matarka dai ni bana sonta,yace Ina son abata ni kuwa ya fice abinsa ya koma wajen Papa. Mima ta dauki yarta da kyar suka shiga toilet baza ta iya tafiya ba sai dai a dauke ta,Mima tace na fada muku ku daina shiga safgar Spark wlh in ta motsa Masa sai ya muku illa, Kun manta irin dukan da ya taba muku ko? ku fita harkarsa wlh. Spark wurin Papa yaje,Papa yace Spark sai ya fara dariya yace Sunan naka dariya yake bani Kai Kuma har wani amsawa kake yi,Spark yace ae mana sai ma matata ta fada yake dadi,Papa yace uhm wannan mata dai ana sonta kaga kuwa Yar Albarka sau uku tana zuwa tana gaida ni, Spark yace ban ma sani ba tace dai zata zo gidanmu,ai kuwa tazo har da turaruka ta kawo min masu kamshi,Tafiya zanyi zan bar kasar dama wani sirri zamu yi da Kai na kira Khalid ma munyi magana,kar ku fadawa kowa Please,Yaji zanyi na bar gidan nan ko zasu gane gaskiya,zan Dade ban dawo ba sai sunyi kuka da idon su,duk kudina na janye na sallami masu aiki da kowa, komai na bar muku a hannunku wannan tafiyar da zanyi ku kula da yaran da uwarku karku basu dadi suji sosai komai a janye musu zanga gadarar kudin nasu. Spark yace ba damuwa yanzu nima Kano zan tafi na dakko matata,kwananta Daya fa ka barta tayi kwanakinta Dan Allah ba kace 3days ba,Spark yace 5days fa tace,to ai kamar yau ne kayi hakuri ka barta Dan Allah, Spark yace ni dai gaskiya ba a so na,Dariya Papa yayi yace to jeka ka dakko ta Kaine zata gaji da Kai, ka barta ta ga danginta in ta dawo tafi yin missing naka. Spark yace uhm ya zanyi na hakura suka gama hirarsu ya tashi ya bar gidan ya wuce wajen Kamal Yana Jin haushi gida ba dadi ba kowa a ciki,yace ni na shiga uku,Kamal Yana ta dariya. Naila ta cika kwana uku sai gyaran Jikin take yi,tare da Umma suka je riga wajen Affa,kwana biyu suka yi,Goggo tana ta tsuma Naila,suna dawowa Kano Naila taje Saloon da lalle kamar wata Amarya ta Sha gyaran gashi da lalle. Beauty sun riga sun wuce da Chika Dubai har Mohsin,Naila ita ta dauki motar Mohsin suka je gidan Jauro da Abba,anci sa'a kowa yana gida,suna Palo suka shiga,Jauro yace me kazo yi Kuma nace kazo mu tafi can gidan baka zo ba,Abba yace shadda ta na bayar dinki sabuwa,aje zance ba sabuwar shadda,Jauro yace ai Nima tawa na karbo ta an goge ta ma,Ina Habiba? Jauro yace tana wanka,yaran duk suka gaida Abba,Naila ta gaida su suka amsa,Haidar sai kallon Naila yake tunaninsa budurwa ce yace yayi kamu. Abba yace wannan itace ta biyu a yarana itace take aure a Abuja me kudi take aure yara,Annoor Yana dariya yace ai munga Alama Abba gaskiya mijin yayi dace Nima nayi dace,yasan halin Iman sai taji kishi shi yasa yace shima yayi dace amma duk da haka baki ta turo ta hade rai,Abba yace to ke Kuma budurwa budurwa haka haka dai ba budurwa ba Kuma mene a ciki me gaki Buzuwa shi sadaka yalla mene na Jin haushi da kishi to,Naila ba bakunta sunyi hira har Habiba tazo suka gaisa tana ta kallon Haidar tace wlh kana min kama da wata Ikhram,kamar ku ta baci sai Kuma naga kamar wani shima da na sani a Abuja irinku Daya,Haidar yace ni? Naila tace ae,yace Babana nane Maybe a Abuja yake,tace amma baka zuwa zumunci ka dinga zuwa kana da kanne fa sosai,Haidar yace zanje ne Inshaallah,Abba yace ke tashi mu tafi kar mijinki yazo,me kudi ba a Masa wasa,dariya suka dinga yi,Jauro yace kiyi ki haihu Yar nan ki tara iyali Allah ya rabaki da zama juya Irina,suka yi dariya suka tafi. Jauro har da yiwa Naila kyautar kudi,Rahma tace kin zama kawata bani number ki suka yi musayar Number banda Iman kishi take ita Annoor yace wani yayi dace ai yaga kyan wata mace ba ita ba,suna tafiya tace na fasa aurenka bazan aureka ba,Kawu bazan aure shi ni na fasa,Kawu yace ai gwara ya karasa wajen da ya lalata miki Iman,ya dauki saurarsa,Kawu nice saura ma? Yace to so kike na boye gaskiya? Nima hashimu ya koya min duk Inda gaskiya take a fadeta,Annoor yace to babu me Kwasa dai sai ni din ayi hakuri haka dani Yana wa Iman Gwalo. Mummy da Baseeru tun sanda ta farfado Kusan sun sake shiryawa ta lallaba shi zuwan biyu suna Shan love,yau kwana na uku ya dawo da yamma sai ya iske Mummy bata nan ta fita sai Mero,yace Mero ba wani abinci ne a gidan? Mero tace an dafa mana ta shiga kitchen ta ebo Masa ta kawo ya karba Yana ci Yana ci yace fatan ke kika dafa? tace ae nice nan kaci kanka tsaye wlh,sai da ya Sha ruwa ya tashi ya shiga toilet ya dinga sheka amai ba tsayawa ya dinga kwara amai kamar an balle famfo tun Baseeru Yana yi da karfinsa har ya Fadi a toilet din kawai amai na bulbulowa ta bakinsa Mero ta fita ba Wanda ya sani sai da Mummy ta dawo ta ganshi a toilet ya sume,dariya tayi ta fito tana ihu Mero ta sawa mijinta guba ta fita waje tana jama'a a taimakeni,Yar aikina ta sawa mijina guba,mutane suka fito aka cika gida ga Mero an taru a kanta,Police Mummy ta kira aka dauki Baseeru ranga ranga sai asibiti,Mummy ta nace sai wani asibiti za a Kai Baseeru tana cewa yafi kyau muje can,bayan an kaishi dama ta hada baki da Likita ta biya kudi Yana fitowa yace ai guba aka sa masa ta mutuwa amma Allah ya rufa asiri Bata Masa illa ba zai tashi,Mummy Kuma kwaya ta zuba a girki wacce in mutum bai Saba Sha ba Yana Sha sai amai sai ya kusa zubar da kayan cikinsa indai ya Sha Kuma ya hada da ruwa,a ka'idar garin kwayar sheka akeyi ba a Sha,amma ta zuba yasha tasan Kuma abinda zai faru kenan. Mero bata San hawa ba bata San sauka ba Mummy ta bawa Yan sanda cin hanci suka kama Mero aka tafi da ita,Spark yayi yaji ba zuwa yake ba,su Misam duk ba a San ya Mummy take ciki ba,ana Kai Mero police station ta samu Alkali marar Imani ta bashi kudi akan a kulle Mero a gidan yari,bata fadawa dangi ba dan kar ma ayi wani tunani daban. Mero tana kulle a police station ko kuka bata yi ba tace bani nayi ba ace ni nayi kisa,ni wannan ai tarihi na kafa dama ban taba shiga police station ba Dpo ku sake kulle ni sabo da in kafa tarihi Yan iska azzalumai, mace suka sa tayiwa Mero duka Wanda yasa Mero tayi shuru,ko kotu ba a Kai Mero ba suka mikawa State CID aka Kai Mero gidan yari Inda ake tsare masu laifi Wanda ita ba ma San a wanne mataki take ba Kuma ba a yanke mata hukunci ba,Case din ma ba a Kai kotu ba kawai gidan yari aka kaita bangaren Wanda suke a tsare ba tare ma da an Kalli case dinsu ba bare a yanke hukunci,Sabo da zaluncin Mummy tana ta Bada kudi,Ashe muguntar data hadawa Mero kenan,ga Baseeru Yana asibiti tasa ana ta danna Masa allurar bacci. Mummy sawa tayi aka Maida Mero gidan kaso na Kano Iyayen Mero basu sani ba ma tunda ba kotu aka Kai bama tukun sai an shigar da Kara an fara sauraro tukun sannan ma a yanke Maka hukunci,idan kotu bata yanke kuhunci ba to zamanka na gidan yari duk a banza kake yinsa daga sanda aka yanke hukunci lokacin ne kake fara wa'adinka. Sai da taje tasa aka Maida Mero Kano Sabo da tafi kafa a can,a hanyar dawowarta ta sauka a Abuja Airport driver ya dakko ta, motar ta kwace a kusa da gidanta suka dagi abin zuba shara motar ta samu gidan wani me kudi ta daki gidan katanga ta rufto kan motar Mummy, Driver nan take shi dake Yana gaba ya mutu,Mummy Kuma tana ciki motar ta kama da wuta,mutane sun taru kofar motar ta makale sai da kusan Mummy jikinta duk ya sabule da Kona sannan motar ta budu aka fito da ita da kyar,driver ma shi tuni an fitar da shi,asibiti aka tafi dasu gaba daya. Wayar Mummy aka duba last Wanda tayi waya da shi Doctor ne me tsirawa Baseeru Allura,shi aka kira aka sanarwa,yaji tsoro ya firgita sosai bai sake yiwa Baseeru Allura ba yace su kira Mima ko wani shi bai San kowa nata ba. Contacts na Mummy suka fara dubawa suka ga number sister Mima,suna kira Mima ta daga aka sanar mata,a gigice ta kira dangi da Yan uwa,an kira Spark Bai daga ba shi ranar Naila ya tafi dakkowa ta cika 7 days a matse yake. Mummy suka samu ba kyan gani abin ta Kone ta sabule tana wayyoooo wayyoooo....su Mima sai kuka suke sabo da halin da suka samu Mummy a ciki,Driver ya mutu,a daga Mummy babu wajen dagawa a jikinta sabo da Kuna,Mima tace sai dai a fita da ita kasar waje ko Egypt ne,Likitoci su fara bata agaji. Spark bai ma sani ba yaje yaga Nailansa tayi wani kyau na musamman ta hadu ga lalle anyi Masa duk ya rude,bayan sunyi sallama da gida ba Abuja ya tafi da ita ba wai sai sun tsaya a hotel ya samu Bado,Naila tace ka bari muje gida please,tayi kicin kicin sai da yaga ta Bata rai yace ai jirgi ne Abuja minti nawa ne. Gaba daya baya iya daina kallon Naila a rayuwarsa kamar zai cinyeta ya huta,har mantuwa yake,jirgi Yana landing yace anzo to karya ta kare Kuma yau Ango nake Yana Jin dadi,dariya Naila tayi da ita da Jakarta ya sasu a mota Driver ya tafi da su gida,Naila tace zan Sha gyaran gida yace masu aikin sun gyara bedroom da kaina na gyara ba abinda zakiyi sai dai ki gyara ni. A Palo ya jefar da jakar Naila ya dauketa suka haura sama,wayarsa tana ta ringing yaki dagawa an turo Masa text yaki ya duba, wayar ma ya kashe wayar ma yayi gaba daya,Rafeeq ne ya koma kiran Naila Spark ya kwace wayar ya kashe gaba daya,Mima tace jeka gidansa Misam ka fada Masa tunda bazai daga waya ba,Misam yace to ya shiga mota ya nufo gidan Spark. Spark lokacin ma ya cirewa Naila kaya ta cire Masa nasa, a haukace yake,rungume shi Naila tayi tana furta I miss you,yace ba wani abinda nace kiyi kwana daya kika ki,nace biyu,uku, biyar duk kika ki yarda sai da kika yi sati,wlh Nan gaba kafata kafarki na Sha wahala sosai,sabo da haka yau zaki ji a jikinki,Naila tana dariya ta sake makale shi tace daidai nake da Kai zan dauke ka,a hankali ya fara kissing dinta yana cikin salo, har ya gangaro kirjinta,Naila tana Dan Nishi ta furta sweet I miss you,da kyar na iya 7days babu Kai,bacci ba dadi Dan Allah karka sake barina naje nayi sati, sabo da dadi ya kwashe ta take fadar haka,yace ba wani sai da kika gama gana min azaba zaki ce wani kar na sake barinki kiyi sati guda,wayar kirki ma kin Hana ayi,tana goga jikinta a nasa tana murmushi me sauti ta zagayo ta bayansa ba tare da ta raba jikinta da nasa ba,kafadunsa ta kamo tare da hayewa gadon bayansa ta kankame shi ba kaya a jikinsu,Yana ji ta gama jikewa,a kunne ta Masa rada Bado Yana hawaye,dariya yayi yace shi ba yawu yake zubarwa ba? turashi tayi suka fada Saman bed,kwanciya tayi ta baje tare da furta araha kayan bako Abu laba laba,Spark yana ta dariya yace kin karo wulakanci,Kafafunta tasa a a wuyansa ta jawo kansa zuwa jikinta, sassan jikinta ya fara bi da salo suka susu ce kamar zasu cinye kansu su huta,Itama sosai take Masa duk abinda zaiji dadi,har ya samu ya shigeta yaji ta Kara matsewa gam ga wani sweet da ta karo akan na baya,Spark sai sambatu yake yace shi Kam yauce first night dinsa ma,yafi na kullum ma, itama Naila haka an Dade ba a hadu ba,yau yammar gaba daya raya ta suka yi,Ko da suka samu nutsuwa Spark kamar zai cinyeta ya makale a jikinta Kari yake bukata,tace sai dare Kuma,bayan sunyi wanka Shirin masallaci yayi zaije Sallar Magriba ya kunna wayarsa sannan ya duba messages yaga Mima sakonsu Mummy tana asibiti,Yana Shirin fita Misam yazo Yana bashi Labari,Naila ta fito tace Allah ya bata lafiya,Spark yace dakko mayafi mu tafi ko,Komawa tayi ta yafa mayafi a Saman atamfarta ta bisu suka tafi. A masallaci suka tsaya tare da gabatar da Sallah sannan suka tafi,Naila sai da ta fara samun waje a asibitin tayi Sallah itama sannan ta shiga,tsigar jikinta ce ta tashi ganin yanda Mummy ta sabule abin ba kyan gani,Spark hawaye yayi yace Subhannallah ai kawai gobe mu tafi da ita ko Egypt ne,a nan suka kwana gaba daya washe gari Spark ya gama komai shi,Mima,Naila da Arham suka tattara suka wuce Germany da Mummy. Baseeru normal ya dawo da ya kwana ba bacci ya tashi ko gidan Mummy bai kalla ba yace ni Dake haihata haihata har abada,Yana komawa bakin aiki ya dakko takarda yace baza a kashe ni ba, ya rubuta saki uku Ni Baseeru Dan Basi na saki Mamata Yusra saki daya,biyu har uku,igiya babu,zarge ya tsinke,abinda aka zarga min na Igiya na tsinke shi bani ba ke ko a hanya ban sanki ba,ya fita ya koma gidan Mummy ya bawa Me gadi yace ungo ka bawa Mero kace ta bawa uwar dikinka,Me gadi yace wacce mero da kwananta biyar a gidan Yari tana layin Wanda ake tsarewa ana tuhuma,Baseeru yace ba hukunci ba kotu ba komai? Yace kwarai kuwa,ita Kuma Mummy tayi hatsari ta Kone jikinta Inda kasan an tsullumata a tukunyar gidan biki,Baseeru yace gashi idan taji sauki a Bata Dan Allah ni dai kaga tafiyata ka sheda na saketa saki uku na hakura da dadin, gwara na dinga zuwa kauye Ina Jin dadin matata,Me gadi ya karbi takarda yace to ai Yan uwanta za a kaiwa ,Baseeru yayi tafiyarsa shi dai yace da a kashe ni gwara na kama gaba na. Yau Spark tunda suka sauka bai zauna ba sai da ya gama saita komai,Naila an kawo musu abinci bata Saba ci ba sai chips aka bata taci,sai biscuits da lemo,Mima kuwa sabo da iyayi ci take yi tana yatsina tana hararar Naila,Arham yana gefe yace Mima me tayi miki ne wai? Mima tace da nayi me? Naga kina harararta bari Yaya ya shugo yaji,Mima tace to munafuki zai dake ni ne. Spark ne ya shugo da wani babban Likita sai nurses suka tura Mummy ciki aka kaita wani daki. Sai lokacin ya samu waje ya zauna,Naila ta koma gefensa tace abincin fa,tunda muka zo baka ci komai ba fa, yace zan ma iya ci ne,zaka ci mana so kake ka zauna da yunwa ni bazan yarda ba,Arham ya kalle su yace ana ci da rabon gwauraye mu wlh,Mima ji Kauna ko ke Albarka duk shekarunki sai yaran zamani,Mima baki ta tabe tare da furta fitsara dai da iskanci haka hausawan arziki suke yi, yarinya a gaban uwar miji ko kunya ta ja tsaki,Spark yace Kinga Baby bani naci,rada ta Masa tace kana ji tana cewa bani da kunya ta ya zan baka a Baki ta Kara tsanata,ke rabu da su Dan basa sonki ne ya fada a fili kowa na ji yace abincin a Baki shine iskanci kowa yayi soyayyarsa da Mijinsa,Mima tace ni kake fadawa haka? yace to yaya ne Mima bakwa yi ji nake tsofai tsofai kuka dinga siyen maganin Mata wajen Malama Ikhram muna kallo ai mu Kuma sai a Hana mu,Arham dariya yayi da headphone a kunnensa Kato yace Kai ana harka iyaye nayi muma dole muyi ya fara rawa,Mima ba shiri tayi dariya tace ai Kai Kaci Kai dama Arham. Naila dariya tayi da biyu Dan Mima taji Haushi take wani iskancin Kuma sai ta fake ai ba komai tayi ba,hannu tasa ta jawo gemun Spark tace bude bakin,shi Kuma ya miko Kai to Baby Naila tana bashi idan suka hada Ido da Mima sai ta faki Ido ta daga mata gira da gwalo. Mima a ranta tace wannan yarinyar kanwar dujal ce,Arham ya sasu a gaba Yana kallo yace like mother like son,Spark yace yeah gado nayi wlh, idan ka an tashi rubuta Sunan Mazaje magidanta sabon aure Yan Duniya da Allah ka bada sunana ko na Hariji ake rubutawa a saka sunana a farko,ai gado muka yi nima shine cewar Arham shima,Mima tace dole a kawo min mataimakiya bazan iya da ku ba wlh,Spark yace Misam zaizo,tace bana so wannan shi ya fiku ma,mace za a kawo min Yar uwata tunda baku da kunya. Arham yace haka aka nuna mana ba kunya shi yasa fa,Takalmi Mima ta cire ta Kwada Masa tace gwara ace da Shaheed aka zo,Naila tana gefe tana bashi abinci, Mima tace sai abinci kake ci kamar ba uwarka ce kwance ranga ranga ba,Naila a sanyaye ita wai ta gari harda cewa ai ciki ya zama dolo a bashi,ko mutuwa ce kuwa ya za ayi sai hakuri, ai sai ayi 2-0 Kuma,to Yar iya da ke nake?Naila tace ciki ba ruwansa shi fa Miman mu, ta ya zan bar miji ciki ba komai ba haka Abba yace min ba yace ko mutuwa akayi na tabbatar yaci ya koshi,Umma ta ma tace kar na sake na bar mijina da yunya,Kuma sai ace bazan bashi ba wlh ko bukata ya kawo bazan Hana ba a nan zamu Dan kebe,Mima tashi tayi tace baza ku kashe ni ba ni Kam na shiga uku,Arham yace Kai wannan tafiya da nishadi take eh..eh..eh..Yana rawa da kai. Sai da Naila ta shiga Toilet Spark yace da Arham Mima ta fita kuwa lallai Mima yanzu nasan Bata kaunar Naila wlh a gidan su Anam ba maganar batsar da basa yi a gabanta har dariya take tana ji yara na fadar sirrin mazajensu amma Bata musu fada,Arham yace hmm dan baka ji batsar da Anam take yi ba a gaban kowa direct take fadar har abinda mijinta ke yi Kuma bata taba mata fada ba,Wahida idan taje kwana suke yini zancen batsa,rannan da na musu fada wlh Wahida ta rike ni wai sai na Sosa mata kirji da kyar na Sha,nace Inama Misam tayiwa haka taga iskanci,Spark yace Kai banza ne da ka taba banza ka Kara gaba. Misam bazai taba ba ai Misam Yana da aji a neman matansa indai ba shi ya gani yace Yana so ba to duk kyan mace Bata isa ba idan ta dame shi ma sai ya mare ta bare wata Wahida,da ma Rafeeq kace wallahi dan iskan yaron nan da kake Gani zai iya Kuma bazai yi magana ba wucewa zaiyi ko kallonsu bazai yi ba,yi zaiyi kamar ba shi ya taba ba ya Kara wuta ayi magana yayi fushi ya daina zuwa,Arham yace wlh Ina ga Rafeeq Yana da Aljanu yanzu fa ya daina zuwa wai sunyi fada da Papa,dariya suka yi zai dawo ne cewar Spark. Naila tana dawowa suka yi shuru kar aji wai, ruwa ya Sha ya jawo kujera gaban Naila ya zauna suna facing juna yace bacci nake ji,katon carpet ta dakko da suka siyo abinsu a garin me Laushi ta shimfida ta zauna a gefe,ya dawo ya kwanta tare da yin matashi da cinyarta tana shafa Masa gashi,Arham ya fita yawon sa,a haka bacci yayi gaba da shi,karamin bargon dake gefenta ta lulluba Masa,Mima ce ta dawo ta gansu a haka ta tabe baki tace shi yake biye Miki Kuna fitsara,Bata San Naila ta ci uban Spark a iskanci ba kawai Kara take a gaban suruka,maganar da take barowa itama guda ce. Mummy tana can ance sai nan da 3days zasu iya ganinta, Arham sim cards ya kawo musu kowa Daya ya saka a wayarsa da wasu siyayyar duk yayi musu abinsu kayan bukata,sai da Spark ya Sha baccinsa ya tashi sannan suka yi sallar Isha suka kira gida,Mima ta kira bangarenta,Spark ya kira Abba da Umman Naila ya sanar musu,Abba yace yanzu Naila tana Germany? Yace gata ma,Abba yace oh badan tafiyar bata dadi bace ai da nace San barka gaba ta Kai Naila,Spark yayi murmushi,yace Abba gata ya mikawa Naila ta karba suka gaisa,Abba yace Naila kin biyawa Dan uwanki Mohsin sun tafi Dubai shakatawa ke Kuma sai gaki a Germany ba zato mashaallah Allah ya Bata lafiya amma sai nayi wata guda ban siyar da kayan Miya ba na daina fita yarana suna Kasar waje ke kin tafi Germany Mohsin Dina Yana Dubai sannan ace na fita siyar da kayan Miya Allah ya kiyaye nafi karfin haka sai sanda kuka dawo zan koma siyarwa,dama yau na saro makwafta zan rabawa sadaka su Sha dage dage,Dan uban jarin ya karye Kya dora ni,Dariya ya bawa Naila tace to Abba duk yanda kayi daidai ne Abba. Mima kuwa sai tabe Baki take,tace Dan jaraba sabo da an mallake min yaro bazai kira Yan uwansa ba sai iyayen mata,su da wasu na kirki ne ma da sauki amma Abu talauci iya talauci,ba Wanda ya kulata,Spark a kunne ya radawa Naila I'm sorry,tace ba komai fa tana murmushi. Sai dare sosai suka bar asibitin suka nufi hotel din da suka kama,Naila da Spark Arham da Mami kowa dakinsa daban,Naila wanka tayi tayi Shirin bacci tana kamshi,Spark ne karshen shigowa dakin nasu ya iske ta kwanta ma a hankali ta bude idonta tace Baby kayi wankan kazo I'm in need of you. Kazo mu dan...ya ji dadi Yana so yaji Naila tace tana bukatarsa, gashi yau idan ya nema sau biyu to sai ta neme shi shima ba wani girman Kai ko kunya. Yana fitowa ta dire a kasa tace na matsu Baby pls washsh.....rigar wankan fara ta cire Masa suka fara Kwalbewa,Naila tace Jin dadi ya fara kankama,na fara dawowa Harija nima Affa yace ba a cire min beli ba,yace kar a sake a cuci jikarsa a mata kaciyar mata a yanke min sha'awata,kaga da wuri nake kawo wuta gashi ko Mai kayi min Ina Jin dadinsa da ace an min sai na dinga ji kadan kadan,Kai na godewa Abba da bai cuceni ba,wasu wanzaman basu iya ba na gargajiya ba a koya musu ba, da Ka suke yi kawai suna cutar matan hausawa da yawa wlh basu jin dadi sosai,wasu basu sha'awa ma sabo da an yanke du,Spark da kyar ya iya cewa ai girbe shi sukeyi,girbi kawai suke yi ya kamata a kula masu yiwa mata kaciya ana cutar da matan mu,yanda musulunci yace ayi ba haka wanzaman ke yi ba basu da ilimi a Kansu,gwara a hakura idan za a samu matsala. Naila tace ni kuwa a dadina,dariya suka yi tare da cewa yau sitting position. Mummy kuwa tana can ana kokarin ceto ranta sai suma take tana farfadowa sabo da azabar da take Sha,gashi ba Wanda zai ganta. Duk bala'in Spark akan Bado Yana samun nutsuwa wayarsa ya jawo ya kira doctor yaji ya jikin Mummy,yace ana Ganin sauki zata iya surviving. Kwanan su biyu a asibiti Mummy ta fara Jin sauki a kwana na uku ta fara kiran Spark tana cewa a kira mata shi da Yan uwanta. Suna asibitin Likita ya kira su yace zasu iya ganinta suka shiga gaba dayan su,ita dai Mima tace anya kuwa zata tashi abin ba sauki sam duk ta suntume,Mummy tana kuka hawaye na zuba a jikinta,tace Spark ka je gidan yari ka tambayi Jamilu Hashimu Dan Allah kace karya nake a fitar da shi daga prison,ku rokar min ya yafe min,magani ya bani na taimako lokacin munyi fada da mijina Aliyu zai min kishiya,naga bazan iya jurewa ba na canja maganin da guba na saka Masa yaci ya mutu na juya zancen nace Jamilu ne ya kashe shi,ba bisa hakkinsa ba na kashe kudi wajen Alkalai aka yanke masa hukuncin kisa,wlh bashi da laifi sharri na Masa nice na kashe mijina da kaina Dan Allah kayi recording sabo da a nunawa hukuma sheda,Naila da tuni ta danna recording tunda Mummy ta fara bayani. Mummy tace a rokar min ya yafe min,sai Mero sati guda kenan na zubawa Baseeru maganin maye Wanda ba a Sha idan an Sha to amai mutum zai tayi,na hada baki da Likita cewar Mero ce ta zuba Masa guba alhalin ba guba bace kwaya ce ta gari,shine na kashe kudi wajen Yan sanda da State CID aka tsare Mero itama a gidan yari Kano tana can ba a ma fara shari'arta ba tukun balle a yanke mata wa'adi,Dan Allah a cewa Khadija wato Mero ta yafe min a fitar da ita daga kangin Dana sata,nayi ne sabo da tona min asiri da tayi sanda na sawa Baseeru guba,wlh guba na saka Masa amma ba irin wacce na sakawa Aliyu mijina ba wannan idan yaci a tsaitsaye zai ta cuta har ya mutu Kuma Allah baiyi ba. Shi Kuma sabo da karyar da yayi min yana me gadi amma ya aureni shine takaici na,tari tayi tana numfashi da kyar tace wannan cutar bata tashi bace,Mima sai sharbar kuka take tace wannan wacce irin rayuwa ce wacce irin masifa ce wannan,Arham ya Bada amsa yace rayuwa irin ta Mummy ce,masifa Kuma ta danginku ce,yanzu wa gari ya waya,dadin abin duk tsuntsun da yaja ruwa shi ruwa kan doka,yanzu waye a cikin wani hali? Itace,za ace Mima ta kashe mijinta ne? Za ace Arham yayi kisa ne? Yusra za ace ta gidan su Mima,ko ace Maman Spark abin kunya ya ganka Spark babarka tayi kisa. Spark Yana hawaye yace shike nan na daina yawo a gari,Ina zan fita a dinga nuna ni uwata tayi kisa,Mummy ce ta kalle su da kyar, Spark yace Wanda kike fada Jamilu gashi a gabanki ba namiji bane mace ce itace Naila gata Nan Kuma itace matata ita nake aure,a shigar maza kika Santa shi yasa kika kasa gane ta sannan Baku dade ba daga zuwanta kika mata sharri,yanzu gata nan ko zata iya yafe miki oho,kin Sa an bata mata suna,kin Rabata da iyayenta kin kaita gidan yari taci wahala cikin kartan Maza,badan Allah ya kaini ciki ba da shike nan,Mima ce tace haba shi yasa wlh nake ta mata kallon sani,Dan Allah ki yafewa Yar uwata,Naila a ranta tace wlh bazan yafe da wuri ba sai kowa ya roke ni cikinku Allah yasa ta sheka lahira yanda zaku zo neman Alfarma wajena,baya ta juya ta koma tayi zamanta tana kuka. Arham lallabawa yayi Naila ta tura Masa recording din Mummy duk ya turawa dangi kaf ta Whatsapp,kowa yaji sai ya zaro ido,sai kiran Mima da Spark suke a waya,Misam ya kira Mima yace Mima ashe Kuma haka wani sabon abinunyar ta danno Allah ya tsare gaba Kune da kuka gaskiya,dole kuyi kuka wlh ni dai ta taimaka min karta sheka yanzu Dan aurena ya matso kar ace an daga bikin,Rafeeq Yana gefe Yana cewa Allah ya tashe ta mu dai a samu ayi bikinmu tukun koma me za ayi sai ayi daga baya. Sai da Mummy ta Fadi gaskiya Kuma sannan kwanaki kadan ta fara Jin sauki sosai kullum sauki samuwa yake,yanzu har abinci take ci,Spark ya daina walwala Sam yasan ko Mummy ta warke karshenta gidan yari amma indai zai dinga Ganinta da sauki,ta samu chance na nemiyar yafiyar ubangiji idan ta shiryu. Naila kuwa bata nuna ta damu ba sai ma kwantarwa da Spark hankali da take yi. Suna masaukinsu a kwance,tana jikinsa suna Hira kasa kasa yace Dan Allah Baby zaki iya yafe mata? Naila ta Harare shi tana dariya tace ni din banza ai ko sabo da Kai na yafe mata wlh da zuciya daya amma sabo da Kai,Ina sonka fa ta rainar min Kai na aureka kaddara ta kaini gidan yari badan haka ba baza ta iya kaini can ba,yanzu Baseeru shi dake bai da rabon wahala Kuma da tsawon ransa gashi ya Sha ras da shi,Kuma ni gashi Sila ta sa mun hadu na aure ka,badan haka ba Ina zanga me kudi irinka, ai ni Alkhairi ya zame min amma idan mun koma dole mu koma gaban hukuma a wanke ni fess sannan naje naga su Dan Indo da Goje su tabbatar,yace Inshaallah indai kin yafe ai shike nan,tace na yafe mata har abada sabo da Kai amma karka fadawa dangi har su Mima na yafe so nake suyi darasi pls,yace Inshaallah Yana murna ya rungumeta kamar zai cinyeta Yana sa mata albarka. A hankali tace Bado Yana bukatar Hallare,Ido ya zaro yace wannan son Hallaren naki kuwa na lafiya ne? Yau how many times muka yi karfa na koma Baseeru da Mummy,Naila tace Kuma wlh ba ciki bane ko ni Ina mamaki naje a asibitin sun min test sunce ba shi bane,naso ace shine na Maka surprise,yace Allah ya baki tace Ameen inyi nakuda ta in haihu,Spark yayi dariya yace ke Nakudar ma birge ki take yi? Naila tace sosai na dinga wash...ahhh Spark....bayana...kuguna...harda yin goho a Saman bed tace sai Da ya fado aji Inya Inya,ace Namiji ta haifa ko mace,Spark ya kama dariya yace haka fa kika yi a first night sai gashi kinfi kowa raki,Naila tace banda haihuwa,Kai yaro guda wasa ne Allah ya bani mace,yace masu Albarka dai,tace ko namiji ne ma Allah ya amfana Ina laifi,Allah yasa ya gado hallarenka matarsa ta kwashi dadi,Naila harda rawa da Kai ana Jin dadi sai Shoky ahhh....Spark dai Yana ta dariya Yana latsa waya,kwanciya tayi a jikinsa tana mika,wayarsa ya ajiye yace idan na kamaki Allah sai kin gudu yau,Naila harda adungure a Saman bed ai haka nake so yeee ai ni sai yanzu na balaga ashe,da ban balaga ba,sai dariya take ba Spark da gaske kullum Naila Kara fetsarewa take a bed,wani abin da take har mamaki yake. Nabeel ne ya tsiri zuwa gaida Abba duk bayan kwana biyu sai yaje,Abba ya gaji ganin yau ma ance yazo inji Nabeel,Abba fitowa yayi yace Kai idan kana da manufa ka fito ka fada sai kace Kaine Jauro sai sintiri kake,nema kake lallai sai kayi Aboki dani Kuma bazan zama abokinka,yau naji yaro Dan Albarka kullum sai kazo wajena na gaji,bana sonka da aboki ni karka ganni wani saurayi saurayi da shekaru na,Nabeel dariya yayi kyakyawa ne sosai,Abba yace yau dinma gaisuwar ce? Nabeel yace ae Kuma yarinya zaka turo min ta karbi sako,Abba yace ai Ina da yaro Aslam me yasa baza kace yaro ba sai kace yarinya,Nabeel yace to a turo Aslam din duk Daya ne,Abba ya shiga ya turo Aslam,Aslam Yana fitowa ya gaida Nabeel Wanda kofar motarsa a bude take ya fito da manyan Ledoji shake da kayan ciye ciye yace Auntynka zaka bawa, yace wacce a ciki? Nabeel yace Yar Kwaila dai gata nan wata kamar tana na manta sunanta,Aslam yace Zarah kenan yace ba ita ba ai na San Zarah yarinya ce sosai,yace Aunty Hidaya? yace yawwa ae ita,Aslam yace Kai kace mata Kwaila sai na fada mata,Nabeel yayi dariya a ransa yace yaro yayi gadon Ubansa,a fili yace to fada mata mana tsoronta nake yi,kace ta cinye idan ba haka ba Ina dawowa naji ance bata ci ba sai na balla ta,Aslam yace a nawa? Yaro da wayon tsiya,yace sa kudi yace dubu daya sai na Maka CID,yace yawwa yaro ya bashi 2k yace idan bata ci ba ka fada min,yace bani number waya zan saci wayar Abba na kiraka,Nabeel ya rubuta number dinsa ya bashi sannan ya tafi. Annoor kuwa tunda akace an tsaida ranar aure duk ya rude da shirye shirye wata Daya aka sa tal,Habiba ta fara gyara Amarya sosai tana zuwa wajen gyara,sosai suke shiri,yayin da Maryam tana ji tace wlh baza ta sabu ba,Kauyen Maman su ta shirya ta tafi,tana zuwa ta samu Yan uwanta na wajen uwa tace Dan Allah wajen gagararren malamai zaku raka ni,miji na samu zan aura naga yanzu Yana min Wala Wala zai gudu,mutanen kauye da masifar son ayi aure ko za a mutu,wata Dausiyya matar aure ta raka tace akwai Malam Musa aikinsa kamar Yankan wuka wlh,idan zai yuwu zai fada miki daret (direct). Suna zuwa suka same shi a zaure ya dawo kenan daga Kasuwar kauye ya siyo kayan taushe,Yace a'a Dausiyya kece tafe? tace Malam Yar uwata na kawo maka,yace mashaallah to ta shugo,Maryam anci wanka ita ga Yar birni ta shiga cikin zauren ta zauna,Dausiyya ta tsaya a waje sabo da sirri. Maryam bayan sun gaisa tace Malam wani nake so kamar na mutu Malam amma yaki so na wata yake so gashi har an sa bikinsa an kusa ma,Malam gashi da kudi ga kyau Inda kasan shi yayi kansa wlh,Malam komai da ake so a wajen namiji ya hada,amma yaki so na,Malam yace Kash me yasa baki zo da wuri ba ai da tuni ma kina gidansa idan da rabo ma an samu. Yanzu bari a fara dubawa aga ta yanda za a bullowa aikin,Kasarsa ya jawo a faranti ya fara Zane Zane,sai da ya dauki lokaci sannan yace babu alheri a auren ku,kece kike sonsa amma shi baya sonki ko kadan, dai dai da digo baya sonki,gashi Nan zuciyarsa babu hasken sonki a ciki duhu dundum,Maryam tace to ya za ayi a kulla kaunar ya dawo Yana so na? Malam Musa yace aurensa fa babu fashi sai anyi shi ko me zaki Masa,Maryam tace to a haukatar da Iman din mana,Malam yace babu Hali babu hauka a kaddararta,duk Kuma Wanda zaki je sai dai ya miki karya yaci kudinki sannan ni bana haukatar da mutum bana kisa Kuma,Abu daya zan iya miki idan anyi auren kar ya kusance ta,Maryam tace yawwa tace Hakan ma yayi,Malam yace indai ya sake ta kwance Mazagi ma'ana tazuge to shike nan sai ya kawo,Maryam harda dariya tace haka yayi ni Kuma zan San yanda nayi ya Soni,Malam yace idan ta tabashi sai ya kawo kawai,Maryam tace wlh yayi min,nawa zan bayar yace wannan karamin aiki ne ki Bada sadaka kawai,ta bashi dubu goma,Malam ya haukace yace zaki ga aiki,ya Saba da mutanen kauye Dari biyar dubu daya akan wannan wani sai yayi kisan Kai. Maryam tana fitowa tace an gama Dausiyya gaskiya ya hadu Malamin Nan,suka tafa tace ai zaki ga aiki wlh,a ranar Maryam ta koma gida birni,Malam yace sati biyu yayi yawa Amarya tana tarewa bazai iya komai ba. Masu Sharhi Ina godiya,Baby Ak Ina godiya sosai. Arewa book AsmaBaffa1 TikTok AsmaBaffa AsmaBaffa [1/24, 5:46 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 61-65 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne 'Yar Gold Ango Misam har da cewa ku sani a gaba na fara tozali da Amarya ta farin gani,sanyin raina, gidan iyayen suka fara shiga aka gaisa da su Spark da dukkan matasan Misam ko kunya yana gaba,Suna fitowa suka nufi makwafta Inda Amarya Chikar gayu take,irin kyan da tayi ba a magana, sai kida suke ji Dj ya bar musu kayan kidan ya tafi su suke saka abinsu,Naila ita ba rawa take ba wata ce me kula da kidan, Yan mata ana ta fitsara,Beauty ta shige cikin yan gidan yarinsu sai chashewa suke a compound duk iri daya suke yi kowacce rawa da sunanta, kawai sabo da an daura aure suke ta faman rawa. Yau Amarya ta tsaya tana kallo kawai duk rawarta taki yi yau, Naila har ta hango nata hannu ta daga Masa,yayi dariya, Naila tace yau na karbi Chika ni tunda ta kasa mu bara muyi, tasowa tayi tana rawa a hankali da rangaji da cup a hannunta cike da fresh yo har ta isa gaban Spark Wanda ganin abinda take ya ja gefe Yana mata video, Rafeeq yace baza kuci lokacinku kuci namu ba fa ato,mutane suna dariya Arham wajen Amarya ya nufa shi yana rawar yace Naila ma tayi bare mu,duk lalacewa irin ta Naila a rawa ta iya yinta yau,dariya ake tayi,Misam ya jawo Arham baya yace matarka ce wai da kake rawa kana tafiya wajenta ,ana ta yiwa Chika tsiya yau taki yin rawa,kujera ta jawowa Ango ya zauna durkusawa tayi a gabansa tare da dora kanta a Saman cinyarsa. Misam yace zan sawa Amarya Albarka ya dafa kanta sau uku yace Allah ya miki albarka,aka saki shewa,Spark Yana Shan fresh yo dinsa da Naila ta bashi,Chika mayafinta ta bude a gabansa ya dinga mata liki Yana ta shigewa mayafinta kawai rapa yake farkewa ta Yan dubu dubu Yana liki,ya sake balle wata ya watsa sama,Yana ta uban liki yace sai Kun rike ni in ba haka ba yau sai dai jari ya karye ,ya zaro wata su Arham suka rike shi,yace ku barni,uhm uhm Yaya suka ce,dariya ake ta yi yace to na gama ya watsa last sama 'Yan mata suna ta tsincewa ,Chika taje ta juyewa Beauty kudin tace shirya min abina,ta dawo suna ta pics,Naila tace wlh nima sai ka min liki har rawa nayi,Spark yace kwantar da hankalinki bari su gama,sun shiga duka anyi pics iri iri da videos,Spark ya ja kujerar Ango ya zauna Naila ta tsaya a gabansa aka sa mata kida,dollars Spark ya balle shi baya ma lika mata a jikinta kafarta ya duka kamar Yana gyara mata takalmi ya dinga farfar da kudin,Mohsin sai dauka yake Yana dariya shi kanshi sai yau ya taba ganin Naila tayi rawa,Ana ta dauka Naila sai dariya take tana rufe fuska sabo da bata rawa, harda yiwa Chika gwalo,Misam ta kalla tana Yar rawarta ta Masa gwalo,dariya sukeyi yanda Naila take musu gwalo ko Ina sai ta juya tayi musu gwalo,Arham Yana gefe yana ta rawarsa, Kamal Yana ta dauka shima sai da Naila ta dafa Spark tace na gaji sannan ya tsaya da likin,Su Chika suka kwashe mata kudinta itama. Abinci kuwa fried rice ta Sha hadi da quarter din kaza ga lemo ga ruwa shi aka rabawa duk wani Wanda yaje daurin auren,su Abba kuwa Naila ce ta Kai musu nasu suka gaisa ta dawo,ko mayafi basa sawa,Spark yace shi bai yarda ba sai ta sa mayafi,haka ta dakko ta yafa karami,Mohsin ya makale can gefe shi da Beauty suna ta hira cike da nishadi,yace kina iya cin abincin kuwa? tace Naila tana min girki na,yace kin huta,abincinsa ta bude tana bashi a baki,Jauro su sun cinye nasu,Abba yace Mohsin ya fito mu tafi, Jauro yace kyale shi ya gama Dan Allah,Abba yace Yar Inna yau Sakwara take min bana so ta huce,Jauro yace wai baza muje zancen bane Abba yace gobe sai muje Inshaallah amma ai kawai zuwa zamuyi a matsayin ba zance muka je ba sai an daura auren sai ta San da Kai aka daura,yawwa dan gari haka nake nufi cewar Jauro,iyakaci idan an daura taga nine mijin ta fara Dan hawayen gulma tana shagwaba ni..ni..nii...Habiba kawata ce faaaa...Jauro harda gwadawa, Abba yace Kai Kam ka tabe Jauro harda komawa dan Daudu?,kana nemafa kayi a asara a rayuwa wanne irin Abune sai surukina ya ganka ka kunyata mu. Arham anga yan mata sai faman baza Ido yake yace Yaya Spark Nima na zaba? In kana da kudinka zabi mana,ba Wanda zai sake aure yanzu a gidanmu sai Nan da 4yrs uban waye zai rike muku matan,Arham yace wai na fara soyayyar Nima,sanda kake yi shawara kake dani duk kwailayen da kake kulawa,yaro ka nemi kudin tukun,Arham yace Ina da Uba Allah yasa ba maraya bane ni,Misam ne ya kira Naila yace ba wani Palo Wanda ba mutane kin gane ai ki turo min Amarya zan fada mata wata magana,Naila tace babu sun kulle dakunan su sun tafi gidan bikin,Misam yace to anji jeki tunda ke Baki iya hada harkar Lada ba,dariya tayi tace ae sai da suka yi sallar La'asar sannan suka wuce Kano,Shaheed yace Naila ta fito su tafi,Rafeeq ya matsu shi ya ganshi a Kano ma,Naila,Beauty har wasu matan kaf Yan gidan yari an tafi wajen Malama,Chika aka bari da kawayenta Yan Kd ba damar zuwa. 7pm suka dira a masaukinsu can hotel,mata kuwa suka yi gidan Malama,Yahuza Donation ya kwaso karuwai da masu kida wai sun zo Masa murna zai aurar da Yar uwarsa,suna ta tambada a kofar gidan Yahuza,kida ne na gasken gasken kamar zai fasa layin,kidan ko baka so sai kayi nishadi,Su Naila suna zuwa suka ce ai mu bi sahu kawai,Amarya taci kwalliya cikin fitted gown na Bride material wani blue an zuba mata make up,tana zaune ana ta cashewa a gabanta,ya zata yi ance dole a gabanta za ayi,Naila ta kira Spark tace ai ku taho a Nan ake biki ku taho da kudin liki,yace hmm na gaji ni bacci zanyi,Naila ta dame shi ni wlh sai kazo. Arham su dama ko masaukin basu je gidan Amaryar suka taho sai suka iske Inda ake badala,kowa ya rike baki gidan su Malama guda,Arham yace lallai a Nan ake biki,duk fitsarar su sai da suka tsaya kallo yanda Yan mata balagaggu ke barin mazaunai da kirji,Kuma tare da Maza,Stella ta jawo Amarya dai dai lokacin angwaye sun zo,Ikhram tace tun kafin a daura bazan iya jurewa ba dole na chashe,tana farawa aka dauki shewa da guda aka bata fili,Naila tace Ango ga ranarka kace zaka chashe,Rafeeq yace anya bazan iya ba yana dariya,ba irin rawata bace, Malama kida ya mata yawa ba ruwanta da kowa,Rafeeq tazo ta jawo ciki tace idan baza ka iya ba just watch ta juya Masa duwaisiyya tana girgizawa,Misam da sauran suka dinga dariya,Misam yace akwai abin ai dole kiyi,Ango ya fara zuba ruwan kudi Yana liki, Ku bani tamburan Ikhram harda tamke baki,akan yana liki ga rawa ana Masa yaga kaya. Su Naila suka shugo suma suna ta liki,masu kidan karuwai suka Kara dagewa,suna cewa mu yau a nan zamu kwana,yau kwana nan,anyi liki sosai,Yan gidan yari suma sajewa suka yi da karuwan,sai wurin 1am,Spark Yana zuwa yaga abinda ake ya ja Naila mota suka zauna ciki suna tsotse tsotse,sai da angwaye zasu tafi masauki Kamal yazo yace Madam a bar mana mota,Naila fitowa tayi ta barsu suka tafi ita Kuma ta koma ciki,Amare nan ma masu kwana tattarawa suka yi suka koma kusa da gidan Yahuza Donation wani gida me kyau da Dan fadinsa ya Sha tiles matar yare ce me shegen tsafta,da aurenta ma da Mijinta shima yare,four rooms ne agidan da Parlo. Naila suka baje a gidan,Beauty tace Naila banci abinci ba fa tun safe,Naila tace ke na gaji ki fadawa Amarya,Ikhram tace me zata ci a dafa mata yanzu,tace taliya da manja da yaji,Naila tace kullum dan masifa taliya,wata ce a kawayen Ikhram ta siyo taliya,tace naje gida na karbo mana,Ikhram tasan halin su Asabe tace a'a shafa'atu ga kudi siyo mata. Naila tace a dafa Dani,Ikhram tace wlh Baku isa ba ga Abinci za a kawo mana wa za a barwa shi, Shafa'atu ta karbi kudi ta siyo taje dakin Ikhram ta dakko yaji ta soya manja a gas dinta sannan ta dafa taliyar ta kawo,Beauty ta ja gefe da taliya guda a dafe tana ci kadan ta rage,Naila tace naci wannan tace a'a da safe zan dumamata,Ikhram tace ki bata taci da safe a dafa miki wata wannan masifar cikin naki ke tab,Beauty tace yarinya rai dai Allah ya nuna mana naki,Naila cikinta ta shafa tace kwai na? Kwai ya kuke haka ne ku karbi Abu kun ki karba ku,ana ta abun nan ya Ilahi kunyi likimo,Ikhram tace wai ya kuka ji da zafi ne karya ake mana a gidan yari? First night,wata a ciki itama tana da aure tace wlh da za...da sauri Naila ta katse zance tace wani zazzafan dadi Ikhram,ai karki ji komai ko Beauty? Beauty tace wow da ba dadi Kya ganni da ciki,Ikhram tace Kai zan yarda da ku kuwa? to zauna Karki yarda cewar Naila. Suna ta hira Beauty da Naila suna ta zuga Ikhram ta bada kai ba wani zafi. Bayan sunci sun koshi bacci suka yi abinsu,washe gari da asuba bayan sunyi Sallah bacci suka koma suma angwaye haka,sai 9am suka tashi suka fara shiri,gaba daya mazan family din kaf har Misam farar shadda suka saka iri daya,Ango ne kawai ya buga wata Arsh dinkinsa ma ya banbanta,Motoci lafiyayye suka shiga sai kallon su akeyi sabo da irin suturarsu da motocin da suka zo da su,gidan Amarya suka nufa,Yahuza yace baza ayi a masallaci ba shi a kofar gidansa za a dora, Inda aka Bada order abinci sun kawo wajen da uniform dinsu na aikin mata da Maza girki ne iri iri sai abinda kake so zaka karba,komai anyi na Yan gayu tsarin ya birge kowa. Yahuza ya Sha shaddarsa Sky harda rambadawa jan idonsa kwalli kana ganinsa ka San dan bariki ne, Misam yace au ba a masallaci za a ayi ba ga masallaci kusa,Yahuza yace banga dama ba,an baza tabarmai mutane dai an taru ga Yan bariki abokan Yahuza,Yahuza yace wai Ina Liman ne yace gani na karaso,idan baza ka daura ba sai ka fada mana,ai kasan ni ba iya khudubar Nan nayi ba da nasan yanga zaka mana da tuni ni na daura da kaina haba sabo da kana da addini da ilimi sai kayi mana yanga, Anji to kana Jan Sallar masallacin juma'a ana biyanka albashi ai ba kyauta kake Jan Sallar ba,gomnati biyanku take,Kuma duk kudin da ake biyanku harda na al'umma idan an kiraku radin suna ko daurin aure gomnati ta biya ku. Liman yasan hali ya share Yahuza ya samu waje ya zauna mutane da yawa a tsaye suke,dangin Papa na kauye da su aka zo sai Baban Misam Wanda shima Yana ja gaba,Abokan Papa duk sun wakilci Papa gasu Nan da yawan gaske,taro yayi taro,haka na Misam ma an Sha mutane,Yahuza sai wulakanta Ikhram suke suna nunawa bata da gata,haka bangaren mata kowa yazo wajen sai ya gane Ikhram bata da gata,dangin Ikhram da suka zo mutum biyu ne rak suma ba wani dangi na kusa bane,Ikhram tana ganin wulakanci tunda bikinta ya matso,matan Uncle suyi mata shima haka,Rafeeq ya bawa Spark labarin Ikhram tun a gidan kafin biki, tausayi ta bashi,ance a yanke sadakinta Yahuza yace ai ba tsada zata yi ba ku Bada dubu Hamsim ai tunda aka zo tsaida rana na fada muku, kamar ma a make yake baya hayyacinsa bakin cikinsa sadaki bazai ci sisi ba shi yasa ya Fadi kudi kadan. Rafeeq yace ni na Kara Sadakin matata dubu Dari biyar zan bayar,Rafeeq ya tara kudi sosai sabo da Iyaye mata me dubu Dari biyu,me dubu Dari me dubu Dari da hamsim etc Mima dubu Dari uku ta bashi tace ko baida kudin sadaki lallai ayi bajinta,Yahuza ya rude yace to kawo sai a boye mata ko wani abin sai a siya mata,Rafeeq ya zaro waya Nan take yayiwa Ikhram transfer a accnt dinta ya nunawa shedu kowa ya sheda yace an bawa Amarya abinta,Yahuza ya fara zare Ido Yana Jin haushi yace wato ni ba'a yarda dani ba to ta fito ta daurawa kanta auren na fasa a tashi a watse a bar min gida,Spark yace Kai Malam saurara karka mana kwaya a nan mun fika hauka Liman daura mana aure Ina dangin Ikhram? wasu Dattijai suka ce gamu Allah sarki yarinya, Spark yace ku mana walicci ai Kuma danginta ne ya halatta Liman daura muje,Yahuza ya mike Yana masifa wallahi ba a kofar gidana ba,Spark yace gidan haya ba har gidane da Kai,idan ban bugaka da kasa ba shege nake wa zaka mayar Yan iska,Yahuza yace Allah? Arham yace Dan anga bamu sako kakin sojoji bane,Khalid hularsa ta manyan sojoji ya dakko ya buga,sai Yahuza yayi mukus ya koma gefe yace bazan sheda ba to wlh,Yana gefe Dattijai aka daura aure sharrr, ana daurawa yaga motocin sojoji suna ta dira a gidan Wanda basu zo da wuri ba,bataliya bataliya,harda escorts din Khalid Dana Spark,Nemar Uncle aka yi aka rasa ya fece,ana ta cin abinci ana shagali,Rafeeq sai washe baki akeyi yana amsa Ameen Ameen,makadan karuwai sake dawowa suka yi suka saki Dan asharalle yau kuma, Rafeeq yau dai yayi rawa shi daya aka rufe shi da liki,kawai Dan yaji Dan Asharalle Yana wake Ikhram Yana kiran sunanta a wakar ya fara rawa dama shi dancer ne,Amarya ta fito da tawagarta ko wacce ta ci wanka aka sake sabon shagali su Stella ana ciki ana takawa,Ikhram harda shiga suyi iri daya da Rafeeq, rada ta Masa a kunne sai tasa hannu ta matse babbar rigarsa ya dinga murga duwawu,Kamal idonsa ya rufe ya juya yace ana abin kunya a wajen nan,Spark yace bazan iya kallo ba kunya zata kashe ni,Naila ta dinga dariya,Misam kuwa cewa yake ana zubar da mutunci a wajen nan yau. Su Mima ana can ana shagali suna ta faman zuzuta Amaryar Rafeeq,Sai gani suka yi videos na tashi a sama,social media ana ta watsawa duk Wanda yaje da kalar nasa,wayar ta kashe wai kar ta ganowa kanta Amaryar Misam bata so ma ta ganta, bangaren Chika kuwa suna kusa tuni anje daukan Amarya da motoci biyar sabo da kawayen sai an gama na Rafeeq zasu taho,11am aka tafi da Amarya Abuja,ana gamawa Yahuza yace da su Asabe lallai yau su dauke Amarya baya son bikin,washe gari aka yi za a kaita amma yace Sam ba a isa ba,Spark yace masu Kai Amarya su shirya ba damuwa,Asabe tace dole muje muga gidan Ikhram ko karyar kudi aka yi mana,suka shirya ita da Amarya yaran suka zubewa Yahuza su suka fito,Amarya Ikhran tace ni ba sai gobe akace ba kayana ma ban hada ba,Kuma yau na gayyaci wasu duk zasu zo min biki,Kun San fa sabo da sana'ata Ina da mutane,Asabe tace to su koma gidan ubansu mu yau zamu kaiki idan Kuma kece da kanki to ki bayani. Ikhram ta zuba uban gayya yau zata yi shagalinta ta kashe kudin komai amma ance dole a kaita yau ta saka kuka,Asabe tace in zaki shirya ma ki shirya,Naila tace ke dalla daina kuka shirya mu tafi can ma fa dinner za ayi ta Misam,Yau ta Misam za ayi,duk wani tarkacen Amarya Naila da Beauty sun hada komai an zuba a mota Daya,kayan Lefenta ma a mota daban ba abinda suka bari nata,ta shiga wanka tana ta kuka ta fito ta shirya a haka, kuka yaki karewa sabo da ita tayi gayya yau Wanda baza su je Abuja ba,ta Bada kudin Abinci da komai na saukar baki,ga abinda ake mata a cikin mutane Yan biki,haka ta shirya Cikin wani material me tsada,ta zuba kyau Yar kwalliyar ma baya baya aka yi sabo da hawayenta. Haka ta fito kawai Asabe tace to lulluba mayafin a Kai,ta lulluba ta rufe fuskarta ta fito Spark yace iya motocin da zasu cinye shi ya basu basu fi ma mota biyu ba zuwa uku mutanen duk kawayene, dattijan Asabe ce kawai da Amarya sai Maman Chinyere,Su Stella da yare motar su daya,sai kawaye,Wanda suka bi motar mazan,iya Yan gidan su Rafeeq ne su a Jirgi zasu koma,Jirgi suka bi su,sabo da son Kai Spark ya dauke Nailansa,ta shiga mota yace ke fito kunyi yawa a motar muje ki shiga waccen,sai da ya bari motocin sun tafi ya tasa keyarta suka tafi a jirgi gata ga shi. Spark suna sauka ya Kira Mima yace Amaryar Rafeeq ma suna hanya a jirgi zasu zo,Mima ta rude tana ayi a gyara gidan nan tana yiwa Yan aiki masifa babbar Amarya ta kusa sauka,karamar Amarya su suna mota ana gwajab gwajab a hanya ayi a gyara min gidan Dan Allah. Ta samu mutanen kauye danginsu dake su ta Raina dan Allah ku tashi haka bakwa gajiya da shinkafa ne ku,ku tashi za a gyara gida,ta sa Yan aiki suka fara aikin gyara ko Ina sai kamshi,yaro bai Isa ya wuce ba zata fara masifa karka bata min gidan nan Amarya zasu sauka yanzu. Su Mima basu San ma tuni an kawo ta Misam ba tana gidan Marikinsa an sauke su da karramawa da mutuntawa abinsu idan anje Dinner an dawo Kuma za wuce da ita gidanta baki Kuma su kwana a gidan Baba da safe a Maida su. Spark tuni sun dawo Naila har ta wuce gidanta ma ta gyara kayanta ta fara hada kayan da zata saka anjima dinner din Misam ta Rafeeq sai gobe,Rafeeq tunda yasan haka tsoro yaji ya kira Spark yace karfa suje gidan Mima suyi musu wulakanci su Asabe su tafi da abin fada,Spark yace ai baza a kaita gidanba,gidan su Islam za a kaisu sai ace sun wuce gidansu na Abuja sai gobe a hadu a dinner,Kai Kuma idan kaje Dinner din Misam kar ku shiga tare da Ikhram,kowa ya shiga daban,Rafeeq yace to Alhmdllh,Spark haka ya kira Mima ya fada mata yace ai suna gidansu na Abuja sai gobe sunce za a hadu a dinner,Mima tace manya kenan,ai komai na manya na daban ne,to ta Misam din baza ta zo ta gaida uwarsa ba? Spark yace yace zai kawota bayan sati daya da biki tunda kunce ku ba bikinsa kuke ba me zai kawota Kuma tayi,Tsaki ta ja tare da kashe wayarta. Da yamma kowacce ta hade an tafi dinner din Misam,Su Mima Allah Allah suke suga wace,Amarya kyau sai ka Santa sosai da ka ganeta sabo da ta Sha kyau iya kyau,Dangi suka fara dira kowa mazan ma an cika sosai an Sha kyau wuri ne me tsada da kyau komai yaji,Mima tana shiga ta dinga kallon Amarya tana ta kallonta kamar mayya,Ikhram ce ta shiga ta samu waje kusa da Beauty ta zauna,Rafeeq ma ya shugo daban ya zauna kusa da Beauty su Mima basu gane ba,Mima kirji ta dafe lokacin da Chika tayi murmushi tace na shiga uku me zan gani? Chika ce fa ta mike ta dinga bin dangi tana cewa Kun ganeta Chika ce Yar aikina,ita ya auro yarinyar da ta ci min mutunci ba irin rashin kunyar da bata min ba,wurin ta tunkara a hasale,Spark ya riketa tana Fisgewa ka sake ni inje Inci Ubanta,wlh sai Misam ya sake ta bazai taba zama da wannan ba idan ba haka ba wlh sai na Masa baki,ni zaku rainawa hankali ku dinga min iskanci,shi yasa aka Hana mu San wace,aka tsaya ana ta kallon Mima,Spark yace Mima wai mene haka Dan Allah Mari ta kwadawa Spark tace sake ni bakin munafuki,ai da kai ake munafuntata shashasha,Spark dafe da gefen kumatunsa Chika ce ta yafito Naila ,taje wajenta tace kice dj ya sakar min kida a kira Amarya da Ango ana bata mana lokaci,Naila taje ta isar da sako Dj ba ruwansa ya saki sauti sannan aka kira Amarya da Ango,Mima tana ta balbali ita kadai ko kunya ,Chika Kuma suna fitowa ta rike hannayen Ango shi Kuma ya rike mata kugu suna takawa a hankali ana ta ruwan liki,sai dangi matan dukkan su suka fara tashi suna zanzarewa kafin kace me duk sun bar wajen har Mima,shagali ya Kara dadi ranar anyi show,Spark sai shafa kumatunsa yake Inda Mima ta mare shi,yace da Naila Baby duba min ko ya kumbura,Naila tace maganinka kenan ai,haka zaki ce kenan? ae mana ta furta tana shafa masa wajen. Ango za a Maida Amarya masauki sannan a kawo Masa abarsa kawai ya wuce da ita,Chika tace wlh ka Maida ni Inda ka dakko ni,da iyayena fa a can sai suce bani da kunya,Misam yace bai San zance ba,yace ni hakkina nake so ya birkice gaba daya,Chika ta fashe da kukan karya Dan ya hakura,ta dinga kuka kamar gaske haka Yana ji Yana gani ya hakura,mararsa har ciwo take yayi hakuri iya hakuri. Gida ya tafi Inda su Rafeeq suke ba Rafeeq ba dalilinta wai shi an Kai Masa Amarya gidansa dangin Amarya suna gidan su Islam,Kuma su Asabe ne suka ce su sai sun kaita. Sunyi mamakin tsaruwar gidan da dukiyar da aka kashe, Rafeeq shi sai murna, Spark yace Dan ubanka tashi ka tafi an Kai Maka Amarya karka barta yau ta kwana lafiya,wlh gobe idan na ganta lafiya lafiya sai Kaci ubanka,Rafeeq ya tambaya au sun kaita? Yace Baby tana can zanje na dakkota,Rafeeq yace Allah yasa nayi wanka yanzu,yace to canja kaya mu tafi,Kaji fa da kayan makulashe? Karka damu akwai 24hrs ko marar dadi ce haka zata ci,Misam Yana kwance shi Saman bed yayi likimo matarsa yake so a bashi gashi sunce sai gobe ma zasu kaita su tafi gida,Yana kallo Rafeeq ya shirya ya canja shadda Yana sheki ya fesa turaruka Spark ya dauke shi a mota sai gidansa,suna zuwa yace kace Baby ta fito Ina jiranta,Yana shiga ya samu Naila ita kadai kwal a gefen Amarya gida ya dau kamshi,yace Baby kije inji Baby,Naila ta mike tace dama bacci nake ji wlh na gaji ga dare yayi har kusan 1am fa,Rafeeq yace ni kuwa ban gaji ba,da zanga zaki ma kokawa zanyi da shi,Naila ta wuce tana dariya, Ikhram tana Dan kukanta sabo da ba yau aka shirya kawota gidan miji ba sai gobe amma su Asabe suka damu sai an kawota. Rafeeq Ango ya furta da Allah kuce dani Ango,Amarya tana zaune a hankali yasa hannaye tare da bude fuskarta,hawayen ya goge mata ta dago kyawawan idanuwanta a hankali suka hada Ido ya furta ga matata Ikhram Ina haifar 'yata Kuma na sa mata suna Ikhram,dariya tayi ba shiri,yace gimbiya Ikhram Yar lelena ni Kam na dace,a hankali ya rungumeta ture shi tayi a hankali tace wai dama zaka zo yau? ta ya zan barki ke kadai a gida,tace bari nayi wanka to,ta mike cikin shigarta ta wata Atamfa hadaddiya,wanka tayi ta fito daure da towel,Rafeeq harda dafa kirji Yana cewa a ransa calm down relax Banda zalama Rafeeq banda Zalama,yaga Amarya haka da towel sai leke leke yake faman yi,yace ni yanzu nayi wanka,tace to bari na saka kayan muyi Sallah. Doguwar riga ta saka da hijab ya jasu sallah ya musu addua sannan ya jawo ledar kayan makulashe ya baje musu yunwa take ji shi yasa ta zage Yana bata a baki tana ci sai da suka cika cikinsu dam,sannan ta mike ta wanke bakinta da hannu ta fito ta dakko rigar baccinta me shegen kyau ta saka,shima ya wanke bakinsa da hannunsa ya fito ya iske tana shafa turaruka. kayansa ya tube daga shi sai boxers taji tsoro bata taba ganin namiji a haka ba sai yau. Kunya taji ta dauke idonta ta Kalli gefe tana gamawa da sauri taje ta kwanta ta shige bargo abinta,yaki sa riga yaki kashe light,Ikhram tana cikin bargo tace ka kashe light din yace a'a Ina dalili bazan ga komai nawa ba komai kana gani ai yafi,wannan hanyar taku bana gani ai sai nayi a cinya na zaci ciki ne bada ni ba,Ikhram tace au yau zaka yi gobe fa za ayi dinner yace ba komai ba zafi ai. Saman bed din ya haura Rafeeq a ransa har cewa yake to nidai yawo virgin ya kare Kuma yau,jikinta ya koma ya kwanta wani shock ya game jikinsu,ta juya Masa baya hannu yasa ya tallafo fuskarta ya da juyo da fuskar, a hankali ya hade bakinsu waje daya yana Yana tsotsa,Juyowa tayi sosai ta bashi Amanna, baka Jin karar komai sai ta Ac,a hankali ya gangaro wuyanta Yana kissing Yana lashewa a nutse,bakinsa ya Maida cikin nasa,Ikhram ta Kara kankame shi ya dago ta a hankali ya janye rigar dake jikinta,komai ya bayyana daga ita sai pant,Rafeeq ya susuce gaba daya a hankali da kyar ya iya furta I love you my wife Allah ya bamu zaman lafiya,Ikhram tace Ameen tana dariya,shi kuwa gogan ya zauce kamar zai cinyeta haka yake ji,sai sideta yake ya samu Boobs dinta yace ki bar min su kawai ,tace ai naka ne dama ka biya sadaki,yace na manta ya fara Shan su Yana Murza su cikin iyawa da Ilimi,Ikhram sai nishi take saki ya kama wannan ya saki ya kama wannan sai kace wani jariri,har bata so ma ya daina,a hankali ya gigita Ikhram Yana binta da salonsa na wayayyu tayashi take sosai Yana fada mata duk abinda yake so ta taba Masa,a hankali yazo mararta tun bai karasa ba tace nima kuka zanyi irin na su Aunty Asabe,dariya yayi yace tunda kike cewa zaki yi ai Baki ji wuta bane sanda zaki ma bazan ji labari. Ikhram ba dai gyara ba duk Inda yasa kansa kansa kamshi ne na musamman,a hankali ya ya fara mata sucking,kuka ta dinga yi na dadi tana shidewa,Rafeeq yace ke nake wa amma kuma dadi nake ji nima wai ya abin yake ne? dagowa yayi Yana kallon fuskar Ikhram da idonta yanda ya canja,pillow ta sa ta danne fuskarta,pillow din ya cire ya jefar Yana dariya da Jin dadi shi dadin kallo yake Masa. Ci gaba yayi Ikhram harda cewa zan mutu ya sake dagowa Yana kallonta,hannu tasa ta rufe fuskarta,da hannu ya fara mata wasanni a hankali yanda zata ji sweet,Ikhram ta gama jikewa sai ni'ima ke sintiri sabo da anji gyara,Ango gaza hakuri yayi sabo da ya gama zaucewa a haka ma karfin hali yake. Ikhram ta gama kaiwa kololuwa kamar zata ce ma ya fara da kanta,sai da ya tsaya ya laguda ta sosai, jikinsa sai rawa yake da karkarwa itama haka,Ikhram tana kallo Yana gyarata yanda zaiji dadin Kwalbewa,amma sabo da dadi take so Bata bukatar a daina,a hankali yace ko a daina kin gaji,da shagwaba tace ni karka daina kamar zata narke,a hankali ya fara neman hanya Yana shigarta a nutse,Kara ta saki kadan tace zafiiiii......ci gaba yayi kasa jira yayi kawai ya danna ciki da kyar shi kanshi yaji a jikinsa,Ikhram tace wuuuuuhh....zafi...da zafi wlh...Rafeeq an fada duniya ta musamman ya manta komai da kowa,Bai ma San me yake fada ba,sai sambatu yake, Yana ta kiran Ikhram....My love....Wow.....Yana ihu da Nishi,.....ba haukar da Rafeeq baiyi ba da kalamai.... adduar ma ya manta baiyi ba Ikhram ce tayi ita da kyar tun kafin ya shiga,shi kuwa Yana iya tunawa yayi dai Bismillah amma bai iya karantawa ba,Ikhram sai ture shi take yi tana hawaye tace wlh da zafi...amma yace ni bana ma so na kawo,Dan Allah ki saka ni du a ciki na huta.....tace Kai kamar ba virgin ba,Virgin da wuri suke kawowa amma Kai tun dazu sai yi kake zafi.....shi ko jinta ma bayayi ya samu Ikhram kamar zai hallakata dirzarta yake son ransa Yana ihu,sanda zai kawo kuwa Ikhram taga ta kanta yanda ya kankameta sai kasusuwanta suka yi Kara,tace wayyo kashina ya balle tana ta kuka kasa kasa,tayi kokarin iya jurewa,a hankali ya fita a jikinta ya dawo Yana shashafeta Yana ci gaba da kissing dinta Yana lallashinta. Tace zafi wlh Kai baka San ban San komai ba,Rafeeq harda taba wajen a hankali yace Nan? ya dawo Yana mata addua a wajen wai ta Sha tofi yace Allah yasa ya warke gobe, hawaye take da kyar ta iya tsaida shi sabo da ta Sha wahala sosai,tace wannan in second round zaiyi ya za a kare kenan. Rafeeq sabo da murna da farin ciki da nishadi rasa Inda zai sa kansa yayi bacci sai barawo Yana ta bautawa Ikhram daga ya gyara mata gashi sai ya gyara mata hannu,tayi baccin ma amma kallonta yake Yana shauki a haka bacci ya kwashe shi bai sani ba. Washe gari basu iya tashi da wuri ba sabo da basu yi bacci da wuri ba har sai da Naila tayi musu Breakfast ta bayar aka kawo musu sannan ma Rafeeq ya farka Yana duba agogo 11am ko Sallah basu yi ba,da sauri ya tashi ya karbi abincin yayi wanka tare da Sallah ,ya tashi Ikhram ta bude Ido a hankali, da kyar ta iya tashi zaune tace bazan iya tashi ba ka balla ni,Rafeeq ya dauketa a hankali ya kaita toilet tace fita to zan iya komai,ki bari na miki,ni bana so tana Jin haushi ya bata wahala murmushi yayi ya fita ta gasa kanta sosai sannan tayi wanka tare da tsarkake jikinta komai sai da tayi da kanta har brush sannan ta fito tana tafiya a wahale,Rafeeq duk murna ta isheshi so ma yake a ganshi shi ya matsu ya fita a kalle shi,Sallah ma a zaune tayi sannan ta shafa lotion sama sama ta saka sabon Leshi goguwar riga fitted tayi kyau sosai,tayi kwalliyarta tana kamshi,abincin ya dakko musu bedroom sabo da saukar zata mata wahala,yunwa take ji sosai taci komai ta koshi shima haka,Yana satar kallonta yanda ta kwabe fuska kamar zata yi kuka tunda ta tashi a haka take, ya rufawa kansa asiri yayi shuru bata so ma ya mata magana. Yace bari naje gidanmu na dawo,tace to ka dawo da wuri,yace sai abinda kike so,Harara ta watsa Masa'' yayi dariya sannan ya fice ,su Asabe ne suka saka tsiya da sassafe su gidan Amarya zasu je,haka aka kawo su suna zuwa sai kwalawa lkhram kira suke,da kyar ta iya sakkowa ta bude musu kofa,Asabe ce da Amarya sai wata matar daban,kawayen su suna Inda Chika suke,Ikhram suka kalla tace ya haka? Ko har anyi abin ne? Yau na shiga uku yanzu baza ku bari a gama bikin ba? Ikhram tace ba mijina bane? Ni da kuka ce ba budurwa bace to Ina ruwanku ma wai da ni ne,ko ma me muka yi ai mijina ne,Asabe tace au dukanmu zakiyi? Bamu karya ba kizo ki mana girki,Ikhram tace nima kawo min aka yi ga ragowa can Kun San da haka me yasa baku zauna kunci a can ba. Asabe tace kuzo mu koma bata da mutunci wannan,Ikhram tana kallon su suka tafi,ta koma ta kwanta a kujera a palon. Rafeeq kuwa gidansu yaje wajen su Mima, sai nishadi yake kana ganinsa da fara'a,Mima tace yau dai za a kawo Amarya a gama a huta,Rafeeq yace laaa wai baku ga komai ba? Me suka tambaya,yace Baku gane ba wai ku? Baku ga goshina Yana kyalli ba? ai ni na angwance jiya ma Dinner din ma da an hakura kawai,ni Kuma ai naga farin dare jiya,Kai Aure me daraja yanzu da haka kawai da yanzu ance ni Dan iska ne fa amma ba ruwan kowa dani,inyi abina ko ciki ta samu babu me kawowa a Kai bare ace dan iska ne,Mummy ce tace tashi ka bar nan,dama wlh tunda na ganshi nasan da wata a kasa. Mima tace gaskiya abin nan naku da sarkakiya a cikinsa kullum da abinda zaku fada mana ban yarda ba ke Badia Ina Maman Rafeeq ku kirata mu tafi naga Amaryar da kaina,yace ki zamanki zan kawota ta ganku ku ganta,Mima tace yaushe? Yace da yamma inshaallah kafin a tafi dinner tace to Ina jira,fita yayi ya koma gida. Da yamma kuwa 5pm ana ta Shirin Dinner ya dakko Ikhram a mota,zata rufe fuska yace bude ayita ta kare yau kawai,taci kyau cikin shadda me tsada dark green,suna shiga Palo kowa yaga Malama ce,Mima kasa magana tayi ta kasa motsi bata ce komai ba,ta koma kamar gunki,Dukkan sauran matan ma haka suka yi sabo da abin yayi yawa sun gaji,Ikhram ta gaida su ba wacce ta amsa,Rafeeq yace to fatan kowa yaga Amarya ba sai Kun zo gidan ba Dan Allah idan tashin hankali za ayi banda gidana,ya mikar da Amarya yace muje suka tafi tana tafiya da kyar har mota suka koma gida. Mima ta hau sallamar Baki tace an gama biki,ba dinner,ita ta kama wajen amma ta buga waya ta soke komai,kafin kace me Baki duk sun ware,Kawayen Amare da Yan uwa aka Maida su gidajensu,Spark kuwa ya kashe waya ma bacci suke ta ramawa ga gajiya,Baba ne ya kira Misam yace yazo ya dauki Amaryarsa ba kowa duk an sallami baki ma,dama Jira yake 6pm yaje,Misam yace dama ko ba a kirani ba zan zo na dauke ta Annoor bikinsu saura sati daya shima sai shiri suke yi Amarya Iman gwanin birgewa taci kyau sosai,ta zama Busy sai gyara ake tura ta daga wannan sai wannan,duk wani wani Abu na gidan Annoor an gama tsara shi,sai zumudi yake Jauro Kuma yace baza ayi kida ko wani shagali sabo da su dama ya suka kare bare an Kara da sharholiya,suna so suyi Jauro yace Sam bazai yuwu ba a daura a Kai Amarya kawai,mata dai suyi yini kawai,Iman tace yinin ma mene amfaninsa,Habiba tace wlh zamu yi yini ranar asabar lahadi a daura aure a Kai Amarya kai Amarya ba Wanda zai min bikin yara lami sai munga idon makiya. Lefe Annoor ya hada na gani na fada komai da aka saka na bajinta ne,Amarya Iman yau sai bayan magriba ta shugo gidan,Taga Ango a Palo Yana Shan tea ko kulashi Bata yi bata yi ba ta wuce, ji tayi an fisgo hannunta ta juyo da sauri,ya kalleta tare da jawota gefensa ta zauna yace me na miki ne wai? Kwana biyu naga bakya son kulani lafiya? Kuka ta saki Masa tace ni bana son auren,yace bakya so kike ta shirye shirye Kuma? tace nidai yanzu naji bana so a satin nan naji bana so kamar na kashe kaina. Subhannallahi Annoor ya furta sabo da me to tace haka kawai bana yinka yanzu,Baki ya bude yace Kuma ya zama dole ba,jikinta ya shinshina ya lumshe Ido yace kamshin nan ya min,Baki ta turo ta kwanta a jikinsa tace Yaya Annoor yace na'am ya zaci abin kirki zata fada, tace zaka ga wulakanci in aka yi aure na dawo budurwa hmmmm ta ja Kwafa tace duk gorin da kake min sai kaji a jikinka,sai ka durkusa kayi min kuka kana hawaye,dariya yayi yace burinki kenan? Ai ni na gama dake Iman baza ki rama ba no way,dariya tayi tace zaka gani,Kanta ta Maida Saman kirjinsa tace jikinka dadi Yaya har kamshin ma,yace a haka zaki rama din? Jauro ne ya shugo ta tashi da gudu ta shige bedroom dinta,Kawu ya Kalli Annoor yace kaji kunya,Annoor yace ta nawa Kuma kunya ni Kawu ai na gama jinta tunda kuka ga tsaraici na Jauro yace ni ban gani ba Ina wajen da aka nuno fuskarka? Ina kaiwa Nan na kashe waya ta,Annoor yayi dariya yace Nan wajen ai a karshen video din yake,Jauro yace dama nan ne Ze end? wato Kai har ka hadda ce ma komai gashi kuwa ka tonawa kanka asiri wannan ya nuna da saninka ka zubarwa da Iman Mutunci,Annoor yace gashi na kusa sake yin na biyu. Jauro yace Ina sarkin son Kunkuma ya shiga ne? yaje karbo dinkuna yanzu,yace dan Allah kuyi Masa fada kar ya auri wannan hannayensa zasu nakasa su shanye sabo da bata da komai a kirjinta gata Kuma babba ce ma, Hannayensa zasu daina aiki kuwa in yayi aure to babu kayan aiki, Annoor ya dinga dariya,Kawu ya sake tambaya Nabeel fa? Ya tafi gidan Abba Dolo abokinka,Kai ka kiyayi kanka da kiran wannan Sunan na manyan mutane ne wannan Sunan sai ni yafi karfinka kar na sake ji,Abba wai ku duk Kuna da nick name ne a kauye Kai gashi ance Baron mata,Jauro ya harari Annoor yace kayi hankali Inda na sawa Iman suna Sanabe zan iya sa Maka ya bika wlh,Annoor shuru yayi yasan halin Jauro sarai. Na rasa me Nabeel yake zuwa yi a gidan Hashimu,shi ba abokinsa ba,Annoor yace yarsa yake so,yace wannan cokalin? Hidaya fa? Annoor yace ita Yar makaranta me tsiwa,ya mato a kanta,yanzu ya zaiyi da wannan aba ko Rabin kirjinsa sai ya lullubeta baza ma a hango kanta ba,Annoor yace to yace shi sai ita,Abba yace gwara ita yarinya ce zata iya girma ta ciko amma dai Haidar ban yarda da zabinsa ba, ya dakko wata basamudiya Kuma babu komai a kirjin wacce irin tabewa ce haka ta samu Haidar, wannan ko haihuwa tayi Danta sai an hada Masa da madara Yar kanti bare babba irin Haidar gadanka kusar yaki komai ya samu yace sai ya koshi zai hakura,kana ganin nama in ya fara ci sai ya koshi shi bai sai kadan ba bare wannan uhm...Jauro ya juya ya wuce part dinsa Yana girgiza Kai Yana jimami tare da furta Allah ya sawwake ko ni bazan so ta ba wlh bare Haidar Dina kyakyawa da shi. Annoor yana ta sheka dariya yace gwara ma da Rahma ya aura wlh ko Nabeela. Ayi ta min hakuri fans AsmaBaffa[1/24, 5:49 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 66-70 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne 'Yar Gold Ango Misam har da cewa ku sani a gaba na fara tozali da Amarya ta farin gani,sanyin raina, gidan iyayen suka fara shiga aka gaisa da su Spark da dukkan matasan Misam ko kunya yana gaba,Suna fitowa suka nufi makwafta Inda Amarya Chikar gayu take,irin kyan da tayi ba a magana, sai kida suke ji Dj ya bar musu kayan kidan ya tafi su suke saka abinsu,Naila ita ba rawa take ba wata ce me kula da kidan, Yan mata ana ta fitsara,Beauty ta shige cikin yan gidan yarinsu sai chashewa suke a compound duk iri daya suke yi kowacce rawa da sunanta, kawai sabo da an daura aure suke ta faman rawa. Yau Amarya ta tsaya tana kallo kawai duk rawarta taki yi yau, Naila har ta hango nata hannu ta daga Masa,yayi dariya, Naila tace yau na karbi Chika ni tunda ta kasa mu bara muyi, tasowa tayi tana rawa a hankali da rangaji da cup a hannunta cike da fresh yo har ta isa gaban Spark Wanda ganin abinda take ya ja gefe Yana mata video, Rafeeq yace baza kuci lokacinku kuci namu ba fa ato,mutane suna dariya Arham wajen Amarya ya nufa shi yana rawar yace Naila ma tayi bare mu,duk lalacewa irin ta Naila a rawa ta iya yinta yau,dariya ake tayi,Misam ya jawo Arham baya yace matarka ce wai da kake rawa kana tafiya wajenta ,ana ta yiwa Chika tsiya yau taki yin rawa,kujera ta jawowa Ango ya zauna durkusawa tayi a gabansa tare da dora kanta a Saman cinyarsa. Misam yace zan sawa Amarya Albarka ya dafa kanta sau uku yace Allah ya miki albarka,aka saki shewa,Spark Yana Shan fresh yo dinsa da Naila ta bashi,Chika mayafinta ta bude a gabansa ya dinga mata liki Yana ta shigewa mayafinta kawai rapa yake farkewa ta Yan dubu dubu Yana liki,ya sake balle wata ya watsa sama,Yana ta uban liki yace sai Kun rike ni in ba haka ba yau sai dai jari ya karye ,ya zaro wata su Arham suka rike shi,yace ku barni,uhm uhm Yaya suka ce,dariya ake ta yi yace to na gama ya watsa last sama 'Yan mata suna ta tsincewa ,Chika taje ta juyewa Beauty kudin tace shirya min abina,ta dawo suna ta pics,Naila tace wlh nima sai ka min liki har rawa nayi,Spark yace kwantar da hankalinki bari su gama,sun shiga duka anyi pics iri iri da videos,Spark ya ja kujerar Ango ya zauna Naila ta tsaya a gabansa aka sa mata kida,dollars Spark ya balle shi baya ma lika mata a jikinta kafarta ya duka kamar Yana gyara mata takalmi ya dinga farfar da kudin,Mohsin sai dauka yake Yana dariya shi kanshi sai yau ya taba ganin Naila tayi rawa,Ana ta dauka Naila sai dariya take tana rufe fuska sabo da bata rawa, harda yiwa Chika gwalo,Misam ta kalla tana Yar rawarta ta Masa gwalo,dariya sukeyi yanda Naila take musu gwalo ko Ina sai ta juya tayi musu gwalo,Arham Yana gefe yana ta rawarsa, Kamal Yana ta dauka shima sai da Naila ta dafa Spark tace na gaji sannan ya tsaya da likin,Su Chika suka kwashe mata kudinta itama. Abinci kuwa fried rice ta Sha hadi da quarter din kaza ga lemo ga ruwa shi aka rabawa duk wani Wanda yaje daurin auren,su Abba kuwa Naila ce ta Kai musu nasu suka gaisa ta dawo,ko mayafi basa sawa,Spark yace shi bai yarda ba sai ta sa mayafi,haka ta dakko ta yafa karami,Mohsin ya makale can gefe shi da Beauty suna ta hira cike da nishadi,yace kina iya cin abincin kuwa? tace Naila tana min girki na,yace kin huta,abincinsa ta bude tana bashi a baki,Jauro su sun cinye nasu,Abba yace Mohsin ya fito mu tafi, Jauro yace kyale shi ya gama Dan Allah,Abba yace Yar Inna yau Sakwara take min bana so ta huce,Jauro yace wai baza muje zancen bane Abba yace gobe sai muje Inshaallah amma ai kawai zuwa zamuyi a matsayin ba zance muka je ba sai an daura auren sai ta San da Kai aka daura,yawwa dan gari haka nake nufi cewar Jauro,iyakaci idan an daura taga nine mijin ta fara Dan hawayen gulma tana shagwaba ni..ni..nii...Habiba kawata ce faaaa...Jauro harda gwadawa, Abba yace Kai Kam ka tabe Jauro harda komawa dan Daudu?,kana nemafa kayi a asara a rayuwa wanne irin Abune sai surukina ya ganka ka kunyata mu. Arham anga yan mata sai faman baza Ido yake yace Yaya Spark Nima na zaba? In kana da kudinka zabi mana,ba Wanda zai sake aure yanzu a gidanmu sai Nan da 4yrs uban waye zai rike muku matan,Arham yace wai na fara soyayyar Nima,sanda kake yi shawara kake dani duk kwailayen da kake kulawa,yaro ka nemi kudin tukun,Arham yace Ina da Uba Allah yasa ba maraya bane ni,Misam ne ya kira Naila yace ba wani Palo Wanda ba mutane kin gane ai ki turo min Amarya zan fada mata wata magana,Naila tace babu sun kulle dakunan su sun tafi gidan bikin,Misam yace to anji jeki tunda ke Baki iya hada harkar Lada ba,dariya tayi tace ae sai da suka yi sallar La'asar sannan suka wuce Kano,Shaheed yace Naila ta fito su tafi,Rafeeq ya matsu shi ya ganshi a Kano ma,Naila,Beauty har wasu matan kaf Yan gidan yari an tafi wajen Malama,Chika aka bari da kawayenta Yan Kd ba damar zuwa. 7pm suka dira a masaukinsu can hotel,mata kuwa suka yi gidan Malama,Yahuza Donation ya kwaso karuwai da masu kida wai sun zo Masa murna zai aurar da Yar uwarsa,suna ta tambada a kofar gidan Yahuza,kida ne na gasken gasken kamar zai fasa layin,kidan ko baka so sai kayi nishadi,Su Naila suna zuwa suka ce ai mu bi sahu kawai,Amarya taci kwalliya cikin fitted gown na Bride material wani blue an zuba mata make up,tana zaune ana ta cashewa a gabanta,ya zata yi ance dole a gabanta za ayi,Naila ta kira Spark tace ai ku taho a Nan ake biki ku taho da kudin liki,yace hmm na gaji ni bacci zanyi,Naila ta dame shi ni wlh sai kazo. Arham su dama ko masaukin basu je gidan Amaryar suka taho sai suka iske Inda ake badala,kowa ya rike baki gidan su Malama guda,Arham yace lallai a Nan ake biki,duk fitsarar su sai da suka tsaya kallo yanda Yan mata balagaggu ke barin mazaunai da kirji,Kuma tare da Maza,Stella ta jawo Amarya dai dai lokacin angwaye sun zo,Ikhram tace tun kafin a daura bazan iya jurewa ba dole na chashe,tana farawa aka dauki shewa da guda aka bata fili,Naila tace Ango ga ranarka kace zaka chashe,Rafeeq yace anya bazan iya ba yana dariya,ba irin rawata bace, Malama kida ya mata yawa ba ruwanta da kowa,Rafeeq tazo ta jawo ciki tace idan baza ka iya ba just watch ta juya Masa duwaisiyya tana girgizawa,Misam da sauran suka dinga dariya,Misam yace akwai abin ai dole kiyi,Ango ya fara zuba ruwan kudi Yana liki, Ku bani tamburan Ikhram harda tamke baki,akan yana liki ga rawa ana Masa yaga kaya. Su Naila suka shugo suma suna ta liki,masu kidan karuwai suka Kara dagewa,suna cewa mu yau a nan zamu kwana,yau kwana nan,anyi liki sosai,Yan gidan yari suma sajewa suka yi da karuwan,sai wurin 1am,Spark Yana zuwa yaga abinda ake ya ja Naila mota suka zauna ciki suna tsotse tsotse,sai da angwaye zasu tafi masauki Kamal yazo yace Madam a bar mana mota,Naila fitowa tayi ta barsu suka tafi ita Kuma ta koma ciki,Amare nan ma masu kwana tattarawa suka yi suka koma kusa da gidan Yahuza Donation wani gida me kyau da Dan fadinsa ya Sha tiles matar yare ce me shegen tsafta,da aurenta ma da Mijinta shima yare,four rooms ne agidan da Parlo. Naila suka baje a gidan,Beauty tace Naila banci abinci ba fa tun safe,Naila tace ke na gaji ki fadawa Amarya,Ikhram tace me zata ci a dafa mata yanzu,tace taliya da manja da yaji,Naila tace kullum dan masifa taliya,wata ce a kawayen Ikhram ta siyo taliya,tace naje gida na karbo mana,Ikhram tasan halin su Asabe tace a'a shafa'atu ga kudi siyo mata. Naila tace a dafa Dani,Ikhram tace wlh Baku isa ba ga Abinci za a kawo mana wa za a barwa shi, Shafa'atu ta karbi kudi ta siyo taje dakin Ikhram ta dakko yaji ta soya manja a gas dinta sannan ta dafa taliyar ta kawo,Beauty ta ja gefe da taliya guda a dafe tana ci kadan ta rage,Naila tace naci wannan tace a'a da safe zan dumamata,Ikhram tace ki bata taci da safe a dafa miki wata wannan masifar cikin naki ke tab,Beauty tace yarinya rai dai Allah ya nuna mana naki,Naila cikinta ta shafa tace kwai na? Kwai ya kuke haka ne ku karbi Abu kun ki karba ku,ana ta abun nan ya Ilahi kunyi likimo,Ikhram tace wai ya kuka ji da zafi ne karya ake mana a gidan yari? First night,wata a ciki itama tana da aure tace wlh da za...da sauri Naila ta katse zance tace wani zazzafan dadi Ikhram,ai karki ji komai ko Beauty? Beauty tace wow da ba dadi Kya ganni da ciki,Ikhram tace Kai zan yarda da ku kuwa? to zauna Karki yarda cewar Naila. Suna ta hira Beauty da Naila suna ta zuga Ikhram ta bada kai ba wani zafi. Bayan sunci sun koshi bacci suka yi abinsu,washe gari da asuba bayan sunyi Sallah bacci suka koma suma angwaye haka,sai 9am suka tashi suka fara shiri,gaba daya mazan family din kaf har Misam farar shadda suka saka iri daya,Ango ne kawai ya buga wata Arsh dinkinsa ma ya banbanta,Motoci lafiyayye suka shiga sai kallon su akeyi sabo da irin suturarsu da motocin da suka zo da su,gidan Amarya suka nufa,Yahuza yace baza ayi a masallaci ba shi a kofar gidansa za a dora, Inda aka Bada order abinci sun kawo wajen da uniform dinsu na aikin mata da Maza girki ne iri iri sai abinda kake so zaka karba,komai anyi na Yan gayu tsarin ya birge kowa. Yahuza ya Sha shaddarsa Sky harda rambadawa jan idonsa kwalli kana ganinsa ka San dan bariki ne, Misam yace au ba a masallaci za a ayi ba ga masallaci kusa,Yahuza yace banga dama ba,an baza tabarmai mutane dai an taru ga Yan bariki abokan Yahuza,Yahuza yace wai Ina Liman ne yace gani na karaso,idan baza ka daura ba sai ka fada mana,ai kasan ni ba iya khudubar Nan nayi ba da nasan yanga zaka mana da tuni ni na daura da kaina haba sabo da kana da addini da ilimi sai kayi mana yanga, Anji to kana Jan Sallar masallacin juma'a ana biyanka albashi ai ba kyauta kake Jan Sallar ba,gomnati biyanku take,Kuma duk kudin da ake biyanku harda na al'umma idan an kiraku radin suna ko daurin aure gomnati ta biya ku. Liman yasan hali ya share Yahuza ya samu waje ya zauna mutane da yawa a tsaye suke,dangin Papa na kauye da su aka zo sai Baban Misam Wanda shima Yana ja gaba,Abokan Papa duk sun wakilci Papa gasu Nan da yawan gaske,taro yayi taro,haka na Misam ma an Sha mutane,Yahuza sai wulakanta Ikhram suke suna nunawa bata da gata,haka bangaren mata kowa yazo wajen sai ya gane Ikhram bata da gata,dangin Ikhram da suka zo mutum biyu ne rak suma ba wani dangi na kusa bane,Ikhram tana ganin wulakanci tunda bikinta ya matso,matan Uncle suyi mata shima haka,Rafeeq ya bawa Spark labarin Ikhram tun a gidan kafin biki, tausayi ta bashi,ance a yanke sadakinta Yahuza yace ai ba tsada zata yi ba ku Bada dubu Hamsim ai tunda aka zo tsaida rana na fada muku, kamar ma a make yake baya hayyacinsa bakin cikinsa sadaki bazai ci sisi ba shi yasa ya Fadi kudi kadan. Rafeeq yace ni na Kara Sadakin matata dubu Dari biyar zan bayar,Rafeeq ya tara kudi sosai sabo da Iyaye mata me dubu Dari biyu,me dubu Dari me dubu Dari da hamsim etc Mima dubu Dari uku ta bashi tace ko baida kudin sadaki lallai ayi bajinta,Yahuza ya rude yace to kawo sai a boye mata ko wani abin sai a siya mata,Rafeeq ya zaro waya Nan take yayiwa Ikhram transfer a accnt dinta ya nunawa shedu kowa ya sheda yace an bawa Amarya abinta,Yahuza ya fara zare Ido Yana Jin haushi yace wato ni ba'a yarda dani ba to ta fito ta daurawa kanta auren na fasa a tashi a watse a bar min gida,Spark yace Kai Malam saurara karka mana kwaya a nan mun fika hauka Liman daura mana aure Ina dangin Ikhram? wasu Dattijai suka ce gamu Allah sarki yarinya, Spark yace ku mana walicci ai Kuma danginta ne ya halatta Liman daura muje,Yahuza ya mike Yana masifa wallahi ba a kofar gidana ba,Spark yace gidan haya ba har gidane da Kai,idan ban bugaka da kasa ba shege nake wa zaka mayar Yan iska,Yahuza yace Allah? Arham yace Dan anga bamu sako kakin sojoji bane,Khalid hularsa ta manyan sojoji ya dakko ya buga,sai Yahuza yayi mukus ya koma gefe yace bazan sheda ba to wlh,Yana gefe Dattijai aka daura aure sharrr, ana daurawa yaga motocin sojoji suna ta dira a gidan Wanda basu zo da wuri ba,bataliya bataliya,harda escorts din Khalid Dana Spark,Nemar Uncle aka yi aka rasa ya fece,ana ta cin abinci ana shagali,Rafeeq sai washe baki akeyi yana amsa Ameen Ameen,makadan karuwai sake dawowa suka yi suka saki Dan asharalle yau kuma, Rafeeq yau dai yayi rawa shi daya aka rufe shi da liki,kawai Dan yaji Dan Asharalle Yana wake Ikhram Yana kiran sunanta a wakar ya fara rawa dama shi dancer ne,Amarya ta fito da tawagarta ko wacce ta ci wanka aka sake sabon shagali su Stella ana ciki ana takawa,Ikhram harda shiga suyi iri daya da Rafeeq, rada ta Masa a kunne sai tasa hannu ta matse babbar rigarsa ya dinga murga duwawu,Kamal idonsa ya rufe ya juya yace ana abin kunya a wajen nan,Spark yace bazan iya kallo ba kunya zata kashe ni,Naila ta dinga dariya,Misam kuwa cewa yake ana zubar da mutunci a wajen nan yau. Su Mima ana can ana shagali suna ta faman zuzuta Amaryar Rafeeq,Sai gani suka yi videos na tashi a sama,social media ana ta watsawa duk Wanda yaje da kalar nasa,wayar ta kashe wai kar ta ganowa kanta Amaryar Misam bata so ma ta ganta, bangaren Chika kuwa suna kusa tuni anje daukan Amarya da motoci biyar sabo da kawayen sai an gama na Rafeeq zasu taho,11am aka tafi da Amarya Abuja,ana gamawa Yahuza yace da su Asabe lallai yau su dauke Amarya baya son bikin,washe gari aka yi za a kaita amma yace Sam ba a isa ba,Spark yace masu Kai Amarya su shirya ba damuwa,Asabe tace dole muje muga gidan Ikhram ko karyar kudi aka yi mana,suka shirya ita da Amarya yaran suka zubewa Yahuza su suka fito,Amarya Ikhran tace ni ba sai gobe akace ba kayana ma ban hada ba,Kuma yau na gayyaci wasu duk zasu zo min biki,Kun San fa sabo da sana'ata Ina da mutane,Asabe tace to su koma gidan ubansu mu yau zamu kaiki idan Kuma kece da kanki to ki bayani. Ikhram ta zuba uban gayya yau zata yi shagalinta ta kashe kudin komai amma ance dole a kaita yau ta saka kuka,Asabe tace in zaki shirya ma ki shirya,Naila tace ke dalla daina kuka shirya mu tafi can ma fa dinner za ayi ta Misam,Yau ta Misam za ayi,duk wani tarkacen Amarya Naila da Beauty sun hada komai an zuba a mota Daya,kayan Lefenta ma a mota daban ba abinda suka bari nata,ta shiga wanka tana ta kuka ta fito ta shirya a haka, kuka yaki karewa sabo da ita tayi gayya yau Wanda baza su je Abuja ba,ta Bada kudin Abinci da komai na saukar baki,ga abinda ake mata a cikin mutane Yan biki,haka ta shirya Cikin wani material me tsada,ta zuba kyau Yar kwalliyar ma baya baya aka yi sabo da hawayenta. Haka ta fito kawai Asabe tace to lulluba mayafin a Kai,ta lulluba ta rufe fuskarta ta fito Spark yace iya motocin da zasu cinye shi ya basu basu fi ma mota biyu ba zuwa uku mutanen duk kawayene, dattijan Asabe ce kawai da Amarya sai Maman Chinyere,Su Stella da yare motar su daya,sai kawaye,Wanda suka bi motar mazan,iya Yan gidan su Rafeeq ne su a Jirgi zasu koma,Jirgi suka bi su,sabo da son Kai Spark ya dauke Nailansa,ta shiga mota yace ke fito kunyi yawa a motar muje ki shiga waccen,sai da ya bari motocin sun tafi ya tasa keyarta suka tafi a jirgi gata ga shi. Spark suna sauka ya Kira Mima yace Amaryar Rafeeq ma suna hanya a jirgi zasu zo,Mima ta rude tana ayi a gyara gidan nan tana yiwa Yan aiki masifa babbar Amarya ta kusa sauka,karamar Amarya su suna mota ana gwajab gwajab a hanya ayi a gyara min gidan Dan Allah. Ta samu mutanen kauye danginsu dake su ta Raina dan Allah ku tashi haka bakwa gajiya da shinkafa ne ku,ku tashi za a gyara gida,ta sa Yan aiki suka fara aikin gyara ko Ina sai kamshi,yaro bai Isa ya wuce ba zata fara masifa karka bata min gidan nan Amarya zasu sauka yanzu. Su Mima basu San ma tuni an kawo ta Misam ba tana gidan Marikinsa an sauke su da karramawa da mutuntawa abinsu idan anje Dinner an dawo Kuma za wuce da ita gidanta baki Kuma su kwana a gidan Baba da safe a Maida su. Spark tuni sun dawo Naila har ta wuce gidanta ma ta gyara kayanta ta fara hada kayan da zata saka anjima dinner din Misam ta Rafeeq sai gobe,Rafeeq tunda yasan haka tsoro yaji ya kira Spark yace karfa suje gidan Mima suyi musu wulakanci su Asabe su tafi da abin fada,Spark yace ai baza a kaita gidanba,gidan su Islam za a kaisu sai ace sun wuce gidansu na Abuja sai gobe a hadu a dinner,Kai Kuma idan kaje Dinner din Misam kar ku shiga tare da Ikhram,kowa ya shiga daban,Rafeeq yace to Alhmdllh,Spark haka ya kira Mima ya fada mata yace ai suna gidansu na Abuja sai gobe sunce za a hadu a dinner,Mima tace manya kenan,ai komai na manya na daban ne,to ta Misam din baza ta zo ta gaida uwarsa ba? Spark yace yace zai kawota bayan sati daya da biki tunda kunce ku ba bikinsa kuke ba me zai kawota Kuma tayi,Tsaki ta ja tare da kashe wayarta. Da yamma kowacce ta hade an tafi dinner din Misam,Su Mima Allah Allah suke suga wace,Amarya kyau sai ka Santa sosai da ka ganeta sabo da ta Sha kyau iya kyau,Dangi suka fara dira kowa mazan ma an cika sosai an Sha kyau wuri ne me tsada da kyau komai yaji,Mima tana shiga ta dinga kallon Amarya tana ta kallonta kamar mayya,Ikhram ce ta shiga ta samu waje kusa da Beauty ta zauna,Rafeeq ma ya shugo daban ya zauna kusa da Beauty su Mima basu gane ba,Mima kirji ta dafe lokacin da Chika tayi murmushi tace na shiga uku me zan gani? Chika ce fa ta mike ta dinga bin dangi tana cewa Kun ganeta Chika ce Yar aikina,ita ya auro yarinyar da ta ci min mutunci ba irin rashin kunyar da bata min ba,wurin ta tunkara a hasale,Spark ya riketa tana Fisgewa ka sake ni inje Inci Ubanta,wlh sai Misam ya sake ta bazai taba zama da wannan ba idan ba haka ba wlh sai na Masa baki,ni zaku rainawa hankali ku dinga min iskanci,shi yasa aka Hana mu San wace,aka tsaya ana ta kallon Mima,Spark yace Mima wai mene haka Dan Allah Mari ta kwadawa Spark tace sake ni bakin munafuki,ai da kai ake munafuntata shashasha,Spark dafe da gefen kumatunsa Chika ce ta yafito Naila ,taje wajenta tace kice dj ya sakar min kida a kira Amarya da Ango ana bata mana lokaci,Naila taje ta isar da sako Dj ba ruwansa ya saki sauti sannan aka kira Amarya da Ango,Mima tana ta balbali ita kadai ko kunya ,Chika Kuma suna fitowa ta rike hannayen Ango shi Kuma ya rike mata kugu suna takawa a hankali ana ta ruwan liki,sai dangi matan dukkan su suka fara tashi suna zanzarewa kafin kace me duk sun bar wajen har Mima,shagali ya Kara dadi ranar anyi show,Spark sai shafa kumatunsa yake Inda Mima ta mare shi,yace da Naila Baby duba min ko ya kumbura,Naila tace maganinka kenan ai,haka zaki ce kenan? ae mana ta furta tana shafa masa wajen. Ango za a Maida Amarya masauki sannan a kawo Masa abarsa kawai ya wuce da ita,Chika tace wlh ka Maida ni Inda ka dakko ni,da iyayena fa a can sai suce bani da kunya,Misam yace bai San zance ba,yace ni hakkina nake so ya birkice gaba daya,Chika ta fashe da kukan karya Dan ya hakura,ta dinga kuka kamar gaske haka Yana ji Yana gani ya hakura,mararsa har ciwo take yayi hakuri iya hakuri. Gida ya tafi Inda su Rafeeq suke ba Rafeeq ba dalilinta wai shi an Kai Masa Amarya gidansa dangin Amarya suna gidan su Islam,Kuma su Asabe ne suka ce su sai sun kaita. Sunyi mamakin tsaruwar gidan da dukiyar da aka kashe, Rafeeq shi sai murna, Spark yace Dan ubanka tashi ka tafi an Kai Maka Amarya karka barta yau ta kwana lafiya,wlh gobe idan na ganta lafiya lafiya sai Kaci ubanka,Rafeeq ya tambaya au sun kaita? Yace Baby tana can zanje na dakkota,Rafeeq yace Allah yasa nayi wanka yanzu,yace to canja kaya mu tafi,Kaji fa da kayan makulashe? Karka damu akwai 24hrs ko marar dadi ce haka zata ci,Misam Yana kwance shi Saman bed yayi likimo matarsa yake so a bashi gashi sunce sai gobe ma zasu kaita su tafi gida,Yana kallo Rafeeq ya shirya ya canja shadda Yana sheki ya fesa turaruka Spark ya dauke shi a mota sai gidansa,suna zuwa yace kace Baby ta fito Ina jiranta,Yana shiga ya samu Naila ita kadai kwal a gefen Amarya gida ya dau kamshi,yace Baby kije inji Baby,Naila ta mike tace dama bacci nake ji wlh na gaji ga dare yayi har kusan 1am fa,Rafeeq yace ni kuwa ban gaji ba,da zanga zaki ma kokawa zanyi da shi,Naila ta wuce tana dariya, Ikhram tana Dan kukanta sabo da ba yau aka shirya kawota gidan miji ba sai gobe amma su Asabe suka damu sai an kawota. Rafeeq Ango ya furta da Allah kuce dani Ango,Amarya tana zaune a hankali yasa hannaye tare da bude fuskarta,hawayen ya goge mata ta dago kyawawan idanuwanta a hankali suka hada Ido ya furta ga matata Ikhram Ina haifar 'yata Kuma na sa mata suna Ikhram,dariya tayi ba shiri,yace gimbiya Ikhram Yar lelena ni Kam na dace,a hankali ya rungumeta ture shi tayi a hankali tace wai dama zaka zo yau? ta ya zan barki ke kadai a gida,tace bari nayi wanka to,ta mike cikin shigarta ta wata Atamfa hadaddiya,wanka tayi ta fito daure da towel,Rafeeq harda dafa kirji Yana cewa a ransa calm down relax Banda zalama Rafeeq banda Zalama,yaga Amarya haka da towel sai leke leke yake faman yi,yace ni yanzu nayi wanka,tace to bari na saka kayan muyi Sallah. Doguwar riga ta saka da hijab ya jasu sallah ya musu addua sannan ya jawo ledar kayan makulashe ya baje musu yunwa take ji shi yasa ta zage Yana bata a baki tana ci sai da suka cika cikinsu dam,sannan ta mike ta wanke bakinta da hannu ta fito ta dakko rigar baccinta me shegen kyau ta saka,shima ya wanke bakinsa da hannunsa ya fito ya iske tana shafa turaruka. kayansa ya tube daga shi sai boxers taji tsoro bata taba ganin namiji a haka ba sai yau. Kunya taji ta dauke idonta ta Kalli gefe tana gamawa da sauri taje ta kwanta ta shige bargo abinta,yaki sa riga yaki kashe light,Ikhram tana cikin bargo tace ka kashe light din yace a'a Ina dalili bazan ga komai nawa ba komai kana gani ai yafi,wannan hanyar taku bana gani ai sai nayi a cinya na zaci ciki ne bada ni ba,Ikhram tace au yau zaka yi gobe fa za ayi dinner yace ba komai ba zafi ai. Saman bed din ya haura Rafeeq a ransa har cewa yake to nidai yawo virgin ya kare Kuma yau,jikinta ya koma ya kwanta wani shock ya game jikinsu,ta juya Masa baya hannu yasa ya tallafo fuskarta ya da juyo da fuskar, a hankali ya hade bakinsu waje daya yana Yana tsotsa,Juyowa tayi sosai ta bashi Amanna, baka Jin karar komai sai ta Ac,a hankali ya gangaro wuyanta Yana kissing Yana lashewa a nutse,bakinsa ya Maida cikin nasa,Ikhram ta Kara kankame shi ya dago ta a hankali ya janye rigar dake jikinta,komai ya bayyana daga ita sai pant,Rafeeq ya susuce gaba daya a hankali da kyar ya iya furta I love you my wife Allah ya bamu zaman lafiya,Ikhram tace Ameen tana dariya,shi kuwa gogan ya zauce kamar zai cinyeta haka yake ji,sai sideta yake ya samu Boobs dinta yace ki bar min su kawai ,tace ai naka ne dama ka biya sadaki,yace na manta ya fara Shan su Yana Murza su cikin iyawa da Ilimi,Ikhram sai nishi take saki ya kama wannan ya saki ya kama wannan sai kace wani jariri,har bata so ma ya daina,a hankali ya gigita Ikhram Yana binta da salonsa na wayayyu tayashi take sosai Yana fada mata duk abinda yake so ta taba Masa,a hankali yazo mararta tun bai karasa ba tace nima kuka zanyi irin na su Aunty Asabe,dariya yayi yace tunda kike cewa zaki yi ai Baki ji wuta bane sanda zaki ma bazan ji labari. Ikhram ba dai gyara ba duk Inda yasa kansa kansa kamshi ne na musamman,a hankali ya ya fara mata sucking,kuka ta dinga yi na dadi tana shidewa,Rafeeq yace ke nake wa amma kuma dadi nake ji nima wai ya abin yake ne? dagowa yayi Yana kallon fuskar Ikhram da idonta yanda ya canja,pillow ta sa ta danne fuskarta,pillow din ya cire ya jefar Yana dariya da Jin dadi shi dadin kallo yake Masa. Ci gaba yayi Ikhram harda cewa zan mutu ya sake dagowa Yana kallonta,hannu tasa ta rufe fuskarta,da hannu ya fara mata wasanni a hankali yanda zata ji sweet,Ikhram ta gama jikewa sai ni'ima ke sintiri sabo da anji gyara,Ango gaza hakuri yayi sabo da ya gama zaucewa a haka ma karfin hali yake. Ikhram ta gama kaiwa kololuwa kamar zata ce ma ya fara da kanta,sai da ya tsaya ya laguda ta sosai, jikinsa sai rawa yake da karkarwa itama haka,Ikhram tana kallo Yana gyarata yanda zaiji dadin Kwalbewa,amma sabo da dadi take so Bata bukatar a daina,a hankali yace ko a daina kin gaji,da shagwaba tace ni karka daina kamar zata narke,a hankali ya fara neman hanya Yana shigarta a nutse,Kara ta saki kadan tace zafiiiii......ci gaba yayi kasa jira yayi kawai ya danna ciki da kyar shi kanshi yaji a jikinsa,Ikhram tace wuuuuuhh....zafi...da zafi wlh...Rafeeq an fada duniya ta musamman ya manta komai da kowa,Bai ma San me yake fada ba,sai sambatu yake, Yana ta kiran Ikhram....My love....Wow.....Yana ihu da Nishi,.....ba haukar da Rafeeq baiyi ba da kalamai.... adduar ma ya manta baiyi ba Ikhram ce tayi ita da kyar tun kafin ya shiga,shi kuwa Yana iya tunawa yayi dai Bismillah amma bai iya karantawa ba,Ikhram sai ture shi take yi tana hawaye tace wlh da zafi...amma yace ni bana ma so na kawo,Dan Allah ki saka ni du a ciki na huta.....tace Kai kamar ba virgin ba,Virgin da wuri suke kawowa amma Kai tun dazu sai yi kake zafi.....shi ko jinta ma bayayi ya samu Ikhram kamar zai hallakata dirzarta yake son ransa Yana ihu,sanda zai kawo kuwa Ikhram taga ta kanta yanda ya kankameta sai kasusuwanta suka yi Kara,tace wayyo kashina ya balle tana ta kuka kasa kasa,tayi kokarin iya jurewa,a hankali ya fita a jikinta ya dawo Yana shashafeta Yana ci gaba da kissing dinta Yana lallashinta. Tace zafi wlh Kai baka San ban San komai ba,Rafeeq harda taba wajen a hankali yace Nan? ya dawo Yana mata addua a wajen wai ta Sha tofi yace Allah yasa ya warke gobe, hawaye take da kyar ta iya tsaida shi sabo da ta Sha wahala sosai,tace wannan in second round zaiyi ya za a kare kenan. Rafeeq sabo da murna da farin ciki da nishadi rasa Inda zai sa kansa yayi bacci sai barawo Yana ta bautawa Ikhram daga ya gyara mata gashi sai ya gyara mata hannu,tayi baccin ma amma kallonta yake Yana shauki a haka bacci ya kwashe shi bai sani ba. Washe gari basu iya tashi da wuri ba sabo da basu yi bacci da wuri ba har sai da Naila tayi musu Breakfast ta bayar aka kawo musu sannan ma Rafeeq ya farka Yana duba agogo 11am ko Sallah basu yi ba,da sauri ya tashi ya karbi abincin yayi wanka tare da Sallah ,ya tashi Ikhram ta bude Ido a hankali, da kyar ta iya tashi zaune tace bazan iya tashi ba ka balla ni,Rafeeq ya dauketa a hankali ya kaita toilet tace fita to zan iya komai,ki bari na miki,ni bana so tana Jin haushi ya bata wahala murmushi yayi ya fita ta gasa kanta sosai sannan tayi wanka tare da tsarkake jikinta komai sai da tayi da kanta har brush sannan ta fito tana tafiya a wahale,Rafeeq duk murna ta isheshi so ma yake a ganshi shi ya matsu ya fita a kalle shi,Sallah ma a zaune tayi sannan ta shafa lotion sama sama ta saka sabon Leshi goguwar riga fitted tayi kyau sosai,tayi kwalliyarta tana kamshi,abincin ya dakko musu bedroom sabo da saukar zata mata wahala,yunwa take ji sosai taci komai ta koshi shima haka,Yana satar kallonta yanda ta kwabe fuska kamar zata yi kuka tunda ta tashi a haka take, ya rufawa kansa asiri yayi shuru bata so ma ya mata magana. Yace bari naje gidanmu na dawo,tace to ka dawo da wuri,yace sai abinda kike so,Harara ta watsa Masa'' yayi dariya sannan ya fice ,su Asabe ne suka saka tsiya da sassafe su gidan Amarya zasu je,haka aka kawo su suna zuwa sai kwalawa lkhram kira suke,da kyar ta iya sakkowa ta bude musu kofa,Asabe ce da Amarya sai wata matar daban,kawayen su suna Inda Chika suke,Ikhram suka kalla tace ya haka? Ko har anyi abin ne? Yau na shiga uku yanzu baza ku bari a gama bikin ba? Ikhram tace ba mijina bane? Ni da kuka ce ba budurwa bace to Ina ruwanku ma wai da ni ne,ko ma me muka yi ai mijina ne,Asabe tace au dukanmu zakiyi? Bamu karya ba kizo ki mana girki,Ikhram tace nima kawo min aka yi ga ragowa can Kun San da haka me yasa baku zauna kunci a can ba. Asabe tace kuzo mu koma bata da mutunci wannan,Ikhram tana kallon su suka tafi,ta koma ta kwanta a kujera a palon. Rafeeq kuwa gidansu yaje wajen su Mima, sai nishadi yake kana ganinsa da fara'a,Mima tace yau dai za a kawo Amarya a gama a huta,Rafeeq yace laaa wai baku ga komai ba? Me suka tambaya,yace Baku gane ba wai ku? Baku ga goshina Yana kyalli ba? ai ni na angwance jiya ma Dinner din ma da an hakura kawai,ni Kuma ai naga farin dare jiya,Kai Aure me daraja yanzu da haka kawai da yanzu ance ni Dan iska ne fa amma ba ruwan kowa dani,inyi abina ko ciki ta samu babu me kawowa a Kai bare ace dan iska ne,Mummy ce tace tashi ka bar nan,dama wlh tunda na ganshi nasan da wata a kasa. Mima tace gaskiya abin nan naku da sarkakiya a cikinsa kullum da abinda zaku fada mana ban yarda ba ke Badia Ina Maman Rafeeq ku kirata mu tafi naga Amaryar da kaina,yace ki zamanki zan kawota ta ganku ku ganta,Mima tace yaushe? Yace da yamma inshaallah kafin a tafi dinner tace to Ina jira,fita yayi ya koma gida. Da yamma kuwa 5pm ana ta Shirin Dinner ya dakko Ikhram a mota,zata rufe fuska yace bude ayita ta kare yau kawai,taci kyau cikin shadda me tsada dark green,suna shiga Palo kowa yaga Malama ce,Mima kasa magana tayi ta kasa motsi bata ce komai ba,ta koma kamar gunki,Dukkan sauran matan ma haka suka yi sabo da abin yayi yawa sun gaji,Ikhram ta gaida su ba wacce ta amsa,Rafeeq yace to fatan kowa yaga Amarya ba sai Kun zo gidan ba Dan Allah idan tashin hankali za ayi banda gidana,ya mikar da Amarya yace muje suka tafi tana tafiya da kyar har mota suka koma gida. Mima ta hau sallamar Baki tace an gama biki,ba dinner,ita ta kama wajen amma ta buga waya ta soke komai,kafin kace me Baki duk sun ware,Kawayen Amare da Yan uwa aka Maida su gidajensu,Spark kuwa ya kashe waya ma bacci suke ta ramawa ga gajiya,Baba ne ya kira Misam yace yazo ya dauki Amaryarsa ba kowa duk an sallami baki ma,dama Jira yake 6pm yaje,Misam yace dama ko ba a kirani ba zan zo na dauke ta Annoor bikinsu saura sati daya shima sai shiri suke yi Amarya Iman gwanin birgewa taci kyau sosai,ta zama Busy sai gyara ake tura ta daga wannan sai wannan,duk wani wani Abu na gidan Annoor an gama tsara shi,sai zumudi yake Jauro Kuma yace baza ayi kida ko wani shagali sabo da su dama ya suka kare bare an Kara da sharholiya,suna so suyi Jauro yace Sam bazai yuwu ba a daura a Kai Amarya kawai,mata dai suyi yini kawai,Iman tace yinin ma mene amfaninsa,Habiba tace wlh zamu yi yini ranar asabar lahadi a daura aure a Kai Amarya kai Amarya ba Wanda zai min bikin yara lami sai munga idon makiya. Lefe Annoor ya hada na gani na fada komai da aka saka na bajinta ne,Amarya Iman yau sai bayan magriba ta shugo gidan,Taga Ango a Palo Yana Shan tea ko kulashi Bata yi bata yi ba ta wuce, ji tayi an fisgo hannunta ta juyo da sauri,ya kalleta tare da jawota gefensa ta zauna yace me na miki ne wai? Kwana biyu naga bakya son kulani lafiya? Kuka ta saki Masa tace ni bana son auren,yace bakya so kike ta shirye shirye Kuma? tace nidai yanzu naji bana so a satin nan naji bana so kamar na kashe kaina. Subhannallahi Annoor ya furta sabo da me to tace haka kawai bana yinka yanzu,Baki ya bude yace Kuma ya zama dole ba,jikinta ya shinshina ya lumshe Ido yace kamshin nan ya min,Baki ta turo ta kwanta a jikinsa tace Yaya Annoor yace na'am ya zaci abin kirki zata fada, tace zaka ga wulakanci in aka yi aure na dawo budurwa hmmmm ta ja Kwafa tace duk gorin da kake min sai kaji a jikinka,sai ka durkusa kayi min kuka kana hawaye,dariya yayi yace burinki kenan? Ai ni na gama dake Iman baza ki rama ba no way,dariya tayi tace zaka gani,Kanta ta Maida Saman kirjinsa tace jikinka dadi Yaya har kamshin ma,yace a haka zaki rama din? Jauro ne ya shugo ta tashi da gudu ta shige bedroom dinta,Kawu ya Kalli Annoor yace kaji kunya,Annoor yace ta nawa Kuma kunya ni Kawu ai na gama jinta tunda kuka ga tsaraici na Jauro yace ni ban gani ba Ina wajen da aka nuno fuskarka? Ina kaiwa Nan na kashe waya ta,Annoor yayi dariya yace Nan wajen ai a karshen video din yake,Jauro yace dama nan ne Ze end? wato Kai har ka hadda ce ma komai gashi kuwa ka tonawa kanka asiri wannan ya nuna da saninka ka zubarwa da Iman Mutunci,Annoor yace gashi na kusa sake yin na biyu. Jauro yace Ina sarkin son Kunkuma ya shiga ne? yaje karbo dinkuna yanzu,yace dan Allah kuyi Masa fada kar ya auri wannan hannayensa zasu nakasa su shanye sabo da bata da komai a kirjinta gata Kuma babba ce ma, Hannayensa zasu daina aiki kuwa in yayi aure to babu kayan aiki, Annoor ya dinga dariya,Kawu ya sake tambaya Nabeel fa? Ya tafi gidan Abba Dolo abokinka,Kai ka kiyayi kanka da kiran wannan Sunan na manyan mutane ne wannan Sunan sai ni yafi karfinka kar na sake ji,Abba wai ku duk Kuna da nick name ne a kauye Kai gashi ance Baron mata,Jauro ya harari Annoor yace kayi hankali Inda na sawa Iman suna Sanabe zan iya sa Maka ya bika wlh,Annoor shuru yayi yasan halin Jauro sarai. Na rasa me Nabeel yake zuwa yi a gidan Hashimu,shi ba abokinsa ba,Annoor yace yarsa yake so,yace wannan cokalin? Hidaya fa? Annoor yace ita Yar makaranta me tsiwa,ya mato a kanta,yanzu ya zaiyi da wannan aba ko Rabin kirjinsa sai ya lullubeta baza ma a hango kanta ba,Annoor yace to yace shi sai ita,Abba yace gwara ita yarinya ce zata iya girma ta ciko amma dai Haidar ban yarda da zabinsa ba, ya dakko wata basamudiya Kuma babu komai a kirjin wacce irin tabewa ce haka ta samu Haidar, wannan ko haihuwa tayi Danta sai an hada Masa da madara Yar kanti bare babba irin Haidar gadanka kusar yaki komai ya samu yace sai ya koshi zai hakura,kana ganin nama in ya fara ci sai ya koshi shi bai sai kadan ba bare wannan uhm...Jauro ya juya ya wuce part dinsa Yana girgiza Kai Yana jimami tare da furta Allah ya sawwake ko ni bazan so ta ba wlh bare Haidar Dina kyakyawa da shi. Annoor yana ta sheka dariya yace gwara ma da Rahma ya aura wlh ko Nabeela. Ayi ta min hakuri fans AsmaBaffa [1/25, 8:31 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 71-75 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne Maman Atika Ba editing a karanta da hakur Misam ba Wanda ya tuka shi da kansa ya shiga motarsa ya wuce gidansu,Naila duk ta gama aikinta na shiryawa Amarya gidanta Misam yayi kokari a karasa gidansa cikin kankanin lokaci duk da Papa ya tura musu kudi masu nauyi shi da Rafeeq a accnt,Yana shiga ya samu matar Baba da su Kamal a Palo suna ta yiwa Amarya nasiha,Baba yace to zauna kaima ayi da Kai,ya samu wuri ya zauna,Baba yace kasan dai hukunce hukuncen aure,ba haka kawai ake aure ayi abinda aka ga dama ba,Dan Allah ka rike musu yarinya Amana,ko wani Abu ne ya faru kuka samu sabani ku zauna ku sasanta kanku kinyi Ilimi Kun San komai sai dai ma ku koyawa wani,karku bani kunya,aure sai hakuri sai kunyi hakuri da juna,Kun mutunta juna,ke ki dauke shi shine Shugaba a karkashinsa kike ki Masa biyayya,Kai Kuma ka sani a karkashinka take komai Yana wuyanka,Nan dai Baba ya dinga musu nasiha kamar baza ta kare ba,har Misam ya gaji yace Alhmdllh mun gode Baba zamu yi tashi mu tafi ke. Chika harda kukan karya ita ga Amarya,Misam yace ki daina kuka Amarya Nima sai ki bani kuka zan maye miki gurbin Wanda basa kusa dake iyaye muje gidanmu Kisha Jamilu yogurt,Baba bai gane me ake nufi da Jamilu yogurt ba yace to Maza dama ance bata cin abinci sosai,Kamal Yana boye dariyarsa Dan shi Kam ya gane. Suna fita ya zaga tare da bude mata mota ta shiga ya rufe ya zagayo ya shiga ya ja sai gidan su,sai kace ya Sha wani abin a birkice yake sabo da jaraba,ta lullube kanta da mayafi gaba daya Yana driving Yana kallonta cike da tsantsan farin ciki,tunani ya Lula ma shi tuni Yana hango kansa ma ya fara Kwalbewa da Chika,har ya wuce hanyar gidan nasa bai sani ba,sai da tayi magana ta gaji ta bude mayafi ta leko da kanta tace har yau ba'a zo bane naji ai kace babu Nisa da gidan Rafeeq,slow down yayi yace ta Ina na biyo ne tsaki ya ja yayi youturn ya dawo baya sannan ya shiga layin,Yana shiga layin yaga motar Rafeeq Yana Masa horn yayi kamar bai ji ba,waya kira shi,dagawa Misam yayi Rafeeq yace ka tsaya Dan Allah muyi wata magana,ya zaci serious ne ya tsaya a gefen titi Rafeeq ya karaso tare da sauke glass yace late comer ya ka ganni,Misam ya Kalli Rafeeq ta window yace mene ne? kana bata min time wlh shi yasa nake kaunar Spark yasan muhimmancin bado da shine tuni ya koreni ciki amma Kai dake ta kanka kawai kake yi to na kalleka gashi nan bado duk a manne a jikinka ya fito shike nan? Rafeeq yayi dariya yace dama so nake na bata ma lokaci wlh ana ganinka an San baka cikin nutsuwa ni kuwa fa? Ana ganina an san magidanci ne Wanda yake ji da nutsuwa da kwanciyar hankali,Chika ce ta sauke glass dinta ta sake bude idonta daga mayafin tace Ina kawata ne? Rafeeq yace Malama Kuma ai yanzu ta koma school sabon darasi take dauka,dariya Chika tayi tace kace yanzu Kuma ta koma school yace,Rafeeq ya furta ai ta shiga Rafeeq College of education wacce yanzu ta koma university ai har degree da masters ake yi a ciki,ai jiya ta Sha Interview duk courses dinta na baya na mata tambayoyi a Kai ba Wanda ta ci carry over ta samu,amma na dauketa a school din sabo da a hankali nasan zata karbi darasi ta gane sosai,Ga ka kaine lecturer yanda ka iya koyarwa ai dole ta gane cewar Misam,Rafeeq yace fasihin lecturer ai sai Kai ai ni Tp nake a ciki,Dan teaching practice ne Kaine, Misam dariya yayi yace wlh zan Maka rashin mutunci. Spark ne ya kira Misam ya daga lokacin Rafeeq ya ja motarsa ya juya gida,Misam ya ja tasa Yana magana da Spark,yace kaje ka Kai matarka muna ta jiranka a gidan matata ta gaji haba wanne irin iskanci ne tun yamma ance ka tafi shuru,Misam yace sai kace Kaine angon ka fini matsuwa ne,ku tafi mana na rike ku ne,haka kace? ae nasan matarka ka biyo sabo da jaraba da naci ka dauketa ku tafi ni karka isheni,Dariyar takaici Spark yayi ya kashe wayarsa yace tashi mu tafi ke,Naila tace Dan Allah ka jira suzo,to yace mu tafi dole ne,ni badan shi na zauna ba fa ka bari akwai sakon da zan bawa Chika. Fushi yayi yace kin San Allah idan na tafi sai dai ki shiga taxi ki taho ya Ina cewa ki taso kina min musu,Naila tace nifa fadanku daban da Misam Kuma laifinka ne ba nasa ba dole yaji haushi,tsakaninku ne anjima zan ganku Kun shirya ni ka rabu Dani kawata tazo muyi magana tukun,Spark fita yayi abinsa Yana compound zai shiga mota Ango ya shugo,horn ya Masa ya sauke glass yace mun zo to sarkin fada,Spark Bai kulashi ba,tace ka jira matarka ku tafi in ka barta ma a Nan korota zanyi kofar gidan,unguwar nan Kuma duk karnuka ne wlh ba ruwana su yagalgalata Kai kayi asara,Spark murmushi yayi,Misam yace ai Nan zuciya kayi ka fito zaka barta baza ka iya ba ai zuciyarka ta mutu murus,Ai Kai zuciya dai yanzu babu a kirjinka indai Naila ce ka shiga uku kuwa ka hadu da jarabawa,wlh ka fara addua tun wuri haba,sai ka shugo kayi mana nasiha in kaga dama,Spark yace in kaga dama yau ma ka saketa saki uku,ko gobe da safe muzo mu iske kayi mata dukan tsiya me ya dameni,ce Maka ayi nasiha zan Maka tab,Misam yace ko jiya ba samu abin bane Kai in baka samu ba sai fada da kowa,Amarya ya budewa mota ta fito,Spark yace Amarya fatan Alkhairi ayi bacci me kyau,ki kwanta da wuri jiki Yana son hutu kiyi baccinki kawai,Chika tace to tana dariya. Yace ki fadawa Naila Hashim ta fito,Misam yace yau ba Baby kenan,suna shiga Naila ta mike tana tambaya ya tafi Dan Allah? Misam yace ba zuciya Yana Nan yace ace Naila Hashim ta fito,dariya suka yi,Chika ce ta ja Naila gefe suka fara kus Kus Naila tana Mata famfon iska sannan suka yi sallama ta fice. Tana fita ya shiga mota yayi mata key kamar zai tafi ya barta,sai Kuma ya tsaya ta bude gaba ta shiga ya ja suka tafi,Spark yace wato bakya Jin magana ko har ni zance kizo mu tafi ki makale,Naila tace baka son gaskiya Yar maganar da zata zo muyi shine abin damuwa,Misam din nan naga Dan uwanka ne sai kuyi fada a rana yafi sau nawa Kuma a ranar kuke shiryawa akan me zan shiga ni Chika ce dalilin zuwana Kuma kasan a bikina tayi bajinta to Dan na mata mene,ai kin iya zance indai magana ce ba a ka da ke,jiya kiri kiri kika yi baccinki Baki bani komai ba haka na kwana har yanzu,Ina tashinki kika ki tashi,to na gaji bacci nake yi me dadi lokacin,Ina laifi kullum ana baka dan rana daya ai kayi hakuri. Ni dai ana danne min hakkina yanzu,Naila tace bikin Yan uwanka ya jawo,waccen Kuma ai unguwa naje gida,Kuma kwana Nan dole naje kauye wajen su Goggo tare zamu je suna ta korafi baka je ba. Spark yace uhm Allah ya bani Iko tace Ameen,jiya shine kika ce min Ashraf,Naila tace yau ni naga ta kaina to ba sunanka bane? Okay Baban Nasidi Is around the corner,dama Abba ya fada,dariya tayi tace wanne Nasidi? Danki,Allah ya kiyaye a sawa Dana Nasidi,Goggo dai tace in ana fadar sunan miji kasa girgiza take,Naila tace lokacin da na fada bacci nake yi Kai Kuma ka dame ni,kar na sake Jin sunana a bakinki,Naila tace Ashraf din? dariya yayi yace me za a siya miki Yan mata? tace ba komai ahh a siya min tsire da kilishi yau,ya tsaya ya siya musu sannan suka wuce gida. Naila tace Sallar dare zan fara gaskiya ka dinga tashi na Kai kaga watarana kana yi,ke ai naga kinfi kokari wajen karatun Qur'ani da rana ki tayin abinki,Naila tace ai ni na Saba ma ya kamata ka dinga yi,yace ance miki bana yi ne? da asuba nake yi a masallaci amma bana yi da yawa gaskiya,tace good yaushe zan shiga makarantar Monday Tuesday din? ta matan aure ce ake zuwa da 9-12 Naila tace zan dinga zuwa,yace akwai ta Maza Kuma da ake yi a masallacin da nake zuwa duk sati ake dorawa kowa karatu Ina zuwa,Spark Yana zuwa duk sati amma sabo da lalacewa Aya biyu uku duk sati yake dorawa a haka ma watarana sai yayi sati biyu uku bai koma makarantar ba,Kuma idan zai tafi sai ya kankami katon Qur'ani Naila tana kallonsa tayi ta dariya ya iya ba wai Bai iya ba kawai dai zama ba Karin Ilimi da jaddada shi hatsari ne ga Musulmi,sabo da shagala da mantuwa,kullum Kuma Yana Jin wa'azi kala kala na malaman sunna a waya,idan ba a Jin wa'azi sai Addini yayi rauni shi yasa duk rintsi yake kokari a haka ma babu me ganewa sai Wanda ke zaune da shi shine zai gane halayen Spark. Misam Ango ya matsu tunda Naila ta fita yake bin ko Ina Yana kashe light duk ya kashe abubuwan wutar ya ja Chika suka haura sama,Chika tace gidan Nan yayi kyau,yace gobe Kya kalla yau dai ni zaki kalla,tace wanka zanyi yace bana son iyayin Nan na wanke wanken Nan na Amare,yanzu fa kika yi wankan da zanzo dauki ki sai kace wankan farilla duk Amarya sai ta tsiri wankan dare,ki bari mana Ina muka kaiwa Yahudawa hari sai kiyi me dalili amma yanzu wanka ba dalili, Chika ta fara shagwaba tana dire diren kafafu please ta shagwabe fuska,Misam duk sai ya sakwarkwace yace Alhmdllh da na samu wannan baiwar Allah, ni Sallar ma zan iya kuwa,Alwala yayi ya fito sai da yayi tsarki sabo da yanda yake ta fitar da ruwan jarabarsa,a gaggauce yayi Sallar sabo da kar ta karye Alwalar yayi addua yace me Amarya baya rike Alwala, Chika tace uhm tana harari ledar kaji,Misam bai ce aci ba tace bari na dakko plate,sabo da Naila tace ta cika cikinta da yawa kar ta sake ta bar kazar Nan. Misam yace kyale plate din nan baya so ma ta matsa,kayan tande tandensu suka ci shi sabo da masifa ma bai iya ci ba kamar shine Amarya,kayanta ta cire ta daura towel zata saka rigar bacci ya fisge towel din yace kyale kayan baccin Nan,Chika ta saki Kara ta dunkule jikinta,murmushi ya saki ya dauketa cak tare da dorata a Saman makeken bed din,ya ja musu Bargo,dake yasan ta kan mata shu'umi sai kace Karuwa hake yake Abu,Yana yi Yana zuba mata ruwan yabo,duk ya gama kashewa Chika jiki da kalamai Yana murzata a nutse,yanda yake Abu ma an San ya goge a harkar,duk wani sirrin mace ya gama sani sa,a hankali ya mata rada yace Kinga da ai Tabesting dai ni kadai nake yi yanzu Kuma da aure ko? Yace bari na koya miki da wayo wai koya mata yake ya dinga sata tana Masa abubuwa masu wuyar furtawa,masu gigita hankalin Wanda akewa,kiss ma an Dade ana darasi,Chika ana so ana fakewa da koya ake yi,hannunta ya Dora a Hallarensa Chika taji ba kaya a jikinsa tace yau ka cire kayan? yace kina garin dadi,Yana magana Yana shidewa Yana ce mata taci gaba,Chika za a birge miji harda Masa sucking ya susuce kuwa,ya hada gashinta ya rike Yana danna kanta. Chika ita a dole zata kure shi tana nuna bajinta ta zaci ma a haka zai kawo Kai amma Taga ya shanye dadinsa tas duk gurnanin da yake da Nishin dadi taga babu ma niyyar kawowa,Boobs dinta da suke matukar birge shi suna tsole Masa Ido su yake sarrafawa Yana yake so,jujjuya Chika yake ta Inda yaga dama,hanya ya nema,Chika ta dinga sharara kuka da ihu sai kace wacce za a cirewa Rai,ta dinga bige bige da burburwa Misam yaga zata bata Masa lokacin ya danneta ta ko Ina,ta dinga furta Allah ya isa...mugu....ta dago Kai ta kawo Masa cizo amma ba dama,shi dai Ango Sambatu yake zubawa gashi tsohon hannu ya Chika kamar Allah ya aiko sa,Chika tana kuka tace idan ka kashe ni Allah sai ya saka min...wlh Allah sai ya saka min na tsane ka...wash .....jama'a ku kawo min dauki zai kashe ....da Allah yasa da mutane a gidan to kowa sai yaji me ake yi,jikinta rawa yake sabo da azabar da take ji,Misam shi kuwa hankali kwance yake abinsa dadi zai kashe shi yake faman fada,baya iya magana sosai sabo da sweet sai dai kawai dadi zai kasheni ya fada Yana ihu da Nishi,Sai kace zai yaga Chika ya huta,Chika tace la'ilahaillahu tunda nake ban taba Jin wannan masifar.....hannayenta ya sakar mata ta dinga dukansa ta yakushinsa,hannu ya Kai da niyyar sake gyarata ta gartsa Masa mugun cizon amma ko alama ba ji ba,gurin sai da ya fashe Bai sani ba. Yayi mugun Dadewa kafin ya gamsu a haka ma wai ya Tara da yawa shi yasa ya kawo da wuri,Yana fita a Jikin Chika ta gangare kasa garin sauka daga Saman bed harda bige Kai kummm wayyoooo......tsoro da firgicin zafi yasa sanda tayi waje ma Bata sani ba sai a wani bedroom Misam ya tsintota ta buya a bayan labile kar ya ganta,suna hada Ido ta fashe da kuka,dariya ta bashi yace to me zan miki yanzu Kuma,ya riko hannunta Yana kwantar mata da hankali.,Chika tace baka da Imani wlh Misam....ta karasa da kuka duk ta firgice,suna tafiya kamar ya riko wani rago zai kai kasuwa da kyar take tafiya tana fadin nidai na shiga uku....da kyar ya shawo kanta ta dan nutsu,Misam Allah bazai barka ba,Misam ya danne dariyarsa yace kin San ni ba arna nake kashewa ba Yahudawa ne akwai taurin Kai. Yace gashi duk kin rude bedsheet din ya baci bari a cire kizo kiyi wanka ko Yar Aljanna,Chika sai kuka take,har ya canja bedsheet ya cire wacce ya wanke shi ya shanya Dake ba wani dare ne yayi ba kwata kwata 9pm ma bata yi ba,wanka yayi ya tsarkake jikinsa baya bacci da najasa iya wuya,Ya fito ya dauki Chika,yaje ai gasata taki yarda fafur, ta karfi ya mata a haka ma ya Sha yakushi sosai har dai ya mata gashin sama sama taki yarda,tayi wankan tsarki da na sabulu ta fito bayan tayi Alwala. Misam ya taimaka mata ta shirya da kyar ta koma ta kwanta da dabara tana Nishin wahala,Misam ya kwanta tare da jawota jikinsa Yana lallashinta har suka yi bacci,shikam sai baccin nishadi yake. Rafeeq kuwa duk Inda Ikhram ta sa kafa Yana wajen,ta shiga bedroom ya shiga ta fito ya fito ta shiga kitchen nan ma Yana Nan,Malama taga take take in bata yi da gaske na Kari zaiyi ba ruwansa,ya fara naci Yana so ya tambaya amma Kuma Yasan ya mata rauni baza ta yarda ba,Wayo yayi ya shafa cinyarta yace Nan ma in aka bani Ina so,Ikhram tayi dariya tace ai kasan wannan wajen Kai da Kara shiga sai anyi sati,Rafeeq yace tab waye zai zauna Yana kallon ki sai dai kici ki koshi ki bake bake ki canja zance ma,ke fa abin kunya kike Malama guda duk Ina abinda kike koyawa mutane,Ikhram tayi dariya tace sai na warke na Saba daga zan zan fara goge Maka hadda,Rafeeq yaji dadi harda kwanciya a kirjinta yace wayyo dadi,tsaya ayi ta a karkare kabari zan baka komai kaji dadi Banda Babo,yace Nan nufinki sai ma kin bani zan ji dadin wa zaki juya ,Ina me gida a dinga bani umarni,Malama sabo da fitsara tace ai ka biya sadaki wa zai hanaka ka tsinki kayan lambu ta zuge zip din riga ta fito da dukiyar Fulani waje tace ungo,Rafeeq yace ko yanzu na mutu naci duniya ta,sai sakin zance suke ba kunya ba komai ya fada ta bada amsa. Washe gari Chika kasa tashi tayi sai kuka da zazzabi,Misam ya rude ya kira Nurse a waya mutuniyar Spark me bashi shawara,tace me ya faru? yace first night ne yace kawota gidana,bazan zo ba na gaji da halin ku,Misam ya sawa Chika kaya sannan ya dauketa ya sata a mota,suka tafi gidan Nurse dama tana da part guda na duba marasa lafiya,wani daki tace ya kaita da bed da komai,ta duba cika ta fito ta same shi a Palo tace wai haka ku gado kuka yi ne? to dinki zan mata ka yaga ta,Misam yace sai kace wata takarda Nurse,ka godewa Allah kadan ne,kuma yanzu dole ka barta ta warke a kalla sati biyu,Misam yace cab Dan Allah ki gaggauta tubarwa Allah,tace to dai ka barta tayi sati,komawa tayi tayi treating Chika,ba wani dinki da za a mata kawai Gani tayi abin yayi Muni da aika aikar da yayi shi yasa ta nema mata sauki. Allurai tayiwa Chika ta rubuta musu magunguna tace kice nayi miki dinki idan ba haka wlh zai fatattaka ki,Chika wacce har ta dan fara Jin sauki tace na gode wlh kamar zai kashe ni nurse baki Gani ba ko tunanin ban Saba ba baya yi,dama haka ake sex din? ai na zaci Abu ne me sauki Ashe yaki ake yi sosai,Nurse tace ke tunaninki da bagas zaki ci me yasa Baki tambayi kawayenki ba tun farko,Chika tace ai duk munafunta ta suka yi Kuma sai naci ubansu Yan iska marasa tarbiyya. Na zaci Hallaren dadi ne da ita,Nurse tace meye Hallare Kuma? tace dick din Maza,tace oh ai zaki Saba sai nan gaba amma zaki fara Enjoying kema,Baki Chika ta tabe tare da furta uhm,na dawo daga rakiyar Hallare Kuma,Nurse ya dade fa Yana yi wlh na zaci mutuwa zanyi,Nurse ta dinga dariya. Sai da Chika tayi bacci ta huta sannan Nurse tace tashi na taimaka miki,Chika ta mike da kyar, Nurse din ce ta gasa Chika da ruwan zafi da gishiri sosai ta taimaka mata,taji sauki sosai ta fito Palo sannan ta kawo mata abinci lafiyayye tana ci Misam ya dawo,yace Alhmdllh Chika yatsina ta fara tana wash dinkin nan zafi Yace sannu in munje gida zan Kalli dinkin na Gani,Ido ta zaro tace bazan bude ba so kake ka kuma jawo min masifa. Mima ce ta zauna bakin cikin Rafeeq yafi damunta sabo da shine suka sa rai zai auro wacce suke so,Anam ce ta fito tana kuka ta mikawa Mima waya tace kinji Mima Mijina wai ya sake ni yace na koma gida jiya ban koma ba,Mima tace Innalillahi wa Innailayhirrajun ai kece Anam in kuka zo gida baza ku tafi da wuri ba,Anam tana rusa kuka tace wai yace tunda Ina Masa gadara da gidan ubana me shi ne to na zauna a gidan mu,Mima tace ga Papan ku baya gari gashi kudin hannuna ma sun kare,abin haushi har yanzu yaki kirana tunda ya kira yace ya sauka lafiya amma suna wajen yaki aka tura su,gashi ba abinci a gidan Nan komai ya kare Yan biki sun cinye kayan abinci babu Kuma wayarsa bata shiga,Dan gudunmowar da na samu duk sun kare a banza ban San ma me na siya da su ba,Anam tace a kira Khalid mana,Mima tace shima wai baya ma gari kwata kwata an turasu wani Daji wayarsa bata shiga sai dai Spark. Wayarta ta jawo tare da kiran Spark Yana Office ya daga,Mima ta fara jera Masa complain din gida,yace tab ai Nima kuwa bani da kudi biki ya cinye min kudi,Mima tace bana son karya in zaka kawo abinci ka kawo,Spark yace zan duba ya kashe wayar. Washe gari shuru Kuma Dan ragowar ma an dafe shi kaf,Mima Bata Ankara ba sai Gani tayi gaba daya Yan aikin gidan babu kowa duk sun tafi har masu gadi,ta tambayi kowa meke faruwa ne? Kowa yace Bai sani ba sa,motoci kaf an kwashe su sojoji sun zo sun tafi dasu gaba daya,Mima kamar tayi hauka ta sake kiran Spark tana fada Masa,yace maybe Papa ne ya basu dama,Nima dai ban sani ba sai kuyi amfani da taxi. Mima tace lallai a cikin surukan Nan da aka auro akwai me farar kafa,Spark yace ga kayan abinci Nan za a kawo,sai yamma duk yunwa ta ishi su Haly gida yayi kaca kaca babu yan aiki su baza su gyara ba,suna zuwa duba kayan abincin Mima Taga lafiyayyen garin semo ne sai geron Koko,da madarar gari Yar awo itama Yar kadan sai lipton da kudi dubu ashirin inji Spark yace gobe za a kawo muku bread da safe,Mima tace da me kawo sako kace nace Kutmar ubansa ni zai kawowa geron Koko da garin semo,an fada Masa Ina Shan Madara Yar awo,Arham ne ya fito yace laaa mudai a tuka mana tuwon mu sai mu basar kawai mu cinye,Wallahi basarwa kawai zanyi naci,ga kudin cefane ma sai ayi mana miyar kubewa,Kai Dan sako jeka kace an gode Allah yayi Masa Albarka cewar Arham,me kawo sako ya tafi. Mima ta Kalli yaran gidan nata kowacce sai hamma da yunwa tausayinsu taji ba shiri ta shiga kitchen ta fara tuwo zuciyarta tana tafarfasa kawai,haka tayi musu tuwon semo miyar kubewa sabo da yunwa suke ji harda side hannu,Arham ya zubo nasa yace Miya taji daddawa gobe a aike ni na karo wata,Mima kawai hararsa take yi,Shahid yace mutanen da sunyi gaskiya tuwo yayi a rayuwa. Su Haly dai sai side kwano ake yunwa zata halaka su. Tace ku gama da yamma mu tafi gidan Rafeeq da Misam ke Anam Haly da Mufee ku shirya muje sannan mu biya gidan Spark yaci kaniyarsa. AsmaBaffa [1/27, 10:32 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 76-80 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE Maman Murtala Mima sai da suka shirya tsaf ba motar shiga a gidan kaf tace yanzu taxi dole zamu shiga sabo da idan nace lallai mota zan Nemo asirinmu zai tonu,fita suka yi suka shiga taxi zuwa gidan Rafeeq,suna zuwa suka ji kida ta window palon suka leka suka hango Malama Ikhram da Ango Rafeeq suna ta Yar rawar su irin ta turawa cike da nishadi,Mima bakin ciki yazo mata wuya tace wai me siyar da maganin gargajiya na mata Allah ya sawwake ta Murda kofar Tare da banko ta ciki,Rafeeq ya juyo ya gansu yace lafiya? Mima ta fisgo Hannun Ikhram tace yau sai kin tafi gidan ubanki ne?,Ikhram Jikin Mima ta fada sannu da zuwa Miman mu, Mima ta fara banbareta daga jikinta amma taki sakin Mima,Rafeeq yace Allah sarki kaunar surukai ta motsa,Mima ta ture Ikhram ta karfin gaske tana zage zage,su Anan sun tsaya suna mata wani Shekeke,Mufee tace aikin banza anzo cin arziki,Ikhram tace sannunku masu arziki Ina abin yake idan aka yi comparing da kudin wani ai talakawa zaku tashi,Ke ki kiyayeni na fiki iskanci wlh ni bazan dauki raini ba,ba wacce ta isa ta takani,mahaifiya dai zan iya mata biyayya amma ba ku ba,ai ko yayyensa ne baku isa ba,masu takama da kudin Uba sai ku bari ku nemi naku tukun,wannan jahilci ne da hauka da kauyenci ko ince gidadanci menene Hakan? Mima tace to fitsarriya wato ke kunyar Amaryar ma babu,Ikhram tace Ina na ganta dama Banda ita Baku ga irin wa'azin da nake bane ai Kinsan kunya babu,wai Nan kunya kuke nema a wajena Allah sarki ai ban San Inda take ba Dan ni ban taba haduwa da ita ba, Ikhram tana magana tana fari tana jujjuya idanu kamar ta Sha kwaya,Rafeeq shi Kam ya mato sai kallonta yake kamar ya samu tv, Anam tace bari na dakko mana lemo, Ikhram tace Baki isa ba ko kitchen dinki ne ,zata wuce ta fisgota baya,Haly ta taso zata mareta Ikhram tace Inama Allah yasa kin mareni yau Kisha kallon yanda ake Hawa bori da tsakar rana,da na nuna miki baki da hankali. Dai dai nake da kowa ni ke nifa Aljani ma da zan ganshi in ya zageni sai na rama wlh,ni kizo Ina auren Yayanki kice zaki mareni ai kuwa da anyi ta yau,Mima tace kuzo mu tafi ,Taga masifar Ikhram kamar baza ta kare ba, Yar gidan waye ke sai na binciko tsatson ki cewar Mima,Ikhram bata yi magana ba sabon da ai uwar miji ce,zadai ta kula yaran, ta zauna albarkacin Rafeeq baza ta kulata ba uwa ai uwa ce,Rafeeq yace Mima Ina zaku je ne haka?Mima kamar tayi kuka suka dai fice suka tafi gidan Misam sabo da bankada,lokacin Chika ce kawai taji ana kwankwasa kofa,lekawa tayi ta Yar kafa Taga sune kawai tayi wucewarta taki budewa bugawar duniya taki budewa,sai tace Ina zuwa sai suji shuru,suka sake bugawa tana Jikin kofar tace Ina zuwa amma shuru kake ji sun San Kuma suna gida,Mima tace muje kawai haka suka juya suka tafi gidan Spark, Yana kwance yayi pillow da cinyar Naila tana karanta Masa Abu a waya Mima suka banko kofa ba sallama bare kwankwasawa. Yace sai kace yaki ai Kun bani tsoro Mima bai kamata ki biyewa yara ba da girmanki,kaga karka dameni,Mima zama tayi tace gaya min tsakanin ka da Allah Spark Ina Papan ku? Spark yace tunda kince tsakani da Allah bari na fada miki,Naila tashi tayi ta durkusa tace Ina yini,Mima a lokacin tasan Naila ba karamar me ladabi bace, amsawa tayi da sakin fuska,lemo ta kawo musu da ruwa,sannan ta basu waje,Spark yace Papa yana Gaza kasa ta turasu su taimakawa Palestinian,Hannaye Mima ta dora a Kai tace shike nan kace sun tura su a kashe su,wacce kasa za a biyewa wannan kasar har wata kasar arziki ce da zata tura mutum Abu kuma ya tafi yayi,Arham ne ya fito daga kitchen ashe da yace a basar aci tuwo Nan ya gudo yake ta girke girkensa,Mima tace yaushe ka riga mu barin gidan? Arham yayi murmushi yace tuwo ne kawai naji dadinsa shi yasa Inda kisan na shiga jirgi. Mima tace banza taci gaba da magana da Spark tace yanzu ba wata hanya da zai dawo ni wlh gwara ya bar aikin Nan,Amma kuka bar mu muka saki baki muna bacci hankali kwance bayan mahaifinku Yana can cikin wani hali,gaba daya Mima ta tashi hankalinta,Spark yace yanzu me kuke so a kawo muku na abincin? Mima tace Kai dalla yi min shuru wa yake ta abinci mijina Yana tsaka me wuya,ni dai duniyar ta min zafi gaba daya,Arham tashi yayi ya karo karfin AC yace yanzu dai dole kiji sanyin duniya,Mima tashi tayi tace Dan ubanka wai ni sa'arka ce? Ko kakarka ce ni,ta rike Arham tare da mamake Masa Kai,Arham Yana dariya yace kar dai Kiga Ina kama da Papa ki zaci shine ki bari ya dawo sai kuyi soyayyar ku. Naila tana fitowa Taga duk sun shanye lemon akan kwana biyu kawai da basu samu me dadi ba,kitchen ta shiga tana dariya tace bari nayi tsokana ta fito tace ko a kawo muku tea? Haly tace da Madara Dan Allah,taje ta hado musu lafiyayyen tea kowacce ta kawo mata a katon cup har Mummy,Anam tace bread Dan Allah,taje ta kawo musu tace ko a soya muku kwai da chips? da sauri suka ce ei,Spark yace ba sunci tuwon su ba a gida Yana hararar Naila,Naila Bata San horo ake musu ba,taje duk ta soyo ta kawo,Mima tace Allah sarki ta Rafeeq kuwa da ta dinga bala'i tafi 30mnt sai kace me aljanu,Haly tace ni na taba ganin jaraba irin wannan daga magana,Anam tace gwara ita sai da muka tsokaneta waccen marar mutuncin wlh kin budewa tayi ma Sam,Spark Yana jinsu yace ato in baku gode Ni'imar Allah ba ai Kwa gode Azabarsa. Suna zaune gidan Naila kamar kar su tafi dadi ko Ina Kal Kal Yana kamshi ga girke girke sai kawo musu take,minti kadan ta kawo wani abin,Arham Yana ta dariya yace sabo da rashin hakuri wai kwana biyu kawai shine suka koma kamar mayu,Mima har dare tana Jimamin mijinta hankalinta a tashe,Spark ya kwanta a doguwar kujera ya kira Naila dake kitchen Baby....na'am ta amsa zo ki min tausa,Mima tace kaifa Dan iska ne a gaban namu ga kannenka,yace matata ce fa Mima ba Karuwa na kawo ba,nifa babu me zuwa ya takura min a gidana in baza ku iya Gani ba ku tashi,yanzu Spark gobe ma tuwo yara zasu ci? Spark yace ku jika gero ku Kai markade mana ayi musu Koko,Mima tace Koko fa? Yace to za a siyo wake sai ku dinga hadawa da kosai,Wannan madarar da sugar da ka kawo ai sunyi kadan Kuma bama Shan Madara Yar awo,Mima da ita fa ake Albishir da alawar Madara mudai muna so cewar Arham,Mima tace kaga Arham idan Ina magana kana sa min Baki kana bani amsa sai na taka maka wuya wlh,yace sai kace zakara za a yanka,Mikewa Mima tayi tace bar nan wajen ko na hada kanka da bango. Mima tace ku tashi mu tafi,Spark yace ku tsaya driver ya kaiku,Mima taji Haushi gidansa kayan dadi su yaki siya musu tace bar mu ai taxi muka shugo mu koma a ciki,yace to ku gaida da gida,Arham yace Nidai a dinga girki Dani a nan dan Allah yau Ina gidan nan gobe kwanona na gidan Rafeeq jibi kwano na Yana gidan Misam. Spark yace kowa yaci na gidansu,Banda gidana idan hakane to sai dai ka dauki gida daya ka dinga zuwa kana ci,ni nan banda gidana nifa babu me takura min Ina so in sake a dinga kallona,Arham yace kuyi kiss dinku da rungumemeniyar ku bazan kalle ku ba,ai gwara na baka kudin Abinci kullum kaje ka siya,yace yawwa tura min,plate biyu kullum nawa,yace to Hakan ma yayi. Sai da ya bar gidan yaje gidan Rafeeq,Rafeeq Yana zaune Ikhram tana Saman cinyarsa ya shugo taki tashi Kuma,Arham yace ana ta Shan chaji ne? Rafeeq ya mika Masa hannu suka gaisa yace dan Allah ya kaji dumi da muka gaisa?,Arham yana dariya yace a naji zafi zauu,Rafeeq ya nuna kan Ikhram da yatsa wacce tace Arham barka da zuwa yace yawwa,Mikewa zata yi Rafeeq ya rike ta,tana shagwaba tace pls...,sakinta yayi ta tashi tare da wucewa kitchen,Arham ya leka Rafeeq yace mu gani Hallare tana aiki,Dariya Rafeeq yayi harda wani bajewa zaman ma ya wani bubbuda kafa ya kwanta tare da nutsewa a cikin kujera,ga Hallare a mike ko a jikinsa,Arham yace nan zaman angwaye ne haka? Rafeeq ba tare da yayi magana yace hutawa na barta tana yi na bata wahala Kai shege ne ni,na bata kuka ranar da Sai ga sabon Ladabi da sanyin Safiya,yanzu ko fuska na bata sai anji dalilin fushina,Wayyo Ina ganin gata,Arham yace uhm Allah ya baku ku Kuwa,Rafeeq yace sanda Ina Gwauro da ruwan Sanyi nake wanka yanzu kuwa tace ban isa ba ta hana,Arham yace ka yarda Kuma yace wane ubana ba dole ba. Arham yace hmm ni ba macen da ta isa ta sani ko ta hanani,Rafeeq yace tab ni kuwa gani,girki Dan ubanka a jera min hadaddun flask ana ci mana,Ina sani nace na koshi,a dinga lallabani Kaci pls My Heart,ba sai naji Kuma na koma shagwababbe ba ahh sai shagwaba ana Lilita ni,Arham Yana ta dariya yace yanzu duk a 2days aka yi haka? Ana amarci da wasa ne Malam babu lokacin banza a amarci every single minute,second a ciki Jin dadi ake tunda mun gaisa tashi kafin Dan Allah,Ikhram ce ta fito dauke da abinci tace Ango na biyu....mene ne haka? Waye Ango na biyu nine na farko nine na biyu kar na sake ji Bada ni ba wasan kanin miji a gidana Ina wlh ban so,tsakani da Allah ya fada,tace to kayi hakuri bazan a sake ba,farin ciki ya kama Rafeeq yace Kai Malama ce wannan ta gasken ni gani har tsoron fushina akeyi yi. Arham bai dade ba ya tafi gida yace gobe Kuma sai naje gidan Misam na Gani. Washe gari Spark Kano ya wuce Gidan yari akan maganar fidda Mero,Ma'aikan ya samu har Office din Ogan suka Masa Iso,bayan ya shiga ya zauna suka gaisa Sosai,ya Masa magana akan Mero da duk abinda Mummy tayi mata,yace me sauki ne wannan amma baza mu fitar da ita ba yanzu dole sai an Kai kotu idan kotu ta saurari komai za mu shigo da ita Mummy dinka sannan a fitar da Mero,yace ni yanzu bazan iya Kai uwata Kara kotu ba gaskiya,yace ai dama ba Kai zaka yi ba,Inda Mummy ta Bada cin hanci suka kawo Mero nan su zasu dawo su tura su kotu dama abinda ya kamata sunyi kenan suka karbi kudi,sai kayi hakuri dole haka zaka jajirce amma wani taimako da zanyi ni zan kaiwa kotu case din ya koma can sai su kaiwa Mummy takadar sammaci shike nan,Spark yace na gode ya bashi kudi ya fito. Yana fitowa ya tambayi na bangaren ziyara ya kwatanta musu Mero suka ce gaskiya su basu San wata Mero ba sai dai Khadija wacce yake tambaya,Spark bai San ta da Khadija ba yace a kira min ita na ganta ko itace,ba ranar ziyara bace amma sabo da kudi da gudu suka Nemo Khadija,tana ciki Allah sarki Mero duk tayi duhu ta lalace sabo da Bata da gata,Fitowa tayi Taga Spark Mero ta washe Dan karamin bakinta tace Ina Kwana,Kallonta Spark yayi ta bashi tausayi shi da ya San Mero Yar dumimi da ita me haske, da sakin fuska ya amsa yace ya ciki din? Mero ta fara dariya tace da dadi,yace da dadi naga kin rame,Mero tace abinda yasa tunani nake da dare ban San matsayi na ba a gidan nan ba,ba fa a yanke min hukunci ba, duk zaman da nake a banza nake yinsa,shine ya dameni,amma komai Ina ci ni,ga Ummata son kudi ya mata yawa sau Daya fa suka zo min wai kudin mota tsada Kuma fa a Kano ne Dan kawai suna kauye,Baffa na Kuma Umma ta mallake shi sai abinda taga dama tsoronta yake ji,Spark yace Allah ya kyauta,tace Ameen Ina matarka? Spark an tambayi Naila harda sosa Kai yace tana Nan lafiya,yanzu me kike bukata? Mero tace a yanke min hukunci kawai shi ya dameni,ni wahalar rayuwa bata dameni ba ko wacce iri ce na Saba da ita zan jure,yace to ki daina tunani za'a fitar Dake kwana nan Inshaallah,Mero tace a jinkirta Dan Allah ba yanzu ba,yace sabo da me uban me kike yi a ciki? Mero tace wani ne nake ganinsa a TikTok sanda Ina gida,kawai sai na ganshi a nan,dariya ta ba Spark yace idan ba shine ba fa? Mero tace shine ma,to ta ya zaki hadu da shi Yana bangaren maza ke kina bangaren mata? Mero tace tab baka san tsiyar da nake hadawa bane a gidan nan,amma bari saura kadan,Spark yace to yanzu sai yaushe zaki gama? Mero tace wata Daya,kyale Mummy Kaci gaba da ganin abarka ni na gano arzikina a nan,Spark Yana jinjina shiriritar Mero yace to kudi zan baki ko me kike so a kawo miki? Mero tace bani kudin kayi tafiyarka zan ji da kaina,Spark ya bude mata asusu a cikin ya sa mata 50k yace gashi nan ki dinga karba,idan baki fito ba sun kare zan tura wasu ga number dina na bawa ma'aikata in kina bukatar wani abu ki kira,Mero tace na gode Allah ya Kara budi,suka rabu ta koma ciki ya sallami ma'aikatan da kyautar kudi ya wuce abinsa. Hanan gajiya tayi da zaman gidan miji take nema Ido rufe wai so take yi tayi auren kisan wuta ta fito ta koma gidan Mohsin,wani Dan babban mutum kawarta ta fada mata tace wani Dolo Dolo ne ta aure shi kawai tana tarewa sati daya ta Masa tijara dole ya saketa,aurensa uku duk baya dace fita suke yi kuma ko wacce tace tana sonsa sai ya gode miki Kuma ya aureki,in kika ce sakeni sai ya dankara miki saki yace ai itace tace na sake ta,idan kika je kika ce Hamza aureni sai yace to, Kuma wlh sai ya aure ki,Yana samun kudi Kuma a kasuwa yake shagon wani,Allah ya Masa baiwa duk abinda ya taba sai an samu kudi,Hanan tace kice Lubna wannan ai yayi wlh,tace Kuma zai Kai 40yrs Kuma gashi da tsabta da gayu ke baza kice Dolo bane,Ki samu kiyi gyaran jiki,Hanan tace ai na siyo supplements dina gasu Nan dana kiba da na haske ai fasowa zanyi gari kwana nan,yawwa idan kika yi kyau sosai dama ke ba mummuna ba har gidansu zan Kaiki,bashi da iyaye sai kakarsa kawai a gidan itama Kuma bangarenta daban,tafawa suka yi tace to sai na kiraki a waya,kina zuwa kice Hamza dama sonka nake aure ni,zai aureki. Kakan Naila ne yazo Kano gidan yarsa Yar Inna,Abba suruki yazo sai zumudi akeyi,har kasa ya durkusa ya gaida shi,yace Affa an zo lafiya yace lafiya Alhmdllh,Abba yace lallai kamatuddini tudan haka Nima surukaina suke durkusa min su gaishe ni,sai yanzu na tabbatar da bin na gaba bin Allah da bana yi Maka waye zai min nima,Affa ya Kalli Hashimu kawai yace Hashimu ya yaran? Suna Nan lafiya kalau,ya wajen su Naila? Sumul suke dazu ma ta kirani,itama Hidaya tayi miji Inshaallah saura kwana hudu za a daura auren kaninsa zance kawai a hada a daura da Ita Hidayan daga baya sai ta tare mene amfanin jiran,Affa yace Mashaallah dama naga ta wani girma,Abba yace yaran ne ba irin na da ba,Yar Inna a gida ta fara Al'ada amma su Hidaya tuni muke ta asarar kudin auduga,Zarah ma tunda naga nono ya fito mata nace shike nan Kuma yanzu zata fara daukan Albashi duk wata sai an Bada na pad,Kaka yace Allah ya kyauta ai ni Hidaya ma na kawowa magani ta Sha Yana sawa a danyi Kumari ayi bulbul,Abba yace Yar jakar Uba ni ta gado,Affa yace a'a ba Kai bane wlh zata cika Dan Bata girma ba,to tunda kasan zata cika me yasa ka kawo magani,kaka yasan halin Hashimu sai ya bar zancen,yace Nidai kira min Hidaya. Bayan an kira Hidaya ya bata magunguna yace gasu Nan yanda nace ki Sha haka zaki yi na Sanyi ne,Hidaya ta karba tace na gode,Abba yace a fada Mata gaskiya ke Hidaya ranar asabar zan daura miki aure Inshaallah,Hidaya tace Abba aure Kuma da wa? Abba yace da Wanda yake sonki tunda kina karbar kayansa kina cinyewa ai shike nan kina sonsa,Hidaya tace Abba Bai taba cewa fa Yana so na ba,yace to ya fada miki I love you din a gidanki,kunyi candy me zakiyi in Yana ra'ayin karatu ya saki da kansa,Hidaya ta fara kuka tace Dan wlh ba Naila bace da Naila ce baza a mata haka ba,an fi son Naila dani,ita kudin samari nawa ta ci,Abba yace kafin bikin dai ki shirya gobe ki tafi gidan Naila Dan wlh kika sake aka daura ba Inda zai barki kije kiyi kwanaki,ko sati kiyi acan idan an daura ma kina can tunda ba yanzu za a kaiki ba,ni na yaba da hankalinsa na bashi. Kaka yace kayi daidai Hashimu bai dace a dinga barin Yan mata haka ba a gidan iyaye,Hidaya juyawa tayi wajen Umman su,Abba yace ko kin fada Mata a banza bakin mu daya,idan nayi magana da yawun Kubra nayi idan Kubra tayi magana da yawuna tayi,Kaka ya washe baki yaji ana son yarsa Kubra,Kubra yarsa tayi dace bata da wata matsala,Abba ya Kalli Kaka yace Affa yaji ana son yarsa to ai tarbiyyarka ce Kaine ka fiye yiwa Kubra tarbiyya har tayi yawa,yanzu gashi ta hana nayi aure,Affa yace Allah ya Kara bada zaman lafiya,Baki Abba ya bude yace a'a mu lafiya muke zaune,Affa yace ai ya karo nace Abba yace wannan ma ya isa ni na gode Allah in ba so kake Kuma na hadiye ta ba wanne zaman lafiya kake nema. Kaka yace to shike nan Hashimu. Yanzu ai sai na zauna ayi daurin auren Hidaya da ni,Abba yace ba damuwa,zan kira su Naja'e su tattaro suzo sabo da a sheda,in za a kaita Kuma Tani da Goggo sai suzo idan an tsaida rana,Kaka yace Ina tsoron auren Nan na Hidaya karfa Kato ne ya balla mata Kwankwaso,Abba yace a'a irin yaran nan sunfi manya ba abinda zai faru Dan matashi ne fa son kowa da shi,Kaka yace shike nan to. Hidaya kuwa tana zuwa wajen Umma ta fashe da kuka tace Umma kinji Abba wai auren dole zai min mutum bai ce Yana so na ba,Kubra tace Bai ce Yana sonki ba amma yake ta zuwa kullum Kuma kike fita kina karbo abin hannunsa,kullum raba dare kike waya da shi ko baki San mun sani bane,duk iyayen da basa saka Ido akan yaransu ai sun shiga uku,muna jinki to,har tambayar Aslam kike ko yaushe zaizo,ki sa Aslam a gaba kina Masa hirar Nabeel Ina jinku fa. Yanzu baki da aboki sai Aslam sabo da Nabeel Yana Aiko shi wajenki,shi yasa muka ce a daura kawai Kinga kin huta,Hidaya tayi mukus tana Jin kunyar kanta tace Amma Umma ai abokina nane,Aboki da namiji bada 'ya'yana ba wlh bari a daura in kinje sai kuci gaba da abotarku,ai Aboki bazai guji abokinsa ba,Hidaya tace gwara ma na tafiyata gidan Aunty Naila tunda ba a so na,Umma tace kamar wani shiri kike da Naila,kina shiga lamarinta ne? Wlh Hidaya ki canja hali hassada ba Inda zata kaiki,ki rasa wacce zaki wa hassada sai Yar uwarki,tunda kika yiwa Yar uwarki uban waye baza ki Masa ba,Hidaya tace ai na daina ni wlh na Dade bana ma Jin Haushinta kawai Nailan ce sai ta dinga nunawa ita ta girmi uban kowa tana wani iskanci,dariya Umma tayi tace Naila ce take iskanci? Bata girmeki ba? Ai da kadan ta girmeni ni bana so a dinga rainani,Umma tace sannu sarkin girma,in kin San gidanta zaki je ki mata rashin kunya karki je,shi Mohsin ai zuwa kike ki ta yiwa matarsa Aiki,ni kwana biyu ma Banga Beauty tazo gidan Nan ba ko lafiya take oho,bari na tura Aslam da Zarah su gano min lafiyarta,Hidaya tace zance,a'a ba Inda zaki ba gobe zaki tafi Abuja din ba,dama Ku tafi tare da Zarah da Aslam gaba daya,Hidaya tace ni kar a hadani da yara,ke wai a duniya sai son girma wlh tare zaku tafi. Washe gari Hidaya suka shirya da sassafe Mohsin ya kaisu tasha ya sasu a mota ya biya kudin motar gaba daya sannan ya basu kudin dawowa Dana kashewa,Zarah tace Yaya kaga nama a siya mana muna hanya muna cin abinmu,yaje ya siya musu a can ciki ya kawo musu da yogurt da ruwa yace karfa ku Sha ruwa a hanya da yawa ku fara Jin fitsari suka ce to,Yace ke Hidaya ki kula da su Kuna zuwa tashar ki kira Naila kafin ku karasa zata je can,tace to,mota dama ta cika wata Sharon ta tashi suka tafi. 3hrs Kafin su karasa Hidaya ta kira Naila tace sun kusa,ai kuwa Naila ta fito ta samu Spark Yana aiki a Palo da takardu tace Baby su Hidaya sun kusa karasowa,yace zuwa zasu yi baki fada min ba?Naila tace nima da safe Mohsin ya kira ya fada min ban sani ba,yara Kuma su taho a mota ai sai ki fada min a siya musu ticket,Naila tace hidimar tayi yawa shi yasa ma ban fada Maka ba,kudinki ne ko nawa? Naila tace naka ne,ya mike tsaye yace Ina za a dauke su to? ta fada Masa ya karbi number Hidaya yace a sa driver ya dakko su ko kece zaki je? tace ni zanje tana murna yace nasan dama haka zaki ce Yana murmushi,Allah ya yiki da son tuka mota,Naila tace dadi nake ji idan Ina driving in ta yanga ni ga me kudi. Dariya yayi tace bari na zaba a ciki,sanye take cikin doguwar riga Abaya mayafin ta yafa ta fito da key din mota tace na tafi to,Spark yace a dawo lfy ta fita,har can taje ta riga su zuwa ma tana jiran su karaso. Sai da ta kusa 1hr a mota tana jiransu sannan suka kira suka ce gasu a tashar sun fito a mota da kayansu,ta bude mota ta fito ta hango su,Zarah tace ga Auntyn ma suka taho wajenta,a mota suka saka jakankunan su sannan Hidaya ta shiga gaba Aslam da Zarah a baya,Naila Mohsin ta kira tace sun sauka gasu suna tare,yace to Alhmdllh,ta kira Umma da Abba duk ta fada musu sun sauka lfy sannan taka mota suka nufi gidanta,su Hidaya sai baza Ido ake,tace Aunty kin more,Naila tace ba yanzu zaki San na more ba sai kinje gidana,suna karasawa gidan suka dinga kallo suna yabawa,Hidaya tace kin caba gaskiya,Naila ta kalleta tace kyaji da shi Hidaya ke baza ki canja hali ba,me nayi Kuma Naila? Wlh ni ba hassada nake miki ba tsakani da Allah na yaba,na gane baida amfani abinda nake yi anyi mana wa'azi naji illar hassada ni wlh na daina Kuma inshaallah Ina neman tsari da ita ma,ki daina ganin ko Ina miki hassada ne,Naila tace Masha Allah anyi hankali. Jakansu suka dauka suka shiga ciki Naila tace kuyi sallama fa me gidan Yana nan,Hidaya tace to ai ko baki fada ba,sallama suka yi suka shiga,Spark ya amsa da fara'a yace yara sun girma sun zo Abuja da kansu,Aslam yace ko ni sai na kawo kaina,Zara tace Kai Aunty kina Jin dadinki sai na Dade ban koma gida ba,Spark yace da Abba zai bar mana ma Kinga kin huta,tace bazai barni ba Abba Yana so na aure zai min,Dariya suka yi,Hidaya tace Ina Kwana Yaya Spark,yace Ina yini dai ko yunwa kike ji ne,dariya tayi shi bai taba ganin Hidaya tana dariya ba sai yau,sai yaga suna yanayi da Naila,Zara da Aslam Kuma sunfi kama da Naila sosai,bari muyi Sallah mudai cewar Zara,Naila tace to ku kwaso kayan naku,Hidaya tace wai mutum yazo gidanki babu taimako jakar ma baza ki daukar mana ba,Naila tace kawo na daukar miki ta dauki jakar suka haura sama dakin Naila,tace Aslam zo na nuna Maka dakinka,ta kaishi wani dakin daban Hidaya da Zarah dakinsu daban,tace to kuyi wanka kuyi sallah sai kuzo kuci abinci,suka ce to,wurin Spark ta koma. Mika yayi yace na gaji wlh,ya jawota jikinsa yace Baby na manta ban fada miki ba naje prison wajen Mero Allah sarki ta bani tausayi,Nan take sai Naila ta bata fuska,fushi da kishi ya taso mata,ta daure tace fito da ita zaka yi? Yace ae ya Bata labarin komai yace wlh Baki gani ba Mero da take Yar bulbul da ita da haskenta duk ta rame tayi duhu ai an dauki alhakinta,Naila tace kace dama kallon Mero kake yi shi yasa ka gane Yar bulbul ce me haske,ba so me ya kawo tausayi,Baki Spark ya bude yace nifa labari na baki ba son Mero nake yi,Dan Allah ka Adana kalamanka wato shine baza ka fada min zaka je ba sai ka tafi ban ma sani ba sabo da son Mero yana ranka,kin San fa komai akan maganar me yasa kike haka? in banje na fitar da ita ba sai yaushe,an zalunceta Kuma uwata fa za a kulle a madadinta,Naila tace a kyale Mummy din mana in yaso ka biya kudi a saki Mero na mene zaka je,farko sanda nice acan ai Rafeeq ka tura da Islam yanzu Mero ka kyasa tana birgeka shine ka tafi can kanwarka ce ko muharramarka,Spark yayi dariya yace wai ke kishi kike da Mero? Allah ya kiyaye nayi kishi kayi ta zuwa idan kullum zaka je kaje,ta mike ta shige kitchen,Spark shi dadi ma yake ji ana kishinsa ko a jikinsa wani ma nishadi yake yi,Naila ta wuce dining tana fushi,yace tace ma a gaishe ki na manta,ke ta fara tambaya,Ashe ma sunanta Khadija,Naila ranta ya Kara baci ko magana bata iya yi ba. Su Hidaya ne suka fito sunyi wanka tare da canja kaya tace har kunyi sallar? Suka ce ae suka wuce Dining,Zarah harda radawa Naila yau zamu ci abinci a dining,Naila tayi dariya kawai,Hidaya tace an dai dage an koyi abin kirki,Naila tace ya na iya,suna cin abincin Hidaya tace tunda kika iya girki ai kowa ma ya iya, yayi dadi sosai,Naila tace ai nasan dole yayi dadi yarinya. Spark tashi yayi yace yau ni Amarena sun zo Kuma bana yayin Naila ga Zarah itace Babyna,Zarah ta fara dariya tace mu za a siyawa abin dadi,Spark yace ashe kin gane,Hidaya tace mudai a kaimu yawo Yaya,to ai Kya bari ku huta dai zuwa kwana biyu,wayar Spark ce tayi ringing ya daga Yana bin Steps yace Papa sun bani tausayi a Kai musu shinkafa da wasu abubuwan,Papa yace karka Kai musu komai gwara su dinga zuwa gidajen ku suna ci safi sanin darajar ku data matan ku,Spark yace to shike nan. Su Haly yau ma haka Mima ta rasa abin dafawa ta sake kantara musu tuwo miyar kuka,su Shahid duk guduwa suka yi neman abinci,Arham Yana gidan ya fito yace Mima me aka dafa Yau ne? Mima tace tuwo,yace yau ma? tace kudin hannuna na cefane ne bai Isa na siya mana shinkafa ko taliya,bana so su kare,Arham yace a fadawa Yaya Misam mana,Mima tace kyale su kawai baza suyi ba duk bakin su Daya,Dan yau ka haife shi ne baka haifi halinsa ba,duk na kirasu da safe Misam sabo da raini ce min Yayi Bai fara fita ba Amarci yake to me zan ce Masa,Spark tace zai kawo bai kawo ba,Rafeeq bashi da shi yanzu sunyi biki Kuma shi baya ajiye kudi hidimar ta Masa yawa,ko na fada ma ba lallai ya kawo ba,Kawai kuyi hakuri mu rungumi tuwon Wanda yaga zai iya zuwa gidajensu yaci yaje in anje a taho min da take away,ni yanzu gaba daya da ka ganni bana cikin hankali na,Arham yace to a cikin Ina kike ke kuwa? Mima tace kasan Allah Arham zan ci mutuncinka ya Ina magana kana raina min hankali. Bana hayyacina bana cikin nutsuwa,yace amma na ganki a zaune ai sai muga kina kin fige mayafi,kin cire rigar kin fice kin fara tsince tsince a bola shine zamu ce ae tabbas Mima bata cikin hankalinta amma gaki a Palo a zaune kina ta Shan AC gashi kinyi girki ma ai kina cikin hayyaci kuwa. Arham Babanku yana zirin Gaza an turasu ka duba uban harin da ake kaiwa ance ma ba a San Ina suke ba sun bace a kasar ba a samunsu ba jinsu ba a San halin da suke ciki ba in ban damu ba ya kake so nayi Mima ta fashe da kuka ta jawo dankwalinta tana goge hawayenta,tace wlh duniya ta min zafi tunda spark ya fada min maganar nan shike nan Kuma,Arham farin ciki ya kamashi Mima an fara tuba,yace ki yawaita Sallar dare,tace jiya kwana nayi Ina Sallar dare Ina karatun Qur'ani Ina mikawa Allah kukana,yace to maganar abincin ki fadawa Yan uwanki mata mana su Mummy ai zasu Tara miki kudi,Mima tace ni ban iya tona asirin gidan aure na ba,yanzu duk Gani da samarin 'ya'ya duk suna da shi Kuma ace na fita Ina cewa bamu da abincin kirki a gida mene amfanin Hakan? Ai kamar na burmawa Kaina wuka ne,kowa yayi hakuri a haka ku mike da addua Dan Allah. Anam ta fito da plate ta gama cin tuwonta tace ba a tashi shiga talauci ba sai da aka sake ni ta wuce kitchen ta fito,Mima tace ki kira su Haly ku fito ku zage ku gyara ko Ina a gidan nan,tace to Anam ta koma ciki suka ki fitowa ga gidan duk yayi dirty,Mima tashi tayi ta same su a bedroom sunci tuwon sun koshi suna danna waya,tace wallahi wallahi idan Baki fito kunyi aiki ba sai naci ubanku a gidan Nan,Dan iskanci sai dai a baku kuci ku kwanta. Tashi suka yi basa so amma haka suka fito suka fara aikin ga gida Kato wahalar da suka Sha ba karama bace,Mima tace Arham idan 11pm tayi ka rufe mana gida tunda kaga babu masu gadi jiya a bude kuka bar gate fa,yace to zanje gidan Misam tace sai ka dawo,Arham yace Mima na zazzagi matarsa? tace Kai ni yanzu kowa baya gabana Ina da damuwar data Sha kan kowa. Arham ya boye dariyarsa yasan da a baya ne cewa zata Kaci ubanta,tace na zaci ma gidan Spark zaka je matar tasa tafi hankali da alama,da itace sai nace kace ta soya min doya da kwai ka taho min da ita,yace ai sai asa ta Misam,Mima tace wannan bata da mutunci wannan yarinyar na Santa farin sani idan taji nice ma baza tayi ba,Arham yace a'a baki fahimce ta bane,tace Kai rabu dani duk bazan so su ba gwara Naila,idan ba Naila ce ta soya ba karka kawo min,yace to Mima Yana murmushi yace Mima kina hutawarki abinki duniya sai Kara bude miki take,Juyowa tayi ta biyo shi da gudu,ya fice tace da ka tsaya mana marar kunya. Gidan Naila ta fara zuwa ya same su dukkansu da kannenta suna kallo a Palo har Spark,ya shiga yace Ashe Baki kika yi Aunty Yana gyara wandonsa da yake sabulewa sabo da Ass down,Spark ya mikawa Hannu suka gaisa yace ba zama nazo yi ba wayarsa ya zaro ya sawa Spark Headphone a kunnensa yace saurari kaji recording nayi Maka, Spark yaji muryar Mima tace yabon Naila duk tafi sauran ace ta soya mata doya,Spark ya sheke da dariya yace wato wasu Ashe kudi da jindadi ne yake sasu suna wasu abubuwan,sabo da Allah mutum bazai nutsu ba sai yaji wahala. Naila ya sawa abinda Mima tace a kunne,Naila tayi dariya tace bari na yi mata,yace to zanje na dawo sai na tafi da shi,Yaya bani Aron motarka,key ya jefa Masa yace ka hau wannan itace ba a Hawa sosai so nake ma a kunna ta tayi aiki,ficewa yayi sai gidan Misam,Yana kwankwasawa Misam ya bude,yace wai Kaine dama? yace nine mana,yace ya gida Ya Mima?tana nan lafiya,yace good. Chika ce ta fito tana bulbula kamshi yanda gidanta ke zuba kamshi ko ina haka take kamshi,sanye take da maroon Less yaji dinkin fitted gown an mata hula me kamar gogoro ta Dora abarta,tace Arham wai Kaine ma? yace nine da yamman nan Amarya irin wannan wanka dole ki hana Yayana fita,Chika ta furta kaga laifina,yanzu Shahid ya tafi shi da kaninsa Yama kuke ce Masa? Junior? tace ae shi yace uhm sun kyauta. Chika Misam yace Queen dakko min laptop Dina,Arham bakinsa ya rufe Yana dariya yace wato ita Queen ce uhm iyayi,kitchen ta shiga ta kawowa Arham kayan ci da Sha yace bari muci girkin Amarya Muji idan baiyi ba mu fara neman aure mu karo wata,Misam yace waye zaiyi auren? Ka shiga hankalinka ko daya ban gama cinyewa ba,Arham yace to ya kaima ka daina wankan da ruwan sanyin? ta hana Misam ya furta,Arham yace kudai Kun shiga uku to kaima tana gaishe ka? yace wajibi ne da asuba zata durkusa tace My king Ina Kwana ka tashi lafiya,amma fa bana baki ba yaro a aikace,Arham harda yin kasa da Murya yace Allah? yace cafeni take yi chaf Dan uwarka munafuki ni yaro ne ance Maka da zaka zo kana min tambayoyi,Arham yayi dariya yace da alama taka bata yi kuka ba,ta Rafeeq dai tayi sanda naje ma da kyar take tafiya,wlh idan ka kallar min mata sai naci uwarka dama abinda ke kawo ku kenan,Arham shuru yayi yayi yaci gaba da cin abincinsa. Chika ta laptop din ta kawo Masa ta jona Masa a charge ta kawo Masa ita gefensa ta tsaya a gabansa tana murmushi tana Masa magana da Ido,dariya suke Arham Bai San me suke cewa ba da Ido da gira,Gemunsa chika ta shiga shafawa Yana kallon fuskarta Yana murmushi hakoransa masu kyau suka bayyana,har wani daga mata gira yake tana ta shafawa ta rike gemun gefen tafin hannunta Dake Saman lips ya shiga yiwa kiss,suna nishadi,a gefensa ta zauna kafadarta tana gugan tasa kanta ta Dora a kafadarsa suna magana kasa kasa,ba Wanda zai iya ji,Chika rada Masa take Sucking din Nan ashe matsiyacin dadi gare shi a dinga min kullum kullum. Arham bai San me suke cewa ba,yace Kai idan banyi aure bama ai ni wani banza ne,sai dai ayi wacce za ayi bari Papa ya dawo,Kai Yaya Dan Allah ku daina baligi ne ni sai kusa na kasa bacci yau ina zamana lafiya Ina lallaba kaina,karku lalatani gaskiya ku gidanku ba dama Azo a tafi lafiya sai kunyi abin fada,Chika jikinta ta janye tace au Ashe yaro Yana Nan,Arham yace wlh ba yaro bane tunda na girmeki ke kanwata ce. Misam yace kayi ka gama ka tafi gida kayi fitsari ka kwanta,yace ai na gama a juye min namana a Leda,Chika ta shiga kitchen ta zubo Masa wani da yawa ya juye na kwanon yace na gode Aunty,Misam yace kudi ya irgo ya bashi zasu Kai 10k yace karka dawo gobe baza mu bude kofa ba,tunda ka biya cin hanci ai an gama na gode ya karba ya fice. Gidan Naila ya koma har ta gama soya Masa Naila za a birge suruka harda farfesun kaza ta zuba mata tace gashi,ya karba yace na tafi,Spark yace Ina zuwa jirani,sakkowa yayi bayan Yan mintuna suka fita da Arham ya tafi rakashi,yace kudin Dana tura Maka karka sake ka Bada sisi ayi cefane please gyara Papa yake yi Kuma kaga ana samun nasara sai an Kara takura su sosai,ita Kuma Anam na kira mijinta ya fada min matsalarta yawan zuwa gida ko yace ta zauna baza ta zauna ba,idan ta taho Kuma kana gani sai tayi sati biyu bata koma ba ta zube Masa yara,shi yasa ya gaji ya saketa,nace kar ya Maida da ita a kyale Yar kwal Uba taji a jikinta,Arham yace ai kuwa tana ta dirkar tuwo billahillazi dazu Inda kasan zata yi amai,ga miyar ba nama babu Kai ba gindi miyar Nan Yaya Inda kasan ruwan wanke kan rago,Kasan Mima wai duk sun manta yanda ake girki ba nama,kaga tuwon nan da ya kwana subhannallahi ai idan aka jefi kanka da shi sai kanka ya fashe Inda kasan dutse me wuta,wanda ake zuba kankare Wanda in ka hada daya da daya zaka ga wuta. Spark ya dinga dariya yace to ya kuke Yi,ai yabonsa muke mu dinga cewa dadi shi yasa matan basu da bakin magana,Shaheed nasa a Leda ya zuba ya fice da shi a boye ga layinmu ba Almajirai Allah yasa ya samu Karen gidan su Ayan ya bashi,shegen Karen ma shima Ashe yasan dadi ya hadu da tuwon Mima Yana shinshinawa sai yayi haushi wan wan wai ba dadi ba dadi ya fece a Dari har yanzu bamu sake ganinsa ba,Spark ya dinga dariya kamar ba gobe,yace Arham ka iya sharri gobe zan kawo shinkafa da wake Mai da yaji a dafa nan ma,yace yawwa gobe dadi zamu ci,Arham harda rawa yace shinkafa da wake Oyoyo ai gobe za a ga cika plate wajen Haly,dole na siyo salat da tumatir Kai Yaya yunwa wlh masifa ce a dinga taimakon marasa shi. Kasan Allah ranar da ba ayi girki ba gashi bamu karya ba dankwalin Mufy na dakko na daure cikina,Shaheed Kuma ya dakko food flask me nauyi ya Dora a ruwan cikinsa,Sallah ma ranar bamu je jam'i ba,Spark yana ta dariya,sai ga Mima taji jiki wai Naila tafi hankali,sai da safe,Spark yace tafi da motata gobe ka dawo da ita yace to. Yana zuwa gida ya bawa Mima Naman Chika yace gashi inji matar Misam tace Kai Arham bana son karya,yace itace tace na taho da shi ko zaki iya cin suyarta,karfa ka Raina min hankali da gaske nake yi,ta karba,ta bude na Naila taga farfesu ga Kuma doya taji kwai da uban yawa tace uhm harda murmushi tace kira su Haly suzo,Arham ya leka dakinsu yace ku fito ta samu,suka fito da sauri, suka shiga dakin Mima Allah sarki Uwa tace gashi duk ku taho muci,Arham yace talauci me hada zumuncin dole ba a taba yi a gidan Nan ba ace a hadu aci Abu,Mima tace in zaka ci kazo ka ci sai surutun banza,Zama yayi yaci kadan ya tashi,tace bari na ebarwa Shaheed da junior,Anam tace Mima ko sarkar Gold Dina za a siyar ne mu siyo abinci,mata da tausayi Haly tace wlh ko Nima,Mima tace a'a talaucin ai bai Kai nan ba ku jira dai mu gani ayi hakuri da tuwon ni nasan ba banza ba Spark ba haka halinsa yake ba wlh akwai dalili dai ko ma mene Allah yasa na Alkhairi ne,Spark wani nasa ma bazai barshi da yunwa ba indai ya sani bare ni,Anam tace gaskiya dai. Rafeeq yau kwanansa uku baiyi komai ba Ikhram sai tsoro take ji ita bata warke ba,yau kuwa bazai iya hakura ba,duk da suna wasanni Yana rage zafi yanzu bazai iya ba,Amma bai nuna mata ba,sai da suka gama Shirin bacci ta kwanta a jikinsa,Booby dinta ya shiga murzawa a nutse suna kissing juna ,sai zancen Iskanci suke yi ba ruwansu kowa soko zance yake,Basa ko kunya musamman Ikhram ji take yau ma kyaleta zaiyi,a hankali ya gangaro Bado zai mata sucking tace fito da soson Bado ka wanke shi tas,yace mene soson Bado tace harshe mana dariya yayi,tace amma yau ma a cinya zakayi ko a sama sama yace ae,sai da ya gama goge mata hadda ta Lula wata duniyar sannan ya shigeta yau ma da kyar dai,tace ka ha'inceni Zafi wlh tana turo shi tana hawaye amma Rafeeq ko mutunci babu gashi tayi sake da yamma ya kawo,yanzu bazai kawo da wuri ba,sai da ta yabawa aya zakinta yau dai Kam ya Dade da yawa sosai baya ji baya Gani,Yana Sambatu yace ni Rafeeq wai ni yaushe na iya ne? Sai kace yaro da Rarrafe sai dai yaga ya iya kawai. Misam kuwa kwana biyu rak ya danne Chika ba ihun da bata yi ba tace Masa akwai ciwo an min dinki,yace sai ya Gani ta karfi ya duba ba dinkin komai haka ba Imani ya samu Chika ya dinga Kwalbewa,yau ma a tsorace take da shi Taga alama,ai kuwa Yana fitowa a wanka ya dauketa,Chika ta dinga Dan Allah kayi min rai ka taimaka min,ka agaza min,ka taimakeni dan Allah Dan ya Rasulillahi,Dan Allah ka tausaya min tana kuka ta yo kasa ta zube tace Dan Allah ta rike masa kafafu Dan Allah Misam ka bari wlh zan Maka komai ka gamsu,Please Dan Allah,ya tsaya kawai Yana kallonta har mamaki take bashi irin wannan roko haka,yace Queen idan banyi ba suma zanyi ni mutuwa kike so nayi ne,ko so kike na fada karuwancina,ki dinga tunawa tuba fa nayi idan bakya ingantani ta ya tuban zai dore Dan Allah ki taimakeni tubana ya dore Dan Allah zo ki Ingantani ya fara kukan karya na Yan Duniya. Chika Taga kuka yake Yana hawaye bata San Bariki ya nuna mata ba,taji tausayinsa tace to daina yi shuru zo kayi amma Dan Allah kadan,yaki daina hawayen sai da taje jikinsa ta rungume shi tana lallaba shi ma yayi,sannan a sanyaye yace a'a bana so na takura ki ni taya zan dinga saka wacce nafi so kuka,Chika ta cire Yar rigar baccin nata ta rungume shi tare da cire Masa rigar wankan,dama ita wata banza ce akan son mutum da wuri ake juya ta,ta saki jiki suka murji juna ya mata wannan karo a nutse a hankali amma ya dade taci Ubanta yau ma duk da ya lallaba din. Annoor ana ta shirye shiryen biki saura kwana biyu komai sun gama,Iman ba wani fargaban aure ko jimami abincinta take loda son ranta. AsmaBaffa [1/30, 9:28 AM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 81-85 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA GARE KI AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE Baby Ak Abokin Annoor Abdallah ne ya shugo gidan Jauro,bayan ya gaida Jauro da Habiba yace Abdallah ana ta shiri? yace ae to ayi shiri da kyau jibi i yanzu Kun girma ya kamata Kai ma ka hanzarta ka samo taka ga yan mata nan suna ta zagade a gari amma ka kasa zaba,Abdallah yayi dariya yace ai Kwananan zan samo tawa Kawu,yace to ya kamata idan ba haka ba Kai da zazzabin dare Kun kulla kawance,Annoor ne ya fito ya mikawa Abdallah hannu yace How far ya kaje kuwa? Abdallah yace naje mana an hada komai ai yace Alright. Lefen Iman set biyu na akwatuna masu kyau da tsada komai na gani na fada Annoor ya zuba,kana nan kaya kuwa dukkan kalar da yake so order yayi daga England Abokinsa zai dawo ya taho Masa da su akwati biyu ne manya daban ba a sasu a cikin Lefen ba daban za a kaisu gidanta. Jauro tashi yayi suka koma part dinsu shi da Habiba, wanka zaiyi yau Abba zai rakashi gidan Maman Annoor, Habiba Bata San shirinsu ba,Sai yamma likis Jauro ya Sha sabuwar shadda gal har da babbar riga kamar zaije daurin aure,ya fita a mota shi zai tuka kansa yau da kansa sabo da munafuncinsa shi da Hashimu dolo,har gida ya biya ya dauki abokinsa Abba suka wuce gidan Maman Annoor wacce take ta Shirin bikin Danta. Annoor ne ya rako Abdallah zai tafi sai ga Iman an sauketa a galleliyar mota,Annoor da sauri ya Kalli motar,ta bude ta fito ta leka ta window tace na gode ta juyo ta shugo gidan da Leda a hannunta,Annoor fuska a daure kamar hadari,sai kace ance iyayensa sun mutu, ya kalleta da sauri ta dauke kanta tace sannu Yaya,yace waye wannan? Murmushi tayi tace yayan kawata ne fa,and so what? Ya furta kamar zai mareta,ja da baya tayi tace Kaine fa kace in na Kai dare sai ka ci ubana shine da naga zanyi dare nace ya kawo ni,me yasa baza ki min waya ba? bana son raini,Iman ta juya zata tafi ya fisgo hannunta yace Ina magana zaki juya ki tafi sa'anki ne ni ,Iman tace wai mene abin kishi a Nan abinda jibi za a daura aure kasan ai ba Wanda zan so Kuma kasan Inda naje,na gaji sake min hannu to,kallonta yayi ya jawota jikinsa yace to karki sake shiga motar wani daga yau,bana so daga yau ko ma mene ki fada min,baza ki jawo min Hawan jini da wuri ba tun da kuruciyata,dariya tayi ta bude hand bag dinta ta zaro kudi zasu Kai 20k tace ungo ajiye ka hada da waccen,Yace wannan Kuma fa? Kawata ce ta bani gudunmowa,Annoor yace wayyoooo ranar biya muna zamu ji jiki,Iman tace wlh shi yasa nake baka in ka kashe ma wlh sai ka bani abina ka sani kudina basa ciyuwa,Ina so zan siyi wani wani kalar turare da na gani a online ya hadu shi zan siya da wannan kudin wani steaming ne turiri yake fitarwa na hayaki shi zan siya gobe ka rike zan sa ka tura min ta accnt zuwa dare gobe da safe za a kawo,yace nuna min shi na gani,wayarta ta dakko ta nuna Masa yace a haka gaskiya sun hadu,bani accnt din kin tabbatar zata kawo? Kai Maman kawata ce ke siyarwa,yace Alright bani accnt din,forwarding ta Masa nan take ya tura kudin ta kira matar tace ae sun shiga gobe za a kawo mata har gida. Yace wai me ake miki ne a gyaran Jikin nan? Dariya tayi tace jikina ake murmurje min da abubuwa daban daban,wai matar nan Yaya tace wai har breast za a yiwa nace bada Iman ba a bani nayi musu da kaina,kullum da kaina nake musu, Murmushi yayi tare da furta maimakon ki kirani a waya sabo da bakin ciki irin naki,ga me abin amma sai ki wani yi da kanki Ina gyara zai ratsa su,Iman tace sunyi haka ni,yace Muji to,dariya tayi ya jawota jikinsa sosai ya hada kirjinsa da nata yaji ba bra,yace haka kika je,tace ae haka naje ni ko gama Jin dadin Breast baiyi ba kawai yaji zuuu ya kawo,Annoor ya zaci tsabar son Iman ne ya sashi haka,ya zaci wani mugun sha'awarta ne ya Masa yawa bai kawo komai ba a ransa,ya rike mata hannu suka shiga ciki ba tare da tasan ya fitar da komai ba ya furta muje to Amarya. Abba kuwa suna zuwa gidan Maman Annoor suka yi sallama me aikinta wata babbar mace ta shigar da su har Palo,Abba ya Sha hula da shadda,Yana shakar kamshin palon da ya gaji da tsaruwa yace irin kamshin turaren wutar Yar Inna ta,Jauro yace zaka fara ko,Maman Annoor ce ta fito tana zuba kamshi taci Abaya me tsada dama gata sadaka yalla,Abba yace wannan bata dace da Kai ba Jauro Dan Allah ka rike Habibanka,sabo da bakin ciki dan kaga Yar Inna jawur da ita shine ka dage sai ka auri wannan,Jauro yace kayi shuru zata ji,Abba ya bude makogwaro da karfi yace ai dole a Fadi gaskiya gwara ma ta sani,kawai sai ka aureta a duhu,Maman Annoor Bata ji me Abba ke fada ba ta juya tana magana da me aikinta har ya gama bata ji ba,Jauro shuru yayi ganin alamar Bata ji ba yaji Sanyi a ransa,ta samu wuri ta zauna tare da gaida su, Abba yace mashaallah Allah ya baki miji na gari. Ameen ta furta,yace Kinga ga abokina ma da zaki amince ai Kun dace da juna,Jauro yaji Sanyi aransa harda cewa a'a Hashimu karka ce mata wani Abu dan Allah bamu yi haka da ita ba zance muka zo akan Yaya za ayi bikin can zata je gidana ta zauna ko a Nan zata karbi bakinta,Abba a ransa yace kaji karya ace mutum bazai yi gaskiya ba ni bazan iya wannan karyar ba,a fili yace Kinga Maman Annoor magana ta gaskiya Abokina Jauro ya dade Yana sonki,ya Dade Yana kaunarki magana ta Allah in kika ce baza ki aure shi ba baki yi adalci ba,ki duba yanda yayi wahala dake duk da cewa Dan Allah yayi amma ya isa ya tabbatar miki zai rike ki Amana me kaunarki ne. Bai kamata ma kice baza ki auri Jauro ba,menene laifinsa kina ganinsa shi ba mummuna ba tsakani da Allah gashi da kudinsa,ko kin fi son yaro sabon balaga,ke fa ba yarinya bace,lokaci kurewa yake ko kinfi so sai kin fara furfura tukun,Magana ta Allah mun yanke hukunci tunda kince Jauro ya zaba miki miji mun zabar miki shi Dan babu Wanda ya fi cancanta ki aura sama da shi ku hadu ga danku Annoor mene ne abin kin Jauro,ko sabo da baya haihuwa? Jauro Yana ta Jin kunya Hashimu ya tona Masa asiri. Maman Annoor murmushi tayi tace ni bawai bana sonsa bane kawai matarsa nake dubawa gaskiya bai dade ba,Abba yace da Izininta muka zo nan ta fahimci komai sai da muka sanar mata sannan muka zo,ta yarda ta amince Dan Allah ki amince ki bamu hadin Kai a daura tare da na Annoor jibi Inshaallah,Maman Annoor tana matukar Jin kunyar Jauro ba yanda ta iya haka yace na Amince ba komai tunda Habiba ta Amince Allah ya bamu zaman lfy,Jauro da sauri Yana washe baki ya amsa da Ameen Ameen na gode Allah ya Kara miki Lafiya da Nisan kwana,tashi tayi ta kawo musu kayan ci da Sha basu dade ba suka tafi. A mota Jauro yace gaskiya Hashimu ka gama min komai a rayuwa,Hashimu yace yanzu kaga ranar fadar gaskiya,duk makaryaci ba Inda zai je a rayuwa ko me zaka yi ka Fadi gaskiya shine dai dai,duk Inda zaka je a rayuwa ka rike gaskiya yanzu kaga in tazo ba wani fargaba da komai yanzu sai ka koma Kuma ka fara tsara Habiba,wlh Ina tausayinta mutuniyar kirki ce yanzu kayi mata kyauta ta bajinta Dan Allah,Jauro yace akwai katon gidana dana gina kwana nan an kashe miliyoyin kudi sosai to shi zan bata,sannan bayan bikin zan tafi Umrah da ita kadai daga baya ita Maman Annoor taje,sannan duk wani lefe da zan hada kudin zan Bata ta hada musu da kanta,zan bata wani katon filina dake Kaduna inshaallah,Abba yace da ka kyauta. Ana gobe daurin Aure Yar Inna tazo gidan Jauro tare da Beauty ganin lefe,Amarya Iman ansha uban lalle ga Kuma gyaran gashi kawai sheki take yi da walwali,Yar Inna suna zuwa lokacin ta dawo daga Saloon,Yar Inna suna hira da Habiba tace wannan ce Amaryar kenan? Iman tayi murmushi ta durkusa ta gaida Kubra,ta mikawa Beauty hannu tace amma kwana zaki yi? Kubra tace kwana zata yi mana ai Abba yace dole tazo ta Kwanar miki,gobe ma Naila zata zo bikin ya bugawa mijinta waya yace Dan Allah ya barta tazo ko yini daya ne amma Kuma ba lallai suzo sabo da tayi Baki,nidai zan dawo goben,Iman tace an gode,bakin kauye Yan uwan Jauro sunzo da yawa suma,haka Maman Annoor bata zo ba tace bata son tonon silili a dinga nuna ta. Habiba ma Yan uwanta sunzo da yawa ga kawayen Amarya sunzo da yawa sun Kai su goma duk Yan school ne kwana zasu yi part daban aka ware musu sun saki kida a wani Palo suna ji suna shewa da shagali. Iman ce ta kaisu dakin da kayan Lefen suke ta bude musu tana daddaga musu gashi Nlnan Kunga Leshi ne nan duka fa,da suka kalla suna yabawa,nan Atamfofi ne,gashi nan shaddoji ne,Nan Kuma dogayen riguna ne su Egyptian,turkysh su Dubai,Saudi ku dai kalla ku gani,ta bude wata nan Kuma kaf kayan Indiyawa ne wai nace lallai Yaya so yake na koma Ashwariya,Su Beauty suna ta dariya,Rahma ce ta shugo tace dalla Malama fita ba ance ki daina zuwa Nuna lefe da kanki ba ki dinga barin mu ni da Nabeela muna nunawa,Kara da kunya ai wani Abu ne,Kubra tace ai fa gaskiya Amarya ta yaba da Lefenta,Iman tace wlh idan na tuna du wannan nawa ne sai naji farin ciki ya kamani,sai Naji Angon ya birgeni sai naji Ina Kara kaunarsa, ku kalla sai kunzo takalma da jakankunan ma. Kubra bat dade ba ta tafi aka bar Beauty ta dauki Jakarta ta koma wajen Yan matan,Beauty wanka tayi taci abinci ta shirya cikin rigar material marar nauyi dinkin Boubou tana zuba kamshi ta wuce wurin Habiba tace Ammi na tafi,Habiba tace kin Sha maganin? tace ae,kin fitar da kayan na gobe? tace Nabeela ta ebar min Suna dakinta an hada komai tace to jeki. Ana ta yaba Amarya kowa mashaallah yake fada,tana zuwa cikin kawayenta suka fara guda da shewa,ta zauna a cikinsu Beauty sai kace ta sansu sai hira ake da ita,Iman ta zauna a kasan tiles ta mike da sauri ta koma kujera sabo da Sanyi an hanata zaka a kasa kan Sanyi sabo da tsaro. Tace yau tun jiya rabona da Angona ban sashi a idona ba wlh missing dinsa nake yau ko daya ban ga abina ba,suna ta dariya suna tsokanarta zata ji azabar first night sai ta tsane shi,Basu San tuni anyi ba,a fili tace indai Yaya Annoor ne ba komai yayi abinda yake so wuya Bata kisa tana ta kuri. Iman saurin bacci ne da ita,duk surutun da akeyi tuni tayi bacci a Saman kujera,sai Beauty ce ta tasheta ta tafi bedroom ta kwanta su kuwa suna ta hira. Annoor ya dawo gidan Bai ganta ba Ammi Habiba ya nema yace Ina Iman Ammi? tana wajen kawayenta ai,yace Rahma ko Nabeela fa? Duk suna can wajen kawayen,fita yayi ya nufi bangaren matan Yana ta kiran wayar Iman Bata daga ba. Rahma ya kira ta daga yace Iman fa? tayi bacci tun dazu,Dan Allah ki tashe ta kice tazo ta bani kayana. Rahma tace to taje ta tashi Iman tana bacci ta fara kuka tace Dan Allah mene ne haka Ina bacci,Yaya ne yace a taso ki kizo ki bashi kayansa kice Yana dakina a kan bed ya dauka ya key a jaka ta ki bashi,yanda tace haka Rahma taje ta fada Masa tare da mika Masa key,yace dole fa sai na ganta ki fada mata tazo kawai wlh ko na shugo na dakkota,Rahma ta koma ta sake tashin Iman,tace Ohhhhhh na shiga uku,yace zai shugo,mikewa tayi da sauri tace kar ya shugo Haba Aunty Rahma duk matane fa wata taje ta kalle shi a'a gani nan. Tana Mirza Ido ta mike ta fita tana zuwa ta ganshi a bakin kofa,tace muje me ya kawoka nan,ai kin sani kema sai ki bani key wai na dauka da kaina muje ki dakko min,suka wuce can da kansa ya bude mata dakin tace ka gansu fa ta mika Masa sababbin kaya ne sunfi set goma Sha biyar da tela ya kawo Yace to shike nan? yace ae dama so nake na ganki fa,tana kulle dakinta tace ai ka ganni to,yace ae na ganki you can go,tace good night ta wuce ta koma ta kwanta sai baccinta. Washe gari daurin aure,Haidar da Nabeel kamar sune manyan abokai suna gaba akan komai haka Rahma da Nabeela ma a bangaren Amarya. Abba ne waliyyin Amarya ya taho da su Kaka da wasu Yan uwansa,ga Jauro wakilin Ango da daya abokin nasa,a katafaren masallaci aka taru mutane sosai da sosai kamar ba gobe. Annoor abokansa suka da yawa shima,11am aka fara daura aure tare da limamin masallacin,Abba Waliyin Iman baiyi wasa ba ya tsaya aka daura auren Annoor da Iman akan sadaki dubu dari biyu,bayan an daura Abba ya Kalli Nabeel yace yanzu za a daura Maka aure da Hidaya,Jauro ya Bada sadaki itama dubu Dari biyu aka daura auren Hidaya da Nabeel,Nabeel Gani yake kamar mafarki,,Sai ji suka yi an sake daura Aure Jauro da Maman Annoor,mamaki ya kama su amma ba damar magana. Bayan an daura sun gama sallamar Yan biki iya abokai da su Nabeel suka koma gidan suka dinga pics Amarya ta gaji da Haduwa cikin Leshi na gani na fada,haka golden and Silver,Ango kuwa ya Sha fararen kaya,sauran abokai duk anko suka saka na shadda wata ruwan kasa me haske sunyi kyau sosai,Habiba tasan da Nabeel aka daura shima amma sauran duk sai yau suka sani ma,Amarya da yamma kawayenta suka dinga zuwa dole dai sai da suka yi Dj a cikin gida,anci an Sha,sosai bikin yayi kyau,Da yamma Kuma Habiba ce tayiwa Iman nasiha sosai, Jauro da kansa ya dauki Amarya ya kaita dakin mijinta,ya Kira Ango ya hada su ya musu nasiha sosai sannan ya tafi ya barsu. Gidane katafaren gaske a GRA an kashe kudi a gidan Naira tayi kuka,komai golden and milk ne aka zuba,ko Ina kamshi yake su Rahma sun gyara sun tsara komai har da Jin tsoro za a sake yin first night,tsoro ya kamata sosai hankalinta a tashe yake. Kuka take sosai sabo da rashin iyaye gashi har an mata aure,tana zaune kanta a lullube cikin material maroon me shegen kyau,Annoor shugowa yayi bayan ya raka Kawu ya tafi,murmushi ya saki yace Nima nake na gida sai na bude fuskar? Iman tace tana kukanta da Muryar kuka tace oho....dariya ta bashi yace mene ne abin kuka to kin sanni na sanki sai kace an kaiwa wani can ke nifa aka bawa,ta sake cewa ai Amarya Amarya ce,rungumeta yayi sosai Yana dariya sannan ya bude mayafin,yace wannan kuka haka My love sai idonki ya kumbura,Iman tace ai dole nayi kuka bani da iyaye nasan irin zaman da zamuyi da Kai,yace to fa,a nutse ba maganar wasa ya mata magana yace calm down ki daina kuka bafa asali na fiki ba Iman,Ina sonki fiye da kaina ta ya zan zalunce ki,kin sanni fa sai dai ki bawa wani labarina,Iman tace kana murna dai zaka Kuma yin Babatsularka,dariya ta kama Annoor yace mene Babatsula Kuma? Zaka sake tsula tsiyarka,Dan Allah karka farke dinkin da kayi ato. To naji matsoraciya ya furta tare da sa harshen Yana lashe mata hayen no more cry, I love you with all my heart,tun kina karama nake sonki My life,nayi tunanin the same Mum and Dad muke Ina ta mamaki ta ya nake sonki abin ya Dade yana damuna kawai dannewa nakeyi,ki daina tunanin zan cutar dake,kayan makulashe ya baje musu" a baki yake bata tana ci shima Yana ci Yana karewa fuskarta kallo da hannayenta yace lallen Nan ya miki kyau yayi kyau,Ina son lalle ki dinga yi min,Iman tace to zan dinga yi maka. Iman bayan sun gama cin abinci ta mike tace wanka zanyi,Annoor yace to muyi tare,kafada ta makale, yace mene ban sani ba Iman wajen nan naki nice na dinke shi to menene nono ma dai na Sanshi,tun suna kwaya nake ganinsa,ni na fara siya miki bra,Iman tana dariya ta boye fuskarta a kirjinsa tare da sa hannaye ta rungume shi sosai shima hugging dinta back yayi suna shakar kamshin juna,Iman tace dama mu kwana a haka,dariya yayi kadan ya sake kankame ta kamar zai fasa Mata Kashi sai da tayi Kara Yana wani shidewa,Iman bata San mene matsalar ba tace Yaya Mene ne haka? Hannayenta ya rirrike sosai idonsa ya canja kala ya kalleta a nutse yace Iman my love? Amsawa tayi a hankali yace bani da lafiya,ban San me ya sameni ba wlh da kinzo jikina sai nayi releasing,Iman ta kalle shi tace yanzu ma kayi? Ya daga mata Kai alamar ae,murna tayi sabo da shirme tace to ai ba komai Allah baka lafiya tana dariya tace baccina cikin dadi hhhhhh tana sheka dariya tace shike nan bazan ji zafi ba. Annoor ya kalleta kawai yace idan ban warke ba fa? ko baka warke ba ai ba matsala Inshaallah ma zaka warke nifa badan kayi sex dani na aure ka ba,ai ba shi kadai bane aure,Kuma ma mene na damuwa tunda kowa ya sheda kayi an gani sai da kasa fa aka yi min dinki ai kuwa jarumi ne Kai,Annoor ya nisa yace na tabbatar yanzu bani da lafiya tabbas kawai zan fadawa Kawu,Iman tace tun yanzu Kuma zaka fara tona asirin auren ka bari tukun mu Gani in muka ga shuru to. Tashi yayi cike da damuwa ya shiga toilet hankalinsa a tashe Annoor kamar yayi kuka haka yayi wanka tare da tsarkake jikinsa ya wanke boxers dinsa ya fito,Iman ta kalle shi gaba daya a cikin damuwa yake,wanka tayi da brush ta fito ta same shi a zaune ba abinda ya sake yi kawai tunani yake yi a ransa sosai,tace baka shafa lotion ba fa na gani har yanzu baka shirya ba,Annoor ya kalleta jikinsa a sanyaye,dakkowa tayi tace wai mene abin damuwa dan Allah bafa wata bare ka aura ba,haba My Sweet,kallonta yayi sai da yayi murmushi sabo da bai taba ji ta canja Masa suna ba kullum shi a Yaya yake. Lotion dinsa ta dakko ta haura Saman bed din lafiyayyen ta zuba man a hannunta ta fara shafa Masa a bayansa,tace Sweet jikinka so sweet,dariya yayi yace ni dai wannan jiki nawa ko bar miki shi zanyi ne ki bani naki,Iman tace Ina baza ka iya daukan kayan dake kirjina ba,ya Maka nauyi,gabansa ta dawo tana kallonsa tace Yaya you too fine,yace to kina dai tabani kawowa zanyi indai naji dadi ko ya yake,tace to shafa ta mika Masa ya karba ya karasa shafawa da kansa itama ta shirya cikin rigar baccinta wata sky,shima irin nata ya saka Masa riga da wando gajere marasa nauyi suka kwanta, Kirjinsa ta koma ta makale kamar mayya,Ido ya lumshe Jin kirjinsa cikakku Wanda babu bra a Saman nasa,Kissing dinta ya fara slowly Yana shafa kirjinsa,rigarta ya janye ya fara wasa da boobs dinta Yana Yana murzasu Yana Sha,Iman ta fara Nishi da mika tana sake mika Masa su tana kiran sunansa My Sweet tana sake makale shi,yace princess kina bukatar namiji fa,Iman ta girgiza Kai tace a'a ni wannan ma ya isheni,akwai sanda zaki gaji ga Princess bazan gaji ba indai Kaine ka daina damuwa,to ni ai Ina so na jini a cikin jikinki,sai muyi hakuri har ka warke ka daina damuwa Please. Yace shike nan Annoor ya zama ragon maz....da sauri ta shigar da bakinta cikin nasa. Spark tunda ya yiwa Naila zancen Mero shike nan Naila take fushi,su Hidaya suna kwance ta tafi wajensu ta kwanta a cikinsu suna hira,Spark ya gaji da jiranta Yana kwance shi daya sai juyi yake shi kadai,Hidaya tace Aunty dare fa yayi har kin fara bacci ki tashi ki tafi wajen mijinki,Naila tace Amarya ki daina tashi na,Hidaya ta manta ma yau an daura mata aure ita. Naila bacci ta sake komawa Hidaya ta mike taje tayi knocking a dakin Spark tashi yayi ya bude yace kazo ka dauki Aunty tayi bacci a can,Spark yace Allah ya miki albarka Hidaya ya fito Yana murmushi ya shiga har dakin tana bacci ita da Zarah,hannaye ya sa ya dauke ta chak sannan yace ku sa key a kofar ku ya fita da ita,sai da ya dorata a Saman bed sannan ta farka,Ido ta bude yace tashi Ina da mood,tasan hali ko bata yarda ba ma ta karfi zai mata shi yasa kawai ta amince ta bada hadin Kai,sai da suka gamsu ta gama ihun dadinta amma ta dora da fushinta Yana ta dariya ya rungumeta a jikinsa Yana mata rada,tlyace wani dadi kike karawa fa. Mima ta gama dafa shinkafa da wanke Arham ya shugo mata da su salat da sauran tarkace na kayan lambu su Haly ta saka suka gyara da kyar a Hakan ma sai da ta zazzage su sannan suka yanka,bayan Nan tace ga Mai can an soya me ci ya zuba,Arham da Shaheed su suka fara ebo tasu kowa a plate suka zauna a Palo,Arham ya Kalli Shaheed yace baza ka hau dining ba yau? Shaheed yace abincin ai ba kalar dining bane shinkafa da waken zaka hau wani Dining da ita asarar lokaci,Arham Yana dariya yace Nima bazan hau dining ba yau she Rabin da kaga Yan gidan Nan a Dining to ba kwai ba Madara iyayi ya kare,Mima sai da tayi Sallah sannan ta fito ta zuba tata tana ci,Arham yace Mima kina wuta,hararsa tayi ta mike ta bar Masa ma Palon gaba daya. AsmaBaffa [1/31, 6:53 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 86-90 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE Nancy Feedy Arham suna zaune yana cin shinkafa da wakensa yace yaushe rabon duniya da ayyaraye,shinkafa da waken ma bata yi mugun dadi ba watarana da muka je gidan su Naila aka bamu habawa dadi amma mu nan sai Yan aiki ne suka iya girki kowa bai iya ba,a haka ma Mima ce wai matan nan na gidan nan ba uwar da suka iya sai saka kana nan kaya da danna waya,yanzu gashi babu 'yan aiki sun bar Mima da girki da wahala,Shaheed yace ai laifinta ne da bata koya musu ba har suka girma a haka,yanzu dan Allah Kalli gidan nan wai a haka ana musu dole suna gyarawa,su Haly duk suna zaune suna jinsu. Arham yace duk namijin da Allah yasa yaso wata 'yar gidan nan ya aureta ba karamar jarabawa ce ta hau kansa ba,ya shiga uku ya lalace,komai Zero, tarbiyya zero,tsaftar gida Zero,Iya magana Zero,kula da miji da sanin darajar aure Zero komai da ka sani Wanda mace zata yi a gidan miji ta zauna lafiya to Zero ne sai kwalliyar kana nan kaya da kurin kudi da iya sa kaya shi suka iya kawai,Shaheed yace tab ai mijin Badia kwanaki itama ya kusa sakinta wlh sai Baban Misam ne ya sasanta. Yace bai taba ganin me son jiki irinta ba,komai Yan aiki ne ke yi sai shegen iyayi,yace ga girman Kai tunda suke Bata taba nemansa ba,tace dai tana bukatar a dan mata service ita Ina Dan juyen ma bata so yace ga raki da ya fara zata ce ta gaji,Arham yace a gidan nan dama akwai Wanda ba Hariji ba? Badia ce wlh cewar Anam,Kuma lafiyarta kalau kawai haka take a gidan nan,Arham yace ana ci da rabonta kuwa. Allah ka bani Harija irin Naila,Shaheed yayi dariya yace uban wa yace Harija ce? Sai ka jawo Spark yaci ubanka,Arham yace duk Wacce ta iya daure masifar Spark ai irinsa ce,tun ranar da aka kawota naga yanda take biye masa nace an gamu da juna'' wannan Chikar kuwa dama kana Ganinta kasan Harija ce tana ji da jaraba,ni ba wacce ta bani mamaki irin Malama r Rafeeq ashe haka take uhmm,Arham yace wai Ina suka samo su ne matan nan daidai da su ko Nima gidan yarin nan zanje ne ko zan samo kalata,Shaheed ya fara dariya,Arham yace to Allah kowa irinsa ya samu ba komai nima zan samo tawa addua zan dinga yi amma Banda irin Mima da Mummy sai su kashe mutum irinsu basu San kadan ba,Shaheed yace Kai a Ina kasan Mima Harija ce ni dai ba ruwana. Jikin kofa Arham ya kalla yace wlh watarana anyi mistake zan shiga dakin Papa naje zan shiga naji suna fada bai isheta ba sai an Kara mata Papa yace ai kuwa sai dai ki mutu jiya na kusa kwana yau ma kice a Kara inji ne ni,harda kokawa nace wannan fadan na manya ne na dawo da baya Sadaf Sadaf na arce,baka gani Kai akan uzurin Papa sai dai kowa ya mutu a gidan nan ai Hallare ake wa kuyi shuru karta ji,amma Mima original Hary ce,Shaheed yace tab to Badia dai bata yi gado ba sai shegen nonuwa kamar jarka duk a banza nonon Mummyn Spark ta gado gari guda. Arham yayi dariya yace kullum sai dai mijin yaje? A hakan ma wai korafi take yi kullum tana tsaki ita ya dameta yace shi dadin aure bai sani ba nace Masa ya Kara aure Kawai cewar Shaheed,Arham yace wato Hallaren tasa bata birgeta zata ci Ubanta kuwa idan ya karo aure sai ta zama kwandon shara,Shaheed Yana dariya yace kaima Naila ta koya Maka wani Hallare,yace ba dole na iya ba kullum sai naje fa,akwai wata Yar kanwarta birgeni take sai shegen iyayi ni in naje bakinta kawai nake kallo idan tana magana sabo da iya yanga,wai Naila tace an daura mata aure,nace uhm Ango zaiga iyayin magana. Shaheed yace na ganta Hidaya suke ce mata,yanzu gashi su Yaya duk sun auro yaran talakawa masu tarbiyya kaga suna zamansu lafiya gashi nan sun iya abin duniya adduar Papa ce take binmu, amma banda Yan gidan nan mata duk dakikai ne,in banda zagin miji me zasu iya da iyayen miji. Anam sai shegen son miji ya kwanta da ita itama a gidanta haka take gashi Nan an saketa muna ta dirkar tuwo da ita cewar Shaheed,Anam tace wai ni sa'arku ce na fa girme ku wlh ku shiga hankalinku, Arham Yana cin shinkafarsa yace uhm ku kuka jiyo,Spark ne ya shugo tare da yin sallama,ya gansu suna ta cin shinkafa da wakensu,dariya suka bashi ya juya ya Kalli Dining yace Yan gidan Nan mayun dining ya haka Kuma? Sannan Banga flasks ba an ajiye kowa Yana eba ba sai naga kowa da plate a hannu,Arham yace duk Wanda ya zauna a dining ai sai an tsine Masa akan shinkafa da wake za aje dining? badan ma nayi mata gata ba ai baza ta ciwu ba Kalli fa sai da na siyo mata Salat shine aka Dan yi mata kwalliya,Spark yace bai dace ba idan ka sake siyo salat sai na ci mutuncinka wlh,Shaheed yace kashe mu ka huta kawai idan nufinka kenan wannan wanne irin Abu ne salat ma ace mutum bazai ci ba jininmu so kake ya Kone,Ina Mima? tana ciki yau ai Mima Baki har kunne an samu da wake sai iba,idan ba Mima ta rame ba Allah ya konani Dan Allah kace Papa ya kira waya tana bidar hallarenta,kar cuta ta kamata son tsohon nan take yi,ayi magana Papa ya dawo gida Dan Allah cewar Arham. Spark yace kowa in Yana so yaci dadi ya tafi gidajenmu in ba haka ba a nan sai dai tuwo gobe ma za a kawo garin Dawa,garin Masara da garin Alkama,Arham yace mun shiga uku wlh ko kare baya iya ci,Spark Yana dariya yace ai Kun shiga jalala tunda aka bar min ku a hannuna kowa sai ya rame, dama duk haushinku nake ji sanda aka kawo min Amarya Kun sa mata Ido zaku ci mutuncinta ayi min dariya, Kun kallar min mata kallon da ya wuce na musulunci dama Ina nan daku sai na fashe haushina,Shaheed yace mu me muka yi mata ai mun karbe ta, matan ne dai amma mu Ina ruwanmu,shi yasa ai nake Dan daga muku kafa ma badan haka ba ai da kunji jiki ruwan gidana baza ku Sha ba. Haurawa yayi sama ya samu Mima ta idar da Sallah tana zaune tana ta Jan carbi tana hawaye mijinta Yana can,Spark ne yayi Sallama ya shiga ya zauna a gefen bed dinta ta juyo tace Kaine a gidan,Ya gaisheta da ladabi ta amsa tana boye hawayenta ta goge shi tass tace ya matar taka? Wai bata taba tambaya ba sai yau,yace tana nan lafiya tace mashaallah. Misam har yanzu bai kawo min matarsa ba,yace idan ya kawota ma ci mata mutunci za ayi shi yasa,Shidai baiyi niyya ba,haka kawai kuce mata Yar talakawa Yar matsiyata,Mima tace kawai dai baiyi niyya ba,ko nine fa bazan kawota ba,cewa kuka yi ba bikinsa kuke yi ba bikin Rafeeq kuke yi ku,kuka dinga fada Masa magana a gabansa kiri kiri ta ya zai kawota,anko ma cewa kuka yi na Rafeeq kuka yi,to ai ba a fushi da iyaye cewar Mima,to yanzu su iyayen baza su dinga uzuri ba kawai Dan ba a fushi dasu ance ayi musu biyayya musamman uwa sai wasu iyayen Kuma su takura yaransu har sai yaran sunzo sun dinga Saba musu Allah yayi fushi da su" wannan ba daidai bane in Allah yayi fushi da yaro akan mahaifiyarsa ya bata mata yaron bazai Albarka ba fa,bayan wasu iyayen su suke jawowa abubuwan da suke yiwa yaran nasu,wasu su matsawa yaro ko Abu ba daidai bane ace haka yaro zaiyi,in yaki yi suyi fushi da shi,wasu zage zage tsinuwa duk yiwa yara suke har sai yaro yazo ma yaki Albarka,musamman iyaye Mata Maza basu fiye haka ba. Abinda kuke yi ba tsari Bai dace ba,ace ku me kudi kawai shine me mutunci shine me hankali wannan ba daidai bane,Dan Allah ku daina,kece Babba a cikinsu in kika gyara kina yiwa sauran fada zasu gane,Maman Wahida tana prison tata ta kare,Mummy ma verysoon prison zata kare kin sani Mero tana fitowa zata shiga,Mima ta fara kuka tace Yar uwar tawa? Wacce ta rikeka yanzu sai a fito da wata Mero marar daraja a Maida Mummy, Spark yace Mero ba mutun bace,abinda Mummy tayi Mero baza ta iya ba wlh dole Mummy taje ta karbi hukuncinta sabo da ya zama izna,ni bani zan kaita ba hukumar gidan yari ce da kanta zata shigar da Kara,tunda ku kudi rufe muku Ido suke yi Kuna iya kisa akan kudi to ba shike nan ba gidan yari da fili ishashe sosai zata dauke kowa. Ina so na fada miki wata magana ta gaskiya papa yace a fada miki Yana Nan shi ba a Gaza yake ba yaji yayi,yayi tafiyarsa wata kasar can zaiyi zamansa yace ya gaji da abinda kike yi da yaranki,gwara ya bar muku gidan kawai kuyi abinda zaku yi tunda yayi fadan yayi nasiha duk Anki ji kowa abinda yake so shi yake aikatawa,yaransa duk sun lalace sun kangare Bai Isa da kowa ba to ya gaji bazai iya zama daku ba,bari na kirashi kiji. Spark ya kira Papa ya daga yace ga Mima ya mika mata waya ta karba,tace yanzu duk shekarun da mukayi tare shine sai yanzu zaka tafi ka barmu wai kayi yaji,tsofai tsofai da yaranka da jikokinka,Papa yace ba yaji nayi ba tafiya nayi gaba daya bazan dawo ba,idan yaji ne ai ana sa rai zam dawo to bazan dawo ba ni,bazan iya da wannan rayuwar taku ba,Mima tana goge kwalla tace tunda kalau kake ai da sauki,tunda ba a Gaza kake ba hankalina zai kwanta,Dan Allah Dan Annabi ka yafe mana ka dawo gida wlh ko me kake so zamu gyara,Papa yace bada ni ba,na janye komai nawa ga gida Nan na bar muku tunda ba sakinki nayi ba ki sani abincin da zan iya Baku shi zan bayar Kuma yarana na hanasu ficika suka baku bada yawu na ba,kuci iya nawa da zan sa a kawo in baza kuci ba kuyi bara ma ku kuka sani,ke da Yan uwanki duk babu na kirki Kun bi ku gallabi kowa,gidan Yayanki ban hanaku kuci abincinsu ba ke kika haife su amma abinda zan iya ni shi zanyi,kin ganni karki ce ban fada miki ba Aure zan Kara a Nan na samu mata,Yana gamawa ya kashe wayarsa. Mima tana rike da waya galala a hannunta Arham ya shugo tace na mutu na lalace Arham,Arham yace haka gawa take tana magana wlh da ranki kice wani kin mutu kina nan daram Kuma a zaune kina numfashinki hannunki na motsi har kuka kike fa gawa tana kuka ne sai kice kin mutu Kuma,lalacewa Kuma kina gidan mijinki kinci da wake kin koshi da kibarki ai baki lalace ba,sannan gaki a dakin mijinki babu kwakwaran kwarto Ina kuwa kika lalace Mima ki daina fadar haka, lesbian din Nan da ya addabi al'umma ba yi kike ba ai kuwa baki lalace ba wlh. Arham ya jawota jikinsa Yana durkushe a gabanta yace ga wakilin Papa yi shuru uwata tafi ta kowa, Spark ya boye dariyarsa kawai yace kiyi hakuri Mima ki dawo gidana ki huta,Arham yace in ta tafi waye zai mana tuwon wannan yaran me suka iya. Mima tace ko mutuwa zaku yi sai na tafi na huta a gidan Dana,Arham yace to bari na shirya Jakata Nima,Spark yace to yanzu mene amfanin barin gidan nan kawai daga Jin haka,Mima tace indai bina zakuyi na fasa,Arham yace yawwa Dan Allah karki tafi shi kanshi idan Papa yaji kin tafi zai sake zamansa ne amma in yaga duk wahala kin jure zai dawo,Yar rashin Hallare ce ki jure zan saka Ido sosai akan ki barin irinku suna yawo a gari miji baya kusa hatsari ne,dundu Mima ta durma masa,sai da ya gantsare Yana Kara,ka maidani sa'arka wai Dan ubanka,to kiyi hakuri amma ki jure mu zauna Mima tace kana da gaskiya Arham indai zai dawo komai ma zan jure,Arham yace yawwa sai ayi ta hakuri Hallare tayi yaji,Spark yayi dariya Kuma tana sonta Ina tausaya mata,Mima tace mene Hallare Kuma? Suka ce ba komai,Arham yace wannan kukan ma duk ita ake wa na sani,Mima tace wlh duk yanda akayi ba abin arziki bane Hallare ko me ku tashi Kai Arham Kai ma so kake ka lalace,yace Misam ne danki ya lalatani sanda naje gidansa suna ta iskanci a gabana,tun daga ranar shike nan na kwace. Yau anci shinkafa da wake babu gidan Wanda suka je. Washe gari kuwa ragowar shinkafar Mima ta dafa fara ta yo cefane ta musu shinkafa da Miya nan ma harda cabbage ranar kafin dare sun cinye shinkafar tasss.....da dare Kuma ta basu kudi suka siyo Indomie kowa ya dafa. Washe gari sai tuwon Masara miyar Kubewa basashiya,kowa Yana tsaki haka suka cinye abinsu kwana uku Spark da su Misam basu ga kowa a gidan su ba. Hanan anyi gyara an Kara kyau kawarta Lubna tazo suka tafi har gida wajen wannan guy din,Hanan tace wai ya sunansa ne? Lubna tace Jibson ake ce masa,suna zuwa gidan na rufin asiri ne a waje suka tsaya suka tura yaro ayi musu sallama da Jibson,ba a Dade ba ya fito sanye cikin farar jallabiya fes da shi wankan tarwada,kansa yasha askin kwal kwal sai kyalli yake,Hanan tace sai kace zan Kalli fuskata a kanka sabo da tsabar aski,Ina yini,ya amsa yace ya akayi idan Maula kuka zo Dan Allah ku tafi nidai kudina suna accnt Tarawa nake bani da kudin yin sadaka yanzu Nima nema nake,Hanan tace a'a dama na ganka rannan ne naji ka kwanta min a rai Ina sonka Dan Allah ka aureni,Jibson tsaiwa ya gyara yace duk Wanda kaji yazo yace ayi musayan kaya to ya tabbatar nasa baida kyau,Allah yasa naki da kanjamau ai dole sai anyi test ba a aure da ka yanzu sabo da haka ka so me sonka nima Ina sonki Kuma wannan itace babbar sadaka da zan baki wato kaina,idan ban aureki ba ai nayi asara,na auri wata banza ma Yar talla bare ke,Hanan tace Alhmdllh na gode ni bazawara ce Ina da yarinya Daya,Jibson yace ko yara talatin ne da ke zan aureki,ai mu ba a taba yi mana tayin aure mun fasa ba baza mu ba sunna kunya ba,sabo da irin wannan tallafi fa nake tara kudi Ina ajiyewa ba ci ba sha na aure ne kawai kadan nake kashewa,karki damu za a aureki cikin daraja,Hanan tana ta murna a ranta a fili tace to nan da yaushe zamuyi test din lafiyar yace jibi ki shirya bani address din gidanku da number dinki tace to,ya shiga ciki ya dakko mata littafi karami ta rubuta Masa ya karba suka tafi,Hanan tace gaskiya Dolo ne Wawa wannan da wuri zai sake ni,Lubna tace kina cewa ya sakeki zai sakeki haka yake ai shi. Abba ne yau ya fita tun sassafe yaki dawowa gida ya bar unguwar yace yau sai ya sa Kubra kuka sai sunyi fada shi Kam ya gaji da wannan zaman lafiya haka abin yayi yawa kullum sai a dinga zama lafiya Dan cacar bakin ma'auta sai dai naji a makwafta gashi Nan ko wanne gida ana wayyo wayyo da lamarin aure,amma ni kullum na shugo sai dai a tarbeni ayi min abinda nake so,Nima kullum Ina yiwa Kubra dai dai, Dan canja hali bana yi wlh yau bazan koma gidan ba sai tsakar dare. Wata unguwar ya tafi kawai ya samu majalisa Dattijai ba Wanda ya sanshi shima bai San kowa ba ya zauna,Suna ta hirarsu,wani dattijo yace ai yau Balki ta fara fada ban Bada kudin manja ba na fice,ai duk masifar mace kawai ka fice ka bata waje,kullum kawo kawo mata ba tausayi ba Imani,Abba yace me yasa ka aureta kasan baza ka iya ba,magana ta Gaskiya ka hanata kudin manja sabo da tsiya ka fito Kuma ka bar gidan wannan zalunci ne ,to jira kake ta Nemo kudi ta siya tayi Maka girki kaje ka ci,Kai wannan bai kamata Balki tayi maka biyayya ba wlh,Kaci ka koshi sannan ka koma Balki ta sauke ma sha'awa indai haka ne ka fadawa Balki tayi asara a rayuwarta. In banda asara ma me ta gani ta aureka,Baku da aiki sai ku zauna Kuna gulmar matayenku da munafuncin mutanen unguwa,Dattijai suna jinsa mamaki ya kamasu Bako yazo yana shigar musu zance. Wani a cikin dattijan Yace Malam Rabiu kaji matar Liman Yusha'u ciki ne da ita? Jiya baka majalisa ta wuce muka Gani da idonmu,ai ta Nan ta wuce tana ta ja har ya fara tsufa ma,Abba yace Allah ya sakawa Liman da matarsa kallon matarsa da kuka yi da Kuma gulmarsa da kuke yi Allah ya saka Masa,ana zaune sai ga liman yayi Sallama a gabansa Kuma sai fara'a ana girmama shi Malam Liman ka karaso ya iyalin? Abba baki bude ya kalle su,yace Kaine Yusha'u Liman? Liman yace nine lafiya? Yace yanzu suka yi gulmarka data matarka sunce ta wuce jiya ta nan sun ganta cikinta ya fara tsufa suka kwashe da dariya. Liman yace ai majalisar Nan munafukai ne kamar ba dattijai ba,Abba tashi yayi yace wlh gwara na koma gidana bazan iya zama a nan ba,ya tashi yayi tafiyarsa Kuma ba gida ya tafi ba har sai da dare yayi a masallaci yake samu yayi sallarsa. Unguwarsu ya dawo ya shiga gidan abokinsa sun Dade har kusan Sha biyu na dare nai dawo ba,Yar Inna taga shuru shuru har Sha biyu,ga wayarsa bata shiga ta kira Mohsin ta sanar Masa. Hankalinsu duk ya tashi Mohsin wurin 12:30am sai ga Abba ya shugo gidan ga yara suna gidan Naila ba kowa sai Yar Inna sai karamar da take goyo tana ganin Hashimu ya dawo sai murna harda rungume shi tace wlh ka sani kuka Ina ka tafi haka? wayar Mohsin ta kira tace ya dawo lafiya Lau sai lokacin hankalinsa ya kwanta shi da Beauty,Abba yace kinyi kuka da gaske Yar Inna? Kubra ta Harare shi tace ban sani ba,Abba yaji dadi shi dama haka yake so suyi fada kawai,tace wanne kuka ne banyi ba sabo da Allah tun safe har dare 12:30 ba dole na zaci ko kidnapping Dinka aka yi ba,gaskiya karka sake min irin wannan wlh wannan ai ba yi bane,Abba shi dadin masifar Yar Inna yake ji,yace ko banza dai munyi fada yau amma kullum sai tarairayata a dinga tarairayata Ina ta yin soyayya, Dan Allah ki kwana a dakinki yau ke kadai Nima na kwana a nawa muyi fada kawai,nidai Allah ya gani hakurin nan ya isheni da zaman lafiya yayi yawa Ina za a Kai shi haka rayuwa ba jarabawa ba dadi ni bazan iya ba. Dariya ce ta kama Yar Inna tace ohh dama duk Dan muyi fada ka tafi? yace ae gaskiya zan fada a gari na dinga yawo har dare yayi na tafi gidan abokina na Kai har kusan Sha biyu na dare sauran lokacin na karasa a masallaci,tsakani da Allah fa Ina zan iya kullum sannu da zuwa ana kaffa kaffa dani dadin yayi min yawa,babu matsalar da zata zo tasa na dinga tuna mutuwa, shi wannan Mohsin da Ina fargaba bashi da kudi yazo ya samu kudi,matarsa ba ta gari ba yazo ya samu ta gari Beauty,Naila tana prison Ina damuwa Allah ya yaye min ta fito ta auri me kudi tana zamanta lafiya Kuma babu rikici ba komai kullum shuru,ke nan kin gyara halayen ki abin naki ya wuce misali naga alama so kike ki tsallake siradi da gudu a lahira,gaskiya mu dinga fada Nima ko Hallare ta huta,Kubra tace Allah ya shiryeka,Allah yasa ka nutsu tunda aka haifeka a haka ai baza ka shiryu ba. Kuma mutumin da rufa Maka asiri nayi na aureka aka tura min Kai dole,wacce wahala ce ban Sha ba ni na dauki nauyin yarana da Kai har suka girma Ashe Kai kudin Makka ka Tarawa Danka Kuma duk Shekara sai kudin aikin hajji ya tashi dole ka Dade kana tari,Abba yace yawwa Maza ki zobe ladanki,tace baza ka godewa Allah ba ya fitar mu daga wahala yanzu yayi mana ni'ima,tunda muka taso muke a wahala da talauci da jarabawar rayuwa, yanzu Allah ya yaye mana" ka nuna Kai baka so" kafi so mu kare a tashin hankali,Kai kanka in aka kalleka ai anga jarabawa da kanta,wannan ni aka jarabta da miji irinka wlh,ai irinku suna da yawa ana jarabtar mata dasu taka ma me sauki ce akan na wasu,kawai Dan kana so muyi fada sai ka bar gida ka barmu a tashin hankali wannan daga yau duk Inda zaka je bazan damu da Kai ba bazan sake nemanka ba ko a waya ta juya ta shige daki,Abba shi dadinsa yake ji yace nayi nasara haka nake so Allah yasa muyi sati a haka,ya wuce kitchen ya ebo abincinsa da kansa ya wuce bedroom dinsa. Yar Inna tayi zuciya ta fita shirgin Hashimu,ko kulashi bata yi,Hashimu ya fito daga dakinsa misali 12 na rana,Yana mika ya Kalli Yar Inna a tsakar gida tana aiki,yace jiya na dade rabon da nayi bacci me dadi haka na samu freedom,babu kwakuma ba runguma,Ni wannan abu yayi min fada da masoyi dadi sai ka huta watarana in ana yinsa,Yar Inna ta Masa banza,ya fita yace bari naje na kasa kayan Miya me rabo ya siya mugunta na yiwa mata nasan yanzu wasu girki ya kure musu sai dai a tafi wajen wani,in aka daka ta Hashimu kowa ya kwana da yunwa,ya fice Yana fita ya kasa kayan Miya sai ga mutane ana ta zuwa siya yace dole sai wajena wai" dan masifa naki fitowa ma da wuri sai an jirani,Allah ya kyauta. Annoor washe gari da asuba Kwanan Amarya Daya Yana farkawa ya farka da masifar sha'awa, Yana so ya dan murje Iman yaji dadi Iman tana baccinta bata sani ba ta sa hannu a kirjin Annoor tana shashafe shi tayi kasa wurin boxers dinsa ta jawo wandon kafin kace ya fara Nishi da gurnani kamar Wanda yake Kwalbewa yayi Yar Kara ya kankame Iman kamar zai rushe mata kasusuwa ba shiri ta farka,shi kuwa tuni ya kawo abinsa,gefe ya ja ya kwanta yayi flat a Saman bed kansa na kallon sama ya bubbuda hannaye yace na gama yawo tawa ta kare wlh bazan iya ba ni Kawu zan fadawa, na rantse da Allah ba ruwana da wani asirin aure zai tonu yayi ta tonuwa ke ni akan wannan ko sama zan iya Hawa da Speaker na sanar da duniya bazan iya ba,lalura idan ana boyeta ba a samun magani,wani daga labari zaka samu silar maganinka bazan iya ba, wlh,Iman mikewa tayi ta zauna tace wai releasing ka sake yi? Yace ae mana,tace Kai karfa ko ba sperm bane Yaya ko Aljana ce da Kai ne taga kyakyawan Bil'adama ta aurar min Kai Ashe akwai tsiya wallahi in kasan wata ce take bude Maka haja kana ci ka fada min gaskiya, mene haka ni baka taba min komai ba kawai ka dinga kawowa haka siddan,dariya yayi yace kika ce ba ruwanki ke,tace a'a yanzu da ruwana a wannan batu,sai dai baka mood fa zaka iya tabani ni naji dadi amma in kana sha'awa sai ka kawo ko hannu na ka rike" Ina lafiya ai bamu ga ta zama ba,bazan iya ba ni ba budurwa bace gaskiya,amma ana farko ka min raga raga yanzu Kuma ga auren sunna baza ayi ba wlh shedan mugu ne,acan dake na Haram ne harda min dinki yanzu Wanda za a samu Lada an hana Ina dalili wannan hali na shedan,a fara gwada na asibiti,Annoor yace nifa wannan abin bana jinsa a na asibiti ne Iman doctor ne ni,a gwada dai tukun idan baiyi ba sai a nemi maganin gargajiya sannan mu dage da karatun Qur'ani da Nafeela muyi ta addua. Tashi tayi tace haba mace bata tsoron namiji daren farko Ina mutum a Nan,Ina namiji ai yau na tashi Ina Jin tsoronka shine gaskiya,Annoor Yana dariya yace au bakya tsorona yanzu? Iman tace akan me Ina dalilin Jin tsoronka,wlh sai na rama gorin da ka dinga yi min ni ba budurwa bace ai gashi Nan kaima ka hadu da jarabawa,Annoor yace Sanyi na dauka a jikinki ranar first night kece kika shafa min lalura,dariya tayi tace ko kaikayi ban taba ji ba a down Dina,yace ai ana yi yayi shuru bazai nuna ba, Infection kika shafa min,nidai in ba a jikinki na dauka ba a Ina zan dauka, kyau har kyau ciki duk Infection kin cuceni da yanzu Ina shagali kin cinye kaza a banza,wlh girki zaki fara yanzu zan fito nace kar a kawo abinci ba uwar da kika min mene na kawo miki abinci,Iman tana dariya tace Kaine ya kamata kayi aikin yanzu ko bude Maka nayi sadaka baza ka iya ba,hannu na ma ya isheka ka kawo gaskiya na hadu da yawa ni hannuna ma Oga ya taba kawowa yake gaskiya Allah ya min baiwa,Annoor yace zan gwada akan wata zan rike hannun wata naji zan kawo,Iman tace zaka fara ko Dan Allah karka yi nidai,Annoor a ransa yace ya zama wajibi na nemi wata na rike hannunta naji,tunawa yayi da Maryam mayyarsa a wajen aiki yace yawwa ga ballagaza tana kawo kanta yau zanje Office zan rike naji,sannan naje na rike Debora itama,wata Likita ce Debora tana mugun son Annoor,Yana tunaninsa Iman ta shiga tayi wanka da brush ta fito ya shiga,kafin ya fito ta shirya tayi Sallah sannan ta tsara kwalliyarta cikin dakakkiyar shadda pink,dinki na zamani ta hadu tayi kyau ba karamin kyau ta zuba ba,ta fito Palo tana taku dai dai tana kallon gidanta sai ga Rahma da Nabeela sun kawo breakfast lafiyayye,dinginshin karya ta fara tana yatsina tace kamar nasan zaku zo na fito. Rahma har da dariya tace gogan ko an sake farke Inda aka dinke ne,Nabeela tace ai nasan za a rina an saci zanin mahaukaciya,Iman tace bana son wulakanci wato da uwata kuke an saci zanin Uwata sai ta fara kuka,Nabeela tace yau na shiga uku wallahi ba Dake nake ba Karin magana ce Kuma na manta ma Mamanki bata da lafiya,kiyi hakuri Iman,Rahma tace rabu da Yar iska dake ake mu muka miki laifi daga anyi Karin magana bisa kuskure,in zaki shagwabarki kiyiwa Ango shi ya miki laifi ba mu ba,sanda ake tabaki ba dadi kike ji ba,Iman tace banji dadi ba ni,Rahma tace ni nasan dadin fa yarinya Dan Romance din nan ana min shi ba abinda zaki gaya min sai dai sex ke an miki tuntuni. Nabeela tace ni kuwa Ina nan Ina fama da nawa a jike,Iman ta bude Abincin ta gani,tace Kai bayin Allah ya akaji da taya Umma Habiba kishi? Rahma tace Kawu wai harda shi aka daura aure Kai namiji sai a barshi wlh tausayi Umma take bani,Iman tace har ga Allah banji dadi ba,Nabeela tace nima haka wlh ban so ba,wannan abokin nasa ne ya zuga shi Abba,Iman tace shi Kuma fa mata Daya ce da shi jal ya kasa karawa tun auren fari, ke in kika ga matar nan yanda take ji da shi kamar yarinya Bata Jin kunya,dole ya kasa Kara aure sai abinda tace,Nabeela tace sai kace ta Masa asiri duk Inda ya Zauna Yar Inna,Yar Inna" suna dariya,Rahma tace wai Nan Sunan love ne Yana birgeni wlh Abba nan tab madaurin auren Iman, ya yanke sadaki da yawa yace Kuma sai idan baza a aura a haka ba a bar Iman ta Shekare a gida bazai daura ba,Suna ta dariya Iman tace yasa nayi tsada fa,Rahma tace muma a bashi ya daura namu ko zamu yi tsada. Annoor ne ya fito ya Sha uban wanka ya zuba Gezna dark Arsh yana sheki da kamshi kamar yau za a daura auren,Rahma tace Ango an Sha Mai,yace me ya kawo ku gidan Amarya da safe haka,zuwa muka yi in ta kasa tashi muyi gashi,murmushi yayi yace gulmace ta kawo ku dama,Iman tace kyale su Sweet,Rahma tace Inye lallai ya tashi daga Yaya? Iman tace ae Ina Ango Nabeel? Yana can a wajen Kawu yace shi bai yarda ba wlh a kawo Masa Amaryarsa,Kuma tana Abuja gidan yayarta ance sai nan da sati wai Abuja zai tafi shi,Kawu yace Kai Nabeel dama haka kake? Yace ae shi jiya bai iya bacci ba,Kuma ance sai nan da sati biyu za a kai Masa Amarya sai kace zai zauce wlh ya hana kowa sukuni da zancen Amarya Hidaya,ga yarinya a waya Yar wannan yarinyar sai hure Masa kunne take da kalamai,Annoor yayi dariya yace ku daina ganin laifinsa,Iman abincin ta zubawa Annoor ta hada Masa tea da dai su chips da kwai,suka karya su Rahma suka ce su sun karya amma da suka rage sai suka cinye ragowar suka ce kar ayi asara suka tattara kwanikan suka musu sallama suka tafi,Iman tace ku kawo na rana fa,suka ce to. Kwanciya tayi a Jikin Annoor tana tumurmusa shi,masifar son jiki ne da Ita,Yana so ya fita yaje Office yayi gwaji amma ta hanashi wai tsoro take ji,yace da me gadi fa da komai Yar aiki ma za a kawo miki soon,tace nidai baza ka fita ba. Bacci tayi a haka bata sani ba ya lallaba ya kaita bedroom Saman bed ya kwantar da ita ya fice nufinsa kafin ta tashi ya dawo ma. Asibitinsa ya wuce direct,Maryam tana ganinsa ta taho da sauri tace Sir Allah ya sanya Alkhairi amma yau kazo Office kamar ba Ango ba,fuska ya bata Yana amsa gaisuwar mutane yace Ina ruwanki,ki daina shiga safga ta yaja Kwafa,amma duk da haka ta bishi Office tana goge masa kujera,hannunta ya ruko sosai,ta tsaya tana kallonsa da mamaki,ta zaci ya fara sonta harda sakin Murmushi ta jefar da duster din Dake hannunta ta rungume shi sosai,da Iman ce tayi haka da tuni ya kawo,ko baya Jin Feeling ta yi Masa haka to sai ya kawo amma shuru kake ji,har tsayawa yayi ta sake rungume shi amma shuru bai kawo ba,Maryam tunaninta tayi nasara Yana janye jikinsa ya karkashe ta da Mari har biyu, ya hankada ta waje yace mayya wacce Bata San darajar kanta ba, jaka mahaukaciya fasika ya kulle kofarsa,Maryam tace wato dai baya so na idonta ya ciko da kwalla tana shafa kumatunta ta koma wajen Marasa lafiya tace dole sai ya Soni wlh. Annoor zama yayi Yana ta tunanin kansa sai ya fito ya shiga Office din Debora tana ganinsa tace yau Oga da kansa a Office dina wow tana murna tazo ta fada jikinsa ta rungume shi harda shafa Masa kirji itama ya kwashe minti yafi biyar a haka ba abinda yayi baiji komai ba bare ma ya kawo,amma Iman dama yasan Yana da feeling a jikinta ko ya ta rabe shi tun Yana da lafiya ma sai yaji shock amma wannan shuru ba komai,jikinsa ya fisge ya dinga balbalin masifa wa Debora ya fice Yana zage zage ya koma gida,ya samu kuwa bata tashi ba,Umma Habiba ya kira ya gaida ta,ya gaida Jauro ma sannan ya kira Mamansa suka gaisa yace gaskiya shi baiji dadin ba Dan me zata auri Kawu ai an ciwa Umma Habiba fuska,Maman Annoor tace to bani da zabi ne wlh ya dade Yana bina,halacci da yayi min Bai cancanci nace bana sonsa ba,ita Kuma matar data rike miki yaro ta rainar miki shi har ya girma fa? ta zauna Dake kamar kawarta Kun zama kawaye ma sannan kizo ki aurar mata miji,Mama tace ni kaina ban so haka ba amma Allah yayi bani da zabi zanje na bata hakuri,ba ki kyauta ba dai gaskiya koma mene bai dace ba babu tsari Kuma. Mama tace to kuyi hakuri na auri mijin uwarku nima bada so na ba,Annoor ya kashe wayarsa kawai. A gefen Iman ya kwanta wani sha'awarta ta taso Masa dama tun da can Yana Jin hakan game da Iman,amma ko ya taba ta bai kawowa yanzu kuwa yasan Yana rungumeta shike nan,Iman ce ta bude idonta a hankali ta ganshi kwance a gabanta Yana ta faman kallonta,jikinsa ta koma ta makalkale shi,Ido ya lumshe kafin kace me ya fara shidewa sai kawowa ,Iman tana jinsa ta gane tayi kamar bata gane ba,tashi yayi ya zuba tagumi,tace ko Ruqiyya za a Maka ne wannan wanne masifa ce ne haka,yace Dan Allah ku kaini ayi min Ruqiyyar nan nima naga abin nan bana lafiya bane. Nasan yanda zamuyi kana ji yau zan bude ma kana Jin feeling karka tabani Nima bazan taba ka ba,zan bude ma wajen shagali kawai ka shiga a haka mu gani,yace tab ai Ina taba wajen da Sweetener ta shike nan na kawo Kuma,Iman ta zaro ido tace kar na Kuma ji wlh kace Sweetener Ina ta isa a kirata da Sweetener banji dadinta ba ka dinga asarar kiranta da Sweetener sai ka bari ka warke tukun,Annoor Yana dariya yace harda gori Iman tace ai Ina Maka da sauki wlh akan ni abinda kayi min akan ka shole dani ka dinga fada min magana iri iri,da ace ramawa zanyi kuka zaka yi nan gaba,dariya yayi yace Kuma ba wahala naji sha'awarki dole fa na Tara likitoci gaskiya,tace shi ya kamata dai. Naila ana ta gyara Amarya Hidaya tana ta kashe mata kudi,Hidaya har ta canja kuwa tayi Yar kibar sabo da maganin Kaka,ga magungunan Naila tayi Yar bulbul tayi kyau ta Kara haske tana kamshi,Spark yace ke ya naga Amarya tana kiba ne karfa ku bata Sha ka fashe kullum ta dawwama ashan magani,Naila tace maganin kaka ne wlh ba ruwana ni dai,Yace to da sauki sauki,kar a Bata komai na kibar Nan please tunda tayi aure zata yi ne inshaallah ai yarinya ce,in ta fara jin Hallare ko Ina zai bude,Naila tace dama wai Hidaya tace mijinta ya matsu a kaita ya hanata sakewa wai ta koma gida ko yazo,Spark yace yazo mana ga part guda na basu ya Mori abarsa ai mu indai harka ce ta Bado yazo akwai wajen cinsa a gidan nan,Naila tayi dariya tace na hanashi nace zata taho ma da kyar ya yarda fa hmm ba kunya ba komai. Mummy tagumi tayi a Palonta,tana tunanin Baseeru,ita yanzu ba Wanda take so sama da Baseeru gashi ya saketa,gata jarabarta ta motsa ba Baseeru ta rasa Inda zata sa kanta,ita kadai take magana tace Ashe Baseeru dadi ne da shi ban sani ba,ta kwanta tana matse cinyoyi tana kiran Baseeru,tace Ina ma laifin ya min saki daya ko biyu da yanzu ai ko kudi ne biyansa zanyi ya Maida ni muci gaba,son zuciya ya ja min,gashi gidan yari na jirana ni kuwa ko guduwa zanyi ne gaskiya ya kamata na gudu,Nan take Mima ta hau hada jakarta ta kaya a daren ta shiga motarta ta bar gari ba Wanda yasan ta tafi sai takarda ta rubuta ta ajiyewa Spark a Saman kujera ta ajiye wayoyinta a palon ta cika rigarta da iska. Malama tun bata Saba da jarabar Rafeeq ba har ta Saba ma ita ta hakura biye Masa take,tana wanka ya shugo bedroom din yaji karar ruwa kayansa ya tube ya shiga ciki,tana wanka ya saki shower ya wanke mata kumfar jikinta sannan ya manna ta a jikinsa,tace yanzu wankan zamu sake? yace ae yeah kema kin sani... AsmaBaffa [2/2, 8:18 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 91-95 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE NAKI NE Anty Nurse Zaria Rafeeq harda wani basarwa shi ga me gida,sun tsunduma a duniyar Nishadi kawai suka dinga Jin Door bell tana Kara ta cika ko Ina,Ikhram bata ji bama tsabar tayi Nisa Rafeeq ne yaji,tsaki ya ja yace yanzu haka mayun yaran Nan ne su Arham,fitowa yayi ya bude kofa a fusace sai yaga Naila tare da Hidaya,murmushi yayi yace wai kece dama thank God ma kece shike nan wuce ki zauna wanka take ki jira zata fito bari na fada mata,Naila tace to ya haura sama Yana zuwa Ikhram tace waye yace Naila ce ma ashe ai ta San kan garin rabu da ita sai na idar na sauke farali,Ikhram tace ka bari sai dare Please sai tace mun mata wulakanci,Naila ce fa baza ta ce ba tasan komai Yar duniya ce da kike Ganinta da gidanta kika je baza ta fito ba sai sun gama,wa yace tazo gidan Amarya. Su Naila suna zaune Ango da Amarya shuru shuru basu fito ba,Hidaya tace Anya zasu fito kuwa ko dai ko dai abin akeyi,Naila tace zai wuce shine sai an fito ace mana wanka ake yi,kema kwana Nan zaki fara Hidaya bari a kaiki gidan Nabeel,Hidaya harda rufe Ido tace nidai ba ruwana bazan yarda ba tsoro ma nake ji,Naila tace zaki cuci kanki kuwa mu muna gefe muna Jin dadinmu gwara ma ki yarda yarinya,mu ganshi mijin naki na sake kallonsa na gani ko zan gane kalar tasa Hallaren kin San fa ni me maganin gargajiya ce ato idan kubewa ce shike nan,Hidaya ta nunawa Naila hoton Nabeel,Naila tace ahh da alama doguwa ce kin tsallake rijiya da baya. Suna ta hira abinsu sai da aka kwashe lokaci me tsawo sannan Ikhram ta fito ta Sha wanka cikin material tana kamshi,tace na Dade ko? Ina shiga wanka yace min kunzo,Hidaya tace ai fa mun ga alama,Naila tace Kun dai kwalbe kar a wani yi mana alaye,Ikhram dariya tayi ta mike ta kawo musu kayan motsa baki,tace Naila ya kamata ki bawa Nabeel matarsa wannan wanne Abu ne,Naila tace gobe zasu tafi fa sallama na kawo su dama su Zarah suna gidan Chika su Spark ya tafi da su tun rana,sun Dade suna hira sannan Rafeeq ya fito sanye da jallabiya Yana kamshi yace ba dai tafiya ba? Naila tace ae tafiya zamuyi Baby kar su koma gidan banyi girki ba,Rafeeq yace uhm kaji masoya,dariya suka yi tare da raka Naila suka shiga mota,Rafeeq ya bawa Hidaya 10k,Ikhram ta bata turaruka da kayan gyara Bado. Su ma su Zarah sun samo kudi suka dawo da tsaraba iri iri Spark ya kaisu ya kashe musu kudi,har Hidaya aka siyowa nata,Spark Yana rike da Hannun Aslam suka shugo,Naila tace sannunku da dawowa yanzu muka dawo muma,kayan suka hau nunawa Naila suna Murna,Spark tuni ya wuce sama Yana wanka,su Naila suna ta kallo. Mima ce ta fito ta samu Arham Yana kallo tace Kai wai ka daina zuwa school ne? Arham yace tun yaushe Nima na gudu daga aikin Soja bazan iya ba wlh ai ni yanzu a online nake karasa degree na aure zanyi ni bazan tsaya bautawa kasar da bata da alqibla ba,ai tunda aka balla min kafa da kyar na tashi na cika rigata da Iska Nima,yanzu Papa Bai da magaji kowa ya gudu sai Junior shima Yana sanin ciwon kansa zai arce wannan bakar azaba haka,Mima tace to tashi na aikeka gidan Mummy tun jiya nake kiran wayarta tana ta ringing ba a dagawa je ka gano min lafiya take kuwa,kayi sauri kafin magriba tayi,ya mike yace to dama a shirye yake cikin kana nan kaya sai ya wuce kawai. Yana zuwa ya iske gida a bude ba kowa,me gadin ma babu,ciki ya shiga a hankali Yana sallama ya samu wayoyinta a Saman kujera da takarda a gefe. Arham takardar ya dauka ya fara dubawa a hankali yaga ta rubuta Spark dana ka sanarwa Yan uwana ni na gudu Inda baza ku sake Ganina ba,Allah ya gani nasan prison za a kaini karshe,bazan iya zaman gidan yari ba,kuyi hakuri da rashina na shiga duniya,idan da rabo Allah ya hada mu watarana,Ina me baku hakuri da hukuncin da na yanke,ka sanar da Yan uwana Ina musu fatan Alkhairi,ga wayoyina nan na barsu kar ma ku neme ni baza ku ganni ba nayi nisa yanzu haka Ina hanya. Arham Yana gama karantawa ya kira Mima ya sanar mata komai yace Mima Yar uwarki dai ta arce tace kuyi hakuri da ita ta shiga duniya,Mima tace ban gane ba,yace bari na zo gida ki gani,Spark ya kira yace babarka ta gudu fa ta bar gari tace baza ku sake Ganinta ba,kazo gidan Mummy gidanku kazo ka gani yanzu,Spark bai bata lokaci ba ya iso gidan. Takarda Arham ya nuna Masa,Spark ya karba ya karanta,Yana gamawa yace shike nan naci gadon gidan da sauran kadarori,dama gado ance jeka Inda ba a sonka,wani can sai yazo yaci gadonka,Arham yace au haka zaka ce ma uwar taka guda to Nima a bani Daya motar ladan bincike dole a San min ganima,Allah yasa ta bar gwalagwalai da shike nan ni na samu jarin aure,Spark yace baza fa ta wuce tayi hanyar Lagos ba,bari ka gani,Arham yace Dan Allah kyaleta muyi rabon gado Ina ruwanmu tunda Kai baka yi dacen uwa ba,Allah yasa ma kana da Naila ta karbi Duty tuni,Spark yace wlh kuwa na saki nonon uwa na kama na mata Kai muje baza tayi 24hrs ba zan sa a dawo da ita. Spark ya kira wayar sojoji ya basu sanarwa da number motar da tafi da ita da komai na motar da hoton Mummy yace kar ta kwana a dawo da ita gida,Sojoji suka bazama kamar za a kamo shugaban Yan ta'adda,can Hanyar Lagos suka tsinci Mummy goslow ya riketa,dama sojojin gaba aka yiwa waya aka basu sanarwa,babu bata lokaci suka saka Mummy a motar su suka dawo da ita Abuja. Tunda Mummy taga anyi hanyar Abuja da ita take kuka kamar ana yanka ta,kafin gari ya waye an dire ta a gidan Mima. Kin shiga tayi ciki ta sojoji suka rakata da bulalai amma basu taba ta ba,Arham yace yawwa gwara ki bar mana wasiyya baki da baki shi yasa naki bacci wlh Ina ta jiranki,Arham tashi yayi ya kwankwasawa Mima kofa cikin dare yace kanwarki ta dawo ki fito,Mima ta fito da sauri ta rungume Mummy suka dinga kuka tare,Arham ya shiga kitchen ya cikowa Mummy plate da tuwo yace Maza a zirara loma ibtila'i ya fada mana kullum tuwo gashi har mun fara dan ciki kwajaja babu vitamins. Tafiya Arham yayi ya kwanta abinsa ya bar Mima da Mummy,Mima tace yanzu Mummyn Spark mene ne abin guduwa sabo da Allah? Mummy tace au ke baki ga abin guduwar bama? Prison fa tab ai karku sa rai zan zauna tunda an kamo ni amma sai na koma sabo da ni bazan iya harkar gidan yari ba,Mima tace tunda kin San kin aikata kiyi nadama ki tuba sannan ayi miki hukuncinki gidan yari ai ba mutuwa bace da kudinki sai ki koma VIP nasan Spark wlh zai kula dake,Mummy tace kaiiiiiii....shike nan duk su joint joint, wuraren shakatawa, chashewa ace duk Ina gidan yari,bazan iya ba Allah ya Gani Istingifari dai nayi. Mima tace yanzu in kin bace mene amfanin Hakan? Ni yanzu baki San damuwa ta,Mummy tace dan Allah ki barni naji da tawa koma mene taki da sauki,Mima duk da haka tace wlh sai na fada miki ta kwashe yanda suka yi da Papa ta fada mata har abincin da yake basu yanzu,Mummy tace shi yasa na dinga mamaki Banga Yan aiki ba, lallai General bashi da mutunci ashe haka yake,ki duba sanda Yana sonki kafin ya aure ki harda hawaye ance baza a bashi ba ya dinga hawaye Yana rokona na baki shawara iyye yanzu ya manta wato,sai da ya gama dake kika Tara Masa yara da jikoki duk ni'imarki ya gama kwasheta shine zai koma Baku tuwo,Mima tace dadin abin ma Nima na gama kwashe tasa ni'ima r wai aure ya Kara a can,Mummy tace tab Kinga jarabawa" sun Dade suna hira kafin daga bisani suka tafi bacci tare suka kwanta suka kwana suna hirar su . Washe gari da safe Mummy ta shirya kokawa gidanta tana fitowa sojoji suka dawo da ita ba shiga ba fita,Mummy tace wannan wacce kaddara ce haka a barni naje gidana naci abinci me kyau sai ace a Nan zan zauna,Mima tana kitchen ta tafasa ruwan Lipton tsura da sugar,sai dumamen tuwo me zafi Mima ta kawo mata tace gashi ki gasa cikinki sannan kici tuwo,Mummy yunwa ta dameta haka ta kurbu tsuran Lipton sannan ta jawo tuwon ta fara ci,Mummy tace ai ni tun yanzu ma an yanke min hukunci a gidan yari,haka ake yin tuwon? Shi yasa aka ce mata su dinga girki ko da ace da Yan aiki, yanzu sabo da Allah sai kace Ina gidan Ubale a kauye, Kai gaskiya Mima ki canja,tana Mita tana ci haka ta cinye sabo da yunwa. Mima dakin Arham ta shiga Yana ta bacci tace tashi Kai ta fisge bargon,a hankali ya bude idonsa yace Baby zo Saman bed,Mummy ta rufe da duka Dan ubanka sa'arka ce ni,Yan iskan yara watsatsu tambadaddu duk Kun lalace, Arham yace to Gani nayi bazawara ce,a hankali dai Kuna ta zama zawarawa,Dan Basi dinma yayi saki uku,kaga ni aikena zanyi gidana ka kwaso min wayoyina da duk wani kayan abinci da suke store na ka kawo su gidan nan,yace to bari na fito,wanka ya shige ta fito ta samu su Anam an tasa tuwo a gaba,Mummy ta dinga dariya kamar ba gobe tace amma ubanku ya iya iskanci,waye me kawo garin tuwon ne? Suka ce danki ne,tace wlh nasan sai shi. Yau Hidaya zasu tafi Spark yace Shaheed yazo ya rakasu a jirgi,sai murna suke zasu hau jirgi,Nabeel waya ya kira Hidaya tace yanzu zamu taho fa,Nabeel yace zan dauke ku a airport, dama yanzu zan fadawa Yaya yaje ya dauke mu amma tunda kana nan sai kazo a airport,yace Kuna shiga jirgi ki fada min,tace "to" ya kashe wayar,Baki Hidaya ta tabe tace bai taba ce min I love you ba,haka ake caring wai a haka Sunan matarsa ce ni,ba wani love things ba komai,Naila tana jinta tana surutu,tace wanne I love you kike so yace Kuma ai zaki ga I love you a aikace ba a baki ba,ke wani namijin fa baya irin surutun nan a aikace kawai zaki Gani,kar kice Dan kinji Spark Yana fada Nabeel sai ya fada kowa da halinsa,wani ma da baya fada yafi me fadan sonki,wani fa duk a baki ne,ba shiri fa aka daura Baku fara soyayya ba to ki bari in kinje kinji bai ce ba sai kiji haushi. Shaheed ne ya shugo da ticket dinsu yace kuzo mu tafi,lokacin Spark Bai dawo daga Office ba suka tafi Naila ce ta kaisu airport sun samu kudi da kayan tsaraba sosai,suna sauka Nabeel yazo daukansu,da kyar ya iya gane Hidaya ce,tayi kiba tayi kyau tayi wani fresh sai walwali take yi. Ganin dan saurayi Shaheed gefen matarsa sai da kishi ya kama shi,ya danne kawai,Shaheed ya mika Masa hannu suka gaisa yace to shike nan Hidaya ku gaida gida a Nan zan jira flight na koma,Nabeel farin ciki yayi Jin Shaheed bazai je ma gidan su Hidaya ba,harda yi Masa godiya mun gode ya ja mota ya Kara gaba. Shaheed a cikin airport ya jira jirgi sannan ya koma Abuja,Yana komawa gidan Naila ta shirya Masa girki hadadde a dining ya zauna yaci abinsa suna Hira itama tana dining din,Spark ya dawo ya shugo da sallama,tace sannu da zuwa,Shaheed yace sannu da zuwa,Spark yace yaran Nan suna ta hankali Yan banza tuwo ya koya muku hankali,Shaheed yace uhm ya kamata Aunty Naila muje gidanmu Kiga yanda Mima zata sauke ki,dariya suka yi tace sai gobe zanzo ai,yace ki mana abin dadi ki taho da shi,tashi tayi ta nufi wajen Spark ta rungume shi ya dauke ta suka yi sama,Shaheed ko ta tasu baya yi abincinsa yake ci. Spark Yana Kai Naila ciki tace ya na ganka haka ne? yace Ina fa lafiya wani film na kalla American film a Office ana ta badala a ciki shi yasa na dawo ba shiri gida a bani nawa Nima,Naila ya dora Saman bed,tace nifa kwayayen nan naki sun fara kaini bango in baza su karbi cikin nan ba to kamar basa raye,dariya Naila tayi tace ai ni na hakura na daina ta tasu ma na barwa Allah komai,Spark yace kinga uwar bari kenan,ana fada miki bakya ji'' yanzu gashi kin hakura da kanki ciki Allah ne yake bada shi ga Wanda yaso a lokacin da yaga dama,Naila tace nifa na gaji da wa'azin nan naka sai kace kaima tuwo kake ci kullum,Yana lallashe ta kamar maye yace Indomie da Salat nake ci,dariya Naila ta dinga yi da ta tuna girkinta,tace dan Allah ka daina tuna min,yace kin Dade kina abin kunya Baby. Iman dai ta cika sati caf a gidan mijinta ba abinda ya faru kullum Annoor sai ya kawo,asibiti ma yaje an Masa duk wani gwaje gwaje normal yake,ya Sha magani shuru ba sauki,ya tafi Islamic chemist wani me kyau suka bashi nasu Ina shuru yanda yake haka yake,Iman ce ta same shi a bedroom Yana zaune Yana tunanin abinda ya kamata,tace tunanin ne dai har yanzu? Yace ba dole ba kullum Ina kallon Abu amma ba dama,dariya tayi tace haba Ango mene na tashin hankalinka Kuma? Kallonta yayi kawai yace ki shirya gobe muje asibitin Mamanki,Iman tace to Allah ya kaimu, ta zauna a gefensa tace abincin fa Ango ko man Amarya ya isheka?Annoor ya kalleta kawai,yace yau satinki guda Iman a gidan Nan da kalau nake da yanzu kin Saba da Sweetener ya karasa da tausayi,Iman tace harda yin kalar tausayi? yace ai ke yarinya ce shi yasa baza ki gane illar hakan ba. Washe gari Iman da safe da wuri suka ci wanka shadda suka sa fara kalar kayansu iri daya,suka fito kowa ya kalle su sai ya Kara,gidan ya kulle ko Ina sai me gadi suka wuce a tsaleliyar motarsa suna zuwa aka musu iso har Inda masu sauki suke,Iman ta hango ta a zaune yauma tayi tagumi ta zauna a gefe tayi shuru ga tarin tarkacen robobin ruwa Dana lemo a gabanta. Annoor ya Kalli Iman yace Kuna masifar kama kuwa da juna,Iman tace haka ma Kawu yace,sun Dade a wajen sannan suka je layin Maza,suna zuwa layin Maza Annoor ya hango wani mahaukaci ya cire wandonsa Yana fitsari Sweetener a mike gata katuwa ga tsayi,Annoor yace ji mahaukaci da kayan aiki,gamu Nan muna neman ta tafi wajen mahaukacin da bazai amfane ta ba,Iman baya ta juya tana ta dariya kamar ba gobe,Annoor yace muje ke kar na dinga ganin takaici a nan,har suka shiga mota Iman dariya take kamar ba gobe. Suna mota tana dariya yace kin dame ni fa da dariya wlh duk ranar da na warke sai kin gane shayi ruwa ne,Iman tace baka dai da bakin magana,gidan Kawu Taga ya nufa tace gida Kuma sati daya tal,yace ae mana shine dai dai ai,Bai fada mata wani Abu ba sai da suka shiga gidan,Haidar suka samu a compound a zaune ya tasa Laptop a gaba,ya gansu da mamaki yace har an fara fita lallai zaku Sha fada,Iman tace Ina Kwawna Yaya Haidar? Yace ban San Inda kwana yake ba wlh,dariya suka yi Annoor yace share shi muje suka wuce abinsu,Haidar yace an samu yarinya ana ta mata wayo ko sau nawa ake yi oho,Annoor Yana jinsa yace sau uwarka nake yi. Suna shiga ciki suka samu Kawu a Palonsa da Abba sun baje fruits suna Sha suna zuba zance,Abba yace 'yar Inna fushi take dani taki hakura daga na gaji da zaman lafiya na Dan jawo fada shike nan,ta juya min baya gaba daya babu mutunci,Jauro yace har yau fa banje gidan Amarya ba,Abba baki ya bude yace mene dalilin aurenta to in hakane? Jauro yace kunyarta nake ji,Abba yace Kai dai kawai soko,Annoor ne ya shugo bayan sun gaida Umma Habiba sun Sha fada dan me zai dakkota yanzu su fara fita. Suna shugowa Jauro yace me ya kawo ki Iman yanzu? Annoor yace ni nace tazo muje,Kawu gwara na fada Maka gaskiya,durkusawa suka yi Iman tana cewa Dan Allah karka fada,bayan sun gaisa Annoor yace Kawu ni dai tunda aka yi auren nan bani da lafiya,Abba yace toooooo....Iman taji kunya tace bari naje wajen Umma,Abba yace ke zauna sai anji gaskiya kece da laifi ko shine,Iman ta zauna badan ta so ba,Annoor yace Kawu tun kafin ayi auren gaf da an kusa biki ko Iman rungume ni tayi sai na kawo,Abba ya zaro ido Yana karkade kunne ae? Me kace? Jauro yace to fa muna jinka,yace idan Ina Jin sha'awa ko zazzafan hannu na ta rike sai na kawo,Kawu yace babu rabin zance,Annoor yaci gaba da cewa to nayi zaton ba matsala bace da aka yi auren ma haka,Kawu yace Amma kaima tun lokacin ai sai ka fada,yace nayi na asibiti da wasu na Islamic chemist shuru ban warke ba,Abba yace Allah ya rufa asiri ma ba a Dade ba yazo ya fada da sai dai aga matar ta Raina shi ba a San dalili ba,da yawa aure Yana mutuwa a irin haka amma mutane basa ganewa wasu su zagi matar ace daga aure har an sakota basu San dalilin ba,wasu Kuma su zagi mijin daga aure har ya saki matar. Jauro yace muje wajen Affa mana Baban matarka Kubra ai ya kware a wannan fannin,Abba yace kwarai idan kaga ba a dace ba to sai dai ayi na sihiri Kuma,Annoor da sauri yace a Ina ne zanje yanzu? Abba yace hanyar Jos ne daga fada sai ka tafi Kuma sai gobe Inshaallah,to Allah ya kaimu,yace Ameen,Iman kunya ta isheta,fitowa suka yi Iman sabo da kunya ta nace sai sun tafi gida. Hanan sati daya suka kwashe tayi aure aure ya Jibson ya turo da manya aka kawo kudi da komai ko lefe kudin ta karba kawai,sabo da aure da komai ba duk kudin ta karba,kayanta tsotsafi ba uwar data canja shi ta Kai,Jibson yace bai San zance,kafin ta tare da yamma ya shiga bangarensa yaga kayan yace baza ta sabu ba,bazan hau tsohon gado ba,tsohon gadon da wani ya hau ya gama iskancinsa a Kai bazan hau ba,ya kira Hanan Amarya yace wannan tarkacen fa? bazan hau tsohon gado ba fa gwara ma ku canja,karki sake a kawoki yau,Hanan takaici ya isheta tace sai kace wani mijinta kirki,ko an fada Masa sonsa nake yi,da yasan haduwar mijina na farko ai da baiyi magana ba ma,aikin banza Yan kudina Ina Adamawa zan hada na canja saitin kaya idan zan koma gidan Mohsin yasa zanyi asara. A ranar ta kukkulla da kudin da babanta ya bata ta hada ta siyo kaya masu arahar gaske ta siyar da waccen ta cika kudi aka bata,washe gari aka kwashe tsofaffin kaya aka saka sababbi da kyar,Jibson yaje ya Gani ya taba gadon yace ayyyaaaa a yau zan balla shi in ta tare,ya sake kallon kayan yace to duk da dai basu da Quality ai sabo sabo ne ko sabon Kashi ne sai anga banbanci. Baban Hanan ya gaji da ita dama ta ishe shi ya matsu ta sake aure,yau kuwa kawaye da wasu Dattijai yan uwan Ummanta da yamma suka kawota dakin miji tayi sababbin dinkunanta kala biyar da jakankunana da takalma kala uku uku harda mayafi da kayan kwalliya,bangarenta daban bangaren mahaifiyar Jibson daban. Bangaren mahaifiyar su Lubna suka Kai Amarya wacce ta Sha kyau tana kamshi,Mahaifiyar Jibson ta karbe su hannu bibiyu tare da danginta mata su biyar,har abinci da kaza ga ruwa ga lemo aka bawa Yan kawo Amarya Wanda mota Daya aka tura ta dakko su. Amarya aka Kai bangarenta ba laifi yayi kyau sabo da gidan mashaallah da kyansa ba Wanda zai raina ko Ina ya sha tiles. Sai dare aka Maida Yan Kai Amarya,Jibson ya shugo wajen Amarya 9pm na dare da kajinsa da kayan Sha,sai da ya fara kaiwa uwarsa nata sannan ya kawowa Hanan nata,ya sameta a zaune ta rufe fuska yace haka nake so naji gida ko Ina Yana kamshi,ko bude fuskar baiyi ba,ya bude Kasarsa yace karki ce ban miki Bismillah ba in zaki ci gata in na cinye Kuma shike nan,Hanan sai da ta bude fuskarta Bata taba Jin haka ba a rayuwarta,tace ban gane ba dama ba kazar Amarya bace? Jibson yace Kuma kawai Dan asara sai na siyo miki kaza nace gata a wanne dalili ai sai dai kizo na San miki,Hanan taga Yana ta cin abarsa Dake bazawara ce ta sakko kasa tace wannan wanne irin Abu ne,ta dauke kazar ta yage rabi ta ja gefe. Yace kin birgeni ashe kina da hankali matata ta farko ta tsaya kunya ranar da yunwa ta kwana ta zaci zan saurareta,Hanan tayi banza da shi ya gama surutunsa,tana cin abinda zata ci ta shiga wanka ta fito shima yayi wanka ya fito ya ja su Sallah tare da addua,Hanan amsa addua a ranta ba Ameen ba haka take fada a ranta. Sai da suka gama sannan tayi Shirin baccinta cikin Yar rigar baccinta me kyau,Hanan tana raina Jibson bata San jarumi bane sai ga Jibson ya shayar da ita mamaki,an dade ba a hadu ba kwana tayi tana tunanin daren yau,washe gari da sassafe ya tasheta lokacin ta koma bacci tana baccinta yace tashi kije ki gaida uwata ki mata shara da wanke wanke idan tana da kayan wanki ki karba ki wanke mata su tasss a madadina,Hanan baki bude tace jiya fa na tare,yace ko yanzu aka kawo ki,daurewa tayi tace a ranta ko sati biyu bazan yi ba zance ka sake ni. Washe gari Abba da shishigi da kansa yaje kauye ya karbo maganin yace Annoor yaje ya karba,Annoor tunda yaji kamar zai tashi sama haka yake driving,Abba yayi mamakin ganin Annoor da sauri haka,ya fito" Abba ya kalle shi Yana dariya yace Kai wannan Abu Yana wahalar da Maza yanzu akan Jin dadi kalilan kake uban sauri kar fa ka halaka kanka,ka dai dage da addua shine zai ceceka kasan magani dace ce,Kuma komai idan da addua yafi,Annoor yace ai tunda ba aikin dare Abba kwana nake sallah to ba abinda zanyi romancing ya gagareni da na taba ta sai na kawo Ina kanta. Abba yace kayi kokari ma yaro da nine kuka zanyi,Annoor dariya ta kamashi da Abba da Kawunsu basa Jin kunyar magana tana zuwa zasu fada,Abba ya daga hannu sama yace Allah na gode Maka da Yar Inna ta sameni lami lafiya har yanzu sinadarai sunyi karko garau nake Allah ka Kara min lafiya Wanda basu da ita Allah ka basu,Annoor yace Ameen irinmu,Abba kaga want mahaukaci ne fa wlh sai kayan aiki,Abba yace Kai kiyayi kanka ni babanka ne dan ubanka zaka dinga badala a gabana,kaje kayi da abokanka Ina da Da kamarka da tilon jika daya,sai tayi ciki da muke sa rai zaizo,Annoor yace Abba ai Kun zama abokanmu Kuma,Abba yace karya kake har abada,ku gyara lafazinku ba a sakin layi a gabanmu,Annoor a ransa yace ku da kuka fimu sakin layin ma. Annoor ana karanta Masa yanda zai amfani da shi ya tafi gida ko Iman bai fadawa ba yaje kitchen ya Sha abinsa Yana so ya mata surprise,minti kadan yaji sha'awa kamar yaci babu,tana bedroom tana shafa body lotion ya shugo,tace sannu da zuwa taje ta rungume shi tace ka dade yau Beb,please wlh ni yau sha'awa nake ji kayi ka kawo kazo muyi romance na rage zafi,Annoor yace Yana Shirin magana ya shide Yana hade hakora ya wani kankame Iman ya kawo,maganin ya fito da shi sabo da takaici ya Watso su kasa ya fara tattake su da kafa Yana masifa,aikin banza aikin wofi babu maganin da suke yi,Wanda bai riga ya take ba Iman ta kwashe su ta jawo locker ta zuba a ciki, tace me ya faru? tsaki ya ja ya shige toilet tare da mako kofar da uban karfi. Maryam kuwa ta gaji da jiran Annoor ya so ta samu kudi ta shilla kudu wajen matsafa ta tafi can kasar Inyamurai Inda wata kawarta ta mata hanya,a jirgi suka je,suka je har can Arne boka matsafi ya bata kululun wani Abu kamar carbi yace taje Office dinsa ta ajiye abin a kasan kujera Yana zama a kujerar ko sati baza ayi ba zai ce zai aureta direct,amma ko ya aureta bazai iya amfani da ita ba sai wannan tsafin dake jikinsa ya karye,Maryam tace Abu me sauki zanje nasa a karya tsafin amma a fara bani Wanda zai so ni,boka ya cajeta kudi yafi dubu dari uku haka ta bashi suka dawo. Washe gari Annoor ransa a bace ya shugo asibiti tayi sauri ta riga shi shiga Office din da duster a hannunta" tana goge kujerar" ta saka Masa abin tsafin, ta mike tana Masa sannu da zuwa" ya gasa mata ya zauna,tana ganin ya zauna ta fice da sauri tana murna. AsmaBaffa [2/5, 10:44 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 96-100 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM PAGE MA NAKI NE AIDA MAMAN TASNIM Tana fita Annoor ya ja wawan tsaki ya zauna,kiran Iman ya gani,wayar ya daga a fusace tace Beb,wane Beb din? Iman tayi murmushi tace wai ba Beb bane,tsaki ya ja tare da kashe wayarsa,Iman tabi wayar da kallo tace a'a to ni me nayi yanzu fa ya bar gidan normal,sake kira tayi yana kallo yaki dagawa,Maryam ya kira yace ta zo,da sauri ta shugo tana rawar jiki dama gata lukuceciya,kujera ya nuna mata tare da furta sit,zama tayi da sauri kallonta ya yayi shi sai yau ma ya kalleta sai yaga ta Masa kyau ta birge shi ma gaba daya,tana zaune bata ce komai ba farin ciki ya kamata tana ta murna,a ranta tace aiki ga me kareka da na tsaya wajen wasu banzayen malaman soro,aiki sai arna wlh. Iman ce ta sake kira ya danna reject,Iman tace Kai ai nasan Office din wlh bari naje ko ba izininsa me na Masa,bazan iya jira ya dawo ba" ni ba me hakuri bace ,ta shirya tare da saka Jilbab dinta ta kira driver tace kaini Hospital din Annoor. Maryam kuwa hannunsa ta riko taga bai kwace ba Kuma baiyi masifa ba,ai shike nan ta fara Murza hannunsa tana shafawa,ba uwar da yaji na feeling bare ma ya kawo,tana wasa da hannunsa tace ko baza ka aure ni ba zan baka kaina a haka,burina ni ya cika ko iya haka tana magana a ranta sabo da har yanzu tana Jin tsoronsa,shi fuska ba annuri kawai Ido ya zuba mata,Iman ce tayi knocking amma ba Wanda ya kulata ta turo kofar ta shugo,tana shugowa ta ga Maryam tana Murza hannun Annoor Wanda yake rike da biro da dayan,Juyowa tayi taga Iman tana gani taci gaba tace my love yau she zaka kawo kudin auren namu? Iman tace auren uwar wa? Ke me zan gani, tasa hannu ta fisge hannun Annoor tace Shegiya mayyar Maza dama irinku ne masu lalata Maza, karya kike wlh Annoor ba abinda zaici da ke,ko aurenki zaiyi wlh nasan to ba lafiya ba,Maryam tayi wata dariya tace kisa Ido ki gani ko dukana zakiyi ne,ke Nan har macece? Iman shake Maryam tayi suka dinga kokawa,Dake Maryam tana zaune ta Mari Maryam har sau biyu ta tuge mata mayafin da dankwali gashinta ya bayyana ba laifi tana da gashi Maryam,da kyar Maryam ta samu ta mike,Kafin ta daidaita Iman ta hankada ta Saman table din Annoor, Maryam ta saki Kara kanta kwam ya bigi Leben Annoor da ya saki Baki Yana kallo, Lebensa zafi ya zaci ma ya fashe,Iman ta haukace Bata ganin kowa Yana ta mata magana bata jinsa ma fridge ta bude ta zaro kwalabar lemon grape wata katuwa da lemon a ciki ta nufi Maryam zata buga mata,Annoor ya riketa,Yana cewa zan mareki Iman me ya kawo ki nan?kwalabar ya kwace Maryam ta fice da gudu ta bar Office din. Iman tana haki da jijjiga tace wlh idan baka rabu dani ba zan kwashe ka da mari,Ido Annoor ya zaro bai ma San sanda yayi murmushi ba yace ni din zaki mata? tace nawa kake wlh marinka zanyi,ta hau searching Office,ta bude corridor ta dakko tsintsiya,yace kizo ki tafi gida,Iman tace sai na duba Office din nan ko laya aka makala Maka,ni dama Maryam din Nan bana kaunarta bana sonta,bani da makiya kamarta Kuma haka kawai ba abinda ta min kawai na tsaneta ban yarda da ita ba ni" Iman ta hau shara ta durkusa ko Ina tana Searching Yana kallonta yana dariya,Iman ta gano Dan Abu kamar kwallon charbi ta dakko shi tace sai naje naji fatawa a kansa wannan ma ban yarda da shi ba,tana dariya ita kanta wasa ta dauki abin" hand bag dinta ta bude tare da sakawa a ciki ta zuge tace tashi mu tafi gida,Inzo aiki kice in tashi mu tafi,kalau kike kuwa?,Iman tace Dan Allah taso ta marairaice,wata kasala yake ji dama ba uwar da zai iya kawai yazo ne,hannunsa ta rike tace muje to wannan motar sai dai driver ya kawota gida anjima,suna tafiya suka fito Maryam bakin ciki ya kamata ganin ya yarda yabi Matarsa,haushi ya kamata ta leko da kanta kanta kadan tace solobuyo, Dolon miji,Iman ce ta ji ta juya Bata ga kowa ba suka ci gaba da tafiya Maryam ta sake lekowa tace Rakumi da Akalaaa.....tayi wuff ta buya,Iman bata ko juya ba har suka Isa wajen mota ta bude Masa ya shiga ta shiga itama ta zauna driver ya ja suka tafi,tunda suka shiga mota Annoor bai ce komai ba duk yanda suke wasa da Iman yau shuru. Kwanciya tayi a jikinsa yace a kaini wajen magani ba kalau nake ba,tunda naji Maryam tana birgeni wlh bani da lfy,Iman tun kafin na aureta nayi miki kishiya ki min magani,a yau nasan ba kalau nake ba ni dai,Iman tace ka auri wa? Daga auren mu sati nawa kwata kwata 2weeks kace aure,Iman ta fara hawaye tace ko ka aureta ba abinda zaka iya fa,Annoor yace ji nake idan ban aureta ba ban cika mutum ba,baki Iman ta bude tace a gaban nawa? Iman tace driver kaimu gidan Kawu. Suna zuwa suka samu Amaryar Kawu tazo gaida Habiba za a musu nasiha Abba yana nan yazo,Haidar duk suna wurin aiki ba kowa,Rahma suna school su,Kawu Yana ganinsu yace Iman lafiya naga kina kuka? Iman tana kuka tace ba dole ba Kawu tunda Kun zuba mana Ido kunki ku Nemo maganin gashi nan aure zai Kara wai,Abba yace Kai Dan ubanka ko Daya baka gama da ita ba ka tafi neman wata,Kawu yace dama zara ce da Kai na baka 'yata" daga aure shine zaka ce aure zaka Kara,Annoor shuru yayi dan gaba daya baya Jin dadin jikinsa. Abba yace ni dama ace dadin mace ya sani da sauki mace ai ya dandana yaji ne shi yasa zai karo aure ya Kuma dandana na wata yaji,Jauro ya furta gane min hanya,Maman Annoor dake zaune tare da Habiba ta Kalli Annoor tace baida hankali waye zai daura Masa auren? Marar mutuncin yaro Kai wlh ka bani mamaki ma,Habiba tace ni na taba Jin irin wannan ma sai yau Kai Annoor gaskiya ka bata wayon ka. Abba yace dama wani me yin kitso ne na kirki aishi daga an ganshi an San ba girma a tare da shi,daga ya daure gashi sai yayi kitso ana ganinsa anga Dan duniya,shi yasa tunda nazo zan daura aure naji gabana na faduwa nace to wannan auren sai abinda Allah yayi,Jauro yace to yanzu ni abinda na fahimta yaron nan maganin musulunci za ayi Masa,Iman Anya kuwa Kuna addua? Iman tana goge hawaye tace ae muna yi har Sallar dare da karatun Qur'ani shine ma watarana in na tashe shi muyi sai yace shi bacci yake ji. Abba yace wace yarinyar to? wata ce Maryam a asibitin sa take aiki. Ni ban iya bin malamai ba ku dage da addua da Azkhar cewar Jauro,Iman tace ni wlh ko baza kuje ba sai na Nemo magani Ina kallo na tsaya ayi min kishiya 2weeks da aure ai na fado haba kalleni fa wlh bazan yarda ba,Abba yace harda wallewarki Yar nan?banga laifinki ba. Annoor zazzabi ya fara ji harda rawar Sanyi yace in ban auri Maryam ba mutuwa zanyi zuciyata zafi take Kawu,suna ganin Abu kamar wasa sai ya zama gaske rawar Sanyi yake sosai,kujerar da suke zaune ya zame ya kwanta Yana cewa a kira min Maryam ko zanji dadi. Maman Annoor ce tace wannan abin fa ba na wasa bane Aunty Habiba,Iman ta fashe da kuka ta mike ta shiga bedroom tare da fadawa Saman bed tana kuka,Maman Annoor tace lallai ya kamata a Nemo Maryam don wannan wallahi itace ta yi Masa asiri,Annoor ta kalla tace kana da number dinta? Yana rawar Sanyi yace ehh...ya mika musu wayar,Iman ce ta fito da katon bargo ta lulluba Masa ta zauna a gefen kansa" kansa ya Maida Saman cinyarta ya kwanta Yana Nishi a hankali,Jikinsa ya dauki zafi sosai,Kawu yace Iman ku tafi daki ya kwanta,ta mike tare da rike shi ya tashi da kyar da bargon a jikinsa suka shige bedroom dinta na da" Saman bed ya kwanta itama ta kwanta suka shige bargon tare,Rungumeta yayi sosai a jikinsa Yana mata rada a kunne I'm sorry" Nima ban San dalili ba,Iman tana lallaba mijinta tace ko na cire kayan kafin Jin dumin?da sauri yace ae,tashi tayi ta sawa kofar key sannan ta cire kayan jikinta ta shige bargon tare da cire Masa nasa kayan ta rungume shi Kam" sosai shima ya makalkale ta. Maman Annoor ce ta kira Maryam ta zaci Annoor ne tunda da wayarsa ta kira,da sauri ta daga tare da furta my love,Maman Annoor tace ba shi bane Mamansa ce,da sauri Maryam tace Ina yini Mama? wai a dole ita ta gari ce,Maman Annoor ta furta Annoor yace Yana sonki shi aurenki zaiyi,gashi bamu sanki ba ko zaki iya zuwa mu ganki sai muyi miki wasu Yan tambayoyi, Maryam taji zancen aure tace to yaushe kuke son ganina? Yau ma in da hali ai akwai lokaci" okay to bari nazo,tace yawwa gidan Kawunsu ai kin San gidan tunda a karkashinsa kike aiki,Maryam da sauri tace to,Bayan sun gama wayar,Abba ya Kalli Jauro ya tabe baki yace baka iya soyayya ba Jauro Amarya guda tayi abin Azo a Gani maimakon kace ban mu kashe sai ka tsaya sekeke da Kai kamar bishiyar dabino,Habiba dariya ta dinga yi tace ku dai wlh baza ku girma ba,Hashimu Allah ya shirye ka,Abba yace Allah ya shiryeni wlh tunda ba Yar Wanda na lalata,Kuma gani da iyalina muna zaune lafiya har fada nake nema muyi ma ai kuwa ba karamin shiryayye bane ni,Maman Annoor tayi dariya tana dauke fuskarta sabo da Jauro ya kafe ta da Ido kamar wani maye. Jauro ya dawo tsakiyar matansa ya zauna Habiba a gefe Amarya a gefe,ya Kalli Habiba yace black beauty, ya Kalli Amarya Sadaka yalla wace ne zata kwace ni,Habiba tace na bar mata wlh har sati daya kwana,Abba yace ai baki birge ba Nan har kyauta kika yi Habiba,ke da zaki ce Jauro na barka kayi wata uku a dakin Amarya sai kice sati daya kacal sabo da dama ku gidanku Habiba gadon rowa kuka yi wlh,madarar shanu bakwa iya kyautarta,sanda kike tallan fura wacce irin tsada ce baki ba,ana ganinki da kwaryar nono har nunaki ake da baki ga uwar tsada can. Jauro yace karka takurawa matata Kai Yar Innar taka mene bata yi ba,Abba ya gyara zamansa yace Yar Inna ta hau dokin zuciya fushi take dani kwana da kwanaki taki sakkowa,abin ya dameni Kuma Ina Jin Mohsin zan fadawa yazo ya tare min fadan nan,muna zaman mu lafiya na takalowa kaina yanzu gashi Yar Inna ta juya min baya,Jauro ya dinga dariya yace Allah ya Kara,idan ance Maka Dolo kaji haushi,Abba yace ka taba ji nace naji haushi in an ce min Dolo? Ni bana Jin haushi Wanda ya fada shine a wahale bakinsa ke aiki. Maman Annoor kunyar Habiba take ji duk ta kasa magana,Abba yace to Habiba uwargida Kinga hukuncin Allah,haka Allah ya tsara kiyi hakuri da abinda aka miki,ba wai mun Kara aure bane Dan aci mutuncinki ba,Jauro yace ban gane mun Kara aure ba? Na Kara aure dai Kai Ina ruwanka a ciki ,wai Hashimu ko da Kai zamu shiga dakin Amarya ne? Abba mikewa yayi yace a'a Allah baka hakuri tunda baka gane hausar ba,ni na shiga dakin matar wani Allah ya tsare min,Jauro yace to zauna mana a karasa Abba yace a'a,Habiba tace Dan Allah ka zauna a kashe wutar Annoor tukun,da kyar Abba ya zauna,Abba baya fushi ba a fada da shi,yace ai ni Yar Inna yau Alala take mana,idan banci akan lokaci ba akwai kura,dama kadan take jira fushi take yi. Ba a dade ba sai ga Maryam tayi Sallama cikin katon Hijab dinta har kasa,tayi shigar Kamala,ta shugo ta zube a kasa tana ladabi ta durkusa ta gaida su da ladabi,suka amsa,Habiba tace kece Maryam din? Maryam tana kasa da Kai ta dago fuskarta tace nice,Maman Annoor ce ta Mike da sauri tana nuna Maryam da yatsa tare da kiran sunanta tace Maryam kece? Maryam tace kin sanni ne? tace kece dai baki gane ni ba,Ina mahaifinki? tace Yana US Bai dawo ba,Maman Annoor tace to ai ke shirme kike yi Annoor din Yayanki ne Ubanku daya da shi,babu aure a tsakaninku idan baki yarda ba kira mahaifinki yanzu kice waye Annoor. Maryam gigicewa tayi ta rude ta dakko wayarta a jaka tare da kiran Mahaifinta a waya,bayan sun gaisa tace Daddy wai dama kana da Da Annoor? Daddy yace Ina Annoor din? Dan Allah hadani da shi ya girma sosai Ina da pictures dinsa mahaifiyarsa ta tura min ta Whatsapp,Allah sarki ai ubanku Daya Maryam Yayanki ne shine Dana na farko,na zalunci mahaifiyarsa na zalunce shi,Allah yasa mahaifiyarsa ta yafe min,na nemi yafiyarta,yanzu shi kawai ya rage min, inshaallah next week zan zo Nigeria ki kaini Inda yake. Maryam tuni ta fara kuka tana hawaye ta durkushe a wajen tace Dan Allah ku kira Annoor zan tonawa kaina asiri,wlh ban san Dan uwana bane na jini,ban sani ba na cutar da shi,shi yasa aka ce in Allah bai baka Abu ba karka sake kace Kai ta dole sai ka same shi. Habiba tashi tayi taje ta dinga knocking tuni sunyi bacci har Iman din,da kyar Iman ta farka tace Ina zuwa,kayanta ta Maida jikinta tare da bude kofarta tace Umma,Habiba tace taso Annoor ku fito" tana fadar haka ta juya,Iman tashinsa tayi da kyar ya tashi ya zauna kayan ma sai da ta tayashi ya saka sabo sangarta,tace muje Umma suna kira,yace Allah yasa sun Nemo Maryam din na ganta,hannun sa Iman ta kama ta gartsa Masa cizo,ya saki Kara suka fito Yana yarfe hannu. Yana fitowa yaga Maryam a zaune tana sharbar kuka,Abba yace Iman ku zauna,zama suka yi,baka Jin komai sai sautun kukan Maryam,tace dan Allah Annoor ku yafe min,na cutar da ku nasa kunyi Zina Bada saninku ba,tana kuka tana basu labarin yanda akayi duk ta kaisu hotel har Annoor yayi amfani da Iman basa cikin hayyacinsu,sannan ta Fadi duk irin asirin data dinga musu,tace wannan na karshe shine na sa Masa a kasan kujera ya zauna,Iman ta jawo Jakarta ta zaro Dan kwallon abin kamar carbi ta nunawa Maryam tace shine wannan? Maryam tace shi...shi....shine,Annoor yaji komai amma kala bazai iya cewa ba,tsafi Yana jikinsa,Iman tashi tayi ta rufe Maryam da duka da cizo da yakushi,Maryam tana kuka,Abba yace kyaleta Iman ko me zaki yi baza ki iya ramawa ba,cuta ce ta cutar da ku,amma wannan yarinya ke dai lokacin Jima'in cikinki tare babanki yayi da shedan lokaci guda suka aiwatar da shedan,Jauro yace tambadaddiya ba duk yanda aka yi a nono ta tsotso. Cabdi cewar Habiba sai ki je ki karya tsafin naki ko,Maryam ta mike ta fice da gudu tana kuka,motarta ta shiga a lokacin ta wuce kauye wajen Malamin da yayiwa Annoor tsafin hanashi mu'amular aure,tana zuwa taci sa'a Yana Nan,tace Malam ka taimakeni Wanda na baka aiki a kansa kayi min Dan uwana nane na jini ubanmu daya,Malam yace na baki shawara ai tun farko kika dage. Maryam tace da me yasa baka fada min Dan uwana bane tunda Kuna duba ai sai ka sani,Malam yace Allah ne yasan gaibu,Maryam tana harararsa tace ku dai makaryata,Yace ke ki shiga hankalinki badan Ina Tausayin yaron ba wlh bazan karya ba,sai na kassara rayuwarki,shuru Maryam tayi tace nawa zan biya yace dubu Hamsim,haka ta bashi akan ya karya aikin,wani garin magani ya bata yace kije ki zuba garin Nan na magani a hannunki ki kira sunansa sau uku sannan ki bushe garin yabi iska shike nan,Maryam tace zan iya yi a Nan garin? Yace ko a Ina ma,ta karba ta fito ta shiga motarta sai da tayi Nisa da garin sannan ta aiwatar da abinda Malamin ya sata sannan ta shiga mota ta dauki hanya,a ranar ta dawo kusan dare ma ta nemi jirgi ta tafi kudu,can ma haka ta kashe kudi mutumin yace idan ya karya sai ta kwanta doguwar jinya,tace ba komai aka karya asirin. Kawu ne ya kira sunan Iman ku tafi gida to kawai Inshaallah zai karye,Annoor ya mike kawai ya fita Yana takunsa na zaratan matasa,Iman ta bishi kamar kurame ba Wanda ke kula wani,haka driver ya Maida su gida,suna shiga Palo ya rike hannun Iman ya fisgota idanuwansa cikin nata" haka kawai kamar zai dake ta" ya furta da izinin wa kika fita kika je Office dina? Iman tace da Izinin kaina da kaina,naje din fitar tawa ai tayi amfani tunda gashi nan da naje ai tattabeka akeyi dama kullum,haba shi yasa Dan hutun amarci ma kaki yi,Ina da operation yau,jibi Ina da wani marar lafiya critical condition,critical condition ashe Maryam ce take baka critical condition a jikinka, maimakon nayi aure nayi kiba kullum sai ramewa nake yi Ina Dan wuya sabo da halinka,auren zumunci ko tsiya a dake ka a hanaka kuka,Annoor Yana ta kallonta sai masifa take shi da ta yiwa laifi ta bishi Office ba izinin sa. Sai da ta gama tace Kuma wlh baka isa ka min kishiya ba,babu kishiya sai dai ka sake ni,haka kawai da me zanji,ko tarihina ya isa ka tausaya min,ai dai ko da asiri to shima Yana iske hali,dama wa yasan me kake yi in ka fita,wasu likitoci wani tsoron Allah ne da ku dama,in ka fita dama haka kake yi da ma'aikatanka idan bakwa yi ta ya zaka bari ta dinga tabaka direct. Annoor sai da ya bari ta gama sannan yace Iman ni kike fadawa haka? ae din Kai matsa can ko Dan ka rainani nima fa shegiyar kaina ce,dariya yayi kawai yace to Mama Iman zo ki dake ni mana kawai. Iman sama ta haura da sauri,zama yayi a rantsatsen palon nasu Wanda ya gaji da haduwa ba abinda yake sai kamshi,kwanciya yayi Yana dafe kansa da yake Masa ciwo,Iman bata sake fitowa ba sai da ta Dade Sannan ta fito sanye da guntuwar gown wacce da kadan ta wuce mazaunanta,Yana kwance ya lumshe Ido yaji taku ya Dan bude idonsa kadan,Iman ce ta wuce tana tafiyarta tana latsa waya,idonsa ya lumshe da sauri yace Annoor ba kayan aiki namijin hotiho ga Abu amma ba dama,yanzu ko tabawa nayi shike nan kadarina ya karye Kuma,Bai san an karya asirin ba yaki yarda ya taba Iman,Inda yake tazo zata zauna tace matsa ko na zauna a kanka,tashi yayi ta zauna ya kwanta tare da dora kansa a cinyarta,gashinsa ta shafa tace ya jikin? yace Ina ruwanki ba tafiyarki kika yi ba,dariya tayi tace to kayi hakuri haushi naji, kawai kin rainani sabo da ba abinda nake iya tsinana miki,wanne irin ba abinda kake tsinana min? Ba fa haka bane kawai kishi nake yi Kuma kasan ya zama dole tunda Ina sonka,haka dai kika ce amma ni nasan kawai Dan ba abinda nake baki ne,ba haka bane haba Beb ta shafo gemunsa tana murmushi,kanta ta duko a hankali tare da Dora lips dinta Saman nasa ta shiga tsotsa tace yau fyade zanwa mutum ko Banana tayi aiki ko kar tayi dole ma tayi,dariya yayi ba shiri yace Allah sarki Sweetener tana rashin lafiya, amma fa kina kiss din nan ta mike so take ta kawo nasan baza ta Kara 1mnt ba sai ta kawo,Iman ta mike tace bari na kawo Maka fruits" ta mike ta shige kitchen ta fito dauke da bowl ta kawo Masa gabansa da fork spoon a ciki suka fara aikin Shan fruits din,tace me zan dafa ne yau? Yace komai da nake ci ai kin sani in ma baza ki dafa bama a fadawa Rahma ta kawo mana daga gida,ko nayi mana order, Iman tace zan iya mana,Kitchen ta shiga ta dora girkin,miyar jajjage tayi da kifi sannan ta dafa musu farar shinkafa ta hada couslow tayi lafiyayyen zobo ta tafasa da bawon Abarba da kayan kamshi,bayan ya huce tayi blending Banana ta juye a ciki ta zuba sugar yayi mugun dadi ga amfani a Jikin Dan Adam ta shirya a dining sannan ta ganshi ya fito da alama wanka yayi cikin t-shirt fara me gajeren hannu da 3qutr yayi kyau matuka sai kamshi yake,gabansa ta karaso tana murmushi ta furta kayi kyau,Hugging dinta yayi gaba daya a jikinsa tare da furta I love you" da shagwaba tace Maryam din fa? shuru ya mata,sharewa tayi tace abinci Yana jiranka ta ja Masa kujera ya zauna tare da serving dinsa,ta zubawa kanta ta zauna itama,yau baza ki bani a bakin ba? Maryam ta baka,taci gaba da cin abincinta kamar ba itace tayi maganar ba,Murmushi yayi ya fara cin abinsa Yana kallonta,dakogowa tayi suka hada Ido, baki ta murguda Masa ta janye idonta daga cikin nasa. Bayan su Annoor sun tafi Abba shi dai tafiya yayi,Yana zuwa gida ya samu Yar Inna ta cakare cikin Leshi fari yaji doguwar riga ta tsege dauri sai kace matar wani Gomna ta zauna a Palo tana gogewa Hashimu kayan sawa,sau tari kayansa marasa nauyi ita take wankewa ta goge masa,Kubra ta daure fuska da gaske take fushi da Hashimu,Abba ya kalleta yace kinyi a banza fushi da Hashimu aikin banza kenan,kamar baki sanni ba haba Yar Inna,na tuba nace bazan sake ba,yau wurin sati guda ko daki bama hadawa har sai yara sun gane,na gaji zan fadawa Mohsin. Da sauri Kubra tace ka fadawa Mohsin Kuma? ae mana shi ya miki fada ai Kinga kinji kunya danki ya miki fada,Yar karamar yarsa ya dauka wacce take zama yanzu Yana mata wasa yace yarinya Yaya kike jiye min kamshin Yar Inna Yana nan ko kuwa ta daina sawa,ni nasan ta daina saka turaren yanzu tunda bama kwana tare dama Dan na yaba ake sawa to bani Ina zata saka,Yar Inna saura kadan tayi dariya ta daure tace Allah ya kiyaye na fasa shafa turare ni dama badan kai nake sawa ba. Abba yaci gaba da yiwa yarsa rawa tana dariya yarinya yace ke kadai yanzu kike kula nononki ko Yar nan? Dariya Kubra tayi tace ajiye min 'Yata karka lalata min ita,wayar Yar Inna ce tayi Kara" Hashimu ya duba yaga Naila,daga kiran yayi,Naila tace Abba" yace Na'am"gaisawa suka yi tace Ina Umma fa? Yace gata tana fushi,ai fushi take dani mun Kai sati a haka taki hakura,Kubra tana ji bata kulasu ba,Naila tace Abba zata hakura ne,yace Abu yaki ci yaki cinyewa,ka Murda kambunka kawai Abba cewar Naila'' wanne kambu nake da shi Naila ni ba champion ba,ita ce take da Kambun ai,Bata wayar to,Abba ya mikawa Kubra ta karba,Naila tace Umma Ina yini'' ta amsa da lfy ya gida ya mijin naki? Lafiya Alhmdllh,lafiya dai ko? Naila tace dama shawara zaki bani Gani nayi kamar Spark ya juya min baya,Dariya Umma tayi,tace me yayi Kuma,Naila tace to tsakani da Allah Umma yau 3days bai kwalbe ba,dariya Naila ta bawa Kubra sosai,tace me yake yi to,tace daga Office sai bacci,in ya dawo da wuri da wuri ma laptop yake sawa a gaba da takardu ya dinga fama sai ya Kai dare sosai har sai nayi bacci,Kuma a rana sai yaje state biyu uku kullum aiki,gaskiya na gaji ni zamuyi fada da shi,Kubra tace ke yanzu Baki gane aiki ne ya Masa yawa ba,aiki ne ya taso Masa baki san Maza ba kenan,kika San me ya taso Masa ya sashi hakan Koma ba aiki bane ai ba kullum ake kwana a gado ba,dole watarana a samu canji,ki daina damun kanki,abinda kike dai karki fasa Kuma ki koyi juriya a ko wanne hali kika tsinci kanki kiyi hakuri,bare ma aiki ne yasa shi,duk bake kike cinye kudin nasa ba,Naila tace har watana nawa da zan cinye kudinsa kin Kai dai wata biyar ko shida tunda cikin Beauty gashi ya fito ma,Naila tace uhm to shike nan Umma zan jure,Ina Hidaya? ta tafi lalle gobe za a kaita gidan miji,Kiwa mijinki godiya dubu dari biyar ya bamu,duk da Nabeel din ya zuba komai na kayan daki sai da ya Bada kudi,abinda muke so aka Kara siya mata,Baki ga gidan Hidaya ba Mashaallah yayi gida na gaske,Kinga kayan ciki du na kasar waje,kitchen ne ba a zuba abubuwa da yawa ba amma duk mun siya an zuba mata komai,zan tura miki ta Whatsapp ki Gani,Naila tace Alhmdllh ai ta turo min Lefenta gaskiya sunyi,Umma tace ai mu sai godiya ga Allah ta ko Ina rufa mana asiri Allah yake Naila tace ai kuwa Alhmdllh. Gobe karfe nawa za a kaita? 5pm suka ce zasu zo daukan Amarya gidanta kusa da gidan Iman Inda Annoor yake,Naila tace shike nan tayi Kawa sai su zauna lafiya kar a dinga kishin faccalanci kishin banza mijin kowa daban amma mata suna kishi, Inshaallah baza suyi ba,Allah yasa cewar Naila tana cewa Umma Dan Allah ki daina fushi da Abba kiyi hakuri,ke Ina ruwanki bana son rashin kunya fa ai dama kunfi sonshi,Naila tace mudai Dan Allah a yafe masa Yar Innar Abba....tana fadar haka ta kashe wayar tasan Umma yanzu sai ta zageta. Wayar ta kalla tace Naila wlh bata da kunya,Abba yace sabo da ta baki hakuri dan Allah kawo min abincina ki ta fushinki,Yar Inna ta mike taje ta kawo Masa abincin,ya bude flask din yace ya naga jullof? tace ae ai tunda naji kana son Alala na fasa yi tunda haushinka nake ji,Abba yace to bazan ci shinkafar ba ni,tace baza Kaci ba? Yace ae bazan ci ba Allah yasa na iya girkin bare ayi min yanga,Abba ya mike ya dauki showel din Baby ya Goyata Charas a bayansa sannan ya mike ya shiga kitchen,ya dora girkinsa,Yar Inna tana kallonsa yana aikinsa,kitchen din ta shiga ta sauke tukunyar,yace mene haka zan Sumar dake,dariya tayi ba shiri tasan ta Ina zai iya ko Marinta ma bare sumarwa,tace dan Allah kayi hakuri kazo kaci abincin nan nawa,Abba yace sai dai kici abinki ni kya min iyayi akan abinci,sabo da Allah mutum yayi ta fushi yaki ci yaki cinyewa,ya dauki tukunyarsa ya Maida saman gas,tace Dan Allah kayi hakuri Kaci wannan,yace wlh bazan ci ba na rantse in ma baza ki bari na dafa ba sai naje na siya,ni ba fushi nayi ba kawai bana son jullof dinne,to me zaka ci? Indomie da kwai zan dafa,to ka bari zan dafa Maka,haka ya hakura ya barta ta dafa Masa,gaf da magriba su Hidaya suka dawo daga lalle tare da Zarah,Abba yace kuzo naga lallen Nan,suka nuna Masa yace gaskiya ta iya Amarya kar fa kisa Ango idonsa ya fado,dariya suka yi,Yace to sai kuje kuyi wanka,Yau Abba Yana zamansa sai ga Yar Inna ta kawo kanta tazo dakinsa ta kwanta,yace kin dawo kenan,tace ae na dawo ko na tafi? Abba yace a'a ni na isa Yar Inna guda. Jauro yau gidan Amarya zai kwana,tana gidansa tare da Habiba uwar gida har dare Jauro yace taso muje na ajiye ki a gida,Habiba tace sai da safe dai Malam,Jauro harda cewa ban taba kwana a gidan wani ba sai yau ki gafarce ni Habiba,Habiba tace kaji da shi in zaka tafi ka tafi dai,fitowa suka yi da Amarya zasu tafi,Haidar,Nabeel,Rahma da Nabeela suna Palo Jauro ya fito ko kunya yace sai da safen ku,Haidar yace bye Kawu,Nabeel ya fara boye dariya,Rahma tace Kawu sai gobe azo dai a duba lafiyar mu,Kawu yace sabo da rashin Imani Rahma in kuka ganni gobe kuce to da matsala,ya juya ya tafi" ita dai Amarya tuni ta fice kunya take ji. Suna tafiya Nabeel yace yau Kawu za aci sabon balangu,suka kwashe da dariya,Haidar yace kaima ai gobe ne dai zaka ci naka balangun,Nabeel yace irin na karamar Dabba kuwa,Haidar yace to wlh karni zaiyi,yace Dan uwarka ba na kamar Dabbar turawa taji kiwo me Mai,kaga maiko zata yi,to zaka ce na karamar Dabba namanta in banda yauki da karni me zaiyi,Nabeel yace uhm nidai nayi shuru yara na wajen. Rahma tace sai da ka gama sannan kace muna wajen. Chika ce da Misam suke hayaniya su kadai sun cika Palo ka rantse Baki suka yi,kamar yara sai wasa suke kala kala suna dariya,Yana zaune Chika ta haye Saman kafadunsa dokin wuyansa,Mima ce tayi sallama tare da shigowa ciki,Chika tashi tayi gata da wasu shegun guntayen kaya a jikinta,bum short da riga,ba kunya ce da su duk da haka dai taga ai uwarsa ce sannu da zuwa ta furta tace bari nazo ta juya ta haura sama da sauri,abin mamaki Mima bata ce komai ba,sai ma cewa tayi Kuna ta kaya kaya wlh na zaci bakin yara kuka yi jibi Palo yanda kuka Masa pillows din kujeru duk a kasa,ai lokacinku ne kuyi. Misam ya mike tare da zama yace Ina yini Mima,ta amsa da fara'a tace tunda kayi fushi baza kazo ba gashi na sake zuwa ni,uwa ai bata fushi da danta,kiyi hakuri zanzo ne,ba wani zaka zo tun yaushe kake fadar Hakan ka kasa zuwa,ance haushi kaji munce ba bikinka muke ba na Rafeeq muke yi,Misam yace ni dan Baku yi bikina ba sai naji haushi kawai,Mima tace Gani nayi kai da Rafeeq ai duk daya,Misam yace yanzu ba kwace haka mana" koma mene ya wuce Mima,ya gida kwana biyu banga su Arham ba,sun samu shinkafa ai dole ka daina ganinsu,Misam yace Papa yaki dawowa dai,Mima harda hawaye tace abinda ya dameni kenan Misam,shine a gabana,Dan Allah ku roke shi ya dawo dan Allah,Misam yace to munyi munyi yaki ya ma daina daga wayar mu,Mima tace yau ni na shiga uku Kuma a rayuwa,kiyi hakuri zai huce ne,sai yaushe sabo da Allah sai yaushe? cewar Mima tana hawaye,da kyar Misam ya lallashe ta tayi shuru ta goge hawayenta,tace ni nace Masa wlh na tuba ko me yake so yanzu zan canja hali Kuma zan gyara Kuskurena Inshaallah,idan ma ya Kara auren ya taho da matar mu zauna tare,Zai hakura Inshaallah cewar Misam. Chika ce ta fito cikin doguwar rigar material ta fito ta durkusa ta gaida Mima ta amsa Kuma harda sakin fuska,Chika tana ta mamaki a ranta ta mike ta shiga kitchen tana cewa shike nan naci banza,rashin kunyar da nayi mata kafin na auri Danta naci banza,naci banza...naci banza...naci banza....tana yi da Waka harda rawa,a hankali ta leko da kanta tana kallon Mima da Misam suna Hira ta cunowa Mima baki tace naci banza a hankali yanda ba me ji,ta washe baki tana dariya marar sauti tace Kai wallahi naci banza tayi hankali,na gaisheta ta amsa harda fara'a,kitchen ta dawo gaba daya ta shirya abinci da na Sha ta shirya a dining ta fito tace Mima ga Abinci Mima ba a wuce tayi yanzu tace kawo min nan ni yanzu Dining table bai dameni ba,Chika ta kunshe dariyarta tayi sauri ta juya baya ta saki dariyarta marar sauti ta gama ta maze ta juyo ta kwaso kayan abinci ta kawo gabanta duka,tace duka ni kadai haka mene da mene haka yaran nan ku daina Almubazzaranci Dan Allah,Misam yace kayan mijinta ne fa Allah ya hore Masa Kuma Ina gari ba yaji nayi ba Mima ai dole tayi girke girke,Mima tace to Allah ya Bada lafiyar ci wato ni ka fadawa magana ko Misam ba komai,yace Kai Mima ni na isa na fadawa uwata magana yi hakuri,ya bude mata taga dambun nama,Taga farfesun kaji,ga wata fried rice ga couslow sai kayan Sha,Allah sarki Uwa sai ta tuna su Arham dinta,su suna zuwa suci basa tunawa da ita amma ita tana Gani su ta tuno,tace bazan ci ba ni,yarana suna can tuwo suka ci Ina zan sa dadi a gaba naci,Misam sai ta bashi tausayi sosai yace Allah sarki Uwa wlh duk Wanda baibi uwa ba dole ya shiga wuta,yace to kici naki ki koshi sai a Baki nasu,Mima tace to da dai yafi,ta zauna taci abincinta ta koshi,Sannan Misam ya kira Chika kitchen yace Ina abincina tace gashi,yace to sai wanne? tace sai na me gadi Dana ajiye Masa,yace hada duka ki zubawa Mima karki rage komai,har lemon da kika hada komai da aka yi a bata du,tace har dambun Naman Yana da yawa fa yace bata duka ki juye mata,tace to Allah yasa dai Papa ya dawo haka Dan Allah kuce ta canja ya dawo kar ya shiga hakkinsu,Misam ya tsaya a bayanta kamar kwarto tana aiki Yana faman shashafe mata mazaunai"to ka bari na gama mana,yace Ina zan iya ni fa kin San Ina kunnawa to ba sauki a bani a huta kawai ni Dan wutar ciki ne. Dariya Chika tayi tace Rafeeq na tuna wlh Ikhram kamar handbag duk Inda zaije suna tare,Misam yayi dariya yace wannan ban taba sanin maye bane sai rannan,Spark ya dauki masifa aiki a Office wai shine Sakataren sa,in yaje to Inshaallah sai Ikhram taje tare yake tafiya da ita,ba uwar da yake sai soyayya,Spark zaiyi baki wlh har suka zo suna ta knocking yaki magana gashi ya sawa kofar key,yasa Spark yayi loosing contract din Kuma zai samu kudi masu yawa,Spark ranar tab kinga bala'in da yayi badan Allah ya kaini ba da Sunan Rafeeq korarre sai dai ya koma shawarmar sa. Shine suka canja salo yanzu idan yaje Office 1:30pm Ikhram zata hado basket guda na abinci ta taho ta kawo idan ta kawo abincin to sai an tashi zata tafi,shiga goma fita goma tana ciki mayya itama,karki ce wata uwa suke a ciki ba wai sex suke ba daga Dan Tabesting sai Hira da kallon juna,Rafeeq bai ki ta zauna a gabansa ba ya sata a gaba ya dinga kallo har dare,Chika tana ta dariya ta hadawa Mima abincin komai a flasks masu kyau ta shirya mata a katuwar Leda wacce zata dauke ta kawo mata,Misam ya dauki kayan yace muje mu Kai Mima gida,Chika ta dakko mayafinta suka fita. Chika ce take driving Yana gaba Mima na baya suna ta hira,Mima kamar ba ita ba har mamaki Chika take. Arham suna compound dukkansu ana uban zafi wutar gidan ta dakke an rasa dalili,Mima ta shugo ga Misam Yana sauketa suka juya,tace me ya faru da wutar ne? Arham yace ai mu yanzu Kuma tunda Papa ya tafi Inda kisan sai da ya tsine mana sannan ya bar kasar" bala'i sai afka mana yake iri iri,ba Inda bamu duba ba yaki yi,Kuma mun kira me gyara tsabar rashin Albarka irin tamu yace sai da safe, ga zafi ana yi,gari babu hadari,Shaheed yace Allah ka kawo mana taka iskar ta kyauta Dan uban bature yaje da tasa,Mummy suka gani ta yayo katon carpet ta fito waje tana cewa ku kama min nan,Arham yace to" a kusa dake zan kwanta,Mummy tace kasan Allah wallahi zan karyaka kanwar uwarka guda da girmana da komai tsofai tsofai ka sani a gaba,Arham yace ke Mummy yaushe kika daina saka jean da tshirt,wlh har 3qutr na Sha ganinki da shi kina busa Shisha sai kice tsofai tsofai,da kin San kin wuce lokacin kike sakawa,Mummy tace shisha dai bazan fasa sha ba naga shegen da zai hanani"Kai Shaheed tayani bana son Arham ya taimaka min,Shaheed yace Nima ba wani na kirki bane kadan nake jira,Junior Yana jinsu Yana gefe Yana ta danna waya ya mike yace,wai ayi mace ta haifeka amma ka fita karfi,kawo na shimfida Dan Allah jeki,ya karbe carpet din ya Kai mata Inda take so ya shimfida mata. Mummy da mificin robarta a hannu tana fifita duk,su Anam suna suka fito da carpet suka baza suka kwanta,Mima ta ajiye abincin tace bari nayi sallah na dawo,Arham yace zamu ci dadi Mima taje ta maulato mana me dadi,Mummy ta kwanta da shisharta a gefe sabo da jaraba sai da ta kira kawarta ta kawo mata jiya,tace Arham Ina zan samu garwashin wuta,Arham yace ki bawa Anam gawayi ma ya isa zata kunna miki shi ta rura miki shi ya kama,Ina zata samu wutar kunna gawayi biyu ko uku,yace a Badonta mana, dazu naji tana Hira da kawayenta tana fada musu mace in tana da wuta a Badonta ta wuce wulakancin namiji,Anam ta naji tace tsohon munafuki dama tsayawa kayi kana sauraren hirata a waya ko,yace to kice Baki fada ba mana,kawaye basu San wutar Badon taki ta Dade da mutuwa ba an sako ki kina Nan a gida kina tsara musu Karya su Kuma banzaye sun yarda,Mummy tace zata aikata indai Anam ce,yanzu Kai shine zaka ce na bata ta rura min sabo da baka da mutunci kaga sakuwarka ce ko, Arham yace ahh to cewa tayi fa wuta ce da ita a wajen ba sai a rura miki cikin sauki ba. Mummy hannunta ta mika zata jawo wayarta kunama ta gasa mata harbi a hannu ta zabura ta mike tsaye ta saki ihu,wani Abu ya cijeni,duk suka tashi kowa ya mike ya arce Mummy ta rike hannu tana ihu tana cewa wuta...wuta...Mima ta fito ta haska wajen ta hango kunama katuwa tace Kunama ce,Arham ya tugewa Haly dankwali yazo ya daurewa Mummy Hannu yace muje chemist suka tafi chemist Mummy tana ihu...Mima ta kashe kunamar ,Shaheed ne ya kira Spark Yana aiki lokacin a Palo ya daga,yace kazo kunama ta harbi babarka,ku kaita Chemist mana ni aiki nake sai da safe na zo ya kashe wayarsa. Naila ya kalla da ta zauna tana kallo Juyowa tayi suka hada Ido yace sorry Yana murmushi,tace ba komai kayi aikinka ai yanzu shine a gabanka,laptop din ya rufe yace me kika ce? Nace kayi aikinka ba komai,kansa ya dafe yace na gaji wlh daga yau na gama aikin nan sai nayi sati ban fita ba,kiyi hakuri ku nake nemowa kudin,Naila tace nifa bance komai ba kayi aikinka,yace ke dai ki Fadi gaskiya,tace hmm wacce gaskiya,in hallarenki kike so ki magana,Naila tace to in Ina so an fada maka zan zauna Ina jiranka ne ai dole ka bani,wato bama Kya missing dina ko? Naila tace tausaya Maka nayi kawai nasan Kuma yanda kake idan na baka magani sai ka kusa kashe ni ranar amma wlh badan haka ba baza kayi aikin nan ba sai dai Kwalbewa,to kawai nasan Important Abu ne shi yasa na rabu da Kai amma sanda zan sa ma kaci ma baza ka sani ba,yace sa min Dan Allah wlh na gama aikin yanzu,Naila tace kazo ka kusa kashe ni,tashi yayi yace Dan Allah ki bani,ko Baki bani ba dai ai na gama aiki zaki ji jiki,sati zanyi ba fita ba shiga,Naila tace to ni yau bana Mood ma,yace fushi kika yi wai? Da kin San matsalar da ta taso min kika ga Ina aikin Nan da baza kice komai ba,Rafeeq ne ya jawo min akan banzar soyayyar sa yaron nan ya cuceni da yawa,tunda na dauke shi aiki asara yake jawo min ba ci gaba,Naila tayi dariya tace sai hakuri ai zai daina ne,Spark yace ai nasan yanda zan Masa Salary zan datse masa,Naila tace a'a ka bari dai zan wa Ikhram magana tunda matsalar ta ce,itace take biye Masa,Spark yace indai tana zuwa bazai iya aiki ba tashi mu tafi dare yayi,9pm dinne dare yayi? Kallo nake Nima ka jira na gama,kitchen ya shiga ya dakko Fruits salat ya fito ya dauketa gaba daya suka shige bedroom. Annoor zuwa dare suna kwance Iman ta shige jikinsa tasa yatsanta a lips dinsa tana shafawa a hankali tana Masa magana kasa kasa,tsoro ma yake ji baya so Sam yayi komai sabo da kunya yake ji ba uwar da zai iya tsinana mata zai kawo,romance din ma ta rage zafi bazai iya ba shi yasa gaba daya ya hakura,kunyar kansa yake ji,Iman Kuma ga naci,Yana mugun sha'awarta amma yaki yarda ma yayi komai bayansa ya juya mata ya kwanta,kamar zaiyi kuka sabo da bakin ciki,Iman tace to tashi muyi Nafeela muyi addua,sai lokacin ya mike,duk basu San Maryam ta karya asirin ba ma. AsmaBaffa[2/7, 8:22 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK 2 ~YARAN JAURO~ 101-105 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne Hasiya Muhammad Alwala suka yi tare da gabatar da Nafeela suka dinga addua sosai akan matsalar su,sai da suka raba dare suna Abu daya sannan suka koma bacci,ranar makara suka yi sosai"Sai da ta shirya musu break fast gigin Iman yasa ta dakko maganin kakan Naila,Wanda aka ba Annoor baiyi aiki ba ya tattaka da kafa ta kwashe ragowar,sauri Daya ta dakko dama Dan kadan kadan ne ta zuba Masa a cikin farfesunsa a plate dan kadan. Annoor ya fito ya Sha wanka kamar ba shine jiya ya susuce ba,kallonta yayi yace Amarya,Iman tace Kaine dai Ango Ina wata Amarya daidai nake da matar da bata da aure,sabo da Babu Sweetener? Ya tambaya" ta furta komai kace babu Sweetener sai kace Harija,Abincin ta zuba Masa abincin ta fara bashi a baki suna hira" ta dinga dura Masa farfesu,tun kafin ya gama ci ya fara tsintar kansa a wani Yanayin da ya Dade baiji irinsa ba,Iman ta mike ta tattara kayan ta wanke ta gyara kitchen ta fito ta wuce Bedroom dinta tayi wanka,tana fitowa a wanka taga Annoor ya shugo har dingishi yake kamar me cutar polio sabo da jaraba,jikinsa wani rawa yake. Iman tace zazzabin ne? Jikinsa ya fisgota,ya fita a hayyacinsa ma Yana jinta a jikinsa ya sake zaucewa,Iman tace yau Sweetener ce take mararin kawowa kenan ta manta ma da ta saka Masa magani,wuyanta ya shiga kissing Yana nishi ko magana ya kasa iya furtawa sabo da yanayin da yake ciki,Iman ta kalle shi suka hada Ido,tace zazzabi? zo nan kamar zata yi kuka zatonta tsafin ne" suka haura Saman bed har tsakiyar bed din tace bari na kwantar da Kai,dariya ta bashi ya danne sabo da ganin har yanzu bata dau haske ba bata gane matsalarsa ba. Kallonta yake a nutse idonsa har wani kasa kasa suke yi,suna zaune a tsakiyar bed kafadarsu na gugan ta juna,ya dora hannunsa a kafadarta ya sakalo ta bayan wuyanta,Daya hannun Kuma ya rike hannunta Yana wasa da kyawawan yatsunta,yace Allah ya miki baiwa Sweetheart,my Angel,farin ciki ta cika da shi tace da gaske? yace kema kin sani ai,Yana magana kasa kasa" yasa hannunsa Dake sarkafe ta dokin wuyanta ya Maida shi Saman Booby dinta daya a hankali Yana wasa da shi,shuru tayi ta zura Masa Ido so take ta roke shi dan Allah kar ya kawo amma ya kasa sabo da kar yaji Haushi tunda ba yin kansa bane,da kansa yace da magana ne? Lokacin ya janye towel din daga Saman kirjinta,Iman tace baka kawo ba? Annoor tunawa yayi ai Yana kawowa daga ya taba Iman,yace wai yau wutar jikinki ta daina aiki ne kin sane ko me? Har yanzu ban kawo ba Kuma kamar na cinyeki haka nake ji Iman taji dadi tace wai da gaske ai ni duk jira nake naji sakamako,murmushi ya saki yace wayyo gobe sai nayi rawa wlh bana rawa amma gobe sai nayi rawa ban kawo ba har yanzu,Iman tace shike nan muci gaba mu gani,Jikin Anoor ta fada suna dariya yace zaki balla ni,rana ta samu sai shanya,Iman ta cafki lips din Annoor ta fara tsotsa a hankali suna salo suka lalubi harshen juna suna tsotsa,wasa yake da dukiyar fulaninta son ransa,Iman tace yau ake zaman aure wlh,yace waccen fa? Saurayi da budurwa ne mu munje karatu mun hadu a garin da ba Uwa ba Uba babu me mana fada sai muka fara soyewa muka kama gida tare amma muna tsoron Allah a haka,yanzu Kuma yau munyi aure,dariya yayi yace duk santi kike? Iman tace ae,ni Allah ya Gani ko a gida sanda bamu San mu ba Yan uwa bane ai moreka nake yi Ina sani nake kwanciya a jikinka Ina shanye ma dadi,kullum a Raina sai nace ko nayi aure na samu kalacin Yaya Annoor Dariya yayi sosai yace to gashi Kuma ana yin auren sai Jikin ya samu matsala,kwanciya yayi flat tare da dorata a Saman cikinsa,yace yau dai banyi release ba har yanzu,Iman sai murna takeyi,yace kika ce a farko na daina damuwa ke ko babu zaki zamanki haka,to ai zan iya zama haka din kawai farin ciki nake tayaka Yaya zai ji dadi yau zai zama ango,sabo da ba virgin bace ke shine bakya tsoro? Iman tace mu rayu tare mu taso tare gida daya kullum muna tare fa kawai sai naji tsoronka bazan ji ba,ai ka riga kayi na farko shike nan ba zafi. Lokacin ya tuna da Maryam Kwafa yaja yace wai kanwata wannan Yar iskar ce kanwata lutuwa tana tafiya kamar agwagwa tana yanga,Iman tace please ka kyale zancen Maryam din nan tukun,koma me zaka mata kanwarka ce ato agwagwa tana yanga,Annoor yace ai wlh ba ruwana da ita ni ba kanwata ba can da matsalar su ni na sansu ne,kanne na suna gida su Nabeela,nifa? Iman ta bambaya" kwanto da ita yayi jikinsa ya fara tsotsar boobs dinta yanda yake so,Iman tana wasa da nipples dinsa,Hira da surutu tuni ya kare,Maidata yayi Saman bed din ta kwanta sosai ya fara binta a nutse Yana kallon reaction dinta ya tsotsi Nan ya Murza can,duk sun fice a hayyacinsu,Iman tuni an warware Yan kunyar ma ta gudu sai Nishin sweet take,a hankali ya fara sucking din Bado,Iman Sambatu take da ihunta,Bai Isa ya tsaya ba Iman sai tace Beb kana ta delay kana katse Abu,sai kaje ka kawo Kai nake tausayawa,Annoor lokacin duk baya hayyacinsa a zauce yake,jikinsa rawa yake a haka ma dan ta samu sauki ya tsaya Yana mata wasanni da yawa da ta shine da tuni ma ya wuce wajen,wasanni yake mata salo salo sai da ya sukurkuta Iman,tayi weat da yawa ganin ta fita a hayyacinta kar taje ta gamsu a haka Bai San yanayinta ba yace a ransa Uhm Annoor samawa kanka lafiya,Ya gyara Iman sosai tace tsaya na rike Jikin gado idan naji azaba in ta dukansa,wanne irin bed ta Ina wannan bed din zai ruku,koya miki zanyi ni zaki rike,Iman tace kayi min mugunta na rike ka bazan rike ba,suka fara artabu da Iman,tace dinki wahala,fuska ya bata tace to zan tsaya,ta nutsu ta ja dogon numfashi ta fara karatun Qur'ani da karfi,yace kin Raina Qur'ani ana Jima'i zaki fara karatu to ko a radio ba a so a kunna a dakin da ake Jima'i ko na aure ne, Iman tace to yanzu ashar kake so na dura,addua zakiyi ta saduwa da iyali ba kin iya ba,Iman tace yanzu ta gudu na gagara tunawa to shike nan zan karanta in nayi ki biya,tace uhm wayyo zafi Kawu kuzo,tun bai mata komai ba ta fara Kawu kuzo za a fara abin, idonta ta rufe da hannayenta,Annoor duk Yana kallonta,kafafun ya wangale Iman sai kuka tace shike nan kwana na ya kare. A nutse ya nemi hanyar Yana adduar kamar abin kirki itama tana karantawa da kyar ta Kai karshe ta kukan zafi,gogan an shiga duniya sabuwa ko ta Iman baya yi abinda yake gabansa shi yake yi,Iman tana ta kiran Kawu da Umma,Kawu.....Annoor da kyar ya furta ki nutsu Kawun ma abinda yake kenan,Sambatu yakewa Iman iri iri alamar ya zare gaba daya,sai furta mata kalaman kauna yake iri iri,yayi da turanci ya fada da Hausa,Iman tun tana kuka sai da ta dawo tace Yaya ka fa zare wlh ba Kai bane,Dan girman Allah ka barni haka,tana kuka tana ture shi ko motsi bayayi Dan karfinsa yanzu ya nunku,kuka kala kala ba Wanda Iman bata yi ba,bakinta ya toshe da nasa a haka ma saura kadan ya cijeta sabo da dadi ya kwashe shi. Iman taga yaki gajiya yaki ya huta Kuma bai kawo ba,tunawa tayi ta saka Masa magani ko shine,tace tana kuka magani na sa ma,Annoor yace kinyi dai dai my life Allah ya miki Albarka,you are my life my everything,Yana Nishi da kukan dadi ya rasa ma me zai ce,idan ta zabura zata kwaci kanta wani zafin take ji na daban,Iman sai da hawayenta suka kafe ma sabo da azaba da neman dauki,tayi ihu tayi kukan amma Ina,ta Dake shi ta yakushe shi ba nasara komai tayi ba nasara. Kamar ya samu Yar Shekara 30 da aure,sai da yayiwa Iman raga raga ta daina magana ma gaba daya muryarta ta gaji,kamar gawa haka Iman ta dawo,a haka ma so yayi ya canja Style kawai ya tuna bata Saba ba ya dauki lokaci Yana cin duniyarsa da tsinke sannan ya kawo ya samu gamsuwa ta musamman,wani dadi da farin ciki yake ji Wanda bai taba tsintar kansa a ciki ba, Yana jikinta ya dagota tare da rungumeta Kam Kam a jikinsa sannan ya fita a jikinta,sai da tayi Kara again yace I'm sorry,Iman tace karshe kenan abinda za ace,dariya yayi yace to me kike so? Iman tace mota bazan yi 2-0 ba ga wannan azabar sannan na zauna nace ni ta gari ce tunda kana da kudinka ai sai ka siya min mota,duk motocin gidan nan ga driver gani ki canja wani Abu,ke ai kin nemi kadan ma,yace da alama yau ba dinki,Iman wahala ta hanata magana bare motsi,tana kallonsa Yana dubata ko sai anyi dinki,yace uhmmm an girma ba dinki amma saura kadan da nafi haka sai anyi dinki,ko haihuwa kika yi yarinya zaki Sha dinki dike abina zan dinga yi Yana dawowa na Amarya. A lokacin ya dauketa ya mata wanka ya gasa mata jikinta suka tsarkake jikinsu sannan yayi musu na sabulu suka fito,Bed din ya gyara tana zaune sai hawaye take zirrrr zirrrr, da kyar ta tsaya ya shafa mata lotion yaje ya kawo mata tea me kauri,ta shanye tas,magani ya bata ta Sha sannan ya kwantar da ita,tana kwanciya bacci yayi gaba da ita,shi kuwa sai da ya shirya to rana ce ba dare bane har 2pm ma ta kusa,sabo da lokacin breakfast suka yi. Bangaren Maryam kuwa da kyar ta dawo gida tana cuta sosai ta dawo gida wajen Mamanta,Bata boye mata ba ta fada mata duk abinda ya faru,tace wlh yaran yanzu Kuna cin Amanar Iyayenku,duk tarbiyyar da na baki sai da kika lalace haka,wannan ke ai kinfi shedan ma wlh,sai ki kwanta ki ta cutarki Allah ya yaye miki ba Inda zamu neman magani tunda kin San abinda kika yi,Maryam ta shiga bedroom tana kuka tana nadama da dana sani ta kwanta ta lulluba tana zazzabi sosai ba Wanda ya kulata har kannenta su uku Maza biyu mace daya. Duk yanda Mamanta ta Kai ga sharewa sai da taje ta dubata,ta sameta tana ta rawar Sanyi tana kuka. Hanan kuwa Amarya bayan kwanaki haka take dama da aikin bautawa suruka,komai itace take wa suruka" bata Isa tayi magana ba sai Jibson yace so take ya shiga wuta, Jibson duk matan da yake aure yawanci Yan mata ne shasha shun yara,da ya auri bazawara tun a kwanciyar aure yaga banbanci Yana samun nutsuwa da gamsuwa sosai,gata dai dai da shi waccen na baya Kuma gaba daya baiyi dace ba basa iya daukan lalurarsa,dama gashi wani sai a hankali in suka gaji shima ya gaji da sunce ya sake su sai ya saki baya jira,amma Hanan Kam yace bazai yuwu ba yanzu yasan yayi aure shi Kam ya samu mace,Hanan Kuma lallabawa take lokaci yayi tace ya saketa,yanzu dadin Hallaren Jibson take ji baza ta iya ficewa yanzu ba. Lubna ce kawar Hanan tazo yau ta samu Hanan a bangaren surukarta ta gama mata aikin komai tayi aikin part dinta Kuma tayi girki ta kawo suna zaune suna hira,Dake bai bada kofar a Raina Masa uwa ba wani ladabi Hanan take mata,suruka sai yabawa take da hankalin Amarya tana addua kar auren Nan ya mutu ta gaji da aure auren Jibson,ko wacce tace ya aureta sai ya aurota shi yasa bai taba sa'ar aure ba ko kadan sai yanzu,Hanan tun tana ladabin dole har ya koma na gaske,Ganin Lubna surukar tace kuje bangarenki mana tunda mun gaisa,lokacin Hanan ta mike suka wuce,suna shiga Lubna tayi dariya tace Anki sharar masallaci anzo ana ta share kasuwa. Hanan tace ke dai bari Inama wannan abin da nake Mohsin nake wa da iyayensa wlh da bazai sake ni ba,mijina son kowa kin Wanda ya rasa amma ya zanyi na riga na cuci kaina,na yiwa kaina,yanzu Kinga nan ma a haka Alhmdllh komai akwai ci da Sha da komai abincin ma me dadi muke ci,ko Dan uwarsa Ina tauna kashin kaza wlh,sabo da shi babarsa yace dole sai taci dadi tunda da lafiyarta,kullum daga soye soye sai farfesu,Lubna tace to gashi kinyi kiba wlh kin Kara kyau,Hanan tace Madara kullum kayan tea lafiyayyu rabona da su tun Ina gidan Mohsin sai yanzu,Lubna tace to ko fasa fitar zaki yi ne karfa ki fice a nan Mohsin yaki Maida ke Dan wlh yanzu wannan matar tasa ta kankane komai,kiyi dogon nazari tunda Allah yasa Jibson ba matsala ce da shi ta kirki ba ki zamanki,Dan Adam dama tara yake bai cika goma ba,daga ke sai suruka,Hanan tace itama Bata da matsala tare muke aikin komai da ita ba me son jiki bace tayani take yi wlh,Kuma ba sa Ido,kullum sai tayi Masa nasiha da fada ya rikeni Amana,Kinga ma ya siyo min kaya set goma shekaran jiya wai du na Kai a dinka min sabo da ba a yi min lefe ba,yace zai siyo min takalma da jakankuna da mayafai,tafawa suka yi Hanan tace ranar in fada miki na zage mun sha love da dare mutuminki washe gari yaje kasuwa ya dawo sai gashi da kaya wai yaji dadin night din,Lubna tace a Kara dagewa,Hanan tace ba fara sonsa ma fa ni, Lubna ta zaro ido tace da wuri haka? Ya iya love Shima duk da dai nafi son Mohsin amma Shima dai ba laifi Kuma abinda yasa na Kara sonshi wlh ban sani ba baki ga yanda ya Kai kayan abinci gidan mu ba harda kudin cefane ya bawa babanmu,Kiga fa a yanda aka yi auren nan amma ya iya abin Alkhairi haka in na fita Mohsin bai Mai dani ba wa zan samu kamar sa? Lubna tace shawara gaskiya ki cire fita a gidan nan kiyi zamanki wlh,tace shine Nima nake wannan tunanin ta shiga kitchen ta zubo mata kayan makulashe tana cewa rannan da kannena suka zo Lubna ya basu kudi ya siya musu abubuwa Kuma ya Nemo Napep aka kaisu har gida,Kuma Baba yace idan na sake ya sakeni kar na koma gidansa na nemi gidan wani uban ba dai shi ba,Lubna tace to ki zamanki wlh shawara ce, Hanan tace zanyi biyayya haka na zauna lafiya ya fiye min mutunci ,duk Dan ta zauna sai yabon Jibson take yi Lubna na sake kwantar mata da hankali tayi zamanta. Suna zaune sai ga Jibson ya shugo da Leda,suma ta fito a kansa yayi kyau fiye da kwal da yakewa kansa,Lubna tace ranka ya dade,yace tare da naki sai yau ma za azo Kawa guda,yace me gidan ne nawa baya gari sai da ya dawo,yace Mashaallah a dinga biyayya,Hanan tace sannu da zuwa yace Sweety bayibe(Baby).....ya fada da iskanci wai bazai taba cewa Baby ba sai dai Bayibe...Hanan tace Baby dai yace sai kin haihu sai ki haifi Baby amma yanzu ke a haka katuwa ai sai sai dai Bayibe......Lubna ta dinga dariya,yace wai in tambaye ku suka ce muna ji" Dan Allah a Ina kuka ganni har daya ta kware min? Lubna tace ni na ganka fa naji mata suna ta yabonka ni kuwa nace na gano dai dai da kawata,na nuna mata Kai tace kayi mata,Jibson yace karshen duniya ne yazo dama ance mata zasu dinga Kai kansu wajen mu sai gashi har a kaina a gwadawa duniya,alamomin tashin kiyama har a kaina ya fado,ni Kuma haka Allah yayi ni sai dai mata su dinga zuwa,ni kuwa ban taba turning mace down ba in dai tazo sai na aura wlh ba abinda ya dameni zaka nake da kudina ta wannan barin,amma yanzu Ina fata kar wata tazo Bayibe ta isheni,Hanan harda cewa Ameen Allah ya sa. Suna zaune yace Yaya Hajiyata yau? Hanan tace lafiya take,yace an mata komai? tace ae yace yawwa,kar ayi min wasa da uwata,Da ran uwata ya baci gwara na mutu na huta indai ta silata ce,Lubna tace wlh Allah ya baka zaka yi karshe me kyau,yace albarkarta ce shi yasa kullum sai rufin asiri,Hanan tunani ta Lula yanda ita suke wasa da kula da iyaye suyi ta bata musu rai sai gashi suna ganin Jibson kamar marar hankali ashe ya fisu hankali,a ranta tace itama zata gyara ta dinga yiwa nata biyayya tun da sauran lokacinta,da yamma mijin Lubna yazo ya dauketa. Jibson ledar da ya kawo ya bude ya bawa Hanan,dogayen riguna nane kala uku Arabian gown masu kyan gaske tayi godiya,yace da bakya kula da uwata ko slifas bazan siya miki ba,yanzu Kinga a banza zaki dinga cinye kudina,matan gaba masu zuwa a aure su shike nan sai dai suyi hakuri Kuma kin kwace kudin,Hanan a ranta tace dole na dage kuwa. Jauro kuwa da Amarya a hanya ya siya musu kayan makulashensu,harda Shan maganinsa na Kara kuzarin Maza sabo da yayi Amarya,Amarya Kuma sai kunya take ji,Jauro yace Nima Nan kunyar nake ji karfin hali nake yi Ummu Annoor,kallonsa tayi Yana driving tayi murmushi,yace wannan kunya taki ko budurwar zamani baza tayi ta haka ba,tayi yawa,da budurwar zamani ce" da yanzu ta min kiss yafi ashirin,amma ku sai kuce Kun girma,ku da ya dace kuyi sabo da kune tsohon hannu karki sake Dake Habiba ta miki kafa in ta kwace ni shike Nan,kar ki ganki jajir ba haskenki zan ta kalla ba babu ruwana da shi"sai na tafi wajen Habiba ta bani nishadi,Maman Annoor ta murmusa kawai,yace kamar ba Yar Boko ba ni da nake tunanin ma kafin muje gida kin min kiss yafi goma a kunyace,dariya tayi ba shiri. Haka suka karasa gidanta Wanda ya gaji da tsaruwa ko Ina kamshi yake,Jauro ya wuce kamar gidansa Yana gaba har bedroom dinta Wanda ya Sha gyara,yace badan aure ba me zai kawo ni nan,sip ta bude ta cirowa Jauro wasu kayan bacci na manya ne riga da wando dogo marasa nauyi sababbi,tace gashi Hubby" Ido Jauro ya zaro yace me kika ce? tace gashi Hubby fa nace harda shagwaba,Jauro yace uhmm yanzu nasan kinyi makaranta,auren me Ilimi yayi a rayuwa,dariya tayi ta shige toilet,tana shiga Jauro ya nuna kansa da yatsa yace ni Hubby yo ai Ina Jin ko Annoor ba a kiransa da wannan suna shi da yake matashi bare Kuma Nabeel da ya auri Yar tatsitsiyar yarinya, Jauro kana shanawa dole na fadawa Hashimu yaji sabon sunana,Yar Innar tasa duk wani yabonta da yake bata taba kiransa da Hubby ba ,sai da ta fito tace kaje kayi wanka,Jauro yayi wanka ya fito suka shirya ya jasu sallah bayan sunyi adduoi suka ci kayan makulashen su harda bawa Amarya a baki. Bayan sun gama kowa ya koshi zama suka yi suna hira sabo da abincin ya narke yabi jiki,Jauro mikewa yayi tare da zama a Saman gadon Yana addua,zama tayi itama sannan suka kwanta gaba daya tare da shigewa bargo,Jauro ya fara soyewa da Amaryarsa gwanin birgewa haka suka tsunduma a wata duniyar ta musamman,Jauro Jarumi ya jiyar da Amarya dadi ya jefa ta a farin cikin da ta dade bata samu ba. Yahuza donation ya fito daga gidan giya a make Yana tafiya Yana tangadi bai kula ba ya hau Saman kwalta wata karuwar mota tazo ta make shi nan take ya fashe a titin ko shurawa baiyi ba yace ga garinku Nan,mutane suka cika a wajen dake popular ne kowa yasan shi sai jimami akeyi aka dauki gawarsa da Yan sanda bayan an gama duk abinda ya kamata aka kawowa iyalansa,Iyalansa Asabe sai kuka da ihu,yaransa ma haka,Asabe tana kuka tace wlh nasan matukar mutum yaki jin tsoron Allah ya tuba karshe wani a kan aikin banzar zai mutu,gashi Nan ance daga mashaya ya fito,anyi anyi ya daina yaki gashi mutum Yana ta abu bai san Kwanansa ya kare ba a duniya,shi yasa ake so mu dinga tuna Allah da mutuwa tana iya riskar mutum a kowanne hali,babu batun sai da cuta. Amarya tana kasa tana ta birgima ana bata hakuri tana cewa yaranmu nake ji Asabe yaran mu,duk da haka shi din katanga ne a tare damu,komai lalacewar me gida to me gidane wlh kawai muyi Masa addua Allah me yafiya ne zai iya yafe Masa,Asabe tace amma ba haka aka so ba ka mutu a wannan hali,waya suka dauka suka dinga kiran danginsu da danginsa na birni dana kauye. Ikhram tana zaune tayi wanka kenan suka kirata,tayi mamakin ganin kiran Asabe dagawa tayi taji Asabe tana kuka tana cewa Ikhram ki taho Uncle dinki ya rasu yanzu aka kawo gawarsa mota ta make shi...kit ta kashe wayar,Ikhram ta fara Innalillahi wa innailayhirrajun tace duk abinda ka min uncle Allah ka sheda na yafe Masa,Allah gadona da ya cinye kaf na yafe Masa har abada Allah ka Masa Rahma. Kuka ta fara ta kira Rafeeq Yana Office Spark ya saka shi gaba da masifa sai ya karasa aikinsa,Spark Yana zaune a Office din Rafeeq wai dole sai ya gama Yana Nan Yana jira. Waya ya daga ta fada Masa,Shima salati ya saki yace Allah yaji kansa bari nazo,Spark yace waye? Sirikina nane ya rasu Yahuza Donation,Spark yace Wanda yace baza a daura aure ba? Yace ae cousin din Ikhram,yace Allah sarki Allah yaji kansa yace Ameen,yanzu me zaka Bada sadaka wlh ko gidan kansu basu da shi,Spark ya Kalli Rafeeq yace nawa ne a accnt dinka? ai ka sani,sai dai idan Joint Dina da Sa yara zan siyar sai a hada a samu a siya musu gida su zauna a basu jari,Spark yace ka daina wani zancen siyar da joint kudin tallafi na kamfanin nan ai sun taru da yawa a eba a ciki ayi musu komai,Yace to mun gode,wai yaushe za a kaishi? yace kaima kasan yau ne tunda rana ce,yanzu tafiya zaka yi kenan? Yace bata bakinka kake yi ma ai zuwa zanyi na dauki Yar dagwai dagwai ta kafata kafarta in na kaita sai na kama hotel a can kullum naje har ayi 3days sai mu taho gida,Spark yayi dariya yace na gaisheka mazan fama,Ina zan iya barinta haka da yamma na dauki abata mu tafi masauki muyi bacci na kwashi aikin dare da safe na kawota,Spark yayi dariya yace Kai Namiji,Rafeeq yace Namiji ai sai Misam idan ba Chika tayi ciki,Spark kamar shine me cikin harda kakarin amai ohhhh uhhhh....Rafeeq Yana dariya yace wlh da gaske nake wai tsinken pt ta siyo ya bada positive,suka tafi asibiti akace ciki ne 4weeks kenan da samunsa,Chika tana nan da ciki ana amarci da ciki,Kai kuwa Spark ko gado kayi ne na mummynka har yanzu 6mnths shuru shuru kullum Naila sumul,Spark yace Amarcina nake ci dama ni nafi son haka amma yanzu Ina so ta samu cikin sai abinda Allah yayi,Rafeeq yace Allah ya kawo,Misam za ayi Baby ko mace ko namiji sai wani iyayi yake wai shi namiji ne,Spark yace ah yayi gaskiya ya je da zafinsa Kai. Rafeeq tashi yayi suka fito yace nima gida zan wuce na gaji so nake muje aikin hajji ma da Naila da Chika,Rafeeq yace ni shine za a ware ni ba komai,yace alkawarin Chika ne Sanda akayi bikinmu tayi kokari nace zan biya mata,Rafeeq yace okay to Allah ya kaimu,Spark yace kafi kowa cin kudina duk ka isheni haba, Rafeeq yace yanzu ma Ina jiran na taimakon kamfanin za ayi sadaka,Dan Allah kuzo da su Misam da su Arham,Spark yace zamu zo gaisuwa ayiwa Malamar Yan iska gaisuwa,dariya Rafeeq yayi ya shiga motarsa ya wuce gida. Yana zuwa ya samu matar tasa har ta shirya tana jiransa da akwatinta,Yana shugowa ta rungume shi tana hawaye,yace sai hakuri Muma duk lokaci muke jira yana bata baki,yace bari na shirya,tare zamu tafi? Yace ae mana" murna tayi sosai taje ta tayashi ya shirya ta zuba Masa kayansa da duk wani abin bukata sannan suka kulle gidansu ya kira Arham yazo ya dauki motarsa ya kaisu Airport, suka wuce shi Kuma ya tafi da motar abinsa yace banza ta Fadi zan more mota,a motar ya wuce gidan Misam,Yana zuwa ya samu Chika a kwance tana hutawa tana kallon film,Sallamarsa ta amsa tace nayi fushi sai yau,murmushi yayi Yana gyara agogonsa me tsada ya zauna yace Ina yini ta amsa tare da tambayar ya su Mima? Suna nan lafiya,ta furta sannu dan saurayi,me zaka ci? yace abin dadi mana Ina yayan? ya fita" yawwa Arham na aikeka mana,yace Ina? Dan Allah kasar calaba zaka siyo min wacce masu ciki suke ci,Arham yayi dariya yace irin taku kenan kice Misam shi har ya jefa one goal,gaskiya an bar Spark da Chaskarar kwallo har yanzu Kuma ya kasa jefawa Allah ya kiyaye shi da zama Mummy,Chika tace ni ance Maka ciki ne Dani to,shine mana Aunty tun yaushe kuma an gamu,Chika tace dan Allah tafi ka siyo min kafin ka dawo na hada ma abincin,ni yau bana Jin yunwa abin dadi kawai zaki hada min Inci,Yana fita bai dade ba ya siyo mata ya kawo,ta kawo Masa su fruits salat ya sha hadi,ta kawo Masa wata samosa me dadi taji hadi ga nama a soye,ya zauna Yana cin abinsa hankali kwance. Suna ta hira da Chika,Chika tace wai Arham kai baka da budurwa ne? Yace Ina maraya wa zai min aure ni,in kayi budurwa ai kana da kudi har yanzu fa ci da ni ake ko kaina bana iya ciyarwa ta ya zan zauna Ina budurwa tace kudin anko bani da Sisi,tace Data Ina fama da tawa bada ni ba,Chika tana dariya tace haba Arham Ina ganinka babban yaro,yace uhm in munga hadaddiya sai dai nace Allah ya azurta mu amma bazan tare ta ba. Yau da yamma za a Kai Hidaya gidan miji,tun safe take kuka tunda gari ya waye take kuka,wajen Azahar Abba ya shugo gidan,Kubra tace wai yarinyar nan har yanzu taki hakura sai kuka take anyi lallashin anyi taki hakura,Abba yace rabu da ita idan ta fara ciwon Kai taji wuya ta daina ko shi Angon ai zai lallashe ta da Hallare lafiyayya rabu da ita Dan Allah karku sake cewa tayi shuru,Kubra ta dinga dariya tace kaima dai Naila ta koya Maka wlh,yace ni ta gado na Dade da sanin ana kiranta Hallare ke ma kin sani ke da yarenki zaki dinga wani gulma,Kubra tayi murmushi,wajen su Goggo Abba yaje,Goggo da Tani sun dawo,Yana shiga suka gaisa yace barkanku da zuwa,suka ce yawwa yace Amma zaku je ku gano Naila suka ce Inshaallah zamu je mu gano ta. 6pm su Haidar suka zo daukan Amarya a motoci ,kawayen Hidaya kamar yayi sun Sha anko,kawayen Kubra da danginsu na kauye,Amarya wacce ta Sha gyara taci kuka ta gaji ta shirya cikin wani Leshi white and Golden dan gaske da Naila ta dinka mata gown ce hadaddiya daga baya har kasa take ja,da kyar ta tsaida kukan aka mata Yar make up sama sama sannan aka tafi kaita dakin miji,Abba ya riga ya mata nasiha tun jiya shi yasa yau ba a tsaya ba. Habiba da tawagarta suna nan suna jiran Amarya Ango Kuma Yana gida a sama bedroom dinsa ya fito ta corridor din baya Yana hango motoci an bude gate Yana Jin dadi Yana kallo ta samansa. Amarya aka fito da ita Haidar ya kira a waya ya daga yace ka ganni a sama Ina Kallo ya ka gane min Amarya ta? Haidar Yana dariya yace Amarya fa ta karo wulakanci irin kyau haka wlh ban ganeta ba,yace ni dama nasan haka zata dawo sai taji wukar yanka balangu ma tukun,Haidar Yana ta dariya yace ni kuwa yar Kunkumar tawa munyi fada dama kawu bai sonta na tsine mata na koreta,dariya suka yi masu kai Amarya tuni suka yi ciki da Amarya,su Habiba suka sauke su hannu bibiyu da karramawa,Nabeela da Rahma suna can gidan Amarya su suka gyara komai na gidan,sai da suka yi sallar Isha sannan suka tafi da Amarya hadadden gidanta,su Goggo suna ganin gida suka dinga cewa lallai Hidaya ma anyi dace,shi dai Hashimu Allah ya Cece shi,Hidaya tana ta kuka an Rabata da iyayenta,tunda taga an fara watsewa ba kowa sai Goggo da Tani ta rike Goggo tana rusa kuka ni a Maida ni gidanmu....wayyoo....Umma ta....Abbanaaaaa....Goggo ta fisge jikinta suka fice a bar Hidaya tana ta faman kuka,Wanda zasu zauna ma a wajenta duk Goggo taje kowa ya tafi tunda baza ta yiwa mutane shuru ba,suka kira Ango Goggo tace kaje yanzu mu Kam mun tafi tana nan tana ta rusa uban kuka wala'allah Kai ka iya lallashinta ta yarda,yace to bari naje,lokacin wanka yake niyyar yi ya fasa ya kira Haidar yazo ya kaishi can. Goggo tace Naila kuwa tafi dadin sha'ani wlh muka kaita cikin Jin dadi ba kuka ba komai har muna ganin laifinta ashe gwara ita wannan jarabar kuka haka,Kuma yau dai ba kyaleta zaiyi ba,Tani tace Ina fa zai barta ai in zata tsage bazai barta ba sai dai idan suma take,Ina Tausayin Hidaya yarinya ce sosai,Wannan yaran da kike gani ki kiyaye su cewar Goggo. AsmaBaffa [2/8, 8:18 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫 A GIDAN YARI BOOK2 ~YARAN JAURO~ 106-110 Official By AsmaBaffa SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM Page naki ne Umu Afrah Bayan sun koma gida suka samu Hashimu su Goggo suna bashi labarin irin kukan da Hidaya take yi,Hashimu yace duk da haka bata Kai uwarta ba lokacin da tana Amarya,Yar Inna tana ji ta bata rai bakin ciki ya dameta na Abba,suna hada Ido ta Harare shi yace to nayi shuru Harara ta take,Goggo tace Hashimu ai Kai sai gyaran Allah kuma wai ya Kasuwar taka ne? Hashimu yace idan naga dama Ina fita so nake na canja sana'ar masu gidan sunki yarda,bana son wannan wlh ace mutum kullum a runfa Ina laifi a canja min shago cikin sutura,amma Ina rumfa iska ta ko Ina kawai shiga jikina take ba birki,idan shago ne fa sai Yar kofa ta,sai na samu Yar katifa ta a gefe in na gaji na kwanta na huta,ni gaskiya canjawa kaina sana'a zanyi,kayan masarufi zan koma siyarwa kwana Nan,Goggo tace indai zaka yi sana'ar ai Alhmdllh,mu zaman banza ne bama so dama,Abba yace Ina nan dakin nan na gidana Wanda kofarsa take a bude shi zan Maida shago kawai,Goggo tace Allah ya kawo kasuwa. Hashimu yace Tani wai ya naga duk kin Kara fita a hayyacinki ne? fatarki duk tayi yaushi ki dinga Shan ruwa sosai fa da Dan Glucose D ko Kya farfado,wannan irin yangwadewa haka,ga farin naki ma ke ba me kyau ba,irin farin nan hauuu,Tani tace Kai fa ka fiye sa Ido a haka kace baka gulma,Hashimu yace wlh sai na siyo miki ruwan gishiri da sugar kin tafi da shi ki dinga Shan ruwa sosai fatarki ko a samu ta mike. In kunje gidan Naila ku tsaya kuci kaji da yawa ko Kwa farfado,Goggo tace har a gaya mana cin nama mu,kafin kuci Naman fa? sai sati sati ranar juma'a cewar Abba. Ya dade suna Hira sannan ya tafi zai kwanta Yar Inna tace baka yi wankan ba,yau Banga dama ba bazan yi ba,ai kuwa na dafa ruwa sai kayi wanka,sabo da kina gadara baki da ciki,yanzu da cikine dake murna zaki fara kar nayi wanka,Yar Inna tace naji muje dai sai kayi wanka,Abba ya mike ya zaiyi haka ya shiga wanka ya fito wai yayi fushi an sashi dole yayi abinda baiyi niyya ba,Pillow ya dauka ya koma kasa ya kwanta,Yar Inna tace zan iya daukan ka na dawo dakai sama gwara ma ka dawo tun wuri,Abba yace da na zama banza kuwa kika iya dauka na to garin nan zan bari,fafur Abba yace bazai hau gadon ba kyankyamina akeyi sai an sani dole nayi wanka sabo da kar na lalata miki bedsheet,bazan ma hau Miki gadon ba. Washe gari su Goggo suka tafi gidan Naila,Spark yana gida abinsa suna kallo Naila tana jikinsa a kwance sai ga su Goggo sun kwada sallama,Spark yace to fa ga 'yan uwanki nan daga Jin Muryar kune,Naila tace kamar Goggo ku shugo bata da niyyar tashi a jikinsa,Goggo suka shugo"Tani tace da kyar muka gane gidan nan aradu har zamu kira waya,Spark yayi murmushi yace sannu da zuwa,Naila sai lokacin ta mike a gajiye tace sannunku ya hanya? Goggo tace Alhmdllh maji dadi ,har yanzu dai ana nan ana wannan nacin na makale makale,wai ku dan Allah bakwa Jin kunya ne? Spark dai rusunuwa yayi ya gaida su suka amsa,Naila ma haka ta mike ta shiga kitchen,Goggo tace Banga alamar ciki ba a Jikin Yar nan,Juyowa tayi ta Kalli Spark tace to Kai ya haka? Spark murmushi yayi ya daga yatsa sama ba tare da yace komai ba wai Allah ne,Tani tace kaji dashi kinibabbe ka samu yarinya son kowa kin Wanda ya rasa ai dole ka daina fita,Dan kauyen ma kaki zuwa,Spark yace a gidana fa ta koma haka ai kuwa na iya kiwo,Goggo tace wlh karya kake dama haka muka kawota kiba kadan ta Kara da haske,Spark yace Amma ta Kara ai ko Goggo ai an samu ci gaba,yarinyar nan irin kudin da take lashe min Allah ne ya sani,ku godewa Allah ta auri me shi da wani ne da yanzu ta fara yaji,ku godewa Allah ni ta aura,dariya su Goggo suka yi,ai Kai ba a kada Kai a magana kamar ba Dan Abuja ba. Arham ne yayi Sallama ya shugo yaga Goggo wacce ta doke shi,yace sannunku da zuwa,Goggo tace Kai me Ido a tsakar Kai daga Ina haka? Ina Baban naku da Mima din? Arham yace ai na dade da zama maraya ni,Goggo ta zaro ido,ya gaida su suka amsa yace Yaya Ina Aunty din? Spark yace Kai me zaka mata ka isheni na rantse da Allah,Goggo tace tana kitchen Kai,Arham ya nufi kitchen yace ni da nasan ma tana nan bazan tambayeka ba,Dan ka samu ma ana kulata,Murmushi Spark yayi yace gobe ma rana ce. Kitchen Arham ya shiga yace Aunty Naila ta juyo tace Arham ya aka yi ne? yace unguwa zanje Banda ko sisi ko ki bani ko kisa mayenki ya bani 10k kacal,Naila tace kana tunanin in nace ya baka zai baka? Ai kina kaishi bedroom wlh sai ya bani sai in Baki niyya ba,Dan 10k ma fari kawai ya isa kina Masa fari da Ido zai bayar, Dariya Naila ta dinga yi tace nidai na shiga uku kowa cikinku sai yace in sa baki,to power ce dake ai Aunty kune masu wuta a uhm....ba irin su Anam ba. Naila tace nidai bazan ce ya baka ba zan baka kawai,yace to ai duk daya ki hado da kudin Shan lemo. Ta gama shirya abinda zata kaiwa su Goggo a tire ta fito Arham ya biyota da wani plate din,tana ajiyewa su Goggo ta haura sama tace Arham zo,Spark Yana kallon su yaje ta dauka a nata ta bashi 12k tace gashi 12k ne ma,yace na gode Allah yasa Spark ya haukace ya baki Million goma,dariya Naila tayi tace in ya haukace Kuma ai na shiga uku,yace to wlh idan ya kuskura tace zai miki kishiya sai Inda karfi na ya kare,sai dai in baya so ya sake ki ki dawo wajena ko ya kika ce,Naila tace Allah baya sa ba Kai duk adduar taka babu ta kirki suka karasa Sakkowa daga Step,ficewa Arham yayi Yana ji da gayu. Goggo kuwa suna ta ciye ciyensu" suna hira da Spark Naila ta dawo ta zauna suna hira sannan Spark ya basu waje. Goggo tace ke Naila ciki dai har yanzu? Naila tayi murmushi tace sai nan gaba zai zo ne,ko dai sai an karbo miki magani? Naila tace Hallare ma kawai ta Isa tunda tana aikinta,Goggo tace nidai na shiga uku da wannan yarinya sai nayi zaton ta shiryu sai naji ta sake sabon iskanci,Dan Allah ku bakwa Jin kunyar magana ne a gaban mu,Naila tace wai Goggo ke fa kakata ce Kuma Kakana kike aure,Tani ma kamar kaka ce to me zanji kunya,abin nan Kun sani na sani ko bakwa lallabawa data tsofaffinku,Goggo harararta tayi tace ai sai kiyi Kuma,Tani tana jinsu tace Allah ya kawo masu Albarka. Mummy tun bayan da kunama ta cijeta sai data kwana tana Shan wahala kafin ta Fadi ta samu lafiya. Yau da yamma suna zaune sai ga Misam tare da Chika sun shugo sunci wanka cikin shadda iri daya wata ruwan kwai,irin kyan da suka yi ma fada bata baki ne,Mima taji dadi ganin Misam yazo din,murmushi tayi tace kune yau,Chika ta karasa tare da durkusawa ta gaida Mima ta amsa tace Kuna nan lafiya,lfy Alhmdllh cewar Chika,Mima sai murna take taji ance matar Misam tana da ciki,su Anam basu kulata ba sai Misam kawai suka gaisar,Mima tace ita baza ku gaisar da ita ba? Ba yanda suka iya haka suka gaida Chika ta amsa,Mummy tace Misam irin wannan kiba haka,dariya yayi yace ta iya girki ne shi yasa,duk da tana dan Shan wahalar cikin nan bata kasa min girki,Mummy tace wlh nasan sai yayi zancen cikin nan ai na fada,sai dai idan ba marasa kunyar yaran gidan nan bane,Kai dalla yi mana shuru in ya fito ma gani,Misam ya murmusa Yana Jin dadi,Mima tace kunje gaisuwar matar Rafeeq kuwa? Misam ya furta sai gobe Inshaallah,Allah ya kaimu cewar Mima ya kamata muje ai Nima Ina son zuwa,Sunyi mamaki matuka,Mima tana canjawa sosai. Rafeeq kuwa suna can da safe suzo wajen makoki da dare ya dauki matarsa su wuce hotel,ranar Sadakar Uku sai ga Spark,Arham,Shaheed,Misam,Mima da Mummy sunzo,Ikhram tayi mamaki,Kuma ba wulakanci ba komai gwara ma Mummy sai da ta Dan nuna hali Amma Mima ko digo ba abunda ta nuna musu,Naila tazo da Chika har Maman Rafeeq duk tare suka zo. Ikhram dangin Miji sun mata Kara sai nan nan ake da su,Arham dariya suke wa Rafeeq ganinsa harda zubawa mutane ruwa a buta za ayi Alwala sabo da shishigi su masu Uncle,Shaheed cikin rada yace Arham Kalli shishigi kamar ubansa ne ya mutu,da haka kawai ne cewa zaiyi bai ma San Sunan buta ba,Arham yace mudai duk mazan gidanmu bayin mata suke komawa wlh,ai a Jinin sojoji yake,sojoji da yawa haka suke bayin matansu ne daga su sai matansu ai shi yasa,nidai Allah ya tsareni da wannan masifar ta son mace haka,shi yasa ma bana so naji Ina son wata da yawa,Shaheed yace Nidai sunyi dai dai haka nake so na koma chewgum,Wata budurwa ce ta wuce Yar duniya kana ganinta kaga Yar bariki,wata Abaya ta saka amma komai yabi jiki ana ganin komai kuru kuru ko bra babu. Arham yana kasa da Murya yace sadaka Shaheed ana raba mana,Shaheed ya saci kallonta Shima yace na karbi tawa nima,Spark ne ya harare su yace ance ayi addua Kuna ta wani kuskus aikin banza,hannaye suka daga suma tare da furta Ameen,wata budurwar ce tazo ta sake wucewa suka daina adduar,Shaheed yace dadina da unguwar nan dole sai kayi nishadi muna wajen makoki amma sai nishadi muke yi,Arham harda kashe Ido daya yace wannan ta iya Sadaka,gaskiya kar su Ikhram su bar unguwar Nan ko banza in muka zo ma dinga nishadi,Spark ne ya ja tsaki suka yi shuru. Suna yin Sallar La'asar Spark suka shiga ciki wajen Iyalinsa ya basu takardun gidan da suka siya musu me kyau madaidaici a wata unguwar daban me tsafta sannan aka basu jarin dubu Dari biyu biyu ko wacce, Misam ya basu mota guda ta kayan abinci,su Asabe harda kukan farin ciki da murna,Manyan Dattijai suna ta musu nasiha akan su zauna lafiya su rike maraicinsu,Kuma gida ba nasu bane na yaran ne Wanda ubansu ya mutu a haka aka yi yarjejeniya da lauya,sannan kudin ma ba a hannunsu aka basu ba suna hannun hukuma sai an kaisu gidan sun tare sannan ma a basu jarin ko wacce ta Fadi abinda zata iya yi a siya mata ta fara. Ga mutane da dama suna ta kawo tallafi,sai yamma likis suka tattara har Ikhram suka tafi Abuja aka bar su Asabe da danginsu a Kano. Mima suna komawa gida mamaki ya kama su ganin motoci lafiyayyu a gidansu,tace to wanne Baki muka yi Kuma naga sojoji,suna shiga Palo suka samu Papa a zaune ya hakimce Yana kallo,Mima tsayawa tayi kamar gawa tana kallonsa,Arham dariya ya boye ya radawa Mima mun rufe idonmu kije ki rungume abinki,Mummy tace wai wai wata sabon Gani,Papa ya kalle su yayi murmushi kawai,Mummy ta janye su Arham tace kuzo muyi Nan,Arham yace kar ayi abin kunya ba,Zaka ci ubanka wlh marar kunya muje. Mima karasawa tayi gaban Papa ta zube gwiwoyinta a kasa tare da rike Masa kafafu tace Dan Allah kayi hakuri indai a kan Halayena nane na tuba na daina,gashi ma yanzu ta'aziyya muka je ta matar Rafeeq inshaallah zan gyara Dan Allah kayi hakuri. Papa murmushi yayi yace ai na San kin gyara shi yasa ma kika ga na dawo,tashi komai ya wuce yanzu,tashi Mima tayi Shima ya mike tsaye tare da rungumeta ya furta I miss you,Miss you more tace dariya suka yi. Mima tace yau dai Allah ya taimakeka kazo a sa'a tuwo muka yi sai Kaci kaji abinda muke ji,yace kune kuke tsoron tuwo,zama suka yi suna ta hira kafin ya mike ya koma part dinsa. Bayan kwana uku da dawowar Papa ya daidaita Anam da Mijinta ta koma gidan miji,gidansu komai ya dawo daidai,Yan aiki da komai duk an dawo da su,amma Yan aiki sunga canji matuka yanzu ba wulakanci,ko su Haly zasu yi Mima tana tsawatarwa,suma Papa yace su fito da Mazaje a musu aure kawai. Arham kuwa Papa yace dole sai ya koma makarantar sojojinsa,yaki yarda da kyar Mima ta nemar Masa alfarma aka kyale shi,Yanzu Mima shirye shirye take zata je gidan iyayen Chika da na Naila,suna haka Kuma Mummy aka kawo mata takardar sammaci daga kotu dake Kano zasu fara zama. Haidar ne ya sauke Nabeel a gidansa da kayan makulashensa,yace sai da safe a bi yarinya a hankali,Nabeel yace Inshaallah ya kulle gidansa ko Ina ya shige ciki,Yana shiga ya samu Hidaya anci kuka an gode Allah sai ajiyar zuciya take,tana ganinsa ya shugo taci gaba da kukanta tace shike nan Kuma duniya,dariya ta bashi ma yace yanzu bakya tsoron ciwon Kai,wannan wanne irin kuka ne haka,Hidaya tace ai dole nayi tunda ba me Sona na aura ba ko ka taba ce min I love you,Nabeel a ransa yace Ina da aiki Allah ya hadani da yarinya zan Sha soki burutsu,a fili yace eyyaaaa ai bari nayi ki gani a aikace aikin I love you ai na musamman ne.....ya rungumeta,Hidaya harda kare kirjinta da hannu kar ma ya taba Jikin Nabeel,Nabeel yace ke tunda kina da Breast dinki saki abinki mana wacce bata da shi itace da kunya ai,kamshin jikinsa take shaka me dadi tayi shuru,Yana shafa bayanta a hankali da sigar lallashi sun Dade a haka sai Kuma ta fara bacci,tashinta yayi yace akwai aiki a gaba yau ai ba ranar bacci bace Darling,Baba Ibeji yau ba bacci,Hidaya tace menene Baba Ibeji? Yace anjima kadan zaki Gani ga Chief SG Kuma Baba Ibeji a bayan SG,Hidaya tace ban sansu ba,yace zaki sansu sai anjima,shuru tayi tana tunanin mene SG ta kasa ganewa bare wani Baba Ibeji,kayan makulashen ya baje musu,tace ta koshi yace ai ya zama dole na dura miki,a hankali Yana lallashinta Yana bata a baki ta girgiza Kai tace ni nace na koshi,yace a'a yanzu Dan ladan da zan samu na ranar farko shine zaki sa bazan samu ba,Dan karbi kici mana haba zumata a haka da wayo taci ta koshi shima haka sannan yace muje na miki wanka,da sauri ta kalle shi Yana zare Ido,tace Kai yanzu sai kayi min wankan in nace? ko baki ce bama,tace zanyi da kaina ta shige bedroom da gudu harda sa key kar ma ya bude ta,Yana zaune ta gama ta fito ya shiga shima ya fito ya samu har ta shirya cikin hadaddiyar rigar baccinta maroon ta Dora skert a Kai da Hijab,murmushi yayi ya kalleta sannan ya shirya ya sa jallabiya ta shimfida musu Sallaya ya jasu sallah,sai da suka idar tace zazzabi nake ji,dariya ta kusa kwace Masa sabo da shiriritar Hidaya ta yarinta sai yanzu zata fara zazzabin,yace sannu tace yawwa da cikina ciwo,yace Allah yasa dai ba period bane,tace shine nan Allah,ya bata idea,dariya yayi yace sannu,tace yawwa,Yana binta da mayen kallo ya cire mata Hijab da Skirt din yace Kya fi Shan iska ko je ki kwanta,da sauri ta haura Saman bed ta dunkule waje daya,light ya kashe kamar gaske ya dauki wayarsa Yana dannawa sannan ya haura Saman bed din bayan ya cire jallabiyar daga shi sai boxers ya kwanta a bayanta,Hidaya tsoro ya kamata,jikinta ya fara rawa,a hankali yace my love,shuru tayi ta fara sheshekar kuka da hawaye,rungumeta yayi jikinsa tare da sakin ajiyar zuciya,kamar zai cinyeta haka ya nannadeta a jikinsa,Hidaya tana jinsa Yana bin jikinta da wani irin salo,zip din rigarta ya fara ja a hankali sai ya fasa ya juyo da ita gabansa ya lalubi bakinta Yana tsotsa,Hidaya jiki sai mazari yake tana hawaye,Zip din ya janye a hankali ya cire rigar albarkatu suka bayyana na matashiyar budurwa,Nabeel ya sukurkuce Yana furta wow.....ya fara Murza su hankalinsa kwance,Yana shidewa,Hidaya taji Dan dadi dadi,tace nidai ba a taba yi min ba,yace dama waye ya isa ni da kayana yayi ai sai ya iso ga me su ko? tace ae,yace da dadi? kunya taji ta rufe idonta,kuka da tsoro duk sun gudu Hidaya taji murji,hannunta ya dora a Saman Hallare yace ga SG kin San meaning? Hidaya tace a'a yace Sperm generator kenan,balls biyun nan Kuma Baba Ibeji inji yarabawa,wani gunkinsu ne twins shine suke ce Masa Baba Ibeji,kin gane to? Hidaya ta kama dariya tace gaskiya Kai Dan isk......da sauri ta rufe bakinta,yace ai kin riga kin fada ma,Dan iska ne ni,tace a'a ai ni matarka ce in ka fada ma zanji ni da kunne,kuka ya kare kenan? ya tambaya,Hidaya ta daga Masa Kai tace ya tafi ban sani ba. Da wayo da hira ya dinga sarrafa Hidaya Yana sata tana Masa abubuwa masu wuyar furtawa,a hankali har ya samu ya nemi hanya,shi kanshi ya Sha wahala sabo da karancin shekarun Hidaya,amma duk da haka tayi kokari Dan barayi kuka ba ita,sai dai tana ta rokonsa ka daina da zafi,yana ta Sambatu ya zauce,I love you yau sai da kunnen Hidaya ya gaji da ji,a nutse ya bita duk da haka ya kamanta kokari sosai ganin bai cutar da ita ba,gashi Virgin Shima,sai da ya gamsu sosai Hidaya Tasha Madara kamar zata suma sabo da zafin data ji,sai da ya nutsu yace saura second round,Hidaya tace Allahumma a'a wlh ba Amin ba bazan yarda ba,yanzu ma bazan iya tashi ba,ka cuceni ka gama dani,yanzu tafiya ma bazan iya ba wlh sai na fadawa Ummata gobe tazo ta tafi dani tunda Kai Dan zafi ne,ni nasan akwai Dan Zaki akwai Dan tsami wlh Kai dan Zafi ne,Allah Yana kallonka cutata da kayi,Dariya ta kama Nabeel ita Hidaya sai da aka yi abin bakinta ya bude take ya cakaki ba ji ba gani,dama mugunta Goggo ta shirya min sabo da basa kaunata Naila suke,shi yasa suka turoka kazo da Baba Ibejinkaaaa....sai kuka ihun bayan hari sai da aka gama take kuka,Nabeel dariya duk ta kama shi da kyar yake danne ta. Iman kuwa yau yini tayi a wahala bata San an Kai Amaryar Nabeel bama tana faman jinya,dare nayi Kuma Annoor yace bazai iya hakura ba shi mutuwa zaiyi sai ya Kara yi,suka dinga daru da fada,ta kira Umma Habiba a waya tana kuka tace Annoor ne zai kashe ni Dan Allah kuzo ku taimaka min,Habiba tana ji tace ya mikawa Annoor wayar,ya karba ya fita a hayyacinsa ma,Habiba tana ta Masa fada Kai Annoor ba haka ake ba fa,hakuri akeyi sai taji sauki ta warke kayi hakuri kaji,to kawai yake iya furtawa,suna gama wayar yace da Iman ni nace ki sa min magani? Iman Baki na rawa tace ai ai ai...ni taimakonka nayi ban San abin haka yake ba,nufarta yayi ta mike da ihu wayyo...tayi tsalle gefe ga ko Ina ya kulle,Iman tayi rokon tayi magiya tayi kukan amma Annoor bai ji bai gani,sai da ya sake yi,Kuma ya Dade bai kawo ba,a haka ma kokari yayi ya kawo wai,Iman ta mike taza bude kofa ta gudu yace wlh ba Inda zakije Nan yini Nan kwana,tace ba sai ka kashe ni ka huta ba,dariya yayi cikin nishadi yace I'm sorry wlh bazan iya hakura ba ni anjima ma zan iya Kari muje na gasaki na miki Allura ki samu relief kafin asuba. Iman zubewa tayi a kasa tana birgima tana kururuwar neman agaji,gogan kuwa a wani nutse yake ko a jikinsa,waya ta sake dauka ta kira Kawu tana rusa kuka,sai da Kawu ya tsorata ta fada Masa tace Kawu ya kulleni a daki wlh ba fita ba shiga sai Abu daya yake zai kasheni,maganin nan na Abban su Hidaya na bashi wlh ban San Yana yi ba,Kawu yace ke Dan ubanki wanne karanbani ne ya kaiki,Iman tace Dan Allah a kawo min agaji ko da ambulance a taho Kawu kwana na zai kare. Kawu yaji tsoro ya taho a tamanin shi da Amaryarsa,tun daga Palo suke Jin kukan Iman,shi kuwa Yana gefen bed Yana latsa wayarsa cikin nutsuwa Yana Jin dadin duniya,shi bai taba Jin dadin duniya ba sai yau. Knocking aka yi a kofar yace waye? ubanka ne cewar Maman Annoor,baza ka bude kofar ba,yace to yanzu mutum da Iyalinsa sai a dinga Masa katsalandan,Jauro da lallashi yace Annoor bude kaji nawan,Annoor yace ni gaskiya ba a yi min adalci tun yaushe nayi aure Kuma daga na samu lafiya shike nan sai a sani a gaba,Kawu yace wannan ma ai lalura ce Annoor ka bari a samo Maka magani,yace ni nafi so na a haka a barni a haka,to bude kofar a samu a kular Maka da Iman din,da kyar ya bude Iman ta fice da sauri jiki na rawa tana dingishi,tace ku tafi dani wlh kuka barni shike nan sai gawata,Iman Jauro ya kalla duk ta firgice kamar mahaukaciya,a mota suka sata suka tafi da ita,Annoor yace wlh za a San an tafi min da mata,kuje ba Inda zanje zan gani waye da power. Ni dama tunda Mama ta shugo mana dangi ta auri Kawu nasan ta dinga takura min kenan. Maman Annoor dai gidanta ta wuce da Iman,Iman a mota tace Kai Tausayinsa nake ji gaskiya a Maida ni in da kwana na a gaba na tashi,Dan Allah ku Maida ni,Jauro Ido ya zaro waje yace a Maida ke? Iman tace ni gaskiya a Maida ni Tausayinsa nake ji yayi min Allura,Jauro yayi reverse ba tare da yace komai ba,Maman Annoor zata yi magana yace rabu da su a maidata,ai dai tace a maidata to a kaita Allah ya tsare,Iman tace Likita ne ya min Allura dama Yana yi min,Jauro af ai an gama kwantar da hankalinki Iman ai munyi shishigi,Iman ba kunya tace ei dama cewa nayi ai a gidan a iya gidan za a taimaka min ba a tafi dani ba,Jauro yace madallaaaaa....ya Maida Iman har gidan Annoor ya fito yace muje na rakaki Inda na dakko ki tace to,suka tafi da Jauro,tsabar takaici Maman Annoor bata fito a mota ba. Har bedroom suka shiga,Jauro yaga Annoor a zaune yayi tagumi yace ga matarka tace a dawo da ita tausayinka take ji,Likita ne Kai kana da Allura a gafarce mu,Jauro ya juya ya fice yace ka sa key dinka,Annoor murmushi yayi ya rungume Iman,tace kaga dai tausayinka naji nima ka tausaya min yace ya zama dole tawan,da na kulla tsiya da Kinga tashin hankali da kin zauna,Iman tace a'a bazan zauna bama muyi wanka kayi min Allura na samu sauki. Kawu Yana driving yace yau naji kunyar da ban taba ji ba,daga yau ban sake wannan shishigi shi yasa Hashimu ya fada min yace ko an kawo Kara a irin wannan nayi kamar banji ba naki ji gashi naji kunya. Maman Annoor tace amma da ta hakura an gyarata taji sauki shi Kuma an samu makarin maganin tunda akwai,Jauro yace tace Yana da Allura fa rabu da su. GIDAN YARI Khadija wacce aka fi sani da Mero da gudu ta fito daga wani daki wuf ta afka wani dakin na kusa da Wanda ta fito a ciki,tana shiga ta dauki wani karfenta dogo me nauyi da kauri kamar Yar sanda,Wanda a gidan yarin ta tsinci abinta Tana zuwa ta samu Jikin bango daidai wata kusurwar dakin Inda wajen yake a tsage taci gaba cusa Karfenta tana dukan wajen tana bulawa lallai sai tayi kofa,tana ta marmaso kasar gini tana ta fama kamar wata yajuju wa majuju tana ta aikin fasa gini,Matashin Dake cikin dakin ta baya Yana kwance Yana baccinsa yaji abinda aka Saba yi kullum ta bayan dakinsa dake VIP, tashi yayi zaune Yana tsaki. Dan bakinsa karami ya bude yace waye? Mero tana jinsa tace nice kawarka,yace kawar ubanwa? taka ta bashi amsa,ransa ya baci,kyakyawan matashi ne na gaske fari ne amma ba fari karr ba sai Dan Karen kyau,Kana ganinsa kasan bai saba da wahala ba,gashinsa me yawa ya shafa ya dauki wayarsa me tsada dake ringing,yace hello...Abbu...gobara...ta cinye gidan du?...Muryar Mero yaji tace amma dai bata ci mutum ba ko? shareta yayi yaci gaba da wayarsa yace Subhannallah duka yanzu gidanmu ya Kone Abbu? Mero ce ta fashe da kuka daga baya tace shike nan gidan surukaina ya Kone munyi gobara,ta daina bula ginin ta fito tana kuka bilhakki da gaskiya,kowa ya tare Mero me ya faru? gidan su saurayina nane ya Kone gobara aka yi mana,sun zaci gobarar ma da gaske a gidansu aka yi ta. Mutane suka cika dakin su Mero ana ta zuwar mata jaje,Mata sai tururuwa suke yi,Khadija Ashe haka aka yi muku gobara,tace wallahi abin ba kyau gida hadadde an ware min part dina guda za a kaini can in anyi aure amma ba rabo ya Kone yanzu sai an gina wani,labari ya cika ko Ina anyiwa Khadija gobara a gidan aurenta,Dake tayi mugun suna shi yasa kowa yaji labari,shi Kuma matashin da aka yiwa gobarar ma ba Wanda ya fadawa to bama ya kula kowa a gidan,dama dama ma su Malam Jilani Yana zuwa wajen su. Mero tsabar jaraba har su Skola sun Santa su Goje sabo da tsayawa take a Jikin katangar Maza tayi ta surutu tana basu labari,idan Allah ya kawo wani zai wuce yaji kadan, da tunanin su Goje ma Aljana ce a wajen take fitowa tunda basa ganin kowa sai dai suji maganganu" Kuma sabo da tsayin katangar da kaurinta bama a Jin me mutum ke fada sai anyi da gaske. End of book 2 Mu hadu a book 3 Babu hutu Kuma sabo da anyi tsaye tsaye sosai AsmaBaffa