"[5/20, 7:29 PM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following Channel dina domin samun zafafan labarai https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 1 "Duk yanda yaso motar tatashi, abun yaci tura, badon yaso ba, haka yajuyo cikin ladabi da girmamawa yadubi Hajiya" "Kaka yace""Hajiya inaga saide natare muku abun hawa ku qarasa gida,zan kira me gyara yaduba motar,bansan meyasa ta tsaya ba""" "Hajiya Kaka tasaki ajiyar zuciya sannan ta dubi kyakykywar jikarta, wadda hankalinta kacokam yake kan wayar" "hannunta qirar IPhone,tace""to hamshaqiya muje, kin hard'e kina danna waya kamar 'yar sarki,mota ta lalace mu sauka munemi abun hawa""" "Yarinyar da batafi shekara goma Sha takwas ba,daga ganinta kasan surutu bai dameta ba, batace uffan ba, sai baki" "data ta6e tafara qoqarin bude motar, saide kafin takaiga budewa direban ya zagayo da sauri yabude musu, sannan yazaro wayarsa daga cikin aljihun wandon sa yafara kiran me gyara, yayinda hannunsa na hagu yake d'agashi sama yana qoqarin tare musu Keke napep." "Ba'a bar Hajiya Kaka abaya ba, itama hannu tasa tana qoqarin tare musu abun hawan har Allah yakawo wani ya dakata,kafin direban yayi magana Hajiya Kaka tace""tsaya,tsaya,d'an sahu,tsaya ka kwashemu """ "Dan adede ta ya kalli motar dake gefensu fara tas,qirar Lexus Rs 350 motar sai shining take tana daukar ido,da alama" "sabuwa ce,nan take yasan cewa yayi babban kamu." "Hajiya Kaka tashige, sannan itama jikarta tashiga, direban ya d'an rissina dede wajan da d'an sahu yake zaune sannan yace""G.R.A zaka kaisu""" "Dan sahu ya kalli Hajiya Kaka yace""Hajiya kudinku dubu uku""" "Hajiya Kaka tace""muje Allah ya saukemu lafiya""" "Direban nasu yafara qoqarin dauko kudin zai bayar, Hajiya Kaka tace"" 'Dan Ladi barshi zan bashi kudin""" "'Dan Ladi ya maida kudinsa cikin aljihunsa sannan yace""to Hajiya Kaka saina qaraso,Allah Yakiyaye hanya""" "Hajiya Kaka tace""A a 'Dan Ladi, zoka kar6i dubu daya kasayi ruwa kasha""" "'Dan Ladi direba yayi murmushi yace""A a Hajiya Kaka ki barshi""" "Hajiya Kaka tace""to kanaji ko 'Dan Ladi?,idan angama gyara motar, kana shigowa layin farko kafin kaje gidan Alhaji" "Biniya,anayin qosai awajan kasiyo min kataho min dashi""" "Kafin 'Dan Ladi yayi magana d'an sahu yace""Hajiya baku gama bane?""" "Hajiya Kaka tace""mungama, sarkin azalzala muje,ni Allahn dayayi ni banason kad'ar hankali a rayuwata,ita rayuwa" "dakake bahaka ake tafiyar da'itaba """ "Jikarta dake gefe ta dafe kanta da hannunta sannan ta kalli Hajiya Kaka tace"" yanzu de tunda yaja mun tafi Kaka kiyi" "shiru mana,sai mita kike tun dazu haba!""" "Hajiya Kaka tayi shiru,saide bakin nan nata ta cuno shi gaba alamun fad'an da jikar tata tayi mata baiyi mata dad'i" ba. "Sun d'auki lokaci suna tafiya wani mutum daga gefen titi yataresu yace""Kabuga""" "'Dan sahu yace""Drop suka dauka""" "Sannan yafara qoqarin cigaba da tafiya, Hajiya Kaka tace""ai kasan drop d'in muka dauka amma daya tareka ka tsaya, tunda ka tsaya Yaya na'iya dakai? daukeshi kawai,shi musulmi ai d'an uwan musulmi ne""" "Dan sahu yace""to nagode""" "Ya kalli fasinjan dake tsaye yanajin duk abinda yake faruwa, sannan yace""nawane dakai?""" "Fasinja yace"" d'ari biyar ce""" "Dan sahu yace""gaskiya banida canji yanzu nafuto""" "Yana fad'ar haka yafara qoqarin tada napep dinsa, cikin sauri Hajiya Kaka tace""dakata d'an sahu,bari in duba muku canji, banaso naga abokin kasuwanci na yana Neman canji""" "Cikin sauri jikarta dake gefe ta kalleta tace""Abokin kasuwancinki?, Kaka yaushe kika fara Jan adedeta bamu sani ba?""" "Kota kanta bata biba, tabude hand back din dake kan cinyarta tabasu canjin, sannan ta matsa masa shima yashigo" "cikin adeden,basu dade da daukan hanya ba, sukasha kwana cikin wani gidan mai, Hajiya Kaka tana ganin haka tace""uhm za'a bata abinci""" "Babu wanda ya tanka mata acikin adedetan har suka tsaya aka fara zuba musu mai, daga gefe guda akwai wasu" "samari su uku kowa yana kan Abun hawa suna jira layi yazo kansu,zancen Sojojin qasar suke,d'aya daga cikin matasan yace""ainaji dad'in yanda shugaban Sojojin nan ya tunkari kidnappers d'in nan yayi futo nafuto dasu """ "Kafin wani daga cikinsu yabashi amsa Hajiya Kaka ta leqo kanta daga cikin adede tace""shi kwamandon Sojojin ne ya" "tunkari masu Garkuwa da mutane? Kuma baya jin tsoro?""" "Wani daga cikinsu yayi murmushi yace""Haba Mama, wanne tsoro kuma? ai bayajin tsoro""" "Hajiya Kaka ta jinjina kanta sannan tace"" wataran zaici gidansu kuwa""" "Babu wanda bata bawa dariya ba,ciki harda jikarta wadda hankalinta yake kan wayarta tana shafawa." Suna barin gidan man gaba kad'an sukaga dalibai masu yawa 'yan makarantar secondary suna tsaye agefen titi "kasancewar safiyace kowa yana fafutukar neman abun hawa domin tafiya makaranta. Hajiya Kaka ta kalli wannan uban dalibai wanda dayawa daga cikinsu duk Yan mata ne,kuma dukkaninsu babu me aure, ahakan burin ko wacce uwa shine ta aurar da diyarta, tasaki ajiyar zuciya ta kalli jikarta tanayi mata nuni da wannan daliban tace""kinga duk jiran abun hawa suke""" "Jikar tata ta kalli daliban sannan ta maida hankalin ta kan waya batare data tanka ba,basu dade da barin wajanba" "suka sake ganin wasu tarin daliban, nanma Hajiya Kaka ta gagara yin shiru saida ta tanka, tasake kallon Jikar tata akaro na biyu tace""suma wannan jiran motar suke,uhm...,Allah de yabaku nagari""" "Wannan Karon ma Jikar bata tanka mata ba, haushi yakama Hajiya Kaka,cikin 6acin rai tace""nifa arayuwata natsani" "baqin miskilancin nan naki Husna,shiyasa banason tafiya dake nafiso nayi tafiya da Hassana, muna tafe munata zancen mu,amma ke sai kiyi gum da baki kamar Yayanku HAFEEZU, gaba daya kin kwaso baqin miskilancin sa kin dorawa kanki""" "Husna ta girgiza kanta tace""yanzu Kaka me kikeso nace miki? ni wallahi surutun naki ma ya isheni,qiris yarage kaina" "yafashe,shiyasa nayi miki shiru amma ke ban hanaki ba kiyi abunki ke kadai""" "Hajiya Kaka ta jinjina kanta sannan tace""gaskiya ne,ga Rabi'atu uwar ta6a66u ai dole nayi surutu ni kadai,ato duk" "wanda yake surutu shi kad'ai kam menene marabar sa da ta6a66e?""( )" "Dan sahu yana jinsu yana dariya shi kadai,Shima d'aya matashin dayake zaune agefen Hajiya Kaka saida ya murmusa," "yayinda Husna tayi shiru bata tankaba kamar bada ita ake maganar ba. Hajiya Kaka kuwa ta cuno baki gaba tace""Gaskiya ne""" "Da'aka sake jimawa ita kadai de tasake cewa ""Gaskiya ne""" "Itade Husna batace komai ba, har Allah yakawo su gida lafiya,d'an sahu ya ajiyesu a bakin get din wani danqararen" "gida,kallo d'aya zaka yiwa hadaddan gidan ka tabbatar nera tayi kuka." "Me gadi ya bude masu qaramar qofa yana sake gaida Hajiya Kaka cikin girmamawa, suna shiga compound din gidan" "Hajiya Kaka tacire Mayafin jikinta tad'aga qafa tayi gaba tabar Husna abaya,yayinda wayar Husna tayi qara alamar kira yashigo, ta amsa kiran tana magana yayinda idonta yake kan parking lot din gidan wanda wasu manya-mayan motoci guda hudu suke adane aciki sai daukan ido motocin suke, saide akwai yar qura ajikinsu kad'an kasancewar ba'a cika hawansu ba." "Hajiya Kaka tana shiga falonsu wani sanyin esi ya daketa, tayi wulli da Mayafin hannunta akan kujera sannan ta" "zauna tana fad'in ""banda zuwa ta'aziyyar nan tazamemin dole, da babu abinda zaisa nafita daga gida sassafen nan""" "Hassana dake jera abun break fast akan dining taqaraso falon tana fad'in ""Kaka kun dawo?, ina kika bar Husna?""" "Hajiya Kaka ta kalleta, 'yanbiyun jikokin nata basu da banbanci ta 6angaren kamanni,idan baka sansu ba babu yanda" "za'ai ka'iya banbance su saboda yanda suke tsananin kama da juna,saide halaiyar su ta banbanta data juna, Husna miskila ce taqin qarawa kamar Babban Yayansu HAFEEZ ,yayinda Hassana take faram-faram kowa nata ne." "Saida tagama tunanin sannan tace""naje na siyar da'ita nadawo, kudin kuma qarfi ya cinye""" "Hassana tanajin haka tayi murmushi, lokaci daya tagano cewa da alama sunyi abunda suka saba, wato fada." "Kafin tayi magana Husna tashigo falon, suna ganin juna itada Hassana suka saki murmushi, daga nan Hassana" "tawuce tahado tea, ta kunna Kallo takamo musu tashar Bollywood, tana shan tea suna kallo, yayinda Husna take danna wayarta gefe guda kuma tana kallon itama, basu dade da fara kallon ba suka fara musu da juna, inda Husna take ganin Tauraruwa Rashmika tafi Dipika, Hajiya Kaka ta kallesu ta girgiza kai sannan ta miqe tawuce Dining domin cin abinci, dan kwata-kwata bata fahimci akan me suke musun ba." *** *** *** "Sassafe tatashi daga baccin datake me mutuqar dad'i,kasancewar ta kwanta jikinta cike da gajiya hakan yasa baccin" "yayi mata mugun dadi sosai,daqyar tatashi ta zauna tayi wata irin miqa tana banqaro qirji,hakan yasa fararen nashanunta suka banqaro kamar zasu futo daga saman rigar jikinta, wadda kallo d'aya zaka yiwa doguwar rigar jikin nata ka tabbatar cewa rigar taji jiki, hamma tasaki wadda tayi sanadiyar lo6awar kumatun ta duka biyun (dimples), tajuya manyan idanuwanta wadda qwayar cikinsu ta kasance ruwan toka,ta kalli inda INNA TA RASULU datake" "kwance tana baccin ta cikin kwanciyar hankali,ta rafka wani irin tagumi hannu bibbiyu tana alhinin rayuwarta, Koda" "yaushe aikinta Kenan tashi sassafe tatafi wajan sana'ah,kuma Koda wasa Inna bata taimaka mata da aiki ko tsinke bazata dauke mata acikin ayyukan datake ba." "Tasaki ajiyar zuciya tana girgiza kanta cikin alhinin MATAR ABBAN NATA,yanda ta girgiza kan nata ne yayi sanadiyar kuncewar dogon gashinta harya sauko yazubo mata zuwa gadon bayanta, ahankali tasaka hannu ta tattare dogon gashin nata me mutuqar santsi, sannan tajuya ta nemi d'an kwalin rigar tata wanda yayi gefensa saboda dad'in bacci, ta daure kanta tafuto daga cikin gidan sauron datake ciki, kai tsaye bandaki ta shiga ta tsaftace jikinta kasancewar tana hutun sallah." Tsakar gidan su ta futo wanda yake cikeda rairayin qasa ta zubawa dan qaramin tsakar gidan nasu ido tana kallo tana tunanin da wanne aiki zata fara? "Fara ce tas! cikakkiyar bafulatar qasar Mali, farar fuskar ta tana d'aukeda manyan idanuwa,qwayar idonta ruwan toka ne,tanada d'an qaramin baki siriri,ko kad'an batada qiba, Siririya ce kamar ka hureta tafad'i,abinda yakeda auki ajikinta shine hips,tanada bajajjan hips Allah yabata daidai gwargwado,yayinda nashanunta suka kasance madedeta kuma a tsaye car kamar zasu tsonewa mutum ido." "Allah yayi mata baiwar zaqin murya mai daukar hankali,muryarta tanada zaqi sosai musanman idan tana rera karatun Alqur'ani, abinda take mutuqar so arayuwa shine karatun Alqur'ani, ta qulla qawance dashi kullum tana karanta shi a fili ko a zuci,bata wasa da hadda akoda yaushe." "Wanke-wanke tafara yi, sannan tayi sauri ta share gidan nasu tas,ta dauki niqan wake tafice tabar gidan,kai tsaye" "gidan da'ake musu niqa tawuce,matar ta niqa mata waken sannan tadawo gida tasake shiryawa ta dauki abinda zata dauka tayi shirin ficewa qofar gida inda suke sana'ar soya qosai, har zuwa wannan lokacin Inna tana bacci bata tashi ba." "Idan akwai mutanan da ake kira expert to wannan yarinyar tana cikinsu,domin kuwa yanda take soya qosan kadai zai tabbatar Maka da cewa 'yar na gada ce ba 'yar na koya ba,kan kace me, samari da yara da masu abun hawa suka yanyameta suna siya, saide dayawa daga cikin samarin ba qosan ne yakawo su ba,yarinyar datake qosan ce takawo su wajan.( )" "Cikin qanqanin lokaci tagama saida wa ta kashe wutar ta tattaro kayanta tayi gida,tana zuwa gida taga Inna a zaune cikin 'yar qaramar rumfar dake tsakar gidan nasu, kai tsaye wajanda suke wanke-wanke ta wuce ta wanke kwanukan" "data dawo dasu,tasake diban ruwa mai yawa taje ta zubawa shukar na'a na'arta, kasancewar kullum cikin karatun Alqur'ani take hakan yasa ta nemi na'a na'a ta shuka,kullum zata siyo shayi ruwan bunu tasaka aciki tasha,kokuma ta dafa shayin da Na'a-Na'ar,duk lokacin datasha tana ganin amfanin ta sosai wajan daidaita mata fitar da makarujul huruf." "Saida tagama jiqe na'a na'ar da ruwa sannan ta qarasa wajanda Inna take tace"" Inna ga kud'in""" Wadda aka kira da Inna tasa hannu ta kar6i kudin ta qirga ko sannu batayi mataba. Daga nata 6angaren itama bokiti "ta dauka ta wuce ta debo ruwa tanaso tasake watsa ruwa kasancewar tanajin zafi,uwa uba kuma dama daga gaban wuta take,jikinta banda gumi babu abinda yake." "Inna ta kalleta tana daga cikin rumfa sannan tace ""HAFEEZA zoki dauki wayata ki kamomin lambar Mariya ki kiramin" "ita""" "Abinda take tabari, tazo ta dauki wayar tata,takira taji ba Kati, ta kalleta cikin zazzaqar muryar ta tace""Inna bakida" "kati yaqare""" """Flashing zaki mata"" cewar Inna." "Sake gwada kiran tayi akaro na biyu sannan tace""bazai fita ba, nima kuma wayata ba Kati dana kira miki ita""" """saurayin naki be saka miki Kati ba?""" "Cikin sanyin hali Hafeeza tace""besan banida kati ba Inna""" "Wadda aka kira da Inna ta numfasa tareda girgiza kanta sannan tace""oh ni Aminatu,narasa wacce irin sokuwar" "yarinya ce ke Hafeeza,kwata-kwata baki iya dabarar kar6ar kud'in samari ba,irin haka ai saiki masa flashing idan yakiraki sai kice karkaji shiru yau ban kiraka ba banida kati ne shiyasa""( )" "Kafin Hafeeza tayi magana Mariya tashigo gidan, mace me kimanin shekaru arba'in da wani abu,ganin mariya ta" "shigo gidan hakan yasa Hafeeza tayi hamdala aranta tayi wuf tashige bandaki domin watsa ruwa. Tana shiga cikin bandakin nasu ta zare kayan jikinta gaba daya, lokaci d'aya farar fatar jikinta ta bayyana,cikin nutsuwa tafara wankan ta harta gama wanke jikinta gaba d'aya,tazo wanke fuskarta tasaka sabulu a fuskar tana wanke wa kamar wasa taji qaran abu asama, cikin sauri tafara qoqarin wanke idonta da farin ruwa,saide kafin tagama wanke fuskar wata uwar gafiya tafad'o jikin Hafeeza kasancewar langa langan da'aka rufe saman bandakin dashi duka yamutu, rana ta riga ta kashe shi, hakan yasa gafiyar tasamu damar fadowa jikinta, Hafeeza tana had'a ido da wannan gafiya tasaki wani uban ihu tana Salati, aguje ta fizgi zanin wankan ta tafuto daga bandakin fuskarta duk kumfa, yayinda rabin nonuwan ta suke awaje kasancewar daurin zanin bana nutsuwa bane." "A tsakar gida tayi turus tana maida numfashi, yayinda fatar jikinta inda gafiyar ta fad'o wajan ya qwarzane yafara jini" "kad'an saboda 'yan yatsun gafiyar ya karceta awajan. Mariya ta kalleta tace""Hafeeza lafiya kike ihu ke kadai?""" "Hafeeza bata iya bata amsa ba,sai numfashi datake maidawa jikinta banda rawar tsoro babu abinda yake." "Inna Aminatu ta kalleta taga yanda tabar nonuwan nata awaje, kuma ana tambayarta tayi shiru,baqin ciki ya kamata, tasaki ajiyar zuciya tace""wannan Nono de angama nunawa duniya,saura za'a kai gidan miji""" "Hafeeza tanajin wannan furucin ta runtse idonta, tadawo cikin hayyacinta tasaka hannu ta gyara daurin" "zaninta,tasan cewa dede gwargwado tana yiwa Inna biyaiya,batasan meyake damunta ba tsufa ne kokuma haka nan take mata wasu abubuwan?tarasa meyasa wani lokacin furucin arziqi baya futowa daga bakin innar tata kuma MATAR ABBANTA." (Fan's ya kwana biyu zance ko shekara da watanni ฀) "littafin kudine, Complete document 1k" 8621296018 Amina Muhammad Fcmb Amnah El Yaqoub✍🏻 "[5/21, 12:38 PM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 2 "Mariya tayi murmushi tana duban Inna sannan tace""haba Ta Rasulu, wanne irin saura kuma? gani aiba ta6awa" "bane""( )" "Bata saurari amsar Inna ba tajuya ta kalli Hafeeza sannan tace""Hafeeza meyafaru haka?""" "Saida tagama maida numfashi sannan tace""Inna Mariya Gafiya ce tafad'o jikina ina wanka""" "Mariya tace""Subhanallah, Allah Yakiyaye gaba,qarasa Randa ki wanke fuskarki ki kawomin ruwa abuta""" Kanta da gyada babu musu ta wuce ta Debi ruwa abuta ta wanke kyakykywar fuskarta kasancewar dama tagama "wankan,sannan ta debowa Inna Mariya wani ruwan takawo mata." "Inna Mariya ta kar6a tace""nagode,Allah yabaki miji nagari, mijin kirki muje gidanki musha kunun tsamiya""" "Ta Rasulu kalli Mariya tace""kunun tsamiya kuma ina kanta? kiyi mata fatan wani kunun de""" "Inna Mariya tayi murmushi taqarasa alwala tatada kabbarar sallar Walaha, kasancewar tsohon ciki gareta hakan" "yasa da qyar take iya yin sallar,bayan ta idar Ta Rasulu takalleta tace""Mariya Kirage wannan haihuwar wallahi,inba hakaba mahaifarki fashewa zatayi""" "Inna Mariya ta cire Mayafin jikinta tana firfita dashi sannan tace""shikkenan ma idan ta fashe nahuta,Innar Hafeeza bazaki gane Jarabar Baban Mas'uda ba,bashida aiki sai Jaraba kullum ana abu d'aya, har so nake yaqara aure nima inhuta Amarya kuma saitaci gaba da haifa""" "Ta Rasulu ta jinjina kanta sannan tasaki numfashi tace""gani yayi kina haifar su lafiya-lafiya shiyasa baya d'aga miki" "qafa,kekuma dakika fishi Jaraba Mariya kin kai shekara Arba'in da biyar amma kullum idan ya debo jiki yazo saiki bud'e masa qafa""( )" Mariya tayi murmushi tana d'an leqen cikin daki inda Hafeeza take tana fatan ace Allah yasa de yarinyar bata fahimci akan me suke magana ba.( ) "Ta Rasulu kuwa ko akanta, saboda tariga tasan halin Hafeeza bazata kasa kunne tanajin zancen su ba, ta kalli Mariya" "tace""Haka wasu mata suke fama anan layin mu,duk shekara saisun haihu itada kishiyar ta, mijin baya daga musu qafa saboda tsabar tsohuwar jaraba,acikin su biyun d'aya mata take haifa duk shekara, d'ayar kuma maza take haifa, kusan kullum sai sunyi fada suna yiwa juna gori, ita me haifar mata so take ta haifi namiji Koda sau daya ne,itama me haifar maza so take ta haifi yar budurwa, ita me haifar mazan tsabar yanda takeso ta haifi mace tana haihuwa tun kafin mabiyya ta futo take leqawa tace mena haifa? Amma kullum amsar itace namiji ne ba mace ba""" "Mariya tasaki wata irin ajiyar zuciya tace""tabdi kaji jaruma,ni ai bana tambaya kuma bana dubawa kodan mix nake" "maza da mata? wahala ma bata bari na induba""" "Ta Rasulu ta d'aga murya tace""Hafeeza futo kici abinci,banason mutum ya zauna da yunwa""" Hafeeza datake zaune adaki idonta a lumshe tana tulawar karatun Alqur'ani ko zuciyar ta zatayi sanyi akan furucin "Inna na cewa tagama nunawa duniya nononta, saura zata kai gidan miji,maganar har yanzu taqi barin zuciyar ta," "hakan yasa ta nutsu take tulawar karatun Alqur'ani har saida takai ayar datake karantawa sannan tace""Bazanci ba" "Azumi nake""( )" "Cikin d'aga murya Ta Rasulu tace""kina al'ada ni zaki cewa azumi kike? kar Allah yasa kici, ni har a fadamin azumi?" "acikin tsakiyar azumi aka haifi mahaifina,Asalin Sunana shine Aminatu d'an Azumi,kara ce tasa ake kirana Aminatu Mamman""" "Mariya tace""Ta Rasulu ai kina qoqari ma,tunda kishiyarki ta mutu tabar miki Hafeeza kike fama,Shima mijin naku rai" "yazo yayi halinsa, inda take birgeni de yanda ta dage take muku sana'ah, gashi kamar tana fita da sunan Allah tana fara suyar qosai sai kiga ansiye kodan mahaddaciyar Al-Qur'ani ce inajin akwai karatun datake na kiran kasuwa kafin tafice daga gida""( )" "Inna tace""yo in bamuyi sana'ah ba me zamuci Mariya? sana'ah ai tazame mana dole""" *** *** *** "Hajiya Kaka tayi shiru ta zubawa abincin dake gabanta ido ta gagaraci,ko kad'an hankalinta baya jikinta,tariga tayi" "nisa wajan tunani,idan bata manta ba yau Babban jikanta mafi soyuwa acikin zuciyar ta yacika shekaru ashirin da takwas,babu abinda ya rasa na rayuwa, amma koda wasa babu tunanin aure agabansa,abun yana mutuqar damunta musanman idan tatuno shekarun baya kafin yazama cikakken saurayi yanda yake fama da matsala ta tsananin sha'awa." "Husna ta kalleta tace""Kaka bakici abinci ba""" "Cikin damuwa Hajiya Kaka tasaki ajiyar zuciya,fuskarta cikeda tsantsar damuwa tace""qyaleni Husna bata abinci nake" "ba, ta rashin auren yayanku nake""" "Hassana dake zaune agefe ta kalleta tace""Kaka da kinyi haquri da batun auren nan, shi Yaya miskiline, ko yanmatan" "layin nan baya kulawa, bare su sasanta da wata ayi maganar aure""" "Kaka ta kalli Hassana tace""ke rabu dashi da Allah, miskilancin banza, to ai irinsu sune 'yan'iskan""( )" Husna dake kusa da Kaka tasaki murmushi. "Hajiya Kaka tabawa Hassana wayarta tace""ungo kiramin shi awaya""" "Hassana taduba number Yayansu ta doka masa kira, saida ya dauka sannan tabawa Kaka wayar." "Hajiya Kaka ta kara waya a kunnanta tace""Hafeezu ya aiki?""" "Cikin damuwa ya runtse idonsa,bayason wannan Hafeezun datake fada,gaba daya lalata masa suna take,saida ya" "saita kansa kafin Ataqaice yace""Alhamdulillah""" "Hajiya Kaka tace""Hafeezu ita Rayuwa dakake gani,bahaka ake tafiyar da'ita ba,tsakani da Allah shekara da shekaru" "Hafeezu kana zaune babu aure,ka girma harka riqa kana zaune a tuzuru,shine nace Hassana ta kiramin kai nace konaje nayi magana ne a had'a ka da yarinyar nan Hafsa 'yar wajan Alhaji Qani nakan layin mu?""" "Ajiya zuciya yasaki daga cikin wayar,tsawon lokaci ya dauka batare dayayi magana ba harta cire rai zaiyi magana" "sannan yabude baki cikin tsantsar aji da tsananin miskilanci yafara magana a rarrabe kamar bayaso ""Koda yaushe Kaka...,bakida aiki sai zancen had'a aure ,kina daga zaune,kin zama me dalilin aure"" ( )" "Cikin sauri Hajiya Kaka tace""yaushe nata6a had'a aure Hafeezu? yaushe akai haka? banta6a jiba""" "Tana fada masa haka ta dauke wayar daga kan kunnanta ta miqawa Hassana tace""ungo kashemin wayata""" "Hassana ta kalli wayar sannan ta kalli Hajiya Kaka tace""Kaka yana magana fa""" "Cikin 6acin rai Hajiya Kaka tace""Kashemin waya nace!!""" Babu yanda ta'iya dan dole ta kashe wayar. "Kaka ta saki tsaki tace"" abinda yasa kukaga na damu da aurensa bafa komai bane, sonake muma mu dinga ganin qananun yara acikin gidanmu, bamuda kowa, 'yar'uwa ta qwalli d'aya data ragemin ta mutu,Zaman lafiya suke itada kishiyarta na innaa-naha, da kishiyar tata ta mutu damuwa tasa ta susuce daga baya itama ta mutu, zamansu lafiya kalau duk inda zasuje suna tare, ko girki daya zatayi to tare sukeyi kokuma d'aya tayiwa d'aya,komai nasu tare sukeyi, to yanzu shi ban'isa nayi masa maganar aure ba saiya fututtuke fuska dama shi fuska kullum a d'aure, kuma tausayi yake bani wallahi, wannan rashin auren nasa yasa duk ya sauya, gaba d'aya a firgice yake""( )" *** *** *** "Kamar kullum yauma sassafe tatashi takama aikin da tariga tasan cewa nata ne,kasancewar bata kwanta da wuri ba" "sakamakon hadda datayi daren jiya, hakan yasa idonta yake cikeda bacci, aikin take amma tanayi tana Hamma tana murza idonta dake cikeda jin bacci,yau Inna Ta Rasulu idonta biyu, tana ganin duk yanda Hafeeza take ayyukan ta cikin sanyin jiki saboda rashin samun isasshan bacci yasa gaba daya kasala ta lullu6eta, ganin gari yana sake wayewa ko niqan wake bata kai musu ba hakan yasa Inna ta miqe da azama ta nufi Hafeeza tana fad'in ""ke da Allah bani wankin waken nan na qarasa, kina abu kamar sauna""" "Tafadi hakan tana qoqarin meqa hannu zata kar6i robar da waken yake ciki, tana sako qafarta santsin ruwan da" "Hafeeza ta zubar awajan ya kwashe ta saiji kake timm ,Inna Ta Rasulu tazame tafadi. ( )" "Sai akai sa'ah fad'uwar tahadu da raki,lokaci d'aya Inna tasaka wani uban ihu tana fad'in ""Wayyo Allah ni Tarasulu na mutu na lalace!!!""" "Cikin sauri Hafeeza tayi kanta tana dora hannunta akan qafar tana fad'in ""Inna kinji ciwo aqafar ne?""" "Cikin azaba Inna tace""qaniyar ciwo naji Hafeeza,cire hannunki daga wajan kiyi sauri ki kiramin Bala mad'ori """ "Cikin sauri Hafeeza tazari hijabin ta tafice daga gidan, kasancewar safiya ce sosai hakan yasa babu mutane awaje," "uwa uba unguwar tasu ta manyan mutane ce kowa yana gida, shiyasa kanta tsaye ta kwasa da gudu tayi gidan Bala Mad'ori, bata juyo tadawo gida ba sai tare dashi, daqyar da kururuwa da rakin kuka aka samu aka gyara wa Inna Ta Rasulu targaden da taji qafarta, Hafeeza ta taimaka mata tadawo cikin Rumfa, sannan ta dauki niqan tafice daga gidan." "A wannan rana de Hafeeza bata samu tafita suyar qosai dawuri ba,amma dayake ita kasuwa ta Allah ce babu abinda tarage saida ta saida qosan tas sannan tadawo gida." "Bata dawo gida ba saida ta siyowa Inna Robb, tana shigowa gidan kuwa ta shafa mata awajan, sannan taci abinci tasha shayi ruwan bunu me cikeda ganyen na'a na'a, sannan tayi sauri tafice makaranta dayake yau sunada bada haddar tulawar da'aka basu, bata dawo dawuri ba kasancewar itace qarshen biyawa, hakan yasa tabiya wajan wani me saida tsire ta siyo wa Inna, daga nan tataho gida,tabude mata tsiren tanaci ita kuma tawuce wajan wanke-wanke tafara wanke kwanukan data dawo dasu daga wajan suyar qosai." "Wata mata ce tayi sallama tashigo gidan tana yiwa Inna jaje, Inna ta dauki tsokar tsire ta danna a bakinta sannan ta" "kalli matar tace""wallahi Lami kingani de yanda tsautsayi ya sameni, yarinyar nan tana aikinta ka'in da na'in, da shegen iyayi na nace tabani aikin zanyi, kuma fa dama can bani nake aikin ba, ko tsinke bana daukewa agidan nan komai itace takeyi, to yau d'in tsautsayi ya debeni,qasar wajan ta jiqe, zuciya ta d'aya ina meqa qafa, naji an sureni anyi sama dani, to kinga de naji targade a qafar,Allah yaso aikin na kar6a ba suyar qosan na kar6a ba, yo inda ace suyar qosan takeyi na kar6a nace zanyi kinga aida tuni akan tanadar mai zan fada,saide ayi kama-kama akawo ni gida""( )" "Lami ta girgiza kanta cikin alhini tace"" Allah mungode maka,Allah yaso agida abun yafaru""" "Ta Rasulu tasake kai tsire cikin bakinta tareda yatsina fuska sannan tace""kede bari Lami""" "Lami ta kalli yanda Inna take cin nama tana yatsina fuska,hakan yasa tace""Ta Rasulu kode naman baya miki dad'i ne" "naga kina yatsina fuska?""" "Cikin sauri Inna tace"" a a nama da dadinsa,jikin ne de babu dad'i""( )" "Lami ta juya ta kalli tsakar gidan nasu sannan ta maido da kallonta wajan Inna tace""Ta Rasulu ashe kunada zogale" "agidan naku, aida nasani da nazo nacira nayi dambu""" "Inna tace""Um muna dashi zoki tsigeshi gaba daya munbaki, dama a wannan yanayin ma waye yakeda kud'in dazai" "sai kayan had'in zogalen?""" "Kafin Lami tace wani abu, Inna ta kalli Hafeeza datake wanke-wanke tace""Hafeeza zoki dauko min wannan sauran" "garin kwakin namu ki jiqamin Nasha""" "Hafeeza ta wanke dogoyen yatsun hannunta sirara,sannan ta taso tawuce daki ta dauko mata ledar gaarin" "tace""gashi Inna""" "Inna tace""bude ki zuba a Kofi saiki jiqo""" "Hafeeza tace""A a Inna debi da kanki""" "Inna tace""ki zuba nace""" "Hafeeza ta bude ledar tafara zuba mata gaarin a Kofi, Inna taga Hafeeza tana zuba gaari kamar bata so, tasa hannu" "ta qwace ledar tace""bani ni""" "Tasake bude kan Leda tana zubawa dayawa, Hafeeza ta kalleta tace""ya kike qoqarin juyeshi duka muda muke" "lalla6ashi Inna?""" "Inna tace"" naki ko nawa? bataki d'aya tame garin jamaga, zubo min ruwa aciki kigani""" "Hafeeza ta jiqo mata gaarin takawo mata, Inna tana gani tace""qara masa ruwa ki barshi ya juqu karnaje yajuqu aciki" "na, tayaya zansa wannan abu aciki na? ai juquwa zaiyi acikina, kar6o min aron cokali awajan Maman Fadila,duk Cokulan nawa babu kin kwashe kin zubar, lokacin da muke zuwa legas, haka nake kar6ar Cokula bashi, dozin d'aya nera dari""" "Lami tayi murmushi bayan tagama bin bayan Hafeeza da kallo, sannan tadawo da kallonta wajan Inna tace""Ta Rasulu" "Hafeezan taki tagama zama budurwa sai had'a uban qugu take kamar babbar mace,gata kyakykywa kamar bafulatana""" "Inna tayi dariya tace"" tabdi toko zo in kasheki da fullanci bata sani ba""( )" "Lami tayi murmushi tace""ikon Allah amma tana kama dasu sosai""" "Adede lokacin Hafeeza tadawo gidan,da goyon Fadila abayan ta,yarinya yar sati biyar da haihuwa, tabawa Inna" cokali sannan taje tana share wajan datayi wanke-wanke. "Inna tasaka cokali acikin kofin garin kwakinta tafara Sha, ta d'ago kanta ta kalli Lami tace"" mahaifiyar Hafeeza ba" "bafulatana bace,ita tasan yaren mecece, yaqi akayi a qasar su suka dawo Nigeria itada iyayenta, iyayen nata suka rasu, sai mijina ya auro ta,lokacin da'aka kawo ta gidan nan karkiga yanda nacika nayi fam ina Kishi da'ita kamar zan" "fashe, saboda kyau ne da'ita kamar aljana,ga uban gashi kamar 'yar ruwa,yanda kikaga sadaka yalla yan Niger, haka" "uwarta take, mijina yaje ya auro min ita saboda bana haihuwa,tana zuwa Allah da ikonsa ko shekara ba'a rufa ba ta haifi Hafeeza,ashe ni aka haifa wa, uwar ta mutu, Shima mijin Namu ba'a dade ba yarasu""" "Lami tace"" Allah sarki,ashe Zaman bane dorewa bane""" "Inna tace""to ya za'ai, kwana yaqare, yanzu duk babu kowa dagani sai Hafeeza sai Qanin Babanta dayake qoqarin" "yimana hidima lokaci zuwa lokaci""" "Hafeeza ta qaraso cikin Rumfar ta Shimfida Sallaya ta kwantar da Fadila,yarinyar kyakykywa da'ita fara." Lami tayi musu sallama tatafi. "Inna ta kalli Hafeeza tace""Hafeeza banji kinyi waya da saurayin kiba yau, ko kunyi wayar nice bansaniba?""" "Hafeeza tace"" A a bamuyi waya ba Inna""" "Ta Rasulu tace""to saboda me? ki kirashi mana Kiji Yaya yake,sai kice masa dama kira nayi mu gaisa,ina laifi mai sonka" "ai yafi me qinka""" """Inna idan nakira ba lalle ya dauka ba,jiya da mukai waya dashi ya fadamin yanada uzururruka dayawa,baya zama" "agida suna asbiti an yiwa qanwar sa aiki a qirjinta,wannan shine karo na uku ana yi mata aikin""" "Ta Rasulu tace""Subhanallah,Allah yabata lafiya,inajin qari ne da'ita, a qirji yace anyi mata aikin ko a Nono?""( )" "Cikin sauri Hafeeza ta zaro idonta tana kallonta sannan tace""nashiga uku na, a a Inna bankai nan ba, ban tambayeshi" "nan ba""( )" "littafin kudi ne, Complete document 1k" 8621296018 Amina Muhammad fcmb tareda shedar biya ta wannan number 08033300034 Amnah El Yaqoub ✍🏻 "[5/22, 9:20 AM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 3 Washegari sassafe suka tashi sukai aikin komai suka gyara gidan sannan suka zauna suna break fast saboda yau "sunada gyaran tulawa da safe, Husna de fruit takesha, yayinda Hassana take shan tea mai kauri idonta yana kan d'an qaramin Alqur'anin dake hannunta tana dubawa." "Hajiya Kaka tafuto daga dakinta taga har sun gyara gida, hadaddan falon nasu sai qamshi yake,ta zauna akan kujera tana fadin"" Allah de yamuku albarka yaran nan,Allah yakawo muku mazaje nagari,ni bansan meyasa nasa goro a bakina ba, yau Alhamis da yanzu nawuce da azumi na kuma wai sainasa goro,kunga kuwa ai babu Azumi""" "Husna ta ajiye Bananar dake hannunta ta kalli kaka tace""Dama fa Kaka ba niyya,inaji lokacin da Hassana ta tasheki" "Sahur tace ko zakiyi Azumi kikace Anya kuwa?""" "Kaka tace"" Au haba?, yaushe akai hakan? to bansan anyi ba""( )" "Husna tace""dama ai bazaki sani ba""" 'Dan ladi direba ne yayi sallama falon yakawo wa Kaka qosai kamar yanda yasaba siyo mata duk lokacin datake "so,bayan yafita Kaka taja hadaddiyar food flask din tasu ta zamani, tafara qoqarin budewa da qarfinta amma taqi buduwa,ahankali tasaki d'an qaramin tsaki tace"" wataran zan 6alla kwano kuwa, haba gaba daya kwanukan mu na arziqi tunna da can kunsa anbayar ankawo mana na zamani gashinan kanaso ka bude kwano amma kayi-kayi abu yaqi budewa me ake da irin wannan rayuwar?""" "Hassana tace""qarfi kika Sawa flask din,ana bude abu ahankali amma Kaka ke kullum kin kasa zama 'yar gayu saiki" "sawa flask qarfi""" "Husna tace""kuma fa ba qarfin ne da'ita ba, ko ina abun yake oho""" "Kaka ta kallesu kawai ta girgiza kai sannan tabude ahankali, aikuwa flask ya budu,qamshin Qosai da zafinsa ya bugi" "hancinta, ta dauki guda daya ta saka abakinta tace""dan masifa qosai yakoma uku nera hamsin,kayi magana ace wake yatashi""" "Daga Hassana har Husna suna jin qamshin qosan suka matso suma suka saka hannu,qosan yanada dad'i sosai ga" wani yaji aqefe me shegen dad'i. "Husna tace""wai Kaka a'ina ake siyo miki wannan qosan ne me dad'in tsiya?""" "Kaka tasake jefa qosai a bakinta tace""can ne layin can na baya dede gidan Alhaji Munzali""" "Husna tatafi tunani tana fadin""Alhaji Munzali,Alhaji Munzali """ "Sannan tadawo da duban ta wajan Hassana tace""bangane shiba, ke kin ganeshi?""" "Hassana ta girgiza kanta alamun itama bata gane ba,Kaka ta kallesu tace""bakusan Alhaji Munzali ba? Alhaji" "Munzalin? saina d'ura muku zagi""( )" "Husna ta hada ido da Hassana sukai murmushi, sannan suka juya suna kallon Kaka." "Hajiya Kaka tace""Alhaji Munzali fa,wanda matarsa tayi hatsarin mota ta rasu,har mukaje daku gaisuwa 'yan'uwan" "matar sai faduwa suke suna aljannu""" "Cikin sauri Hassana tad'an bugi kafadar Husna tace""ke natuna,kusa da gidan wannan 'yar ajin namu HAFEEZA" "KHALEED""" "Husna tace""ok dama adede nan gidansu Hafeeza yake? kai wannan ai aitaci Sunanta Hafeeza din,akwai karatun" "Alqur'ani kamar ruwa,ga muryar ta dad'i idan tana karatu,but in hakane meyasa tana kusa da islamiya amma kusan kullum saita makara inde haddar safe zamu bayar?""" "Hassan ta dangwali yajin qosai, takai bakinta tacinye, sannan tace""gaskiya de inde haddar safe zamu bayar zakiga" "amakare take zuwa,amma idan da yamma ne kinga bata makara,gata kyakykywa kamar aljana,suma malaman namu naga sai nan-nan suke da'ita kamar ma sonta suke""" "Husna tace""su sukasan me suka gani,ai rannan kafin kidawo daga toilet tashigo late, tana sauri zata shigo ajin ashe" "qusa ta riqe mata gefen hijabinta ita kuma dayake sauri take bata sani ba, aikuwa Hijabin nata yad'age sama, karkiga uban qugun wannan yarinyar, shi kansa malam Sabo bakiga idonsa ba kamar zai fado, ya qwarawa guqun baiwar Allah ido,kuma ahakan kullum tana cikin Hijabi, gashi batada qawaye kullum ita kadai zaki ganta, to dan Allah tanasa Hijabi ma malamai suna mata haka idan wataran tasa mayafi tafita gari ai baza'a rasa samari masu kawo mata Hari ba""" "Kaka dake sauraron firar su tace""ikon Allah, aikuwa taji dad'in ta,Hijabi ai shine cikamakon mace mai hankali da" "tarbiya""" *** *** *** Da yamma tana zaune tana wanke musu kayan su itada Inna sai Yatsina fuska take tana runtse idonta saboda yanda "marar ta take murd'awa, tun safe take jin ciwon marar har zuwa yanzu,kuma maganin ta ya qare gashi aiki yahanata fita ta siyo wani maganin." "Inna dake zaune daga cikin Rumfa tana jin Radio a wayar Hafeeza, wayar ma har tayi ja babu caji, tana qoqarin kashe" "Radion aka sako wa'azin wani malami,bata fasa ba ta kashe tana fadin''aikuwa bawan Allah saide kayi haquri baqin wa'azin naka nayi ba,caji saura yanka d'aya""( )" "Maqociyar suce tayi sallama ta shigo gidan, Wato Maman Fadila, mace me kimanin shekaru 35, tana dauke da Fadila" "a kafadarta, adede lokacin Hafeeza tadena wanki ta sunkuyar da kanta qasa tana tauna siraran lips dinta. Maman Fadila tace""Subhanallah,Auntyn Fadila meyake damunki naga kina runtse ido?""" "Inna Ta Rasulu tace"" wankin ne bataso,tun dazu taketa faman yatsina fuska ina kallonta""" "Maman Fadila tayi murmushi tace""haba Inna ita ta'isa tace haka?""" "Tajuya wajan Hafeeza tace"" ko cikin ki ne yake ciwo?""" "Cikin sauri ta girgiza mata kai tace"" marata ce take ciwo tun safe,kuma yaune ranar dazan gama hutun sallah" "ta,bansan meyasa takemin ciwo ba,qila wannan aikin ne wallahi,kullum mutum bashida aiki daga wannan sai wannan""" "Inna tanajin haka tace""Hafeeza ki kiyaye ni, karki sani abakin duniya,yanzu inda wasu baqi ne agidan Namu kika fadi" "haka ai sai azata naman jikinki nake yanka saboda azaba,wani ma cewa zaiyi azaba na ganawa uwarki harta mutu, nan kuwa ciwon naqudarki ne ya kashe ta,Shima Babanki majanunin Laila bata dade da mutuwa ba shima yabita,idan baki mana wanki ba wanne kaya zamu sa?, Ya zakiyi? haka zaki daure ki qarasa wankin, ni wallahi badan wannan ciwon qafar tawa ba ni Ta Rasulu har a fadamin aiki?""( )" "Maman Fadila tayi murmushi tace""Inna da Hafeeza drama, kinga riqe min Fadila inje gida in kawo miki magani,nida" "nakawo raino Uwar raino ba lafiya ai banga ta zama ba""" "Daqyar Hafeeza ta kar6i yarinyar ganin idon yarinyar akanta ko qyaftawa batayi, sai taji tausayin yarinyar, ta kar6eta" "ta goya ta, sannan ta dauraye kayan tafara shanya wa." Bayan tagama shanya kayan tadawo cikin Rumfar ta zauna akan kujera. "Daga qofar gida Inna tajiyo wani dan gwangwan yana cewa""tsohon kwano mataccen kaya akawo mu siya...""" "Daga inda suke zaune Ta Rasulu tace"" me za'a kawo ku siya? asato kusiya de, nan almajiri yashigo da sassafe muna" "baccin asara, ya sace min sabon bokiti na yakawo muku kuka siya, kwana ki dana fita Unguwa wata tukunya dana gani awajansa sabuwa dal nace a'ina kasamu wannan tukunyar yace siya nayi, nace a a, aka sato kuka siya dai, kudena siyan kaya awajan yara yawanci duk na sata ne, nayi masa nasiha de yace yadauka, shine dan tsaurin ido yanzu ma kinji ya dawo""" "Dataji Hafeeza shiru bata tanka mata ba, saita kalleta tace""Hafeeza kinyi waya da saurayin ki yau kuwa?""( )" "Hafeeza ta dago kanta da qyar tace"" Inna ba kincinye cajin wayar kinajin radio ba?""" "Inna tace""Af haka akayi fa, na manta, sannu Hafeeza, Allah de yabaki lafiya""" "Kafin Hafeeza tayi magana Maman Fadila tashigo takawo mata magani tasha, sannan ta shinfida mata tabarma ta kwanta, ta dauki Fadila zasu tafi, Hafeeza ta meqa mata hannu daga kwancen tace ""Bani ita""" "Babu musu Maman Fadila ta miqa mata yarinyar tanajin dadin yanda Hafeeza take dawainiya da Fadila,duk maqota" "kowa yasan yanda Hafeeza take son Fadila,hatta shima Baban Fadila kasancewar yasan Hafeezan tanada hankali da nutsuwa uwa uba duk unguwar kowa yasan cewa Hafeeza ta amsa Sunanta, mahaddaciyar Alqur'ani ce, hakan yasa shida kansa Baban Fadilan wani lokacin yake cewa akai Fadila raino wajan Hafeeza." "Hafeeza ta kar6i Fadila ta d'orata akan ruwan cikinta, tadora mata kanta akan tudun tsayaiyun nashanunta, yarinyar" kuwa tayi luf kamar ta tada kai da nonon uwarta.( ) "Cikin sati biyu su Hafeeza suka gama bitar tilawar su gaba daya,har makaranta ta saka musu ranar da za'a yayesu" "tareda bikin saukar su,acikin sati biyun nan bata zama, kullum tana cikin neman kudi ta hanyar qosai, da daddare bata baccin kirki saboda yanda take raba dare tana tulawar Alqur'ani kasancewar an riga an tantance su itace daliba ta farko dazata fara karatun Alqur'ani aranar saukar tasu, hakan yasa takowanne 6angare take shirye-shirye cikin farinciki." "Yau bayan tadawo daga wajan suyar qosai tabawa Inna kudin kamar yanda tasaba, zata wuce tashiga wanka Inna" "tace""zo muyi lissafi Hafeeza""" "Cikin nutsuwa ta dawo ta zauna,Inna ta janyo asusun dasuke tara ribar su ta fasashi, tahada da kud'in cinikin ranar" "suka qirgasu,Inna tace""to Islamiyar taku nawa sukace zaku bayar kudin saukar?""" "Hafeeza tace""Dubu hamsin ne Inna,kuma tun ranar da suka fada mana nabiya gidan Kawu Hamza nafada masa""" "Inna tace""toga ribar mu kinga munsamu kusan dubu saba'in da shida,kidauki dubu hamsin din kikai musu,kuma" "naga man suyar tamu ma yaqare,ki biya ki siyo mana, ki auno wake, sannan kitahomin da irin naman nan dakika siyomin rannan, dan qafar nan tawa har yanzu jinta nake""( )" "Lokaci d'aya farinciki ya kama Hafeeza, saboda bata ta6a zaton Inna zata bata kudin ba,shiyasa ma kai tsaye tawuce" "gidan Kawu Hamza tafada masa,tace""to Inna zan siyo insha Allah,bari nayi wanka""" Tafadi hakan bakinta a washe da tsantsar walwala dimples d'in nan nata kuwa sai lotsawa sukeyi. "Tana miqewa zata shiga bandaki Kawu Hamza yayi sallama yashigo gidan,hakan yasa ta fasa shiga wankan ta dawo" "ta Shimfida masa tabarma takawo masa ruwa a kofin silba, bayan sun gaisa yadubi Hafeeza yace""Hafeeza ya shirye shiryen saukar?""" "Cikin farinciki tace""Alhamdulillah kawu""" "Yayi ajiyar zuciya sannan yace""to masha Allah,Allah yatemaka, ubangiji Allah yayi miki Albarka""" "Cikin nutsuwa tace""Amin Kawu""" "Kawu Hamza yadubi Inna yace"" Ta Rasulu Hafeeza taje gida tayi min maganar kud'in saukarsu, to nayi niyar zuwa tun" "ranar in kawo mata kudin dasuke hannu na to kuma sai wani uzurin yashigo, yanzu de ga dubu Hamsin d'in nan tasamu takai musu kafin muga abinda za'a yi kuma""" "Inna ta washe bakinta tace"" to madalla,Allah yasaka da Alkhairi""" "Saikuma ta fashe da kuka tace""Allah yabar zumunci Hamza, Allah yajiqan Haladu,addu'ar Haladu a kullum itace" "yanda yasawa wannan yarinya suna Hafeeza Allah yasa sunan yabita, kuma gashinan Hafeeza ta tabbata Hafeeza saide baya raye,sun tafi sun barmu nida Hafeeza""" "Kawu Hamza yace""Haba Ta Rasulu,menene abun kuka kuma,insha Allahu daga Yaya har Mahaifiyar Hafeeza suna" "Aljanna, Allah ya musu Rahma ni zan tafi""" "Inna ta goge hawayen idonta tace""to Hamza mungode,agaida mutanan gida""" "Bayan yafita Hafeeza tamiqe zata shiga wankan ta, Inna tace""ina zaki Hafeeza, zoki dauki kud'in mana""" "Hafeeza ta dawo ta zauna tace""Inna ai kin riga kin bani,basai mu ajiye wannan dinba?""" "Inna tace"" A a, wancen dana baki dama ai kece me wahalar nemowa, wannan kuma kyauta yabaki, ki ware dubu" "ashirin ki siyo mana taliya da macaroni tunda munada sauran shinkafa, dubu talatin din kije dashi gidan Maman Fadila saiku tsara abubuwan da zakuyi na rabo, ranar saukar """ "Hafeeza tace""to Inna baza'a sake siyo miki wani abun ba? kodan lemo haka?""" "Inna Ta Rasulu ta yatsina fuska tace""barshi Hafeeza, karki siyo min lemon komai,banajin d'and'ano abakina Hamza" "yatuno min da mutuwar mijina data mahaifiyar ki,gaba daya naji komai yafita akaina,tsiren de damukai magana dake d'azu shi kawai zaki siyo min"" ( )" "Hafeeza tayi murmushi tace""to Inna""" "Bayan tafuto daga wanka kai tsaye gidan Maman Fadila ta wuce, tabata dubu talatin din tafada mata kayan rabo" "zasu siya dashi, maman Fadila tayi lissafi zasuyi cin-cin da meat pie da dublan, ragowar kudin kuma tace sai Hafeeza tasai kayan kwalliya dashi." Bayan sungama tsara komai Maman Fadila ta dauko Alqur'anin ta dakuma littafin Akhdari Hafeeza tayi mata qarin karatun. "Sannan tayi mata sallama tatafi, kai tsaye tawuce ta siyo kayaiyakin da sukai lissafi itada Inna, bata fasa ba saida ta siyo mata lemon gora guda biyu samfirin Limca ,sannan tadawo gida." "Inna ta debi naman ta ragewa Hafeeza sannan taja nata gabanta tanaci tana korawa da lemo,Hafeeza sai mamaki take yanda Inna take lumshe ido idan tana shan lemon, amma qarfi da yaji tace batajin d'and'ano abakinta. ( )" *** *** *** Spain (Barcelona) "Futowar sa daga wanka kenan, skin dinsa sai sheqi take najin dad'i dakuma hutu daya ratsa fatar,tun daga gefen" "wuyansa 6angaren hannun dama har zuwa hannayensa anyi masa zanen tattoo, ko d'ar baiji ba ya qaraso cikin dakin kasancewar babu komai a jikinsa ko towel bai daura ba, qa'idarsa baya ta6a daura towel inde yafuto daga wanka kasancewar yasan cewa shi kadai yake rayuwa acikin gidansa,yanda yafuto haka naked shine yasa murd'ad'd'an jikinsa yafuto fili,yawan motsa jiki dayake yasa hatta cikinsa yayi wani hawa-hawa kamar wanda yake dambe,balance din daya samu shine yabawa Abunsa damar tsayawa qyam. ( )" "Ingarman matashi me jini ajika,yanada kimanin shekaru ashirin da takwas wanda girman jikinsa ya6oye shekarun" "nasa,yanada sexy eye's kamar mejin bacci,jikinsa jikin girma ne,yanada faffad'an qirji, yanada skin me kyau kalar wankan tarwada wadda take shining najin dad'i dakuma hutu." "Wayarsa dake ajiye akan gado tafara ringing,ahankali yajuya manyan idanuwansa ya kalli wayar,idonsa ya sauka akan sunan me kira wato MAMA, duk da cewa fuskar sa batada walwala,lokaci d'aya fuskarsa tasake dinkewa zuwa baqin ciki sakamakon ganin kiran wayarta,ransa yayi baqiqqirin cikeda tsantsar baqin cikin ganin kiran nata,ahankali ya lumshe idonsa ya bude yanaso ya daidaita nutsuwar sa,yanajin yanda wayar take qara ahaka har wayar tayi tagama ringing bai dauka ba." "Cikin rashin fara'ah yake shiryawa cikin tsantsar aji dakuma qwalisa,atarihin rayuwar sa bai ta6a soyaiya ba,bai ta6a furtawa mace cewa yana sonta ba, asali ma shi tsoron matan yake." "yadauki tsawon lokaci yana shiryawa yagoge can ya gyara can,iya gyaran sumar kansa ma kadai saida ya 6ata" "lokaci,cikakken d'an qwalisa ne dakuma gayu,idan ya dauki wanka da gayu saika rantse ba d'an asalin qasar Nigeria bane,sosai qananun kayan jikinsa sukai masa kyau saide fuskarsa ce babu kyau domin kuwa a daure take babu walwala akanta, gefen kunnansa guda daya na dama ya sakala masa d'an kunne,yazuba hannayen sa cikin aljihun wandon sa yafuto daga dakin yana zuba wani uban qamshi na turaruka kala-kala, babu yanda za'ai ka Kalle shi kace shidin musulmi ne, kokadan yanayin shigar sa batayi kama data musulmai ba." "Cikin takunsa na jajirtacaccen namiji kuma Ingarma yafuto daga gidan nasa, driver yadaukeshi suka tafi wajan" aikinsa. "Suna qarasawa kamfanin dayake aiki yayi sauri yafuto yabude masa mota,cikin sauri dakuma takunsa na qaqqarfan namiji yashiga cikin kamfanin, yanda mutane da dama suke rissinawa suna gaidashi da girmamawa hakan ne zaisa kasan cewa ba qaramin mutum bane acikin kamfanin." "Saida yasaka tafin hannunsa ajikin wata na'ura dake manne agaban office dinsa, kafin qofar office din ta bude" "yashiga, daddad'an qamshi dakuma sanyin esi yadaki hancinsa,cikin sauri wani ma'aikaci dake tsaye abayan sa yayi sauri yashigo cikin office din yakara wata na'ura akan kujerar da'aka tanada domin me office din, saida yagama caje jikin kujerar tas ya tabbatar babu abun cutarwa sannan yakoma gefe ya tsaya." Ahankali mamallakin office din ya qarasa kan kujerar ya zauna yana fuskantar tangamemen enlargement din "photonsu shida Kaka da kuma yanbiyu,sunyi bala'in kyau sosai a photon,har yanzu fuskarsa a daure take, zaka iya cewa wani abun aka masa saide bahaka bane tsantsar shegen miskilancine dayake damunsa, ma'aikacin dake tsaye agefe ya kalla cikin muryar sa mai cikeda aji yace""Coffee""" "Cikin sauri Yajuya yaje yakawo masa coffee din,saide kafin ya ajiye masa saida yasaka na'ura yaduba ya tabbatar" "babu abin cutarwa acikin coffee din, sannan yabashi." "Hannunsa kawai ya kad'a masa alamun zai iya tafiya, cikin ladabi ma'aikacin yajuya yafice daga office din, shikuma" "yafara shan coffee din ahankali kamar bayaso, yayinda hannunsa na hagu yabude computer yana shafata cikin wani irin salo na qwarewa da tsantsar sanin makamar computer." "HAFEEZ M. BABA kenan,cikakken madatsin na'ura, ya qware sosai a Fannin datsar na'ura komai tsaronta kuwa," "mu'amular dayake da mutane masu harkar shige-shigen waya da computer hakan yasa yakeda mutuqar wayo,yanada kaifin basira da zurfin tunani,wannan dalilin yasa ya kawowa kamfanin nasu cigaba, har suka sake bude wasu sassan a Nigeria,matashi me jini ajika, ma'abocin yawan motsa jiki, yanda yake yawan motsa jikinsa hakan yasa jikinsa ya murde ta yanda ko suit yasaka zaka hango yanda dantsan hannunsa da jikinsa yake a murd'e, inde bashida aiki to zaka sameshi a dakin motsa jikinsa yana dambe shi kadai yana faman daga qarfe me mutuqar nauyi." "Yayi nisa cikin aiki a Computer vedio call yashigo cikin computer tasa, muhinmancin masu kiran ne yasa yadauki" "kiran batare da 6ata lokaci ba, lokaci daya kyakykywar fuskar yanbiyu suka bayyana a screen din computer tasa,duk da yagansu cikin kwanciyar hankali kamar yanda yakeso hakan baisan fuskarsa ta washe tayi annuri ba." "Husna ce tafara magana tace""Good Morning Yaya. """ "Bai bude baki yayi magana ba sai kansa daya gyada mata tareda daga mata hannu,Hassan tasaki murmushi tace""" "Yaya ansaka mana date din sauka a islamiya,kuma taro za'a yi sosai, za'a gayyaci manyan mutane, governor, sarki, masu Unguwa da Sauran baqi, sannan Yaya kowa YAYANSA da BABANSA da MAMA. """ "Lokaci d'aya annurin fuskarsa ya 6ace 6at, ransa ya 6aci, saboda sunan MAMA data ambata,baisan jin sunan kwata-" kwata. "lokaci daya Hassana da Husna suka fahimci sauyin yanayin nasa,sun Riga sun San cewa sunan MAMA dasuka Kira shine yasa fuskar tasa tasake dinkewa, cikin sauri Husna ta kawar da zancen cikin d'ari-d'ari da shakka tace"" Yaya kaima da zakazo da zamuji dad'i """ "Cikin mamaki yake kallon qannan nasa,yanaso yace tunda ga Kaka nan meyasa dole sai yazo? tunda ga Kaka nan" "meyasa zasu kawo maganar MAMA da BABA? shin Hajiya Kaka dakuma shi basu wadatar dasu ba kenan? saide kafin yayi magana Hajiya Kaka dake zaune agefe tanajin duk abinda yake faruwa ta daga murya yanda zai iya jiyota tace"" mezai hana yazo kuwa? ai shine ma zai rigamu zuwa wajan Saukar,Hafeezu ai dashi za'a bud'e taro da Addu'ah""( )" Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb "Kokuma katin mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034" Amnah El Yaqoub✍🏻 "[5/23, 11:40 AM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 4 Shiru yayi yana sake kallon screen din computer ko zai hanqo Kaka domin yahada ido da'ita kafin ya tattara amsar "dazai bata, saide ko second goma baiyi ba kira yashigo cikin wayarsa dake ajiye agefe, zuciyarsa daya ya kalli wayar, yanzun ma de Sunanta ne yake yawo akan screen din wayar tashi, ba kowa bace face MAMA." "Ahankali yasaka lallausan hannunsa yakashe vedio call din dasuke yi, sannan yamaida kansa jikin kujera ya lumshe idonsa yanajin yanda qaran wayarsa yake tashi ahankali amma ya gagara daukar wayar,mezata fada masa? Meyasa take kiransa?, lokacin daya ta6a daukan wayarta bisa kuskure yanajin muryarta ya birkice yashiga damuwa a ranar wuni yayi cikin baqin ciki.( )" "Yana cikin wannan halin akai nocking, batare daya bude idonsa ba yabada umarnin shigowa cikin office din." "Babbar mace kamila a fuska,me kimanin shekaru arba'in dawani abu tashigo cikin office cikin shiga ta Alfarma dakuma takun iya duniyanci da salon daukar hankali,fara ce sosai, hamshaqin wuyanta wanda babu ko digon qashin wuya yacika da sarkar gold, haka yatsun hannunta cike suke da zoben gold saide hannun nata kana gani zaka tabbatar da cewa farin nata bana Allah da Annabi bane." "Cikin murmushi ta qarasa inda yake,ta zauna akan hannun kujerar dayake zaune, batare da tantama ba tadora" "hannunta akan kafadarsa ta hagu tana shafa murdaddan dantsan hannunsa cikin wani iri Salo tace""waye ya ta6a min Hafeez dina?""" "Lokaci d'aya yaji muryarta,dama yana cikin damuwa gashi itama tazo zata sake sakashi acikin tata damuwar,kokadan" "bayason ta, yarasa Yaya zaiyi da'ita, tabi ta maqale masa, kai tsaye babu 6oye-6oye tafuto ta nuna masa cewa so take su dinga yin soyaiya a aikace, shikuma bazai iya hakan ba saboda yana Alfahri kasancewar sa Virgin ya zauna a saurayinsa harsai lokacin da zaiyi aure tukunna,yanayin jikinsa kadai mata suke kalla su liqe masa, yarasa meyasa." "Ganin yanda take matsa masa hannunsa cikin salon yaudara baice komai ba hakan yasa tasaka dayan hannunta tana shafo faffadan qirjinsa kasancewar baigama rufe botir din rigar jikinsa ba, tayi qasa da muryarta zuwa setin kunnansa cikin Salo irinna mata yan duniya tace""zaka bani dama domin in kawar ma da wannan damuwar ne Hafeezzzz ?""" "Tafadi hakan tana Jan sunansa cikin salon tada sha'awa,wani irin abu yaji yana masa yawo acikin jikinsa, yaji" "numfashinsa yana neman sauyawa sakamakon nipples dinsa data riqe guda daya tana murza masa shi, kafin yayi magana wayarsa tasake daukan qara,ahankali takai dubanta zuwa wajan wayar tasa, lokaci daya taga Sunan MAMA yana yawo a fuskar wayar, asanin datayi dashi, tun lokacin datake bibiyar sa tana yawan ganin kiran wayar Mamansa amma batasan meyasa ba ko kad'an baya dauka, tasaki murmushi sannan ta kalleshi cikin kissa tace""meyake faruwa ne tsakanin ka da Maman ka?""" "Lokaci d'aya annurin fuskarsa ya dauke 6at, yadawo hayyacinsa daga abinda take aikata masa, cikin zafin nama ya" "daga mata hannu alamun tadena yimasa abinda take, sannan tadena ambatar wannan sunan agabansa." "Kasancewar tariga tasan takan maza,ballantana shi datake ganinsa yaro qarami wanda ya kamata ace tana juyashi" "yanda takeso, hakan yasa cikin sigar lallashi tasaki wani irin murmushi tayi qasa da bakinta zuwa kan kunnansa,batare data janye hannunta daga kan nipples dinsa ba cikin wani irin Salon shagwaba tace""uhm...sorry,sorry nawan, nayi laifi ko? Baby tayi laifi ko?""" "Bata jira amsar saba tadora harshanta akan kunnansa tana tsotsa cikin wani irin Salo, yayinda tatura hannunta na dama ta gefen cikinsa tadora hannun akan mararsa tana shafo masa wajan.( )" "Lokaci d'aya yasaki wani irin numfashi,tunda yake, mace bata ta6a shafa masa abunsa ba sai yau,hakan yasa" "al'amarin yazo masa bagatatan,wani irin numfashi yake saukewa yanajin wani irin bala'in dadi hakan yasa ya gagara yimata musu." "Kallan fuskarsa tayi tasaki murmushin jin dadi,da alama yau ranar sa'ah ce awajan ta, yanda taga idonsa a lumshe" "yana sakin numfashi hakan yasa ta daina shafa masa abun,kai tsaye tafara matsa masa shi tana addu'ar Allah yasa ya amince da buqatar ta,inde tasamu nasarar samun wannan abun toda Hafeez yagama mata komai aduniya." "ahankali tadena tsotsar kunnansa tafara yimasa rada cikin wasu irin kalamai wanda dolen dolema hankalin namiji yatashi idan yajisu, lokacin daya kuwa qasan mararsa tafara tashi, cikin qarfin hali yasamu yadawo hayyacinsa, hannunsa daya yasaka ya doketa, bata zame ko'inaba sai kan kujerun da'aka tanada domin zaman baqi,cikin sauri tafara gyara daurin dankwalinta daya fadi gefe tana kallonsa cikin tashin hankali." "Hafeez kuwa kasa dagowa yayi,yana sunkuye yayinda hannayen sa suke kan table din dake gabansa,muddin yace zai miqe to gaban wandon sa zai iya tona masa asirin halin dayake ciki." "Ahankali tataso tadawo gabansa tace""meyake damunka?""" "Cikin tsananin damuwa yace""leave me alone please!,ki fice daga office dina, ki fice daga cikin rayuwata!!!""" "Cikin sauri ta kalleshi, tunda take dashi bata taba ganinsa cikin wannan yanayin na 6acin rai ba,haqiqa ransa a6ace" yake ta yanda jijiyoyin kansa duk sun futo har zuwa kan goshin sa. "Wani irin hawaye yazubo daga idonta tace""Hafeez ni kake kora acikin rayuwarka? saboda kaga na damu dakai inason kasancewa dakai? wacce mace ce zata iya sadaukar ma da jikinta saboda soyaiyar datake ma? Amma ni nakawo kaina gareka shine kakemin abinda ranka yakeso,babu damuwa, dama zuwa nayi inyi ma sallama, nasamu canjin wajan aiki zuwa Germany,nayi tunanin zamuyi sallama cikin annushuwa da kewar juna,ashe bahaka bane,zanjiraka har zuwa lokacin da zaka amince da buqata ta. """ "Tana fadin haka tajuya tafice daga office din, ahankali yasaki ajiyar zuciya sannan yakai hannunsa zuwa kan mararsa" "yaji abun yariqe babu alamun sauka,cikin tsananin damuwa ya runtse idonsa yana tunanin mafita, yariga yasan cewa tun kafin yakai shekarun balaga yake buqatar mace,amma bayajin akwai yarinyar da zatayi nasarar sace zuciyar sa saboda mata yawancin su halinsu daya ne,wani lokacin basu da Imani ko kad'an,yanajin dadin yanda suke tafiyar da rayuwar su cikin kwanciyar hankali iya su hudu, shi da Kaka dakuma qannan sa yanbiyu, bayason sanadin mace wannan walwalar data dawo cikin gidansu ta rushe irin wasu shekaru abaya wanda baya qaunar tunawa dasu." "Cikin sauri yabude wata locker yadauki wani magani yasha, sannan yasamu ya zauna yariqe kansa da hannunsa" "bibbiyu, ba'a ta6a masa wannan wajan bama kullum yana cikin sha'awa to inaga anzo an ta6o masa shi, ahankali yagama yanke wa kansa shawara gara ya tattara yabar qasar,taron saukar 'yanbiyu da yayi niyar qin zuwa gara yaje ko zai samu ya Kaucewa matan dasuke kawo masa Hari, idan baiyi da gaske ba dole watarana zasu maidashi dis virgin, wanda shi kuma bayason hakan,dalilin dayasa kenan duk sati yana cikin yin azumin litinin da alhamis." *** *** *** "Ta Rasulu tasake karyar dubulan din dake hannunta sannan ta kalli Hafeeza tace""Abun naku yayi dadi kuwa,ga" "zaqi kamar sikarin""" "Hafeeza tace""Maman Fadila ce tayi,kowa cewa yake yayi dad'i, nima tanayi ina ganin yanda takeyi yanzu harna koya""" "Inna tace""dama mezai hana ki koya,aigara dakika zuba mata ido kikaga yanda takeyi, kinga idan Allah yasa kikai aure" "saiki dingayin na siyarwa akai miki shago, idan Allah yakawo kasuwa sai kiga kin samu sana'ah, wai saurayin naki kuna waya kuwa kwana biyun nan?""( )" "Hafeeza ta girgiza kanta sannan tace""a a bamuyi waya ba""" "Cikin mamaki Inna tace""A a, to besan zakiyi sauka bane ko Yaya?""" "Hafeeza tasaki murmushi wanda yakawo lotsawar dimples dinta, tace"" Yasani Inna, Nafada masa, kuma yacemin" "insha Allah zaije wajan sassafe,zaiyi min vedio a wayarsa idan ina karatun qur'ani""" "Inna tasaki baki galala tana kallon Hafeeza sannan tace""narasa wacce irin yarinya ce ke Hafeeza, waishi haka ake" "soyaiya ne kwandalar sa bazatai ciwo a wajanki ba? kekuma sakarya wato za'a miki vedio har wani washe baki kike,Allah yaji qan ubanki Haladu kullum idan zaizo wajena zance da baqar Leda yake zuwa, yasan zakiyi saukar amma be baki ko taro ba?""" "Hafeeza tace""Inna cemin yayi nayi haquri rannan yasamu dubu d'ari amma ya kyautar dasu atake""" "Inna ta kalli Hafeeza tace""Yakyautar da dubu d'ari? Kud'i har dubu d'ari kuma duka ya kyautar dasu 'yarnan?""( )" "Hafeeza tayi shiru takasa magana, Inna taci gaba da fadin"" ke Hafeeza wannan saurayin naki maqaryaci ne""( )" "Hafeeza tace""Inna ba qarya yake ba, nasan Gaddafi bazai min qarya ba""" "Inna tace""Hafeeza zaki rufemin baki kokuwa saina doke miki bakin? tayaya ne zai dauki dubu d'ari kacokam yayi" "kyautar ta? awannan yanayin? Kuma kika yarda? dayayi kyautar meyasa ke ya manta dake bai baki ba amma yasan yazo yabaki labari?""" "Hafeeza tace"" Inna in zaka so mutum kasoshi dan Allah,kiyarda nasan bazai min qarya ba""" "Inna tace""yo tayaya zan yarda Hafeeza? bama wani sashe na kudin ba ace dubu d'ari ka kyautar da'ita atake su waye" "iyayenka? Shiyasa kusan kullum yake miki qaryar yana Abuja, saide in da dubu darin daya samu yake zaryar kudin mota zuwa Abujan, shiyasa yanzu ya tsugunna tunda kud'in yaqare""( )" "Hafeeza de tayi shiru batace komai ba,duk wannan fadan da Inna takeyi ko kad'an ba taga laifin Gaddafi ba, asali ma" "abun hannunsa baya birgeta, yanda ya'iya karatun Alqur'ani yafi komai daukar hankalin ta, shiyasa take mutuwar son sa ta gagara sauraron kowa." "Inna tace""ga kudi can ki dauka kije kisiyo wake ki gyara""" "Hafeeza taturo d'an qanqanin siririn bakinta gaba tace""Inna wake kuma?""" "Inna tace"" gashi kuwa kinbawa kanki amsa?""" """Inna jibi fa Saukarmu kuma yanzu goben ma sai munyi qosai?""" """idan bamuyi sana'ah ba dame zamu rufawa kanmu asiri? kitashi kije kisiyo nace""" "Cikin fishi ta dauki kud'in tafice daga gidan, bata zame ko'ina ba sai gidan Maqociyar su Maman Fadila." "Maman Fadila tana ganinta tace""Alhamdulillah dama gidanku zanje yanzu,Baban Fadila ne ya siyo miki takalmi, Nima ga material na dinka miki,kinga material din yayi Kala da hijabin da'aka raba muku a islamiya wanda zaku saka awajan sauka,kinga saiki saka material d'in naki""" "Lokaci d'aya farinciki ya mamayeta, ta daka tsalle ta rungume Maman Fadila tana zuba mata godia, Maman Fadila" "tayi murmushi tace""ni ki daina yimin godia Hafeeza kamar qanwata haka nake jinki,yanzu de meyafaru kika shigo da 6acin rai?""" "Hafeeza ta Yatsina fuskarta tace"" Wai Inna ce tace naje nasiyo wake gobe zamuyi qosai, shine nazo in fada miki ko" "zaki mata magana,jibi fa saukar mu, kuma dan Allah kamar mu mukafi kowa neman kudi kwana biyun ma ba zamuyi haquri ba?""" "Maman Fadila tayi murmushi tace""Haba Hafeeza,yanzu idan badan kuna wannan sana'ar ba tayaya zaki kai kud'in" "saukar ki makaranta? Nan jiya Baban Fadila ya zauna yana yabonki yana cewa bakida girman kai kina kokarin nema muku abinda zaku rufawa kanku asiri to yanzu kuma karki bani kunya mana,Inna kamar mahaifiyar ki ce,duk abinda tafada miki me dadi da marar dadi kiyi haquri wataran sai labari,idan Gaddafi ya shirya ma rana daya zamu dauke ki mu kaiki can gidansa saide kizowa Inna ziyara""" "Hafeeza tanajin wannan maganar kunya ta kamata,ta kalli Maman Fadila tace"" Maman Fadila nawane Sauran kudin" "dakika ragemin wanda zan sai kayan kwalliya dashi?""" "Maman Fadila tace"" Dubu uku da dari takwas ne, kona dauko miki Zaki biya ta shagon ki siyo?""" "Hafeeza ta Girgiza kanta tace""a a, kawai ni abar kayan kwalliyar, kibawa yaro ya siyo nama kiyi wa Gaddafi Farfesu anjima zaizo da daddare, kinga saina hada da kayan rabon nabashi nasa tun yau ko?""" "Maman Fadila tace""haba Hafeeza,kayan kwalliyar ma idan kin siya ai shi zakiyi wa kwalliyar,ki bar kudinki kisai kayan" "kwalliya irin na yanmata, Shikuma idan yazo saiki zo ki dauki qullin kayan rabon ki bashi""" "Lokaci daya Hafeeza ta sauya,cikin damuwa tace""Maman Fadila idan na kashewa Gaddafi kudi ban fadi ba, Dan Allah" "ki barni ayi masa Farfesun tunda ni kwalliya ba damuna tayi ba""" "Maman Fadila ta saki Ajiyar zuciya tace""eto hakane, shima kuma tunda saukar taku tazo ai nasan zai bada" "contribution dinsa kinga sai mu sai lemon talakawa dashi""" "Cikin murna Hafeeza tace""niko be bani komai bama babu komai""" "Maman Fadila tace""um su Hafeeza masoya, irin wannan soyaiya haka""" "kunya ta kama Hafeeza, cikin sauri tafice daga gidan tatafi wajan siyo wake tana dariya." *** *** *** "Da yamma suna zaune afalo duka su ukun,Kaka ta zubawa tv ido tana kallo, Husna ta ajiye wayar hannunta wadda" "tagama karanta azkar din yamma, ta kalli Hassana tace""Sister kitashi muje mu gyara wa Yaya dakinsa,kinga baya raina datti ko Ya yake,karyazo gobe yace bamu gyara masa dakin sa da kyau ba, kekuma kin zauna sai faman karatu kike, jibi de zamuyi saukar nan kowa ya huta""" "Kaka ta kallesu tace""gyaran dakin me? har wani gyaran daki zaku masa? meya hana yayi aure matarsa ta masa?" "babu wanda zai gyara masa daki""( )" "Husna ta kalleta tace""Kaka an dade ba'a gyara masa dakin bafa""" "Kaka tace""wanne irin dadewa? Naga ga dakin nasa nan ko giftawa kazo yi ta wajan qamshi ne yake tashi""" "Hassana ta ajiye Alqur'anin hannunta tace""muje driver yakaimu supermarket muyi cefane nasan yanason farfesun" "kaza sai muyi masa mai dad'i dan yasan cewa muma yanzu mun qware a girki""" "Kaka ta kalli Hassana tace""wacce irin kaza kuma ana zaune lafiya? ku kuwa kuhuta mana, kullum kuna cikin girki ku" "rabu dashi goben kafin jirgin su ya sauka sai muyi order ko Fizza ce""" "Hassana da Husna suka kalli Kaka,zasu gyara masa daki tahana su tace idan yanaso yayi aure matarsa ta gyara masa," "yanzu suna qoqarin siyo abun cefane suyi masa girki shima ta hana, basusan me Kaka tataka ba." "Husna tasaki murmushi takoma cikin kujera tayi kwanciyar ta,cikin zuciyarta kuwa Allah-Allah take gobe tayi domin taga yanda Kaka zata qare tsakanin ta da Yaya Hafeez." *** *** *** "Kamar yanda tasaba sassafe tafita wajan suyar qosanta, kamar kullum yauma Hijabi ne ajikinta dogo har" "qasa,hijabin yayi wa farar fatar ta kyau sosai mai launin ruwan toka me duhu,kyakykywar doguwar fuskar ta tayi kyau sosai acikin hijabin,mutane ne zagaye da'ita tana zuba musu qosai akan takarda sannan tasaka acikin Leda tabasu, yayinda wasu samari agefe suke tsaye suna jiranta wasu a mashin wasu kuma zaune suke daga gefe suna jira tasaka musu suci abunsu anan." "Wani dayake zaune akan machine yana jira asaka masa yazuba mata ido yana kallon kyakykywar fuskarta, dad'i" "yakeji idan yana ganin yanda take komai cikin nutsuwa da kamewa, bayaso yabar wajan yadena kallonta hakan yasa dazaran layi yazo kansa saiyace kada ta damu ta sallami wasu tukunna shiba sauri yake ba( )" "Adede lokacin motocinsa guda uku da sukaje dauko shi daga Airport sukazo wucewa ta wajan,hankalinsa yanakan" "jaridar dake hannunsa yana dubawa,daga tinted glass din motar tasa kamar wasa yaga uban mutane sun taru awajan, hakan ne yadauki hankalinsa har ya ajiye jaridar hannunsa akan cinyarsa yamaida hankalinsa wajan yanaso yaga me akeyi awajan da mutane suka taru har haka, adede lokacin yaron da Hafeeza ta zubawa qosai ya matsa daga wajan har fuskarta tayi nasarar bayyana." "Cikin sauri Hafeez yasake gyara zamansa yana kallonta, qosan daya gani agabanta tana soyawa shine yasa lokaci daya yaji wata irin fad'uwar gaba wadda ya dade rabon da yaji irinta,wannan qosan datake soyawa shine yatuno masa da wasu shekaru dasuka shud'e acan baya tun kafin a haifi 'yanbiyu." "Fuskarsa babu walwala ya kalli Danladi driver yace""juya baya Danladi""" "Cikin bin umarnin sa Danladi yace""to Yalla6ai""" "Yayi kwana, suma sauran motocin dasuke bayansu sukai kwana,suka sake dawowa cikin layin akaro na biyu,suna" "zuwa daidai wajanda Hafeeza take soya qosai ya tattara nutsuwar sa ya maida wajan,adede lokacin ta dago kyakykywar fuskar ta tana magana da wata mata dazata kai Yara makaranta da alama yaran nata ta tsaya zata siyasa qosan." "Fad'uwar gabansa bata sauyaba, saima sake jin wata fad'uwar gaban dayayi sanadin kallon fuskar yarinyar,ahankali" "yasaki wani irin murmushi, ya kalli driver akaro na biyu yace"" Danladi asake juyawa"" ( )" "Danladi yayi murmushi yasake juyowa akaro na biyu, suna sake juyowa wajan yace""dakata""" "Danladi yacika umarni ya tsaida mota, sauran motocin ma suka tsaya suna mamakin yanda suke maimaita hanya" "daya, sun wuce akaron farko,sannan sun sake dawowa akaro na biyu, sau uku kenan suna zagaya wajan." "Kafin su gama mamaki sukaga Danladi yafuto da sauri yabudewa Yalla6ai mota, cikin sauri suka futo daga tasu motar suna qoqarin tambayar sa ko akwai abinda yakeso,da hannunsa ya dakatar dasu hakan yasa dole suka tsaya,." "Ahankali yasaka hannunsa yacire jacket din jikinsa,hakan yasa nan take kallo daya zaka masa ka hango yanda jikinsa" "ya mummurde tacikin suit din musanman dantsan hannunsa,ta gefensa wuyansa kuwa ga zanen tattoo nan yafuto sosai kamar ba dan Musulmai ba, yayinda kunnansa na dama yake saqale da dankunne, hannunsa d'aya yazura cikin aljihun wandon sa sannan yanufi wajanda Hafeeza take suya gadan-gadan." "mamaki yagama kashe dandazon mutanan dasuka rakoshi suna tunanin me Oga Hafeez zaiyi awajan yarinyar,?" "shi Kansa Hafeez tafiya kawai yake,banda fad'uwa babu abinda gabansa yakeyi, wanda shi akaran kansa yarasa dalilin fad'uwar gaban." Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb "kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034" Amnah El Yaqoub✍🏻 "[5/24, 10:40 AM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 5 Shi Kansa Danladi driver mamaki yake me yalla6ai zaiyi da qosai? kode shima yana so ne kamar yanda Hajiya Kaka take yawan aikoshi wajan yarinyar siyan qosai? kasancewar babu wanda zai bashi amsar tambayar sa yaja bakinsa ya tsuke. "Hafeez kuwa, bai daina jin fad'uwar gaba ba har saida yaje wajan,daga gefenta ya tsaya shima kamar yanda yaga" "sauran mutane sun tsatstsaya, mutane da yawa kuwa sai kallonsa suke, daga cikinsu wasu tunani suke da alama ba musulmi bane irin kiristan nan ne masu zama acikin hausawa saboda sunga dankunne guda daya a maqale a kunnansa na hagu, ga kuma zanen tattoo a hannun sa kasancewar ya d'an tattare hannun rigar tasa kadan." "Tunda ya tsaya awajan idonsa akanta yake,ba komai ne yafi daukar hankalinsa da'ita ba sai idonta, idanuwan nata sunyi masa kyau kamar idon jarumar fina-finan India wato Ashwariya, ba normal idone kamar na kowa ba." "Ganin tana qoqarin tsame na cikin man da alama yagama soyuwa hakan yasa ya laluba cikin aljihun wandon sa yaji wayam babu kud'i sai wata takarda dayaji guda daya,sai yanzu ne yake tunanin mema yakawo shi ne?." "Ahankali yasake shafa dayan aljihunsa, ya dauko wallet dinsa yabude, saide itama babu kudi sai dubu daya aciki, yayi" "mamakin ma yanda akai yasamu dubu dayan aciki saboda yariga yasan cewa shiba ta'ammali yake da kud'i a hannu ba saide transfer kawai kokuma yabada Atm dinsa,inde ya zauna da kudi kuma takarda to saide dollars." "Bai saurari mutanan dasuke jiranta ba,yasake matsawa kusa da'ita yamiqa mata dubu dayan, cikin muryar sa me aji" "yace""Abani""" "Duk da kud'i yake bata, Koda wasa bata dago kanta ta kalli wanda yake bata kud'in ba,kanta yana sunkuye, saide" "wani daddadan qamshin Turare daya cika mata hanci wanda tunda take a tarihin rayuwarta zata iya cewa bata ta6a jin qamshin Turare me dadi kamar wannan ba, amma hakan baisa ta dago ta kalli mamallakin qamshin ba." "Ahankali ta meqo siraran yatsun ta ta kar6i dubu d'ayan daya bata, sannan tafara zuba masa qosan,yanda ta sunkuyar da kanta tana zuba masa qosan hakan yasa hular hijabin jikinta ta danyi baya kadan, har sumar kanta me laushi tafara bayyana." Harta gama zuba masa qosan tabashi idonsa yana kan lallausar sumar gashinta daya hango. "Ahankali Yajuya yabar wajan, yana qarasawa wajan motocin da suka dauko shi aka bude masa yashiga motar, sannan suka dauki hanyar gida, Danladi driver mamaki yake kode duka jikokin Kaka suma sunyi gadon cin qosai ne kamar ita? yasan cewa rana daidai ne baya zuwa wajan yarinyar nan yana siyawa Hajiya Kaka qosai, to kuma yau abun mamaki yaga shima Oga kwata-kwatan da kansa ya yatsa yasiya, to Kaka yasiyawa Qosan kokuma shine zaici?. Bama wannan ne abun tambaya ba,duk saboda siyan qosai yasa suka sake zagaye layin har sau uku kokuma saboda yarinyar datake qosan ne?( )" "Bai gama tunanin sa ba yaji Hafeez yace""dakata Danladi""" "Cikin bin umarninsa ya dakata, Hafeez yamiqa masa ledar qosan dake hannunsa sannan yayi masa nuni dawani" "almajiri yace"" kabashi wannan""" "Babu musu Danladi ya kar6i qosan yabawa almajiri, sannan yadawo motar sukaci gaba da tafiya, tunani yaci gaba" "dayi to idan Yalla6ai yabayar da sadakar qosan daya siya hakan yana nufin ba qosan ne ya birgeshi ba, yarinyar datake saida qosan ce ta birgeshi,idan hakane kuwa wannan aiba qaramin abun farinciki bane,duba da yanda Yalla6ai din hatta su mutanan gida sun san cewa ba ma'abocin shiga sabgar mata bane,da alama itade Malama mai qosai kakarta ta yanke saqa.( )" "Suna qarasowa gida yadauki jacket din suit dinsa a hannunsa, yayinda hannunsa d'aya yake cikin aljihun wandon sa," cikin takunsa na qaqqarfan namiji yanufi falon nasu Danladi yana biye dashi da qaramar jakarsa. "Yana shiga falon 'yanbiyu suka taho da gudu suna masa oyoyo, saide suna zuwa kusa dashi suka tsaya turus suka" "kasa rungume shi, sai shine cikin aji ya d'an jasu zuwa jikinsa kad'an ya rungume su, lokaci daya kuma ya sakesu, fuskarsa babu walwala yace""ya kuke""" "Atare suka had'a baki sukace ""Alhamdulillah Yaya""" "Daga haka bai qaraba,yawuce kan kujera ya zauna, adede lokacin kaka ta futo daga dakinta tana dariya, cikin" "farinciki ta nufeshi ta zauna akusa dashi sannan ta jashi jikinta ta rungume shi,babu musu ya kwantar da kansa akan qirjinta tareda lumshe idonsa yana sakin wata irin ajiyar zuciya,ya dade rabon da yaji nutsuwa irinta yanzu daya ji shi ajikin kakar tasu, wadda ta maye musu gurbin uwa da uba, sun dauki lokaci ahaka sannan yatashi daga jikinta yace""Nasameku lafiya Kaka?""" "Cikin farinciki Hajiya Kaka tace"" ras!,kalau muke Hafeezu,Yaya wajan aikin naku?""" "Fuskarsa a kame kamar Koda yaushe yace""Alhamdulillah""" "Kaka ta kalleshi tace""Hafeezu kullum fuskar ka a cunkushe yau daya de kayi fara'ah mana gaka ga" "yan'uwanka,menene yafi gida da yan'uwa dad'i?""" "Ataqaice yace mata""to Kaka""" "Kaka ta girgiza kanta sannan ta dora hannunta akan murdaddan dantsan hannunsa tace""Kaga yanda kasake zama" "gardi? mutane dayawa cewa zasuyi kafi shekara talatin""" "Dan qaramin murmushi yayi kawai yace""uhm """ Sannan yafara qoqarin cire agogon dake daure a tsintsiyar hannunsa. "Husna ta kawo masa ruwan gora ta zuba masa a cup, sannan ta zauna tad'aga dinkin su da suka karbo daga wajan" "tela cikin shagwa6a tace""Kaka Allah wannan dinkin kamar na koma na maida masa nakeji""" "Kafin Kaka tayi magana itama Hassana tace""eh wallahi, yatashi yamana kaya da uban fadi kamar buhu,kiga fa yanda" "yabar wajan hips dinnan da fad'i to tayaya zamu cika wannan wajan,? Kuma fa saida ya gwada mu, amma yamana wannan wajan hips din me girma,ina mu ina wannan abun, wannan ai saide Hips din HAFEEZA 'yar ajinmu, tana sakawa zata cika shi, dan Allah Kaka ki barmu muje mu maida masa ya rage mana""" Ta qarasa maganar cikin shagwa6a. "Hafeez ya kallesu sai yanzu yasake ganin yanda yaran suka sake zama cikakkun yanmata,sai wata ta6ara suke suna" "shagwa6a, haushi ya kamashi da alama Kaka tagama sangarta yaran,ji yanda suke shagwa6a saikace qananun Yara,ji yake kamar ya lakad'a musu d'an iskan duka, yatsani sakarci a rayuwar sa.( )" "Baqin ciki ne ya hanashi magana,Yara ko kunyar sa basaji agabansa suke maganar Qugu harda kawo zancen Qugun" wata sakarya.( ) "Ahankali yatashi yawuce dakinsa yana 6alle botiran gaban suit dinsa,Kaka ta bishi da kallo harya shige dakinsa, sannan tadawo da kallonta wajan 'yanbiyu tace""rashin aure yana damun Hafeezu, gaba d'aya a firgice yake""( )" "Ko minti biyu beyi da shiga dakin nasaba yafuto yana kallon 'yanbiyu fuskarsa a daure yace""Meyasa baku gyara" "dakin nanba?""" "Cikin sauri Husna tace"" Yaya zamu gyara Kaka tace mu barshi karmu gyara wai....wai...""" "Takasa qarasa maganar kamar yanda Kaka tace idan yayi aure matarsa saita gyara masa, shakkar sa yasa ta qare" maganar tata da wai... wai... "Kaka ta kalli Husna tace"" wa? ni?, to yaushe akai hakan bansaniba?, gaskiya bansan anyi ba""( )" tafadi hakan tana kawar da kanta gefe. "Hafeez yadawo cikin falon ya zauna ya d'ora qafa d'aya kan d'aya fuskarsa a d'inke,yanda ya 6alle botiran gaban" rigarsa hakan ne yabawa lallausan gashin dake kwance a qirjinsa damar bayyana. "Yanda sukaga fuskarsa a daure to tsaf zai iya kai musu duka, hakan yasa sum-sum suka wuce dakin nasa suka fara" gyara wa. "Kaka kuwa kallonsa tayi taga ran nan nasa yayi baqiqqirin, tasaki ajiyar zuciya tana kawar dakai." "juyawa yayi ya kalleta suna hada ido tasake kawar dakai, ya dauki fillon kujera yanufota dashi kamar zai jefa Mata" "yace""keko""" "Hajiya Kaka tasake daure fuska tace""Toni nasan yaushe akai hakanne?""" "Kansa ya Girgiza kawai,domin kuwa yasan aikin ta ne." "Kasancewar dakin nasa ba datti yayi sosai ba, hakan yasa cikin qanqanin lokaci suka gama gyara masa, babu musu" "yatashi yashige, saida ya sakawa qofar d'an qaramin falon nasa key,sannan yashiga can cikin dakin shima yasaka key, yasaki ajiyar zuciya yafara zare kayan jikinsa saida yacire komai yadawo naked,sannan yashiga wankan sa." "Yadade yana lailaye jikinsa da mayuka da turaruka masu shegen dad'in qamshi,kafin ya kalli qirar jikinsa a cikin" "babban madubin dayake dakin nasa,shi kansa yasan cewa Allah yamasa halitta ta Ingarman namiji me jini ajika,yanada cikakkiyar lafiya hakan yasa Koda yaushe yakejin sa akan network, yasan cewa abunda Hajiya Ramla tagani Kenan shiyasa ta liqe masa,har yanzu yanajin baqin ciki idan yatuna yanda tasa qazamin hannunta ta ta6a masa abunsa,Allah ma ya kiyaye ba hannun nata ta zira cikin wandon sa ta ta6a abun skin to skin ba, ya tabbatar da haka tayi da shikkenan tagama cutarsa duniya da lahira, qarin baqin cikin ma yanda yakasa yimata musu alokacin." "Dan qaramin tsaki yasaki sannan ya dauki pant irin na maza yasaka, yadauki gajeren wando yasake sakawa, sannan" ya shirya tsaf cikin qananun kaya yafuto daga dakin nasa yanata zuba uban qamshi. "Zama yayi akusa da Kaka sannan ya kalli Hassana yace""ke bani abinci""" "Hassana ta kalli Kaka, sannan ta dawo da duban ta gareshi tace""Yaya wallahi Kaka ce ta hanamu, saida na cewa" "Husna muje muyi shopping saboda girkin da za'a ma, shine Kaka tace kar muyi, saika kawo matar aure tukunna""" "Hassana tana gama fadar haka falon nasu yayi tsit. , Hafeez ya juya ya kalli Kaka,cikin sauri Kaka ta dauke kanta" tana ta6e baki. ( ) "Zamansa ya gyara sosai yana kallonta sannan yace""saboda naqi yin aure horon yunwa za'a fara min a gidan nan?," "zanzo daga wata qasa amma kinamin horon yunwa Kaka?""" "Kaka tace"" ikon Allah, wai duk yaushe akai hakanne? ban ta6a jiba""" "Husna tace""lalle ma Kaka,yazaki zame ki barmu aciki? kece fa kikace karmuyi,za'a yi order fizza""" "Kaka tace"" mecece wata Fizza kuma ni Rabi'atu? inani ina wata Fizza saboda Allah?""( )" "Kafin 'yanbiyu subata amsa tajuya ta kalli Hafeez tace"" kaikuma nadawo gareka, dakake cewa saboda kaqi yin aure" "nakema horon yunwa ai zancen bana kaqi yin aure bane, baka dai samu wacce zata amince tayi haquri ta aureka bane saboda baqin miskilancin ka""" "Hafeez yasaki ajiyar zuciya ya lumshe idonsa batare daya tanka ba, yana jinsu su ukun suka shiga kitchen suka shirya" "masa abincin da yafi so, bayan sun ajiye masa abincin ko kallonsu baiyi ba,saida Kaka tayi da gaske, ta lallasheshi kamar Baby, sannan yatashi yafara cin abincin kamar bayaso, ganin haka yasa Kaka ta kar6i spoon din tafara bashi abincin da kanta." "Da yamma yasake wanka yashirya cikin manyan kaya,farar shadda ce a jikinsa harda babbar Riga, yayi kyau sosai" "kamar ranar daurin aurensa, sosai turare yake ambaliyar qamshi a jikinsa yafuto zai tafi masallaci wayarsa tana kan kunnansa yana magana da Babban abokinsa Ma'aruf." "Kaka tace""dakata Hafeezu""" Juyowa yayi ya kalleta bayan ya kashe wayar. "Kaka tace""ina zakaje haka kayi wannan kwalliya?""" "Ataqaice yace"" zanje masallaci""" "Cikin hikima irinta tsofaffi Kaka tace""to Hafeezu acire wannan d'an kunnan mana,ai zakafi kyau idan ka cireshi, ga" "wannan fenti daka fente jiki dashi Hafeezu kamar ba namu ba""( )" "Girarsa guda d'aya yadage yana kallonta da mamaki, sannan yasaka hannu yacire d'an kunnan yabata, batare dayace" uffan ba yafice daga falon. "Kasancewar yashiga masallacin da wuri hakan yasa yasamu sahun farko, bayan an idar da sallah anyi Addu'ah" "yatashi ya qarasa wajan liman yabashi hannu suka gaisa, sannan yasaka hannu a aljihun rigar shaddar dake jikinsa yadauko Dala d'ari biyu canjajju 'yan dala goma-goma yabawa liman cikin ajin sa dakuma miskilanci yace""gashi ayi sadaka""" "Liman yayi qasa da murya yayi godia, Hafeez baice komai ba yafuto daga cikin masallacin mutane kuwa sai kallonsa" suke. "Liman yatashi tsaye ya nunawa jama'ah kudin, a kayiwa Hafeez Addu'ah sosai, sannan aka raba kudi wasu suka samu" dala ashirin-ashirin wasu kuma suka samu dala goma-goma. "Acikin wanda suka samu dala ashirin harda Kawu Hamza,Qanin mahaifin Hafeeza." Bayan jama'ah sun futo daga masallaci kawu Hamza ma yafuto shida abokinsa Malam Musa. "Suna cikin tafiya zuwa gida saboda akwai 'yar tafiya tsakanin su da masallacin, Kawu Hamza ya kalli abokinsa" "yace""Malam Musa, Wato wannan matashin yaron daya bada sadaka yanzu,na dade ina tunani akansa,yaron yana birgeni,sannan na yaba da hankalin sa,yanada nutsuwa sosai, ina yawan ganinsa duk lokacin daya shigo gari,naga kamar bashida hayaniya, shiyasa nake masa sha'awar yarinyar nan Hafeeza 'yar wajan Yayana Haladu wanda yarasu, inaso naje nasamu yaron inyi masa tayin aurenta tunda yin hakan ba laifi bane a addinance""" "Malam Musa ya jinjina kansa sannan ya gyada kai yace"" eh yin hakan ba laifi bane,inda ace iyayen Yara zasu Dinga" "irin wannan tunanin inde har sun yaba da hankalin matasan kuma sun San za'a riqe musu yaransu da amana to kaga aida ansamu sauqin rashin aure awajan matasa,amma maganar gaskiya Hamza, karka fara wannan hadin, saboda yarinyar nan Hafeeza marainiya ce,daga kai sai Ta Rasulu kawai kuka rage mata,karka dauketa kabawa wannan yaron saboda wannan yaron dakake gani iyayensa suna raye, yana rayuwane da yan'uwansa guda biyu dakuma Kakarsa anan, har yanzu ba'a san dalilin dayasa baya tare da iyayensa ba, kuma daga majiya me qarfi ance yaron baya shiri da iyayensa,yanada matsala dasu""" (malam Musa kallamu ka 6aro aiki ) Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb "kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034" Amnah El Yaqoub ✍🏻 "[5/25, 10:51 AM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 6 "Kawu Hamza yayi murmushi Sannan ya d'an bugi kafadar abokinsa yace""Haba Malam Musa, yaushe zakai duba da" "maganar mutane akan sha'anin aure? to inde zaka saurari jita-jitar mutane kwata-kwata bazakai auren 'yarka ba""" "Malam Musa yace""Hamza,yarinyar nanfa Amanace a wajanku damu baki daya, tunda marainiya ce da munqi da" "munso muma ai iyayenta ne,bazai iyu mu zuba ido ka dauketa kakaita cikin matsala ba,nafadama gaskiya yaron nan yanada matsala da iyayensa kuma daga majiya me qarfi naji hakan, to saboda me munaji muna gani zamu bari kadauki marainiyar yarinya kakaita cikin matsala? kasake duba wannan maganar de""" "Kawu Hamza yayi murmushi yace""karka samu damuwa abokina,Alkhairin da nakeson hadawa insha Allah saina baka" "mamaki,zakaga yanda Hafeeza zatai zamanta lafiya adakin mijinta,babu ruwana da maganar mutane tunda ba shi yaron ne da bakinsa yafada min haka ba,saboda haka kayi musu Addu'ah kawai""" "Malam Musa yace""Hamza kenan, dama tayaya yaro zai fadama damuwar sa dakansa?, mude mun fadi gaskiya," "yanzu kuma duk abinda zai biyo baya, idone namu""" *** *** *** "Da daddare suna zaune aqofar gida suna fira, cikin soyaiya ya kalleta yace""Malama sai murmushi kike kode murnar" "saukar goben ce?""" "Hafeeza tasa hannu ta rufe fuskar ta cikin kunya tace""saboda Ganinka ne""" "Wani irin dadi ya kama Gaddafi,cikin sauri yasake gyara zamansa yace""waida gaske kike Hafeeza tah?''" "Dan kallon sa tayi kadan sannan tace""da gaske nake, gashi wannan nakane, dazu muka dafama, wannan kuma kayan" "rabon sauka ne na dibar ma naka""" "ta qarasa maganar tana bashi dan qaramin kwanon silba me kyau da dahuwar nama aciki,sai kuma ledar thank you" guda biyu ancikasu da snacks din da sukai saboda rabawa gobe. "Hannun Gaddafi har rawa yake wajan kar6ar kayan, ya dora kwanon silbar akan cinyarsa, sannan yabude ledojin suma yagani, ya washe baki yace""lala lala, wai duk wannan awajan saukar taku zaku raba?""" "Kafin ta bashi amsa ya ajiye ledar yaci gaba da fadin""bari muga menene acikin kwanon""" "yana budewa wani irin qamshi yadaki hancinsa, ya shaqa ya d'ago Kansa yana jinjina kai sannan yakai dubansa" "gareta yace"" yau kinaji dani Malama, menene tukwicin wannan kyautar?""" "Hafeeza ta Girgiza kanta tace""Babu komai""" "Gaddafi yayi murmushi yace""a a wannan kayan ai dole abiya tukwicin su""" "bai jira amsar taba yasaka cokalin da'aka hado masa dashi yafara cin naman, yacika baki da tsokar nama yace""Um um um um"" sannan ya jinjina Kansa yanaji kamar kunnansa zai cire." "ya juyo ya kalleta yace""amma yayi dadi sosai,Kinaji dani Hafeeza tah""" "Hafeeza tayi murmushi tana kallon sa, tanajin wata soyaiyar sa tana sake shiga ranta." "Shikuwaa sosai yakecin naman, saida ya cinye tas, yasha ruwan pure water data kawo masa guda daya, sannan ya kalleta yace""gaskiya yayi dadi sosai,yanzu wannan naman nawa Kika kashe?""" "Hafeeza tace""meyafaru? amma de ba biyana zakayi ba ko?""" "Cikin Jin dadi yace""a a, dama kawai tambaya nayi""" "daga nan ya kalli agogon wayarsa ya miqe yace""to zan wuce Malama, dan Allah ki gaida Inna, kice Mata ina Mata" "Allah yasanya Alkhairin saukar gobe""" "kokadan Hafeeza bataji komai aranta ba, asali ma bataji soyaiyar sa ta ragu aranta ba, abinda tasani shine tana sonsa" "dan Allah, tana sonsa saboda ya'iya rera karatun Alqur'ani." sallama suka qarasa Gaddafi ya dauki ledojin data kawo masa yatafi dashi. "tana shiga gida Maman Fadila dake zaune suna fira da Ta Rasulu ta kalleta tace""A'a, masoya har kin dawo?""" "Hafeeza ta cire Hijabin jikinta ta ajiye sannan ta zauna akan babbar tabarmar dasuke zaune tace""nadawo, yatafi gida" "shima""" "Maman Fadila ta sake kallon ta tace""ya haka? Hafeeza yanaganki hannu Rabbana? babu abinda yabaki?""" tun kafin Hafeeza tace wani abu Inna Ta Rasulu ta kwashe da wata irin dariya harda tafa hannayenta biyu tafara rera "waqa tace""munaji muna gani muna kuma saurare "" " *** *** *** "Washegari sauka,tun qarfe hudu na dare Hafeeza tatashi tayi nafila bata koma bacci ba tana zaune tanata tulawar" "karatun Alqur'ani,har aka idar da sallar asuba sannan tafuto tafara gyara gidan nasu, bayan tagama gyaran gidan ta zauna a tsakar gida tayi tagumi hannu bibbiyu tana kallon malkaden waken dake gabanta, shawarar da Maman Fadila tabata akan rashin son yin suyar qosai shi take tuna wa, wannan qosan da batason zuwa ta siyar shine yarufa musu asiri itada Inna, dashi sukeci dashi suke sha, tun tasowar ta bata ta6a ganin wani daga unguwa yakawo musu tallafin ko fallen zani ba, haka tataso acikin gwagwarmayar rayuwa harta kawo yanzu." "Ahankali tasaki ajiyar zuciya tasake jin wani qwarin gwiwar yashige ta akan sana'ar tasu, cikin hanzari tatashi ta" "shirya tsaf, cikin dogon hijabin ta, tahada kayanta tafice wajan sana'ar su, abinda tasa aranta shine koda qosan be qare da wuri ba zatayi haquri harya qare sannan tazo ta shirya tatafi wajan saukar tasu, saboda inda ace ba suyi qosan ba kuma babu Kawu Hamza to babu yanda za'ai tasamu damar shiga cikin sauran dalibai da za'ayi saukar dasu" *** *** *** "Tunda sukai sallar asuba basu koma bacci ba, gaba d'ayansu su ukun suka shiga kitchen suna yin donut da cake" "dakuma sauran kayan rabo da zasu rabawa jama'arsu bayan angama sauka, hakan yasa suka zama busy kowa da aikin da yake a kitchen din, suna aikinsu cikin sauri saboda kada lokaci ya qure musu." "Cikin hanzari yafuto daga cikin dakinsa yana Sanye da baqaqen kaya riga da wando,kayan nasa sunada laushi sosai" "kuma roba ne, hakan yasa wandon ya d'an kamashi wanda tsawon sa bai sauko har can qasa ba, da kad'an ya wuce gwiwar sa,rigar kuma tana hade da hula daga Qasan hular akwai zare guda biyu wanda mutum zai iya daure hular a kansa da wannan zaren,kayan sunyi mutuqar yimasa kyau kamar ka saceshi,saurin dayake yasa yafuto yana qoqarin daura agogo a tsintsiyar hannunsa me cikeda gargasa." "Kallon gefen kitchen din nasu yayi, kafin yayi magana 'yanbiyu suka gaidashi, Kaka ta kalleshi taga kamar sauri yake," "cikin hanzari tace""ina zakaje haka da sassafe Hafeezu?""" "Saida ya runtse idonsa cikin taqaici saboda yanda ta furta sunan nasa,bayason wannan Hafeezun datake fada, idon" "nasa ya bude sannan ya amsa mata cikin daure fuska kamar kullum yace""yanzu zan dawo Kaka,akwai abinda zan gani ne me muhinmanci""" "Kafin Kaka tabashi amsa yayi wuf yafice daga falon nasu cikin sauri, yana futowa compound bai saurari kowa ba" "yashiga motar da kansa sannan yafice cikin sauri, tuqi yake yana jin wani irin nishadi acikin zuciyarsa wanda yarasa meyasa yakejin hakan,agefe guda kuma ya kunna waqa acikin motar tasa sautin waqar yana tashi kad'an-kad'an." "Bai zame ko'inaba sai wajan da Hafeeza take suyar qosai, daga nesa da'ita yayi parking motarsa, sannan yakashe" "motar yana kallonta tacikin tinted glass din motar, wata irin wawiyar ajiyar zuciya ya sauke da idonsa ya sauka akan kyakykywar fuskarta, duk da fuskar tasa babu walwala akanta, ahankali can qasan maqoshin sa ya furta "" had'addiya ce""" "Yasake gyara zamansa acikin motar tareda harde hannunsa akan qirjinsa yana faman kallonta,ya dade yana nazari" "akanta, haka kuma baibar wajanba har saida yaga tagama saida qosan tas, sannan ahankali yaja motarsa yabar wajan batare dayaje inda take ba." "Inna tayi mamakin yanda Hafeeza tafita suya bayan tasan cewa yau ce ranar saukar su,abun yabata mamaki sosai" "kuma taji dadi aranta, tasan cewa haqiqa ita aka haifawa Hafeeza tunda gashi yarinyar kullum cikin fafutukar nema musu na abinci take, cikin sauri tatashi ta kar6i kayan hannunta tafara wanke wa ita kuma Hafeeza da gudu tashiga wanka saboda kada lokaci ya qure, garin gudu gefen zanin nata ya kunce kafin ta farga ta gyara har tsayaiyan nashanunta guda d'aya yafuto waje, cikin sauri ta zaro idonta waje tana kai dubanta wajan Inna, aikuwa komai daya faru akan idon Inna ne, cikin sauri Hafeeza ta runtse idonta, Inna ta dauraye babbar robar dasuke had'a wake aciki sannan ta girgiza kanta tace""ainace dama mijinki saura zaigani inde bazaki hankali ba Hafeeza,menene abun gudu a shiga wanka in banda sakarci? inda baqi mukai ma haka zaki kama gudu kwankwaso yana miki rawa kedama abu ba kad'an ba, kici gaba Allah yabaki sa'ah""" "Hafeeza de tana jinta tayi shiru batace komai ba tashige cikin bandakin nasu, agurguje tayi wankan ta tafuto tashirya" "cikin material d'in da Maman Fadila ta dinka mata,duk da Rigar tanada fad'i ba qaramin kyau tayi mata ba,riga ce me fad'i doguwa dakuma zare agaban rigar wanda zata kama ta daure acikinta, kamar yanda taga zaren agefen rigar itama ta kama ta daure shafaffen cikinta dashi, yanda ta daure rigar hakan yasa Hips dinta yasake futowa duk da Rigar tanada fad'i, dogon gashinta dayake daure tayi sauri ta kunce tashafa masa Vaseline sannan tasa mataji ta tajeshi daqyar, lokaci daya ya dauki wani irin sheqi kasancewar a wanke yake fes." "Dogon hijabin saukar su gogegge ta dauka ta saka,lokaci daya zahirin kyawun ta yafuto acikin hijabin,tayi mutuqar" kyau duk da ba kwalliya tayiba kawai gashin girarta ta taje saikuma dan lipstick data saka shima d'an kad'an. "Maman Fadila ce ta shigo gidan itama tana jiranta, daga nan suka dunguma suka tafi." "Duk yanda take komai cikin sauri saida ta makara,tana zuwa makarantar shugaban makaranta yafara yimata fada kasancewar ita kadai ce bata zo dawuri ba, bayan dogon bayani da yayi musu kai tsaye suka qarasa wajan da aka tanada domin yin taron,gaba dayan su daliban rumfa daya aka ware musu da kujerun da kowacce zata zauna, banda sauran mutane suma dasuke cikin tasu Rumfar, wajan yacika sosai kamar me, manya-manyan baqi sun samu halartar taron saukar kasancewar islamiyar tasu babbar makaranta ce." Malaman makarantar aka bawa dama daya daga cikinsu yayi bayanin muhinmancin ilmi dakuma muhinmancin "karatun Alqur'ani, yayi da larabci sannan ya fassara da hausa." daga nan aka kira Sunanta amatsayin daliba ta farko dazata fara karatu. "Tunda suka zauna awajan kanta yake qasa tana karanta (Bismillahirrahmanir-Rahim) acikin zuciyar ta,saboda" "gabanta banda fad'uwa babu abinda yake,bata ta6a shiga cikin babban taro kamar wannan ba,taso ace had'a baki zasuyi gaba dayansu daliban malami guda daya ya karanta suma su karanta kamar yanda wasu makarantun sukeyi, to saide tasu makarantar tazo musu ta daban, hakan yasa take karanta Basmala kasancewar duk wanda yakejin fad'uwar gaba kokuma yakejin tsoron tunkarar wani abu kamar jarabawa ko wani abu daban, to muddin yakama Basmala yana maimaitawa acikin zuciyar sa insha Allahu zaiyi komai nasa cikin nutsuwa kuma zaiji fad'uwar gaban ta ragu." "kasancewar tariga tasan itace zata fara karatun hakan yasa gabanta yaketa faduwa, kokadan bata fahimtar jawabin" "da'ake awajan, saide ta tsinkayi me jawabi yana kiran HAFEEZA KHALID USMAN amatsayin dalibar farko dazata fara karatun Alqur'ani." "Wata daliba dake gefenta tace""Hafeeza kitashi""" "Ahankali ta miqe da Bismillah abakinta, tafara tafiya cikin nutsuwa kanta aqasa harta qarasa inda aka tanada domin" tsayawar dalibai masu sauka. "Tunda tataso idonsa yake kanta,yana zaune akan akujerun da'aka tanada domin baqi na musanman, gabansa ne yayi" "wata irin faduwa ganinta awajan,cikin tsananin mamaki yasake kallon ta yana gyara zamansa aransa yace dama itace?, ahankali ya maimaita sunan nata acan qasan maqoshin sa HAFEEZA...." "Cikin nutsuwa tafara rera karatun Alqur'ani cikin zazzaqar muryar ta, lokaci daya wajan yayi tsit kowa yana sauraron" "karatun nata, Alhaji ISAH YUNUSA babban dan majalissar yankin daya halarci wajan saukar, tun taso war yarinyar yaji ta birgeshi, da alama tanada nutsuwa sosai, lokaci daya ransa ya kwadaitu da aurenta." "Hafeeza kuwa cikin fitar da makaarij take rera karatun ta kamar karta daina,zaqin muryar tata yasa Hafeez dake" "zaune agefen Kaka acikin Rumfar da aka sauki manyan baqi ya lumshe idonsa yana sauraron karatun nata, a tarihin rayuwar sa zai iya cewa bai ta6a jin karatun wata mace dayayi masa dadi kamar nata ba." "Hajiya Kaka dake zaune agefe tajuya ta kalli Hafeez taga idonsa a lumshe, ta dauke kanta tana girgiza kai, tayi" "tunanin yanda yarinyar take karatu hakan zai dauki hankalin sa ta yanda zai zuba mata ido yana kallonta ko Allah zaisa adace, saide abun mamakin saita ga kamar ma yarinyar bata birgeshi ba." "Har Hafeeza tagama karatu taje ta zauna mutane basu daina kallonta ba, Ta Rasulu da Kawu Hamza da matar kawu" "Hamza da yaransa da kuma maman Fadila duk suna waje daya basu samu wajan zama ba, daga tsaye suke hango komai ( )" Gaddafi kuwa sai washe baki yake yanajin wani irin dadi aransa yana Alfahri kasancewar sa saurayi awajan Hafeeza. "Kasancewar daliban basu da yawa mutum biyu ne sukai karatun, daga Hafeeza sai wani namiji guda daya daga cikin" dalibai maza guda biyar da'akai saukar dasu. "daga nan aka bawa shugaban makaranta dama yafuto yayi Nasa jawabin, yabada tarihin makarantar kanta." "Sannan aka bawa wani Babban malami shima yayi fadakarwa sosai akan amfanin ilmi, sannan matemakin shugaban makaranta yafara kiran dalibai daya bayan daya ko wacce ana bata allon sauka dakuma certificate." "Bayan angama basu ko wacce takoma ta zauna, Babban limamin unguwar yazo gabansu ya zauna yafara karantawa" "suma suna biyawa, masu camera kuwa sai zagayasu suke suna daukar su." "daga qarshe kuma baqin da aka gayyata suka fara bawa Dalibai gudunmawa ta kyauta,cikin daliban da suka samu babbar kyauta harda Hafeeza, wadda Alhaji Isah Yunusa dan majalissa yabata kyautar zunzurutun kudi har naira million biyu tareda kujerar Umarah." Inna tanajin kud'in tayi Suman tsaye har saida Maman Fadila datake yiwa Hafeeza video ta taro ta saboda qiris yarage tafad'i qasa.( ) "daga nan manyan baqi suka fara sanarwa kowa da irin kyautar dayake yiwa makaranta, wannan yace yabada sadakar" "dubu Hamsin, wasu dubu goma, wasu dubu dari biyu, wasu dubu biyar, harda Mata masu bada dubu daya, wannan duka kyautar makaranta ce." "ma'ajin makaranta ne yatashi yafara rabawa manyan baki wasu fararen takardu masu dauke da number account din makaranta ajiki, idan da wanda zasuyi transfer saisu tura, cikin wanda aka bawa paper harda Hajiya Kaka data hakimce akujera." "Anbawa shugaban makaranta damar jawabi dakuma godia ga baqin dasuka samu zuwa, wani kudin yasake shigowa" "cikin asusun makarantar, ma'aji ya matso kusa da me gabatarwa yayi masa bayani, me gabatarwa yace""to Alhamdulillah masha Allah, muna kan rufe babin godia ga manyan mutanan dasuka yimana kyautar girmamawa dakuma kyautar kudi, sai kuma gashi wani bawan Allah wanda ya nemi a 6oye sunansa yaturo wa wannan makaranta tamu kudi har naira million goma Sha biyar, million goma na makaranta, sannan dalibar data fara karatun Alqur'ani wato Hafeeza Khalid yace abata million biyar sadaka fisabilillah""" Lokaci daya waje ya kaure da ihun murna kowa sai kabbara yakeyi. "Hafeez yayi sauri yamaida wayarsa cikin aljihun wandon sa ganin kaka ta zubawa wayar tasa ido tana kallo kamar tana so ta gano cewa shine yayi wannan kyautar, shikuma ba komai ne yasa yayiwa yarinyar kyautar ba saboda yaga kamar tanada karancin hijabai, kud'in zai Isa tasake dinka wasu hijaban.( )" Ta Rasulu tanajin wannan kyauta tafashe da kuka wiwi.( ) Yayinda Hafeeza ta sunkuyar da kanta qasa tana goge hawayen idonta. Bayan angama karbar kyautar kudade daga nan aka fara saida calendar mai dauke da photon dalibai ajiki. "Hafeez ya kalli Hajiya Kaka yace""kin riqe takardar account, ki basu takardar su tunda bazaki iya tura musu ba""" "Hajiya Kaka ta harareshi tace""saikace kai?""" "daga nan ta daga murya ta Kira me gabatarwa, Yana zuwa wajanta tace""bawan Allah ka daga murya kafada a" "speaker cewa Hajiya Rabi'atu kakar Hassana da Hussaina wadda akafi sani da Hajiya Kaka, ta sai calendar naira dubu Dari""" "Aikuwa ya karbi kudi Yakoma tsakiyar taro yafada kamar yanda Hajiya Kaka takeso, su Hassana suna zance qasa qasa" saiji sukai sunansu yafado cikin kwatancen Kaka. "me gabatarwa yadawo yakawo wa Hajiya Kaka Calendar ta, Hajiya Kaka ta kar6a sannan tayi wa Hafeez wani kallo" "me alamun nafi qarfin raini ta kauda kai, shi kuwa dariya ma ta bashi, amma kasancewar miskilin mutum ne saiya yi dan murmushi kadan ya basar." "daga nan akayi Addu'ar tashi daga taro, aka sallami dalibai kowa ya nufi wajan 'yan'uwansa." "Hafeeza tafuto zata nemi su Inna, 'yanbiyu suka tareta Husna tace""Hafeeza tsaya ki mana photo""" "Tafadi haka tana miqa mata wayar hannunta iPhone me camera uku, Hafeeza ta kar6i wayar tana murmushi har" dimples dinta suna lotsawa. "Hassana ta rungume Husna sannan itama tace""kuma ki tabbatar munyi kyau sosai ehe, idan bamuyi kyau ba saikin sake mana sabo""" Hafeeza ta girgiza kanta tana murmushi sannan tafara qoqarin yimusu photon da qyar kasancewar bata ta6a riqe "babbar waya irin wannan ba, tarasa yanda zatayi ta dauki photon, batasan yanda ake photon ba." "Su Husna suka sauya style, Hassana tace""kin dauka?""" "Hafeeza tace""A a ban dauka ba""" "Husna tace""har yanzu de baki dauka ba?""( )" "Lokaci d'aya Hafeeza duk ta rikice, tarasa yanda zatayi, yanda ta rikice din saita sake yiwa Hafeez kyau wanda yake" "tsaye ajikin motarsu yana kallonta,mayan kayan dake jikinsa sun sake qawata kyansa,sosai ya shagala wajan kallonta saide miskilancin sa ba zaisa ka gane cewa kallon arziqi yake mata ba." "Cikin zazzaqar muryar ta tace""narasa yanda zanyi ne, ku sake matsawa kusa""" Cikin sauri 'yanbiyu suka matsa suka sake rungume juna. "Hafeeza ta qoqarta ta dauke su, sannan cikin zazzaqar muryar ta, tasake cewa ""kuyi murmushi to,kekuma Husna" "gyara tsayuwarki""" "Duk abinda take fada musu haka sukayi, sannan ta dauka tabasu wayar domin su gani, kokadan bata lura da Hafeez dake tsaye agefe ba,shima Koda wasa baiyi gigin yimata magana ba,gaba daya ya shagala a kallonta, wani side na zuciyarsa yanajin tausayin yarinyar,dazu da safe yaganta tana suyar qosai, sannan yanzu gata awajan sauka, hakan yana nufin saida tagama yin sana'ar tasu sannan tataho wajan saukar." "Idonsa ya lumshe kad'an yana tuno shekarun baya yanda rayuwa ta kasance masa,yatuna yanda yake daukar qosai a kansa yana yawo dashi waje-waje." "Cikin sauri yadawo daga tunanin daya tafi kasancewar yaji zuciyar sa tafara tafarfasa akan rayuwar daya tuno, fuskarsa babu yabo babu fallasa yakai dubansa zuwa ga 'yanbiyu anan yaga suna yin selfie tareda Hafeeza, murmushin daya gani kwance akan fuskarta shine yasa haka nan ya tsinci kansa cikin farinciki." "Maman Fadila ce tazo ta janye ta suka nufi wajansu Inna, har zuwa wannan lokacin Ta Rasulu kuka take, kawu" "Hamza dake tsaye a gefenta shida matarsa Maryama sai baki suke bata akan tayi haquri tadena kuka, daqyar aka samu tayi shiru sannan suka had'u waje daya gaba dayansu, Hafeeza tashiga Tsakiyar su, Maman Fadila kuma tafara yimusu photuna." *** *** *** "Da daddare suna zaune afalo gaba d'ayansu, kayan shan'iska ne ajikin 'yanbiyu, Kaka kuwa Hijabi ne ajikinta tana jan" carbi. 'yanbiyu ne suke zancen taron saukar su ta dazu. Hafeez yana zaune agefe wando ne ajikinsa three quarter da wata riga wadda batada maraba da singlet saboda "yanda dantsan hannunsa yake abude, hatta nipples dinsa kana ganin tsininsu ta cikin rigar saboda yanda rigar take ba kauri." "Jarida ce a hannunsa yana dubawa amma gaba daya idonsa ne akan takardar, tunanin sa dakuma jinsa yana wajan 'yanbiyu saboda yanaso yasake jin sunyi zancen Hafeeza ko zaiji wani abu daga cikin halayen yarinyar." "Kaka ta ajiye carbin hannunta ta shafa Addu'ah sannan tacire Hijabin jikinta ta kalli 'yanbiyu tace""Allah de kuma" "yakawo muku mazaje nagari, wannan yarinya data fara karatu dazu da zafe awajan sauka, haqiqa wannan kyautar data samu nasan ba saboda karatun ne kadai ba, harda masu sonta""( )" "Hassana tace""ai Hafeeza tasamu kudi gaskiya,Kaka itace fa wannan wadda muke fada miki ta'iya karatun Alqur'ani," "kuma suma malaman namu sai nan-nan suke da'ita daga gani sonta suke""" "Gaban Hafeez yayi wata irin muguwar faduwa, yasaki dan qaramin tsaki sannan yasake bude wani shafin jaridar." "Kaka tace""Allah sarki ashe itace, amma daga gani tanada nutsuwa yarinyar,kuma kana kallonta zaka tabbatar ba" "asalin yar qasar nan bace gaskiya,kode ruwa biyu ce kokuma daga wata qasar sukazo, ni naso inji wanda yabata million biyar dinnan,ai kyautar farko ance d'an majalissa ne yabata""" Hafeez ya d'an kalli Kaka sannan ya dauke kansa. "Kafin 'yanbiyu su sake magana wayar Hafeez dake gefe tafara ringing, cikin nutsuwa da aji irin nasa yadauki wayar" "tareda fadin ""I.B kaga saqon dana turo mane?""" "Daga d'aya 6angaren I.B yace""nagani, naje nakai masa, na sameshi cikin aminci, yana lafiya babu wata matsala""" "Ahankali ya lumshe idonsa yana sakin wata irin ajiyar zuciya, batare dayace komai ba yakashe wayar." "Kafin wani daga cikinsu yayi magana wata Babbar mata tashigo falon, zata iya kaiwa kimanin shekara Arba'in dawani" "abu, Hafeez yanajin muryar ta yagane ta,ko a mafarki bazai ta6a mantawa da muryar taba, lokaci daya fuskarsa ta sauya ya runtse idonsa, kokadan bayason ganinta." "Matar taqaraso cikin falon, tana qoqarin zama akan kujera shikuma Hafeez yana qoqarin tashi,yanajin yanda 'yanbiyu suke qoqarin gaida matar, wadda ta kasance qanwar mahaifiyar su ce uwa d'aya uba d'aya,amma Hafeez ko kad'an baima nuna yasan taba, maganar fatar baki bata hadashi da itaba yabar jaridar dayake karantawa awajan yashige cikin dakinsa." Kaka tabi bayan sa da kallo harya rufe qofar dakinsa. "Cikin sanyin jiki tadawo da dubanta zuwa wajan 'yartata cikin tsananin damuwa dakuma sanyin jiki take duban ta, ta rasa yanda zatai ta gyara baya, tarasa yanda zatai ta dedeta kan ahalinta yazama daya,kuskure an riga anyi, saide ayi haquri a fuskanci gaba,inda ace zata iya maida hannun Agogo baya, to haqiqa da zata dawo da nasu agogon qaddarar baya domin ta gyara matsalolin cikin ahalinta." (meyake faruwa da ahalin Hafeezu ne? ) (Jama'ah wa zai turamin 5 million Nima in sake hijabai ) Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb "Kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034" Amnah El Yaqoub✍🏻 "[5/26, 1:59 PM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 7 "Matar data shigo falon tayi murmushin yaqe ta kalli Kaka tace""Ummah ashe Hafeez yazo qasar""" "Kaka tace""Hafeezu yazo SADIYA, su Hassana ne sukai masa magana nayi tunanin ma bazai samu zuwa ba, kuma sai" "gashi yazo""" "Cikin Sanyin jiki Wadda aka kira da Sadiya tace"" Allah sarki, nima tun safen naso zuwa kuma saboda yanayin abun" "hawa yayi qaranci yanzu, ba'a samun fasinjoji masu yawa atasha, shiyasa na makara, Allah ya sanya Alkhairi""" "Kaka tace""Amin Sadiya, amma ai zaki zauna damu muyi kwana biyu ko?""" "Cikin sauri Sadiya tace"" a a Ummah,gobe zan tafi insha Allah""" "Jikin kaka yasake yin sanyi kalau,tasan cewa ganin Hafeez yana gida ne shiyasa tace bazata zauna ba." Kafin tasake wata maganar 'yanbiyu suka kawowa Aunty Sadiya abinci da abun Sha. "Aunty Sadiya ta kallesu tana murmushi tace ""Husna da Hassana yanzu kuma an sauke,saura rubutawa kuma""" "Kaka tayi murmushi tace""sa rubuta adakin mazajensu, aurensu zanyi, danma Husna babu mashinshini aida tuni anyi" "auren""" Kaka ta qarasa maganar cikin tsokana. "Husna ta harari Kaka sannan tace""ko lokacin dakike yanmatanci Kaka baki kaini samari ba,samari suna nan dayawa" "sai wanda nazaba""" "Aunty Sadiya tayi dariya tace""Allah Husna, wato kema yanzu kinbi sahun Hassanarki bakinki yafara budewa. """ Gaba dayansu sukasa dariya kamar basuda wata matsala agabansu. *** *** *** "Suma su Hafeeza suna zaune a tsakar gidansu akan wata babbar tabarma, kasancewar kawu Hamza yasan cewa" gidan nasu zai tara jama'ah hakan yasa bai samu zuwa ba sai wajan qarfe goma na dare mutane sun tafi gida sai Inna da Hafeeza kawai. "Kawu Hamza ya kalli Inna yace""Yanzu Ta Rasulu Yaya kike ganin za'ayi da wannan kudin da Hafeeza tasamu idan" "ankawo mana?""" "Inna tace"" Haba Hamza,ai Kaine uba, Kaine zakasan abinda za'a yi dashi, nide fatana asamu adan gyara mana gidan" "nan, saboda da damuna munayin yoyo sosai, wani lokacin Hafeeza a zaune take kwana""" "Kawu Hamza yayi murmushi yace""to dama munyi magana da shugaban makarantar tasu, yacemin nasamo account" "number da za'a tura mana kudin, ni ina ganin idan kudin sun shigo, kuyi tunanin wata sana'ar daban kufara, saiku ajiye wannan sana'ar qosan agefe, saikuma kayan dakinta da nakeso asiya a ajiye, kokuma abawa masu saida kayan kudin, idan aurenta yatashi kinga zuwa zamuyi mu dauka, duk da made bansani ba ko 'yartawa tanada saurayi""" Ya qarasa maganar tasa cikin salon shan ciki yana kallon wajanda Hafeeza take zaune. "Hafeeza tarufe fuskarta cikin kunya sannan tace""akwai Kawu""" "Ta Rasulu ta ta6e baki tace""wannan saurayin naki Hafeeza dashi ai gara babu, saurayi kullum sai shegiyar fira" "yakasa tsinana miki komai, kuma shi yaqi yaturo iyayensa ayi magana, kullum de gashinan sai aukin zuwa zance, shekaran jiya yazo ta kashe kudi ta tar6eshi, ya cinye komai bai bata ko kwabo ba, yanzu yauma dazun nan yazo be tsinana Mata komai ba sai alewa daya kawo Mata itama ba tafi ta dari biyu ba, nakusa nahana ki fita zancen ma,idan zai turo iyayensa yaturo ayi maganar aure,tun shekarar dakikai candy aketa soyaiyar nan,shi idan sallah tazo ko lallen sallah uwarsa ba kawo miki take ba, Shima bazakici sisin kwabonsa ba, to gara ayi daya, kode ki sallameshi kokuma yafuto yadaukeki ku tafi can gidansa saiku qarata da mammaqonsa tunda ahaka kikeson abinki""" "Kawu Hamza yayi murmushi yatashi tsaye yana yimusu sallama, dama abinda yakeson ji Kenan, kuma yasamu amsar" tambayar sa. "Kawu Hamza yana fita maman Fadila tashigo gidan, Inna ta kalleta tace""Sa'adatu ina ki kabar mijin naki da wannan" "daren kika futo?""" "Maman Fadila tayi murmushi tana zama akan tabarma tace""Inna wallahi harna kwanta Baban Fadila yashigo, kaji ne" "yashigo mana dasu shine na dauko muku kuma kuta6a""" "Inna takai hannu ta dauki cinyar kaza takai bakinta sannan tace""haba Maman Fadila aida kinbari sai ahadu zuwa" "safiya""" "Maman Fadila da Hafeeza sukai dariya,ganin yanda Inna tafara cin naman kaza amma tana cewa da an barshi zuwa" safe. "Maman Fadila ta kalli Hafeeza tace""Hafeeza gobe akwai abinda zakiyi ne? inba abinda zakiyi kikai min Fadila asbiti" "mana,za'a mata allura""" "Inna tace"" ina zataje kuwa? ba inda zataje, saita shirya takai miki ita""" "Maman Fadila tace"" Nima wanki zanyi da safen,kinga idan takai min ita kafin su dawo nagama wankin na rage wani" "aikin""" "Hafeeza tace""to Allah yakaimu""" *** *** *** "Washegari takama litinin, tunda aka idar da sallar asuba Hafeez bekoma bacci ba,sosai yayi nisa cikin tunanin ta,so" "yake yaje wajanda take saida qosai ko Allah zaisa yasake ganinta, yarasa meyasa yakejin idan beyi magana da'ita ba kamar zai iya Samun matsala, wannan dalilin ne yasa ya gagara komawa bacci bayan yadawo daga sallar asuba, saboda bayaso yakoma bacci daga qarshe kuma ya makara yarasa damar dazai ganta a wannan ranar." "baya cikakken minti goma beduba agogon dake hannunsa ba, qarfe bakwai da rabi tanayi yafuto daga wanka,kamar" "kullum yauma haka yafuto babu kaya ajikinsa, agaban madubi ya tsaya yana qarewa jikinsa kallo yanda fatar sa take shining kamar mace,cikin sauri yafara shiryawa, daga can falo yake jiyo muryar Aunty Sadiya itada Kaka suna magana da d'an qarfi hakan yasa har yake iya jiyo zancen nasu." "ahankali yasaka hannunsa ya shafo gadon bayansa lokaci daya ya lumshe idonsa cikin damuwa sakamakon tabon bulala dayake kwance abayan nasa, cikin damuwa ya shirya cikin qananun kaya riga da wando, yafeshe jikinsa da turare sannan yafuto daga dakin nasa cikin sauri." "Yana zuwa falo Hajiya Kaka kadai yagani, hakan saiya yi masa dadi saboda dama kokadan bayason ganin fuskar" "qanwar Mahaifiyar tasa, wato Aunty Sadiya." "Kaka ta kalleshi taga yaci uban gayu da qananun kaya, kuma tasan cewa inde yazo qasar baya ma futowa daga" "dakinsa sai wajan shadaya na safe, saboda yana komawa bacci bayan sallar asuba." "Cikin mamaki tace""wai Hafeezu ina kake zuwa ne kullum dasafe a cikin kwana biyun nan?""" "Hafeez yadan shafa sumar kansa sannan yace"" Kaka yanzun nan zan dawo""" "Yafadi hakan hankalinsa yana kan agogon hannunsa saboda kada lokaci ya qure baije wajan ba, domin kuwa yayi alqawarin yau sai yayi magana da'ita." "Ajiyar zuciya tasaki batace masa komai ba,hakan yasa shima yadan kalleta yaga de idonta a kansa yake,Kaka kuwa" "gaban wandonsa ta kalla taga ya d'an taso kad'an, ga abu ana ganinsa taru guda kamar ansa wani abu aciki." "cikin sauri ta janye idonta, shima daga nasa 6angaren bai gane abinda take kalla ba hakan yasa cikin sauri Yajuya" yafice daga falo. "Kaka ta girgiza kanta tace""uhm Wannan yaro Hafeezu ina tausayin matarsa""" "Husna da Hassana dasuka futo daga kitchen suna qoqarin jera break fast, suka kalli Kaka, Hassana tace""Kaka magana" "kike?""" "Kaka tace"" yaron nan ne Hafeezu nake magana dashi, kullum haka yake abubuwan sa abun tausayi,ko kad'an" "bashida shauqi ,narasa yarinyar dazan samu na hadasu wacce zata fahimce shi, mu kanmu damuke ahalinsa mun" "kasa fahimtar abinda yakeso""" "Husna ta zauna akusa da'ita tace""Kaka ni abinda nake gani kicire maganar auren Yaya aranki, shi aure lokaci ne Kaka""" "Cikin sauri Kaka tace""haka de!, kullum haka kika iya Husna, kokadan bakyason ganin laifin Hafeezu, to idan Hafeezu" "beyi aure ba a shekaru irin nasa sai yaushe zaiyi? bakuda hankali ne shiyasa kuke ganin kamar ina takura masa akan batun auren, ni nasan menake hangowa, amma nariga nagama yanke hukunci zanyi magana da Alhaji Abdullahi idan beyiwa yarsa miji ba sai ahadasu ayi aurensu""" "Hassana ta jinjina kanta tana murmushin jin dadi, dama kullum so take ayi aure a gidansu, shikuma Yaya Hafeez yayi" biris da maganar aure. *** *** *** "Kawu Hamza yasaki fuskar sa bayan Ma'aruf yafuto daga gida, yabashi hannu suka gaisa cikin farinciki, kawu Hamza" "yace""yaro Kaine Ma'aruf ko?""" "Cikin mamaki Ma'aruf ya gyada kansa yace"" nine Baba, meyake faruwa?""" "Kawu Hamza yayi murmushi yace""wata magana ce take tafe dani mai girma, idan babu damuwa inaso mu zauna" "saimu tattauna akan maganar""" "Ma'aruf yanuna get din gidansu da hannu yace""Bissmillah to shigo""" "Cikin nutsuwa suka qarasa cikin gida, Ma'aruf yakawo masa farar kujera ta roba suka zauna can nesa da megadi," "kawu Hamza ya kalli Ma'aruf yace""Magana nazo da'ita akan abokinka HAFEEZ""" "Cikin sauri Ma'aruf yace""Hafeez kuma? meyafaru dashi? Yanzun nan shigowa ta kenan bana qasar naje Ghana, ko" "haduwa banyi dashi ba, wani abu yafaru dashi ne?""" "Kawu Hamza yayi murmushi yace"" ko d'aya, babu abinda yafaru dashi sai Alkhairi dayake son faruwa dashi, wato" "Ma'aruf, haqiqa na yaba da hankalin abokinka, na yaba da nutsuwar sa dakuma kyawun halayensa, hakan yasa natako qafa da qafa, inaso kayi masa magana kafada masa cewa idan babu damuwa zan bashi auren 'yata""" Cikin sauri Ma'aruf yadago kansa yana kallon Kawu Hamza. "Kawu Hamza yace""ko akwai alqawarin wata yarinyar a kansa?""" "Ma'aruf ya girgiza kansa yace"" ko kad'an,saide nasan halin Hafeez yanada wani irin ra'ayi nasa wanda bayason" "sauraren mace duk yanda take,amma insha Allah zan sameshi inyi masa maganar""" "Kawu Hamza yasaki murmushi yace""hakane, amma nasan cewa Babu yaron da zanyi masa tayin auren yata yaqi" "kar6a, saboda yarinya ce me hankali da nutsuwa,amma ka sameshi kuyi maganar, ina sauraron ku duk yanda kukayi """ "Ma'aruf yabashi hannu suka sake gaisawa, sannan kawu Hamza yayi masa sallama shima yatafi." *** *** *** "Yana qarasawa wajan daga nesa ya ajiye motarsa yafuto kai tsaye yanufi inda take saida qosan, zuciyarsa banda" "fad'uwa babu abinda takeyi, saide yayi alqawarin yau kam saiyayi magana da'ita baki-da baki." "Abun mamakin yana qarasawa wajan yaga waje wayam!, babu ita babu dalilin kayanta, ganin wasu samari a zaune" "agefe yasa yaja ya tsaya daga gefensu tareda dauko wayarsa yana duba lokaci, yayi mamakin yanda akai bata futo ba,wata zuciyar tace to ko tadena futowa saboda kyautar data samu awajan sauka?" "Maganar matasan dake gefe ne tadawo dashi daga duniyar tunanin daya tafi, daya daga cikinsu yace""yarinyar nan" "saboda ita nake zuwa wajannan kullum, naso ace kudi ne dani da aurenta zanyi in huta da zuwa wannan wajan,amma babu yanda na'iya, saide kuma haqiqa duk wanda ya aure ta zai kwashi kaya wallahi""" "Dayan abokin nasa yayi dariya yace""ashe kagane, ai Hafeeza ta hadu ba qarya, gashi kamewarta tayi yawa, maza" "dayawa suna son yimata magana amma suna shakkar ta""" "Wani irin baqin ciki ne yazo ya tsaya a wuyan Hafeez, yaji kamar yaje ya shaqe su, wato masu zuwa kallon nata" sunada yawa kenan? "Haka ya juyo yadawo gida jikinsa amace, ransa a6ace komai ya dagule masa saboda wannan furucin na kwasar kaya da wannan samarin sukai akan Hafeeza." Ransa a 6ace yafuto daga motar sai sakin tsaki yake. "Tafiya yake yana shawara da zuciyarsa shi kadai, yakamata yayi magana da'ita, idan tasan zataci gaba da wannan sana'ar to karta sake futowa, tafada masa ko nawa take kashewa kullum saiya turo mata, amma bazai juri kullum tana fita samari suna kallonta suna maganar banza akanta ba." "Ko inda dining yake bai nufa ba, ransa babu dadi ya kwanta akan doguwar kujerar dake falon." "Wayarsa ce tafara qara,yanajin wayar ya qyaleta tayi tagama kukan ta, akaro nabiyu ma aka sake kira, cikin damuwa ya dauki wayar yakara a kunnansa batare dayayi magana ba." "Daga d'ayan 6angaren I.B yace""Hafeez nakira baka kusa,dama zance ma ne na kaiwa Yaya Jabir kud'in, kuma yace" "ayima godia, yasan idan yakira ka ma bazaka dauka ba, sannan naga kamar Baba yana cikin yanayin damuwa,idan babu damuwa ya kamata kazo kagana da MAHAIFINKA, sannan AUNTY UMMI. """ "Sai kuma yayi shiru, Hafeez dake kwance cikin sauri yatashi daga kan kujera ya zauna yace"" meyake faruwa da Aunty" "Ummi? meyake damunta I.b ka fadamin""" "I.B yace"" Aunty batada lafiya Hafeez, kuskure nane daban sanar dakai dawuri ba, nayi tunanin rashin lafiyar tata zata" "warware cikin sauri,amma yanzu jikin nata ya matsa, ya kamata kazo ka ganta""" "Lokaci d'aya kansa yasara,wannan rashin lafiyar ta Aunty da'aka fada masa ta dakeshi, saboda Aunty tanada" "muhinmanci acikin rayuwar sa, Aunty mutum ce, kuma Aunty 'yar halak ce da bashida kamarta." "Baisan lokacin da wayar hannunsa tafadi ba, abinda yasani shine kansa ya daure, gaba daya ciwo kan nasa yake" "masa, yanason zuwa yaga Aunty da kuma mahaifinsa, amma bayason ganin MAMA, yarasa yanda zaiyi da wannan damuwar, baison ganin Mama koda wasa." "Ahankali yasaka hannayen sa ya tallafe kansa dasu, yanajin wani irin zazza6i yana neman rufe shi, cikin damuwa yadauki wayarsa yakira Dr. Jamil, abokinsa ne sosai, sannan idan rashin lafiya takama wani daga cikinsu ko 'yanbiyu ko Kaka, kawai waya yake masa yazo har gida ya duba su." "Dr. Jamil yana dauka Hafeez yace""Dr. Ina cikin damuwa,ina buqatar ka""" "Dr. Jamil yayi murmushi yace""to Abokina, nabaka shawara kaqi, yanzu menene matsalar?""" "Hafeez ya lumshe idonsa yace"" I'm serious Jamil, ina buqatar ka""" "Cikin sauri Dr. Jamil yace""Subhanallah, bari in qarasa duba marasa lafiya, saina zo, kabani minti biyar haka""" "Ahankali Hafeez ya girgiza kansa sannan yace""no,ba buqatar hakan, kaduba su dakyau, bari inzo hospital din""" "Yana fadar haka yakashe wayar, yadauki car key din sa yamiqe cikin tsananin damuwa dakuma mugun ciwon kai," yafuto daga falon. "A compound yaci karo dasu Kaka,yasan cewa daga rakiyar wannan matar suke, yaji dadin hakan, saboda harga Allah" "bayason ganin Aunty Sadiya ko kad'an, gara dasuka tattara ta tatafi nata waje." "Kaka tana ganin yanayin sa tace""Hafeezu ina zakaje haka?""" "Cikin damuwa ya kalleta yace"" Kaka ina zuwa,zanje wajan Jamil ne""" "Kaka tace""to saika dawo, Allah Yakiyaye hanya""" "Cikin sauri ya jefawa Danladi driver key din, yashiga motar ya jingina kansa tareda lumshe ido,hannunsa na dama" adore akan goshin sa. "Suna zuwa asbitin Danladi yabude masa mota yafuto, ya kalli Danladi yace""kajirani""" "Cikin girmamawa Danladi yace""angama Yalla6ai""" "Cikin damuwa dakuma takunsa na aji, yaqara so cikin asbitin, fuskarsa babu walwala kuma tahadu da ciwon kai" "irinna damuwa tasake cakuda masa fuskar tasa, kansa tsaye yanufi office din Dr. Jamil, saide yana zuwa yaga office din nasa arufe, hakan yasa ya juyo zai bar wajan, saide kuma juyowar da zaiyi idonsa ya sauka akanta, gabansa yayi wata mummunan faduwa har saida yasa hannunsa a saitin zuciyar sa." "Fadila ce a hannunta tana yiwa yarinyar wasa tana d'an jijjigata saboda yarinyar tagaji tafara alamun kuka, cikin" "murmushi Hafeeza ta daga Fadila sama sannan ta dora siririn lips dinta akan kumatun Fadila tasakar mata wani irin kiss, sannan taci gaba da jijjigata saboda kada tayi kuka." Hafeez da hannunsa yake kan gefen zuciyar sa yasaki wani irin numfashi yana lumshe idonsa sakamakon ganin wannan kiss din datayi wa yarinyar. "Ahankali yafara takawa zai nufi wajanta, idonsa yana kanta gaba daya ya nemi ciwon kan nasa yarasa. ( )" "Yakusa zuwa wajanta da nufin yimata magana saiya dakata, yaji ya nemi qwarin gwiwar tasa yarasa,ahankali ya juya." "Bayan yajuya din har yanzu de idonsa yana kanta, yaji yakasa samun nutsuwa akan rashin yimata maganar, hakan" "yasa yasake tunkararta akaro na biyu yana tunani aransa,mezai cemata? sanin dayayi bashida abinda zai iya fada mata hakan yasa ya juyo." "Wata zuciyar ce tafara zigashi akan yaje ya tunkare ta, ko magana ce akan sana'ar datake suyi,hakan yasa ya nufeta" "da qwarin gwiwar sa, kansa tsaye ya tunkareta gadan-gadan, saide kafin ya qarasa likita yakira sunan Fadila, hakan yasa cikin nutsuwa Hafeeza tatashi tashiga cikin office din." "Hafeez ya runtse idonsa yanajin taqaicin kansa, adede wannan lokacin kuma Dr. Jamil yafuto daga cikin office din da" "Hafeeza tashiga, yana amsa waya, juya war da zaiyi saiya ga Hafeez awajan a tsaye, cikin sauri ya kashe wayar dayake cikin farinciki ya nufi wajan Hafeez cikin mamakin yanda yasake girma yasake zama babban mutum." "Yana qarasawa wajansa yace""Abokina ya kake tsaye awaje? zomu qarasa ciki, narufe office dinane nazo nan ina dan" "ganin abubuwan dasuke wakana""" "Hafeez ya girgiza kansa cikin miskilanci batare dayace komai ba, yabi bayan Dr. Jamil suka shiga cikin office din da" Hafeeza tashiga. "Suna qarasawa yabashi kujera ya zauna, saide Koda wasa bai kalli inda Hafeeza take ba, miskilancin sa dakuma ajinsa" yasa bazaka taba ganewa cewa yamasan da halittar ta awajan ba. Wata babbar likita tana tsaye tana kallon wata yarinya yar practical datake qoqarin yiwa Fadila allura amma yarinyar "ta goce,haka tasake qoqarin hada wata allurar zata mata, Fadila kuwa tun sokawar farko tasaki wani uban kuka, duk ta cika office din da ihun kuka, Hafeeza tana qoqarin rarrashin ta amma Fadila kamar sake zigata akeyi." "Dr. Jamil ya kalli Hafeeza tunda tashigo yaji yarinyar ta dauki hankalin sa, amma ganin kamar matar aure ce tunda" "gashi takawo yarta asbiti hakan yasa ya maida kwadayinsa. Cikin murmushi yace""ki lallashi Babyn naki mana""" Hafeez yadan kalli Hafeeza yaga ta gyada kanta alamun amsawa. "Dr. Jamil yatashi tsaye ya kalli Hafeez yace""Abokina ina zuwa, zanje in dauko file dinka""" Hafeez yagyada kansa har yanzu baice uffan ba. "Hafeeza ta miqe tsaye tana jijjiga Fadila tareda fadin''yi haquri Fadila,yi shiru baza'a sake miki allura ba""" "Bayan Dr. Jamil yafita Wannan babbar matar likita datake tsaye, ta kalli yar practical din tace""jeki dauko wata" "allurar""" "Tamaida kallonta wajan Hafeeza tace""ke wai wacce irin marar Imani cene? Yarinya tana kuka tun dazu ke baki sata" "tayi shiru ba, ke baki bata tasha ba""( )" "Gaban Hafeeza yafadi,mezata bata tasha? " "Cikin sauri tace""a a dama..., dama...nifa ba ma...""" "Bata qarasa cewa nifa ba mamanta bace, wannan likitar cikin masifa tace""ke haka aka raineki? yara ba abinda kuka" "iya sai soyaiya, kun haifa bazaku iya basu kulawa ba, ki zauna kibata nono tasha""" "Cikin sauri Hafeeza ta zauna tana zare idonta, daga gani wannan likitar masifaffiya ce." "Data zauna dinma jijjiga Fadila taci gaba dayi muryar ta har rawa takeyi itama kamar zata fashe da kuka tace""Fadila kiyi shiru""" "Hafeez kuwa yazuba wa sarautar Allah ido yanaso yaga yanda zasu qare, tunda shide a'iya saninsa batada aure." "Likitar ta kalleta tace""bazaki bata ba saikin kashe musu yarinya?""" "Hafeeza ta diririce,tarasa yanda zatayi, gashi likitar ta tsaya akanta, haka shima Hafeez yazuba mata ido yana" "kallonta, saide batasan shi din yana kallonta ba." "Hakan yasa tasaka Fadila dake ihun kuka cikin hijabin ta, taqi bata nonon taci gaba da jijjigata,likitar tasake kallonta tace""ikon Allah kibata tasha mana""" "Hafeeza datake shirin fashewa da kuka ta gyada kanta, ganin de babu wani wanda ya santa acikin office din, Hakan" "yasa tafuto da tsayaiyen nashanunta guda daya,ta sakawa Fadila abakinta.( )" "Cikin sauri Fadila takama Fata tanasha,saide kasancewar acikin Hijabi take hakan yasa hijabin yarufe mata fuska" "tafara hahata tana motsi kamar numfashinta zai fita,likitar datake tsaye ta kalli Hafeeza tace""idan kika kasheta shikkenan kinji dadi kin huta""" Tasaki tsaki tafice domin nemo yar practical din data tafi dauko musu allurai. "Ahankali Hafeeza ta fashe da kuka, ta yaye hijabin nata Fadila tafuto fili, cikin sauri tacire kan nonon ta daga bakin" Fadila saboda yanda take shan nonon da qarfi. "Itama Fadila lokaci guda tasaki wani uban ihun kuka, domin kada wannan masifaffiyar likitan ta dawo, hakan yasa" "Hafeeza tasake maida mata nonon cikin bakinta, cikin sauri kuwa Fadila takama tana tsotsa." "Gaban Hafeez yayi wata irin bugawa lokacin da idonsa ya sauka akan cikakken nashanunta,a tsaye yake qem" "kokadan bai fara alamun kwanciya ba, kuma acike yake 6ul6ul fari tas dashi.( )" "Ahankali yadago idonsa yana kallonta yaga tana share hawaye, lokaci daya yaji gumi yana wanke masa jiki saboda yanda yaga Fadila sai shan nonon take tayi shiru,tunda yake bai ta6a ganin nonon mace budurwa a zahiri haka ba, nan take yanayin sa yafara sauyawa, fuskarsa ta jiqe sharkaf da gumi...." Jama'ah nace ba? ta tabbata Kenan maganar Ta Rasulu Hafeeza saura zata kai? Akawo agaji Hafeeza zata yiwa Hafeez illa Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb "kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034" Amnah El Yaqoub✍🏻 "[5/27, 3:11 PM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 8 "Cikin tashin hankali Hafeez yasa hannu ya goge gumin daya tsatstsafo masa, yasa qafafunsa yasake hade cinyoyinsa" waje daya sakamakon abunsa zai iya tona masa asiri a kowanne lokaci. "Hafeeza data gama goge hawayen idonta tadago ta kalleshi, lokaci daya idonsu ya sarqe cikin na juna,gabanta yayi" "wata irin faduwa ganin yanda Hafeez yazuba mata ido yana kallonta, anya besan taba?, yanayin yanda yake kallon nata kamar yasanta, gabanta yasake faduwa tafara zare idonta cikin tsananin tsoro, ahankali tasaka hannunta tazare nashanunta daga bakin Fadila, yanda ta zare nonon har wani sauti yake badawa d'as!." "Sai ga Fadila tayi shiru kamar da gaske ruwan nono tasha, cikin sauri tamaida abunta cikin riga." "Hafeez kuwa cikin wani irin tashin hankali yafice daga office din, daqyar ya'iya qarasawa wajan motarsa a tsaye," saboda idan ya kuskura ya miqe mutane dayawa zasu iya fahimtar halin dayake ciki. "Suna zuwa gida yayi hamdala aransa ganin su Kaka basa zaune afalo, cikin rufin asiri yashige dakinsa tareda rufowa, kayan jikinsa yayi sauri yacire yashige toilet yasakarwa kansa ruwa ko zai samu sassaucin abinda yakeji, idonsa a lumshe yake yayinda ruwan yake sauka tun daga kansa har zuwa jikinsa, ba komai yake gani a'idon zuciyar saba face Hafeeza,gaba daya yarinyar ta hargitsa masa lissafin sa, meyasa zata bawa yarinyar tasha? tabarta taita kuka inta gaji tayi shiru mana.( )" "Yanzu shi Yaya takeso yayi da wannan masifar data kunno masa?, cikin damuwa yagama wankan yafuto babu wani" "canji, yanda yaga abun nasa babu sauqi shi kansa har shakkar kallon abun yake, hakan yasa ya nemi towel dinsa ya daura, yafara duba maganin daya ke dan sha ko zai samu saura, saida haka yagama dube-dubensa baisamu ba, yariga yaqare." "Ahankali ya kwanta akan gadon nasa tare da kifa cikinsa yana runtse ido, tsawon lokaci ya dauka ahaka kafin yasamu" "yayi releasing, saide azumin daya dauka kam babu shi kwata-kwata ya karye, sai yanzu ne yaji abunsa ya d'an kwanta." "Ahankali yasaki ajiyar zuciya yana tuna wasu tsawon shekaru na can baya, lokacin da likita yake cewa ciwon mararsa yanada alaqa da rashin aure, sai yayi aure sannan abun sa zaiyi sauqi." "Cikin mutuwar jiki yasake juyawa tareda rungume fillo guda daya,haqiqa yaga breast din mata da yawa kasancewar" "matan dasuke aiki a kamfanin su turawa ne bawata suturar arziqi suke sakawa ba, amma koda wasa baiji komai akan nasu ba, meyasa sai nata? meyasa daga ganin nata yashiga cikin wannan tashin hankalin?" "Ahankali ya lumshe idonsa me cikeda gashin ido,jikinsa yayi mutu lis, wata iriyar kasala ta lullu6eshi,wani irin" numfashi yake saki ahankali har wani irin bacci me nauyi ya daukeshi. "Washegari yashirya tsaf,cikin shigar manyan kaya, shadda yasaka milk color tareda babbar riga yayi bala'in yin kyau," "idonsa akan madubin dakinsa yana kallon yanayin fuskarsa datake cikeda miskilanci dakuma rashin fara'ah,Agogo ya daura a hannunsa me cikeda gargasa sannan ya sake gyara zaman hularsa yafuto daga dakin, ko Kaka bai fadawa inda zaije ba, yade yimusu sallama yafita, yana zuwa compound Danladi driver ya daukeshi kai tsaye suka nufi Niger State, jihar data kasance asalin sa, sannan kuma tushensa." "sai wajan sha biyun rana suka qarasa,tunda suka shigo layin gidansu gabansa ya tsananta faduwa,kansa yafara sarawa, ko kad'an bayason kallon unguwar saboda tana tuno masa da abubuwa marasa dadi dasuka faru dashi shekarun baya,hakan yasa ya lumshe idonsa har saida yaji motarsu ta tsaya alamun sunzo inda ya kamata su tsaya." "Ajiyar zuciya ya sauke, yayinda ya bude idonsa akan wani madedecin gida me qatuwar rumfa wadda take cikeda" "Almajirai kowa da allo a hannunsa sunata faman karatu, daga can gefe guda akwai wani babban mutum a zaune kansa da nadin rawani irinna malamai yana karanta Alqur'ani, da alama shine Malamin wannan Almajiran." "Doguwar Rumfar dasuke zaune acikinta tana malale da lailayar siminti, saide kana ganin yanayin ginin gidan zaka" "tabbatar cewa gida ne irin na da can, babu abinda aka sauya na gidan saide yar kwaskwarima da'ake yiwa gidan" "akai-akai, sa6anin gidan da yake zaune akano shida kaka da 'yanbiyu bazaka ce ma gidan acikin Nigeria yake ba" saboda tsabar tsaruwar gidan. "Danladi ne yayi sauri yazo ya budewa Hafeez motar, ahankali yazuro qafafunsa yafuto, gabansa banda fad'uwa babu" "abinda yake ta faman yi, yana futowa idon Almajiran dasuke karatu yakoma kansa, kowa ya bishi da kallo, har zuwa wannan lokacin wannan malamin dayake zaune agefe bai dago idonsa ya kalli motar data tsaya a qofar gidan saba,asalima hankalinsa yana kan paper datake hannunsa yana karantawa cikin kwanciyar hankali, adede lokacin daddadan qamshin turaren Hafeez yacika wajan, cikin nutsuwa yasamu waje gefen malamin ya zauna sannan ya sunkuyar da kansa qasa, malamin bai kalleshi ba har saida ya kammala karanta paper Alqur'anin datake hannunsa, yadago idonsa ya kalleshi, karaf idonsa ya sauka agefen wuyan Hafeez, inda ya hango zanen tattoo daga gefen wuyan nasa, ahankali ya girgiza kansa batare da yace uffan ba, Hafeez yadago idonsa shima ya kalli Malamin, har kullum fuskarsa tana nan yanda take cikeda haiba da kamala irinta malinta, idonsa ya sauke qasa sannan yace ""Barka da wannan lokaci BABA""" "Malamin da Hafeez yakira da Baba yayi ajiyar zuciya sannan yace""Kana lafiya?""" "Ahankali Hafeez ya gyada kansa, sannan yace""Alhamdulillah""" "Daga haka babu wanda yasake magana a cikinsu, ko baqo ne yazo wajan, nan take zaisan cewa ko kad'an babu" "jituwa,fahimtar juna,soyaiyar d'a da uba atsakanin su." Awannna halin Danladi ya qaraso ya tsugunna awajan tareda kallon malamin wanda ya maida hankalinsa kan "karatun dayake, yace""Malam ina wuni,mun sameku lafiya?""" "Malam ya gyada kansa ba tareda ya amsa ba, saida yasake kammala paper hannunsa sannan ya amsa gaisuwar" Danladi. "Hafeez ya qarewa Almajiran dasuke karatu kallo,yatuna shekarun baya lokacin da shima yake shiga cikinsu suyi" "karatu tare, cikin nutsuwa yadawo da kansa qasa yana tunanin ko Malam zai tambayeshi Hassana da Hussaina,saide har yayi yagama zamansa uffan malam bai sake cewa ba, bai tambayi Kaka ba, haka suma su Hassana dasuke tsatsonsa ko harafin H bai kamaba bare ya tambayi lafiyar yaran." "Ahankali Hafeez ya sauke ajiyar zuciya sannan yasaka hannunsa acikin aljihun Babbar rigar sa ya dauko kudi yan dubu-dubu dami uku,ya ajiye agaban malam sannan ya kalleshi yace""zan koma""" "Malam baice dashi uffan ba, saide ya gyada masa kansa alamun amsawa,amma ko addu'ar Allah Yakiyaye hanya" "bata futo daga bakinsa ba,Shima Hafeez bai sake magana ba yamiqe yanufi motarsa ya tsaya yana jiran Danladi dayake jibge kayan abinci da su katan katan din taliya a qofar gidan, saida yagama jibge uban kayan abincin sannan yaciro kudi a aljihun sa dami daya na yan dubu daya yafara bin Almajiran yana raba musu, wanda hakan umarni ne daga Hafeez tun suna hanya yabashi kudin yace yaraba wa yaran sadaka." "Ahankali malam yadago kansa ya kalli Hafeez dayake tsaye can ajikin Mota, suka hada ido, saide kuma cikin sauri" "kowa ya janye idonsa, Hafeez yayi sauri yabude mota yashige ko kallon hanyar dazata kaishi cikin gidan beyi ba, daga 6angaren malam shima yana tunanin Hafeez din zai shiga cikin gidan su gaisa da mutanan ciki dakuma MAMA, amma saiya ga sa6anin haka, domin kuwa Hafeez kam yana shiga motar ya lumshe idonsa, hanyar cikin gidan ma baisan gani bare yakai kansa ciki har su had'u da MAMA." Bayan Danladi yagama rabar da kudin ya qarasa yayiwa malam sallama sannan yashiga yaja motar suka bar qofar gidan. "Kai tsaye gidan Aunty suka nufa, yana qoqarin shiga gidan yana turawa abokinsa I.b saqo ta waya, gidan nata shiru" "alamun babu kowa yaran sun tafi makaranta, kansa tsaye yashige har cikin falo kamar yanda bashida shamaki da gidansa na kano,wata mata ce a tsaye afalon tana qoqarin ajiye magungunan akan wata loka, aqalla zatayi shekaru Arba'in, qamshin turaren da ta riga tasan na waye shita shaqa, cikin sauri ta juyo idonta ya sauka a cikin na Hafeez, lokaci daya fuskar ta ta washe bakinta yabude, cikin tsananin farinciki tace""Hafeez!""" "Shima daga nasa 6angaren murmushin sa mai aji yasaki,tareda bude mata hannayen sa, cikin sauri ta qaraso ta shige" "qirjinsa, lokaci daya suka saki ajiyar zuciya, daga nata 6angaren hawaye takeyi na farincikin ganinsa, yayinda shikuma ya lumshe idonsa yanajin kamar wata damuwar sa zata ragu sakamakon ganin Auntyn nasa, sun jima ahaka kafin su koma kan kujera su zauna, hannunsa cikin nata ya kalleta da kyau yace""idan zan koma wajan aiki ya kamata ki shirya mutafi, likita saiya dubaki acan""" "Cikin jin dadi tace""haba Hafeez, likitocin nan ma suna iyaka kokarin su,kuma ina shan magani, yanzu ma abinda" "yasa jikin nawa yatashi, gurasa ce nagani tabani sha'awa sainaci, daga nan naji yanayin jikin nawa yana sauya wa""" "Cikin sanyin jiki yace""Aunty nifa ciwon suger dinnan yana tsorata ni gaskiya, dan Allah kubar garin nan keda mijinki" "mu koma Kano zanfi kulawa dake yanda yakamata,yanzu kinga bansan bakyajin dadi ba, Shima kuma Ib ya 6oyemin,hankalina yatashi akan hakan,shiyasa yau nashigo""" "Murmushin qarfin hali tayi sannan tace""naji sauqi Hafeez,ka kwantar da hankalin ka,cuta aiba mutuwa bace, kaje" "gida ne?""" "Ahankali ya gyada mata kansa, daga haka bata sake yimasa tambaya akan yashiga cikin gidan ko be shiga ba, saboda" tariga tasan cewa abu ne me mutuqar wahala Hafeez yasa qafarsa acikin gidan. "Cikin jin dadi ta tashi takawo masa fruit, sannan ta zauna tasake kama hannayen sa ta riqe, tace""Hafeez ina" "yanmata? kana zaune kaqi kayi aure ko?""" "Ahankali ya zame yadora kansa akan cinyarta tareda lumshe idonsa, maganar yanmata datayi masa tasa ya tuno" "Hafeeza,yanaso yafada mata damuwar sa amma yakasa, yanaso yayi mata batun Hafeeza amma yarasa qwarin gwiwar hakan." *** *** *** "Bayan an idar da sallar azahar Kawu Hamza yanufi gidansu Ma'aruf akaro na biyu, bayan megadi yayi masa sallama" "da Ma'aruf yabashi hannu suka gaisa,kunya ta kama Ma'aruf saboda bai yiwa Hafeez maganar da sukayi shida kawu Hamza ba, daga gefe guda kuma yana mamakin yanda kawu Hamzan yadawo, yana mamakin yanda uba zai dage yana nemawa yarsa miji kamar mazaje sun qare,saide a yanda yaga kawu Hamzan ya dage ya tabbatar da cewa lalle da gaske yakeson hadin." "Kawu Hamza ya kalli Ma'aruf yace""kaga nadawo ko?, dama zan tambayeka ne inji Yaya kukai kaida abokin naka? ya" "amince da maganar da nazo da'ita kuwa?""" "Ma'aruf yayi murmushi yace"" wallahi Baba nayi laifi,saboda har yanzu banyi masa maganar ba, ni a yanda nakeso" "inaso ne in sameshi fuska-da fuska muyi maganar, amma insha Allah yau zanyi masa maganar""" "Kawu Hamza yayi murmushi yace""to ba laifi, ka sameshi kuyi maganar, saboda harga Allah ni hankali na ya kwanta" "da yaron,naga yanada nutsuwa sannan babu ruwansa da samari masu rawar kai, sannan nima nasan halin yata zatayi masa biyaiya yanda yakeso""" "Ma'aruf yayi ajiyar zuciya yace"" insha Allah zanyi masa maganar,duk yanda mukai zakaji""" Kawu Hamza yabashi hannu suka sake gaisawa sannan yayi masa sallama yatafi. *** *** *** "Agidan Aunty suka wuni,shida kansa yashiga kitchen dinta yayi musu girki, yaranta suna dawowa daga makaranta" "gida ya kacame da hayaniyar su, shida yaran nata kana gani zakasan cewa ba qaramin sabo sukai dashi ba, tare sukaci abincin cikin jin dadi da walwala, rabon sa da yaji nutsuwa irinta yau harya manta, daga qarshe Danladi ya dauki yaran sukaje shopping kowa taza6i abinda takeso,bayan sallar azahar yayi sallama da Auntyn bayan yagama jiqata da kudad'e dakuma jan kunnanta akan ta kiyaye abubuwan da zata dinga ci, ta kuma dage akan shan magungunan ta." "Daga nan gidansu Ib sukaje, inda ya gaida mahaifin Ibrahim din, sannan yayi musu ihsani, yafuto, shida Ib suna" "zaune abayan motar, yayinda Danladi yake tuqi ahankali ganin sun kusa zuwa inda zasu sauke Ib din, sukuma su dauki hanyar kano, saida sukaje inda Ib zai sauka sannan Danladi yafice daga motar ya barsu su kadai ko zasuyi wata maganar." "Yana fita kuwa Ib ya kalli abokin nasa yace""meyake damunka ne? Naga kasake zama silent ko da wata damuwar?""" "Dan qaramin tsaki yayi sannan yace""rashin lafiyar nan ta Aunty UMMI tana damuna, inaso in dauketa but naga" "kamar tana son zama agarin nan,Bansan Yaya zanyi ba wallahi """ "Ib yayi murmushi yace"" banda abunka Hafeez Yaya mata tana zaune da mijinta,sannan mijinta yana aikinsa zaka raba" "shi da inda yake ka maida su kano? kabarta anan tareda yaranta, kuma naga ai jikin nata ma da sauqi sosai""" "Ajiyar zuciya Hafeez ya sauke yace""itama haka tace""" "Ib yayi murmushi yace""bayan haka sai menene yake damunka? Hafeez, Koda kayi niyar 6oyemin abinda yake" "damunka kariga kasan cewa nasanka fiyeda kowa,idan ma ka 6oyemin zan gane""" "Cikin damuwa Hafeez yace""akwai wata yarinya da al'amuranta suke damuna,Bansan dalili ba, amma naji ina" "damuwa da al'amuran yarinyar,kowacce safiya ina ganinta awajan sana'ar ta,ban ta6a yin magana da'ita ba,but I think tanada aure, kokuma tata6a yin auren""" "Ib ya gyara zamansa yace""baka ta6a magana da'ita ba? how kagane cewa tanada aure?""" "Hafeez yayi shiru yakasa yiwa Ib maganar yaganta tana bawa Baby Nono,saiya kawar da maganar yana fadin""" "tanamin kwarjini sosai Ib, koda nayi niyyar tunkararta inajin gabana yana faduwa,sai in kasa yimata magana""" "Ib yasake yin murmushi yace""kaifa haka kake, narasa yaushe ne zaka dena tsoron yiwa mata magana Hafeez, ka" "tunkareta kuyi magana, idan ma tanada aure kana yimata magana zata fadama""" "Kafin Hafeez yayi magana Ma'aruf yakira wayar Hafeez, cikin nutsuwa yadauki wayar yace""ma'aruf""" "Daga d'ayan 6angaren Ma'aruf yace""Hafeez kana gida ne? Inaso inzo akwai maganar da zamuyi""" "Cikin aji yace""no naje Niger State, what happen?""" "Ma'aruf yace"" wallahi akwai wani bawan Allah dayamin maganar ka, so naso inzo muyi maganar kuma bamu hadu" "ba tunda nadawo, to dazu ma yasake zuwamin da maganar, yacemin akwai yarsa da yakeson baka aurenta idan babu damuwa, sannan a yanda na fahimta da gaske yake, kuma yana yabon halayenka dana yarinyar yana fadamin cewa idan ka aureta zata yima ka biyaiya yanda yakamata,ina ganin da zaka samu dama da munje munga yarinyar idan kaji kana sont. """ "Tun kafin Ma'aruf yagama cewa in kaji kana sonta, Hafeez ya katse shi da sauri yace"" idan naji inason wa? kai kata6a" "ganin mahaifin dayake neman kai da 'yarsa? kaga Ma'aruf mubar wannan maganar haka,bana sonta,ba kuma zan ta6a sonta ba, saboda haka ka dakatar dashi da wannan shirman dan Allah""( )" "Ma'aruf yace""Amma Hafeez. """ "Kafin yagama magana Hafeez yakashe wayar sa tareda dafe kansa, Ib daya gama jin komai yace"" to kagani, na" "tabbatar acan qasar da kake aiki ma bazaka rasa yanmatan dasuke sonka ba, gashi yanzu iyaye sun fara kawo ma yaransu,ina ganin kawai kacire shakka ka tunkari wannan yarinyar kuyi magana inde har kanajin ta aranka""" "Hafeez ya girgiza kansa alamun amsawa, daga nan sukai sallama, Danladi yaja motar suka dauki hanya." *** *** *** "Saida ya sauka agida sannan yake sanarwa Kaka cewa Niger State yaje,taso ta tambayeshi mutanan gidan Wato su" "MAMA, amma shakkar sa dakuma shakkar abinda zai iya biyo baya yasa tafasa tambayar." "ko abinci baici ba yayi wanka yashirya yatafi masallaci saboda anfara kiran sallah, bayan an idar da sallah yafuto zai tafi gida daga bayansa yaji ana masa sallama." "Zuciyarsa d'aya yajuya yaga wani magidanci,yabashi hannu suka gaisa." "Kawu Hamza yayi murmushi yace""yaro ashe kadawo, ai dazu da rana nasamu abokinka nayi masa maganarka""" "Hafeez yanajin haka yadauki Haske, yanajin haka yagane cewa wato shine mutumin dayake neman kai da 'yarsa," "ahankali yasaki ajiyar zuciya sannan yace"" Bande gane abinda kakeson cewa ba""" "Kawu Hamza yayi murmushi yace""to ga wajan zama can mu qarasa zaifi kyau muyi maganar a zaune""" "Babu musu Hafeez ya bishi suka zauna, kawu Hamza yace""Yaro ina yawan ganinka a unguwar nan, sannan ina yawan" "ganinka a masallaci,ina yin nazari akan halaiyar ka har naji cewa zan'iya daukan auren yata nabaka, idan babu damuwa inaso nabaka auren yata,tanada nutsuwa sosai, ina yima sha'awar ta, sannan kaima ina yimata sha'awar ka, nasan cewa zamanku zaiyi kyau idan ka amince da'ita, amatsayina na uba awajanta inada haqqin dazan nema mata mijin aure, nikuma hankali na yafi kwanciya dakai""" "Hafeez ya kalli Kawu Hamza yace""kayi haquri, amma hakan bazai iyu ba""" "Kawu Hamza yayi murmushi yace""kada kace haka yaro,idan ma akwai yarinyar dakake so, ai ba laifi zaka iya auren" "yata amatsayin ta biyu, kokuma kafara auren yata daga baya saika auri wacce kakeso, na tabbatar bazakai dana sani akan zama da yarinya ta ba""" "Hafeez ya Sosa girarsa guda daya sannan ya kalli Kawu Hamza yace""to amma ita yarinyar taka batada manema ne?""" "Kawu Hamza yace""tanada manema, ni dinne de naga dacewar ace ka sameta, saboda shi abu me tsada wajen da" "akasan za'a adana shi dakyau nan ake ajiyeshi""" "Hafeez yayi wani miskilin murmushi sannan yace""to ina ganin kawai acikin maneman nata ka nemi wani ka hada ta" "dashi"" ( )" "Jikin Kawu Hamza yayi sanyi kalau, be ta6a tunanin cewa akwai namijin da zaiyi wa tayin auren HAFEEZA yayi" "rejecting ba, yasa yaqini sosai akan yaron, bai tsammaci haka daga gareshi ba,ahankali ya kalli Hafeez sannan yayi murmushin yaqe, yace""Yaro haka kace?""" "Babu tantama Hafeez yace""ina ganin hakan zaifi""" "Cikin sanyin jiki Kawu Hamza yace""to madallah""" (฀฀aradu Hafeezu yakira wa kansa ruwa ) (Nima de Ta Rasulu banida ta cewa saide ince TO MADALLA ) Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb "kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034" Amnah El Yaqoub✍🏻 "[5/28, 12:53 PM] El Yaqoub: MATAR ABBANA " (Luv Story) Writing By Amnah El Yaqoub Kuyi following WhatsApp Channel dina domin samun sababbin update https://whatsapp.com/channel/0029VbBR7naJ93wTuOypQV45 9 "Daga nan kawu Hamza yamiqe, Hafeez yamiqa masa hannu da nufin musabaha, kawu Hamza bai bashi hannu ba" "yajuya yatafi, Hafeez ya kalleshi tareda dage kafadunsa alamun abun be dameshi ba." "Kawu Hamza kuwa jiyayi gaba daya qafafunsa sun saki sunyi sanyi,be yi tunanin haka daga wajan Hafeez dinba," "qaran shigowar saqo yaji, yaduba wayarsa anan yaga alert ne na kudin Hafeeza wanda tasamu ranar saukar su, lokaci daya fuskarsa ta washe da annuri, kai tsaye yajuya yanufi gidan Inna Ta Rasulu." "Bayan sun gaisa Hafeeza takawo masa ruwa, sannan ta nemi waje ta zauna adan gefe dasu." "Kawu Hamza ya kalli Inna sannan yace""Ta Rasulu kudin Hafeeza yashigo, amma naga sun rufemin account dina saboda qaramin account ne, kuma bai saba daukar kudi masu yawan wannan ba, zan samu lokaci naje banki saisu bude min shi""" "Inna tasaki wata Uwar guda tana sake godia ga Allah, kawu Hamza yace""sannan munyi magana da shugaban" "makarantar tasu yacemin sunata shirye-shiryen tafiyar ta saudia, yanzu Yaya za'ai da wannan kudin?""" "Inna tace"" eh ai naga wani malami yazo ya dauketa wai zasuje ayi mata fasfo(passport), Hamza ina ganin kawai" "karaba wannan kudin agyara mana gidan nan, inda muke yoyo da damuna duk agyara mana, sannan asiya mata kayan dakin, duk dade bamu San yaushe ne auren zaizo ba""" "Kawu Hamza ya sunkuyar da kansa cikin damuwa sannan ya dago yace""da nayi tunanin in hadata dawani yaro, da" "farko na yaba da hankalin yaron, to dana sameshi da maganar saiyace min bayaso""" "Inna ta gyara zama tace""dan waye?""" "Kawu Hamza yace"" acan layin suke, bansani ba ko zaki San kakar yaron, gidan Hajiya Rabi'atu, na yiwa Hafeeza" "sha'awar yaron saboda naga bashida hayaniya kamar de ita,sannan itama Hafeeza zataji dadin zama dashi, amma yaron nan yadubi idona yace bai amince ba,anawa tunanin duk wanda ya dauki kyautar 'yarsa yabaka ai yayima komai arayuwa""" "Inna tace""wai gidan Matar da ake cewa Hajiya Kaka?, gidan ta kake nufi?""" "Kawu Hamza yace"" eh gidan ne""" "Inna tace""ai Hajiya Kaka yayanta manya ne,gaskiya ba yaronta bane inaga jikanta ne, amma kuma Hamza, wani" "hanzari ba gudu ba gara fa da ba'a yi wannan hadin ba, saboda inajin rade-radin cewa Hajiya Kaka tanada wani jikanta Babba, kuma iyayen yaron suna nan araye,amma baya Shiri dasu, wanne da ne zaiyi watsi da iyayensa ya wanye lafiya aduniyar nan Hamza? to ai har gara Gaddafin data liqewa""( )" "Kawu Hamza yayi murmushi yace""Ta Rasulu wannan duk zancen mutane ne,sanin gaskiyar al'amari sai Allah sai" "kuma tsatstsauran bincike,babu damuwa Allah yasa hakane yafi Alkhairi, Allah yabata nagari, idan kuma Gaddafin ne Allah yabasu Zaman lafiya""" "Inna tace""Amin""" "Hafeeza datake zaune agefe tana jinsu, saide tunda suka fara maganar gabanta yake faduwa,batasan wacece Hajiya" "Kaka ba, bata gane akan waye suke magana ba, amma koma wanene shi ta tabbatar bazata juyawa Gaddafi baya saboda shi ba." "Da daddare suna kwance a gidan sauro Hafeeza tana tattara tilun gashin kanta tana daure shi, Inna ta kalleta" "tace""jiya na kwanta da safa a qafata gaba daya sai naji ni adaure""" "Hafeeza tace""to Inna ai gara haka, ko sauro yashigo bazai cijeki ba, kinyi maganin sauro""" "Inna tasake gyara kwanciyar ta tace""ba saboda sauro nasaka ba, abinda yasa nasaka qafata ce take kama gidan" "sauron saboda kaushi""( )" Hafeeza tayi murmushi batare da tace komai ba. "Inna tace""Hafeeza gobe da sassafe kije wajanda kike soya qosai, kitafi da Almajirai kisa su tone duk wannan baqar" "qasar da muka tarawa Alhaji na sidi a qofar gidansa, naje har gida nayi masa godia nace to mungode shekara da shekaru muna sana'ah a qofar gidan duk mun baqanta masa qasar qofar gida yace babu komai, wannan bulon damuke amfani kisa Almajiran su debesu gaba daya""" "Hafeeza tace""uhm...""" "batare data tanka ba, saboda tafara karanta addu'ar bacci acikin zuciyar ta." *** *** *** "Cikin dare yana bacci wani irin masifaffan ciwon ciki ya ta dashi, mararsa ta riqe yarasa yanda zaiyi sai hada gumi" yake. Cikin tsananin tashin hankali ya janyo wayarsa ya dokawa Kaka kira. "Kaka tana bacci taji qaran waya, tamiqe ta zauna tana fadin ""la'ila ha illallahu,Muhammadur rasu lullah""" "Ta juya gefenta ba taga Hassana ba, da alama yau ta gudu wajan Hussaina acan dakinsu zata kwana,tayi sauri ta dauki wayar ta Kara a kunne, daga nasa 6angaren yace""Kaka zan mutu""" "Gabanta ya yanke yafadi tace""Hafeezu!, gani nan zuwa""" "Cikin azama tatashi tafuto daga nata dakin tashiga nasa,ta kunna wutar dakin anan tayi tozali da abun Hafeez ya" "miqe qyam, gabanta yasake faduwa kanta ya Sara, ta kalli Hafeez din taga yana runtse idonsa ga gumi ya jiqe masa fuska sharkaf kamar an watsa masa ruwa, cikin sauri ta qarasa taja bargo ta rufe masa jikinsa duk da akwai jallabiya ajikinsa, sannan ta dauki wayarsa tace""nemo min lambar Jamilu in kirashi""" Kansa ya girgiza alamun bazai iyaba. "Cikin sauri tafuto daga dakin tashiga dakinsu Hassana, tatashi Hussaina cikin magagin bacci Hussaina ta kamo mata" "number, sannan Kaka tafuto daga dakin ta zauna afalo da wayar a kunnanta, harta kusa katsewa sannan jamilu ya dauka, cikin muryar sa me yanayin bacci yace""gaye ya ne?""" "Kaka tace"" Jamilu ba Gayen bane kakar Gayen ce da kanta""( )" "Jamilu yayi sauri yabude idonsa, yace""Kaka meyafaru? lafiya kuwa?""" "Kaka tace""abokinka yana nan rai a hannun Allah, inaga de lalurar sa dayake fama da'ita ne tadawo masa,dan naga" "yanayin jikin nasa sai ahankali,idan zai iyu de kazo""" "Jamilu yace""to gani nan zuwa""" "Yakashe wayar yasauko daga gadonsa ya zura jallabiya, yadauki abubuwan da yasan cewa zasu iya buqata, sannan" "yafuto acikin wannan dare, yanufo gidansu." "Kaka kuwa shayi ta hado masa da lemon tsami aciki, takoma dakin, anan ta ganshi ya kifa cikinsa ya kwanta akan" "abun nasa, yayinda kansa yake cikin fillo yana yamutsa fuskarsa cikin azaba." "Zama tayi akusa dashi tace""Hafeezu tashi kasha wannan shayin""" "Cikin dauriya yace""Kaka mutuwa zanyi bazan iya shaba""" "Kaka ta ajiye shayin tace""ni fa duk yanda nake dakai banason ka dinga kawo min zancen mutuwa Hafeezu,gaba" "dayanku kaida qanannka kuna nan tare dani babu inda zaku tafi ku barni, Hafeezu idan nace kayi aure bakason maganar,yanzu wannan abun dame yayi kama Hafeezu?""" "Suna cikin wannan magana Jamilu yashigo, yadora hannunsa awuyan Hafeez yaji babu zazza6i sosai, ya yaye bargon" "anan yayi tozali da abu me girma, cikin nutsuwa ya maida bargon ya rufe, sannan yahada allura yayi masa, yana tunanin da alamun maganin da Hafeez din yakesha ne yaqare shiyasa har akazo kan wannan ga6ar, kuma rannan yaje asbiti kafin yadawo ya nemi Hafeez yarasa, yabude brief case dinsa yabawa Kaka wasu magunguna yace""gashi, dasafe a bashi wannan yasha, insha Allah zai samu sauqi, yanzu ma idan allurar ta sakeshi zaiji sauqi insha Allah""" "Kaka tace""to shi wannan ciwo na Hafeezu babu makari ne Jamilu?""" "Dr. Jamil yayi murmushi yace"" Kaka ki masa aure kawai,shine abun nasa zai rissina insha Allah""" "Cikin damuwa Kaka tace""to Jamilu mun gode, muje na rakaka qofar gida""" "Cikin sauri yace""Haba Kaka, kiyi zamanki tareda driver nafuto, Allah yabashi lafiya""" "Kaka ta yiwa jamilu godia sannan tasake gyara wa Hafeez bargon jikinsa, tasake qara masa qarfin esi, sannan tafuto" "daga dakin, bayan taga bacci me nauyi ya daukeshi." "Cikin ikon Allah zuwa asuba yaji shi kalau yadawo normal babu ciwon cikin ko kad'an,saide kafin yayi sallar asuba" "saida yayi wanka, bayan ya idar da sallah zama yayi a daki dayake agida yayi sallah ba'a masallaci ba,gari yanayin Haske, yafuto daga dakin kai tsaye yashiga mota yafice daga gidan." "Su Hassana da suke gyaran gidan Kaka tafuto daga dakin Hafeez tana sallallami, Hussaina tace""Kaka me aka miki?""" "Hajiya Kaka tace"" ku taimakeni jama'ah, ina Hafeezu yashiga ne?""" "Hussaina tace"" kamarya? haba Kaka kamar wani yaro, may be yafita wani waje""" "Kaka ta zauna agefen hannun kujera tace""bazaki gane ba,bashida lafiya jiya kwana mukai bamu runtsa ba""( )" "Hassana dake goge dining table tace""Kaka yanzu fa kika tashi, na tabbatar sallar asuba ma kin makara, kuma kince" "kwana kukai baku runtsa ba""" "Kaka tace""keni banason jarabar musun tsiya,kiramin shi a wayarki inji ina yake""" *** *** *** "Yana futowa daga gida kai tsaye inda yasaba ganinta yawuce,yau akusa da inda take soya qosai ya faka motarsa, ya" "zauna acikin motar yana Addu'ah Allah yasa tafuto,yau sosai yakejin qwarin gwiwar yimata magana kamar yanda Babban abokinsa Ib yabashi shawara." "Wayarsa dake gefe tafara qara, yaduba yaga Hassana ce,yasa hannu yakashe wayar baki daya." "Kasancewar hankalinsa yana kan wayarsa yana kasheta,hakan yasa dagowar da zaiyi yaganta awajan tareda wasu" "Almajirai su biyu, akan idonsa Almajiran suka fara tone duk wata baqar qasa me maiqo data dade awajan, sannan suka debe qasar suka tafi zasu zubar, ita kuma tafara qoqarin motsa manyan dutsinan datake amfani dasu wajan dora abun soya, gabansa ne yafara wani irin fad'uwa, ya lumshe idonsa yana karanta duk addu'ar da tazo bakinsa,fuskarsa babu alamun dariya kokuma sakewa kamar de yanda take kullum, haka yabude motar yafuto,hannunsa zube cikin aljihun wandon sa,kai tsaye wajanda take tsugunne ya tunkara,saida yaje gab da ita sannan yaja ya tsaya yazuba mata ido yana kallonta,fuskarta kamar kullum babu kwalliya ko daya, amma tayi kyau cikin hijabin dayake jikinta." "Jin takun mutum daga gefenta yasa ta dago fararen manyan idonta ta kalleshi,idonsu ya sarqe dana juna, lokaci daya" "ta tuna haduwarta dashi a asbiti, kuma agabansa ne tabawa Fadila nono,nan da nan tashin hankali ya wanzu a fuskarta, gabanta yafara fadawa,wani irin tsoro ya kamata tanajin tsoron karfa ace mutumin nan ya santa." "Wata tsohuwa ce tazo wucewa ta hanyar,ta kalli Uwar motar datake adane agefe, sannan ta kalli Hafeeza da Hafeez" "tayi murmushi sannan tace""masha Allah kun dace kuwa""" "Cikin sauri suka juya suka kalleta gaba dayansu, ganin yanda suke kallonta yasa tasake magana tayi tunanin Hafeeza" "suyar qosai tafuto kamar kullum, hakan yasa tace""inma ba saurayin ki bane to me irin wannan motar tunda ya tsaya awannan wajan to yau zakiyi ciniki""" "Hafeeza ta kawar da kanta gefe tareda daure fuskarta, ta d'an dage Hijabin ta kad'an tafara qoqarin ture dutsin" "datake suya zuwa gefe, lokaci daya idon Hafeez ya sauka akan bajajjan hips dinta sakamakon dan janye hijabin datayi, sosai yake kallon qugun nata yakasa dauke idonsa akanta." "Hafeeza ta juyo ta kalleshi nan take ta kamashi yana kallon qugunta,cikin sauri ta saki hijabin nata sannan cikin zazzaqar muryar ta tace""miye hakan?""" "Hafeez ya d'an gyara tsayuwar sa sannan yayi gyaran murya, duk da gabansa yana fad'uwa haka ya dake" "yace""Normal""" "Hafeeza tasaki ajiyar zuciya sannan ta dauke idonta daga kansa, tarasa tsaiwar meyake mata awajan,gashi yazuba" "mata ido sai kallonta yake, gaba daya saita jita wani iri atakure,kafin tagama tunanin datake sai taji Hafeez yace""Dama nace a asbiti """ "Iya abinda yafada kenan,gabanta yayi wani irin luguden faduwa,ta zaro idonta, sannan ta juya ta kalleshi tareda dora" "d'an yatsanta akan pink lips dinta tace"" Kamin shiru""( )" "Mamaki da wata irin dariya ta kama Hafeez,ya d'an dage girarsa guda daya,yaga alama kamar batason yayi mata" "maganar asbitin,duba da yanda gaba daya ta rikice sai zare ido take." "Ahankali yatako yaqaraso wajanta ya tsugunna dab da ita kamar jikinsu zai hadu dana juna,har yanzu fuskarsa a" "daure take babu walwala saide shi a hakan fuskar asake take,hannunsa ya dora akan dutsin da hannunta yake kai,da hannu daya ya juyo da dutsin bai damu da baqin dayake jikin dutsin ba,cikin dakewa dakuma saka qwarin gwiwa yace""ina zankai miki?""" "Cikin sauri ta girgiza kanta gabanta yana fad'uwa,kusancin nasu yasake takura ta,bata ta6a kusanci da namiji har" "hakaba,ahankali tadan ja baya ta matsa daga kusa dashi,gashi taga layin nasu shiru kamar an hana kowa wucewa,Hafeez ya kalleta yaga yanda gumi yake yanke mata agaban goshinta,yazubawa d'an qaramin bakinta ido yana kallo,sannan ya maida idonsa kan gashin idonta masu ban sha'awa, yaga yanda take matsawa daga kusa dashi,ya d'an ta6e bakinsa, cikin wata irin muryar rada wadda sai iya su biyu shida ita ne zasu iya jin abinda suke fada yace""ina son qosai,dayawa nakeso kiyi,sannan kiyimin sadaka dashi, but... wannan yarinyar ta hannunki a asbiti """ "Gaban Hafeeza yasake faduwa,taga alamun mutumin nan tona mata asiri yakeson yi,cikin sauri tafara kad'e" hannunta zata tashi tabar masa wajan. "Hafeez yaga alama kamar so take ta gudu tabar wajan,gashi yanason suci gaba da magana, bayason tatafi batare" "daya sake jin zazzaqar muryar ta ba, hakan yasa cikin sauri yaciro dala dari daga aljihun wandon sa yabata tare da fadin ""gashi, kiyimin qosai, kuma kibani canji""" "Bata kalli kudin dayake bata ba,so take kawai su rabu ko zata samu yadena tuna mata zancen asbitin nan,cikin sauri" "ta bude yar qaramar fos din dake cinyarta,Hafeez yana kallonta yaga akwai sababbin kudi acikin fos din miqaqqu." "sai lokacin ta dago kanta ta kalli kudin dayake bata,taga dala ce, kuma tasan cewa dala dari de ba qaramin kudi bane, cikin sauri ta girgiza kanta tace""ni banda canji""" "Hafeez ya kalli d'an qaramin bakinta sannan yace""kamarya? baga kud'i nan ina gani ba?""" "Hafeeza ta daure fuska sannan ta kawar da kanta gefe tace"" sababbin kudi ne,tarasu nake saboda bikin wani yayana""" "Cikin dabara yace""inane gidanku sai inzo in kar6i canjina?""" "Ahankali tajuya ta masa wani kallo sannan tace"" kaga riqe kudin ka kawai,zanyi ma sadakar kyauta""" "Cikin sauri shima yace""bangane ba? ni banason kyautar ki,kawai ki riqe kudin nan kiyi qosai kiyimin sadaka kuma ni" "inason canji na, canji na kawai zaki bani""" "Hafeeza tasaki ajiyar zuciya sannan ta lumshe idonta tabude su tareda juya idanuwan nata cikin wani irin salo, hakan" "datayi ba qaramin tafiya da imanin Hafeez tayi ba, ta matsu yatafi, hakan yasa tace""ka riqe kudin ka,zanyi qosan da kudi na, nikuma zanzo na kar6a awajanka""" "Cikin wani irin jin dadi yace""Really?""" "Cikin zaquwa yatafi tagyada masa kanta,ahankali yajuya cikin motarsa yadauko mata wani Kati wanda address din" "gidan yake jiki ya ajiye mata agabanta, daga haka bai sake cemata komai ba yajuya yashiga motarsa yatafi, sai alokacin tasaki wata irin ajiyar zuciya, tadafe kanta daya fara yimata ciwo,sai yanzu tayi dana sanin abinda ta aikata a asbiti,gashi yanzu wannan bawan Allah yana bibiyarta,kuma duk yanda akai da alama yasanta, idan be santa ba tayaya zai zo har inda take sana'ah?" "Cikin tashin hankali tatashi tabar wajan ko ta kan dutsin datakeson janye wa bata biba,kai tsaye ta nufi gidan Maman" "Fadila, adede lokacin Baban Fadila yafita kasuwa , ita kuma Maman Fadila tana zaune tana karyawa da taliya da Manja." "Hafeeza tana qarasowa ta zauna awajan tare fashewa da wani irin kuka,sosai take kuka harda shashsheka." "Maman Fadila tafara Salati sannan tatashi ta wanko hannunta ta zauna agefen Hafeeza tace""Hafeeza keda waye?" "menene ya hadaki da Inna yau kuma?""" Hafeeza tayi shiru taci gaba da kuka. "Maman Fadila tace""kode wani ne ya dakeki?""" "Cikin sauri ta girgiza kanta, sannan ta dago idonta daya fara yin ja, ta kalli Maman Hafeeza tace""dan Allah kiyi" "haquri,rannan ne danakai Fadila asbiti, sai take ta kuka, shine shine nabata ta tsotsa""" "Mama Fadila tarasa gane kan maganar,me aka bawa Fadilan ta tsotsa?, cikin rashin sani tace""kika bata me?""" "Cikin kuka Hafeeza tace""nabata Nono, shikuma yaganni, shine yau yabiyo ni,wai namasa qosai harda cewa nafada" "masa gidanmu zaizo ya kar6i canjin sa,kuma ya tsugunna agabana kusa dani kamar zai rungume ni,shikkenan yanzu kallon yar'iska zai dinga yimin""" (finally de Hafeez yayi magana da Hafeeza. ) (Yaya batun soyaiyar Hafeeza da Gaddafi? kuna ganin Hafeez zaiyi nasarar sace zuciyar ta? ) (Yaya batun maganar Hajiya Kaka da tace zata nema masa aure?) karku manta Hafeez ya watsawa kawu Hamza qasa a'ido Wai ma menene yake faruwa ne tsakanin Hafeez da iyayensa? (Alhamdulillah free page yaqare) Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb "kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034" Amnah El Yaqoub ✍🏻 "[6/14, 2:25 PM] El Yaqoub:" "Cikin tsoratar wa Maman Fadila tafara tafa hannayenta tana salati,duk da dariya da take son qwace mata haka ta danne dariyarta tace""Hafeeza!!!?""" Hafeeza tana jin yanayin yanda Maman Fadila takira sunanta tasake fashewa da wani irin kuka. "Maman Fadila tace"" yanzu de ita Fadila tariga tasha Fata,amma nangaba ko zatayi kukan me, karki sake bata nono tasha, Hafeeza wannan aina mijinki ne bana Fadila ba,shiyake da damar dazai sha amma ba Fadila ba""" "Cikin taqaici Hafeeza ta dago ido ta kalleta idanunta duk hawaye tace""ni kidena cemin wani zaisha min abuna""" "Maman Fadila tayi murmushi tace""nadena, amma inde ba so kike maganar Inna ta Rasulu datake cewa Saura zaki" "kai gidan mijinki ta tabbata ba,tokidena bawa Fadila nono,Shikuma abinda na lura dashi shine abinda yagani a asbiti ne yake so yasake gani shiyasa yabiyo ki,saboda haka kiyi hankali dashi ki kumayi taka tsantsan""" "Hafeeza tashare hawayen idonta tareda ajiyar zuciya tace"" ni dama ba ruwana dashi,qosan ma ba zanyi ba,yaje" "yanemi wata tayi masa""" "Maman Fadila tace""waida gaske qosan yace kiyi?""" "Hafeeza tafada mata yanda sukai itada Hafeez, dangane da batun sadakar qosai." "Maman Fadila tace"" a a karkice haka Hafeeza,batun sadaka tunda kin riga kinyi masa alqawari to kiyi masa, baki san buqatar sa akan sadakar ba,kuma aiba had'uwa zakiyi dashi ba,kiyi qosan ki masa sadakar, kema Allah zai baki Lada, batun kudin dakika kashe kuma karki kuskura ki hadu dashi da daddare idan zaki kar6a,ki nemi wata tarakaki kije ki kar6i kudinki kokuma kije da rana atsaka, idon kowa akanku babu yanda za'ai inma da wata manufa yazo yayi miki wani abu""" Sai a wannan lokacin Hafeeza tasaki wata irin zuciya sannan ta gyad'a kanta alamun amsawa. *** *** *** "Cikin wani irin farinciki da annashuwa yake driving dinsa har wani shafa lallausar sumar Kansa yake,ya dade rabon" "daya tsinci Kansa a'irin wannan farincikin,sai faman ajiyar zuciya yake kamar an sauke masa wani nannauyen dutse daga kan faffadan qirjinsa." "Yana shiga ya gansu afalo suna kallo, cikin nutsuwa ya zauna akan kujera tareda ajiye wa Kaka goro cikin gajerar" "maganar sa ta kullum kullum yace""gashi""" "Kaka ta kar6a tareda washe baki tadauki guda daya ta saka abakinta tadan karya tareda kallon sa tace""kamar kasan nemanka nake, dama kwana biyu banci qosai ba,nace tunda Hafeezu ya warke harya fara fita bari yazo sai yaje ya siyomin''" "Wani irin kallo Hafeez yayi mata sannan yace""saboda ita yarinyar batada aiki saide yin qosai kullum? tota daina,ba" "zata sake yiba""" "Kaka ta ta6e bakinta sannan ta kalleshi tace""kada Allah yasa tayi, idan kayi aure matarka saita dinga yimin""" "Cikin sauri yadago Kansa ya kalleta, saide kafin yayi magana wata Kyakykyawar budurwa tashigo falon, lokaci daya" dan annurin fuskar tasa daya rage ya dauke gaba daya. "Kaka da Yanbiyu kuwa lokaci daya fuskar su ta wanzu da farinciki, hassana da Hussaina suka miqe sum sum sukai hanyar dakinsu, Hafeez yabisu da wani irin kallo tun daga nan ya gane manufar zuwan budurwar, cikin taqaici ya Lumshe idonsa tareda budewa,adede lokacin Kaka tace""sannu da zuwa Munawwara,zoki zauna, bari nabaku waje ku zanta kafin akawo muku dan abun ta6awa""" "Hafeez yadago Kansa yayiwa Hajiya Kaka wani irin kallo,kallon dayake nuni da cewa zamu gauraya ni dake." "Itama Sarai tagane kallon dayake Mata, hakan yasa cikin dakewa ta watsa masa wani irin kallo sannan tabi bayan su" hassana. "Falon ya rage daga shi sai madinatul Munauwara, ajiyar zuciya ya sauke sannan yajuyo ya kalleta, batada laifi" "kokadan, saide bata daga cikin irin tsarin Matan dayake so,ahankali yasake Lumshe idonsa, cikin ransa yana jinjinawa kwashe-kwashe irin na Hajiya Kaka, har zuwa lokacin kan Munauwara yana qasa tana wasa da gefen mayafin ta, ahankali ya motsa lips dinsa tareda dan gyaran murya kadan, hakan yasa ta dago kanta ta kalleshi cikin kunya tace""Yaya Hafeez ina kwana?""" "Hajiya Kaka da Hassana da Hussaina dasuke la6e daga bakin qofar daki suna leqensu sai ture juna suke yi,Kaka tace""" "ku matsa mana sai tureni kukeyi bana hangosu fa""( )" "Husna tace""toke Kaka ai munfi ki Jin magana yanzu,ki tsaya mujiyo saimu fada miki""" "Hassana tace""a a Husna,kece Zaki tsugunna nikuma zan rissina ita kuma Kaka saita tsaya kinga kowa zai dinga" "hangosu""" "Adede wannan lokacin Hafeez ya dan gyara Zaman sa, Hajiya Kaka dasuka la6e suna kallo cikin sigar rad'a tace musu" """kuyi shiru,kuyi shiru zaiyi magana""" "Hafeez yadan yi wani murmushi sannan ya shafa girarsa daya yace""ai bankai matsayin yayanki ba,nikam ai sa'anki" "ne,any way, niba yaro bane,kamar yanda kema ba yarinya bace, kina buqatar jin gaskiya kokuma yaudara kikeso irin ta qananun samari?""" "Cikin nutsuwa munawwara tace""gaskiya""" "Cikin dakewa yasake kallon ta sannan yace""to gaskiya baki min ba""" "Cikin sauri ta dago kanta ta kalleshi,cikin tabbatar wa shima yagyada Mata Kansa alamun tabbatar wa,lokaci daya" "fuskarta ta sauya zuwa 6acin rai,hakan yana nufin kwallin da Babanta yabata tasaka kafin tazo beyi amfani ba kenan." "Hafeez ya miqe tareda kallon dakin su Husna,cikin sauri suka gudu daga bakin qofar,Hajiya Kaka da take shirin" "guduwa itama saide kafin takai ga barin wajan Hafeez yace"" ji mana""" "Hajiya Kaka ta juyo tana kallon sa,Hafeez yace""idan kun gama leqen kizo kibawa baquwar ki ruwa,basai kinyi min" "tambaya yanda muka qare ba, kin Riga kin la6e kinji komai""" "Yana fadar haka yashige da kinsa yana Girgiza kai,zama yayi agefen gadonsa yana tunanin tayaya ma zai yarda bayan" yayi aure yayi amarcinsa acikin gidannan bayan Yan la6e sunyi yawa?( ) *** *** *** """Hafeeza""" "Cikin nutsuwarta tajuyo ta kalleta, ""Na'am Inna''" """ ni qosan da kikayi dazu da yamma naga kin fita waje kin rabar, qosan menene?""" """Inna sadaka nayi dashi""" "Inna ta Rasulu ta jinjina kanta sannan tace""ba shakka,towa kika yiwa sadaka?,ko iyayen ki?""" Hafeeza ta Girgiza kanta batare da tayi magana ba. "Sadiyan Abdullahi da tazo yi musu Allah ya Sanya Alkhairi na saukar su Hafeeza ta karyi goron dake hannunta tace""" "yau naji ikon Allah, toke ta Rasulu ta Yaya Zaki dage sai kinji wa aka yiwa sadaka?""" "Inna ta kalleta tace"" Sadiyan Abdullahi dole inji mana,idan banji ba ta ina zan fara yiwa tufakar hanci?, yanzu fa" "kiwon mutum ake, tace nabata dubu goma sha biyar zatayi wa wani qosai, kinga ai dole inji waye""" "Sadiya tayi murmushi tace"" Ta Rasulu kuda ake cewa kun samu miliyoyin kudi kiyi Mata haquri mana""" "Ta Rasulu tace""kudi fa basu shigo hannu ba Sadiya,ana turo wa kawun nata banki suka rufe masa komai, dole sai" "yaje anbude masa""" "Sadiya ta juya ta kalli Hafeeza tace"" to ke Hafeeza ina kudin yake? ko kyauta kikai sadakar?""" Hafeeza tayi shiru. "Sadiya tasake cewa""kinyi shiru""" "Inna ta Rasulu tace""to ai wannan shine abinda yake cimin tuwo a qwarya tsakanina da'ita, shegen baqin miskilancin" "ta yayi mata yawa""" "Sadiya tace""to ai sai kiyi haquri ki rabu da'ita""" "Ta Rasulu ta kalli Hafeeza tace""waye yace kiyi sadakar qosai?""" "Hafeeza tace""kash! Inna zan kar6o miki kudin ki""" Daga haka tamiqe tabar wajan. Inna ta saki baki tabi bayan Hafeeza da kallo. "Sadiya tadawo da hankalin ta wajan ta Rasulu tace""aikuwa yauda asuba naji liman yana wa'azi akan sadaka, inaga shi tayi wa""" "Inna ta Rasulu tace""ina ruwana inma Limamin Saudia ne,nikam ai kudina na sani,nan tazo wajena dazu ta tambayeni" "kudin,kamar ta rufemin baki na dauki kudin nabata naga tafara shirin yin qosai, ta zauna agida taja wani qosai me shegen dadi jinake nasiyarwa ne tayi, kawai sai ihun Yara naji awaje suna kar6ar sadaka""" "Hafeeza da take zubawa na'a na'arta ruwa tana jin su ta dafe kanta cike da damuwa,ka kar6i kudin Inna ma koka" kar6i kudin tonon asiri.( ) *** *** *** "Yau tunda safe har zuwa yanzu qarfe shida na yamma Hafeez yana gida baije ko'ina ba, Hajiya Kaka tana lura dashi" banda zarya dayake daga compound zuwa cikin falo babu abinda yake. "Yanzun ma suna zaune suna kallo amma kwata-kwata hankalin sa baya kan abinda ake kallo, agogon dake daure a lallausar fatar hannun sa ya kalla sannan ya miqe yafuto zuwa Compound, kai tsaye wajan masu gadi yanufa yace""wata yarinya tazo dubani yanzu?""" "Megadi da tsananin mamakin yalla6ai Hafeez din yagama kashe shi yace""wallahi babu wacce tazo, ai tun safe" "dakake zuwa Nima babu inda nake tashi ina zaune anan ina jira ko Allah zaisa inji sallama in shiga in sanar dakai""" "Cikin damuwa Hafeez yajuya batare dayace komai ba,yana shiga falo kai tsaye dakinsa ya wuce Hajiya Kaka tabishi" "da kallo, har akan fuskar sa tana iya hango damuwar dayake ciki." *** *** *** "Washe gari kawu Hamza yazo gidan, Ta Rasulu ta zuba masa abinci, yanaci suna dan zance kadan-kadan, Inna ta kalli" "Hafeeza, tace""Hafeeza wa kika yiwa sadaka da qosan ne jiya?""" "Hafeeza ta zaro idonta waje, gabanta yafara faduwa ga kawu Hamza a zaune, cikin sauri ta tashi ta zari hijabinta" "tace"" bari inje in kar6o miki kudin''" "Sai bayan tafuto tarasa yanda zatayi, yanzu gidan zataje saboda kawai kar6ar kudi? kai tsaye ta nufi gidan Maman" "Fadila, saide tana zuwa taga gidan arufe da alamun ta fita." Awajan ta tsugunna tana dana sani meyasa ma tace masa zatazo ta kar6i kudin awajansa? kawai sai taje wajansa tace kudin nazo kabani? to ai kuma dama ta fada masa cewa zatazo dinne kawai dan ya rabu da'ita. "Gabanta banda faduwa babu abinda yake, haka ta dauki hanya tafara tafiya tana tunanin haduwa dashi, saida tayi" "Nisa sosai sannan ta tuna takardar address din gidan daya bata tana gida, haka ta juya tasake komawa gida har lokacin kawu Hamza yana nan Suna tattauna yanda za'a fara yi musu gyaran gidan shida Inna, cikin kayanta ta duba ta dauko takardar sannan tasake ficewa,kai tsaye tanufi hanyar gidan tana Addu'ah cikin ranta, saide idan ta tuna shawarar Maman Fadila saita danji sauqi aranta." "Tunda ta shiga layin unguwar gabanta yasake tsananta faduwa ganin manya manyan gidajen dasuke layin,number" gidan tasake dubawa a katin dake hannunta ahankali taci gaba da takawa har tazo gaban wani hadadden "gida,gabanta yasake yankewa ya fadi cikin sauri taja da baya saboda gidan ya bata tsoro sosai, can gefe ta matsa jikin" "wani gida ta tsaya tana jira ko Allah zaisa yafuto su hadu, batare data shiga gidan ba." "Kusan minti ashirin tana tsaye,gashi unguwa shiru tsaf za'a sace mutum batare da an sani ba,hakan yasa takoma" "bakin get din gidan, hannunta yana rawa tafara nocking get din gidan." "Babu 6ata lokaci taga anbude qofa,danladi direba ya kalleta, saiya ga kamar ya santa, amma kuma ya manta inda yasanta, cikin rashin sani yace""daga ina?""" "Cikin zazzaqar muryarta tace""wajan...wajan """ "Gaba daya saita rikice tarasa sunan wa zata kama,Shikuma danladi ganin tarasa abun fada yasa ya rufe qofar Yakoma ciki." "Cikin damuwa tadafe goshinta,tasake kallon get din gidan, har zata sake nocking saita dakata tafara tambayar kanta" idan yasake budewa to wajan wa zatace tazo? "Hakan yasa ta Yanke shawarar juyawa takoma gidan Maman Fadila idan Allah yasa ta dawo saita ari kudi awajan ta tabawa Inna, Shikuma idan suka hadu saiya bawa Maman Fadilan." "Cikin kwanciyar hankali ta juya tatafi, bayan zuciyarta ta gama nutsuwa da shawarar data yanke." "Acikin gidan kuwa Hafeez yana zaune shida Hajiya Kaka afalo,sanye yake da wando three quarter iya gwiwar sa, sai" "Riga marar hannu hakan yasa murdaddan dantsan sa yasake bayyana, waya yake qasa qasa,yayinda Hajiya Kaka ta kasa kunne tana so taji dawa yake wannan wayar qasa qasa kamar yana magana da mace, juyowa yayi ya kalleta tareda kashe wayar yace""tona kashe,saiki dena meqomin kunne""" "Hajiya Kaka ta harare shi,ko kunya kuma saita matsar da kunnen ta daga kusa dashi din.( )" "Ajiyar zuciya ya sauke yace ""ina yaran nan suke?""" "Kai tsaye Hajiya Kaka tace""na aikesu suje su nemo min qosai,dan ladi Naso intura saboda dama shine yake siyo min," "kuma baya nan""" "Hafeez ko tanka mata baiyi ba ya tashi yafuto daga falon, kai tsaye wajan me gadi yanufa yace""Baba yauma wata" "yarinya 'yar buzuwa haka ba tazo nemana ba?""" "Baba Megadi yace"" ito,gaskiya yanzu de babu, amma danladi yafuta yanzun nan,kafin ya tafi yacemin in sake kula da" "qofa sosai saboda dazu wata yarinya tazo yana tunanin irin larabawan nan ne Yan gudun hijira suka shigo gari""" "Tun kafin yagama magana Hafeez ya runtse idonsa, baqin ciki ya kamashi, cikin 6acin rai ya kalli Megadi yace""kace" "danladi driver ya koreta?""" "Baba Megadi yace"" tabbas haka akayi ranka ya dade,tuba nake yalla6ai wallahi na zaga toilet ne alokacin""" "Cikin damuwa Hafeez yace""amma ba danladi ba ko dan litinin ne aibe kamata ku koreta ba ko?""" "Baba Megadi yayi shiru,tabbas duk yanda akayi Hafeez din yana cikin damuwa akan rashin haduwar sa da yarinyar" duba da yanda tun jiya yake faman tambaya ko tazo. Cikin bacin rai Hafeez ya buga qafarsa aqasa tareda juyawa ciki kamar zai fashe da kuka. Kai tsaye dakinsa yashiga zai dauko car key yafita ko Allah zaisa ya ganta. "Hafeeza kuwa tana cikin tafiya taji anja hijab dinta tabaya,tana juyawa taga hassana da Hussaina Yan ajinsu, lokaci" "daya ta saki murmushi har dimples dinta suna futowa, Husna tace""Hafeeza dama ana ganinki?""" "Kafin tayi magana hassana tace""aikuwa tunda kikazo layin mu dole kizo muje gidanmu ku gaisa da Kaka""" "Hafeeza tace""zan dawo daga baya yanzun ne """ "Tun kafin ta qarasa magana Husna tace""yanzun me? gaskiya ki juya muje inba haka ba da daddare zakiga kunama""" Hafeeza tayi murmushi tajuyo suka taho tare dasu hannun ta yana cikin na Husna. "Tunaninta begama tsinkewa ba saida taga gadan-gadan sun nufi gidan da wannan mutumin yabata address, lokaci daya kanta ya kulle,me hakan yake nufi? dama gidansu Husna ne nan? menene hadinsa dasu? tana cikin wannan tunani taga anbude musu gidan cikin girmamawa saide wani ne daban yabude musu yanzu, ba wanda yabude Mata bane dazu." "Gabanta ne yasake tsinkewa bayan sun shigo cikin harabar gidan, ba qaramin tsorata tayi da gidan ba, saboda a" "tarihin rayuwar ta bata ta6a shiga gida mai kyan wannan ba,su Husna sai tsokanar ta suke suna mata magana amma hankalin ta begama kwanciya da gidan ba, kokadan bazaka ce gidan hausa wa bane saide turawa." "Suna shiga falon wani irin qamshi me sanyi ya daki hancin Hafeeza,ga sanyin esi, ta nutsa qafarta cikin capet tana" jinjina irin wannan daula dasu Hassana suke ciki amma koda wasa basuda girman kai da dagawa irinna wasu daga cikin Yayan masu kudi. "Hajiya Kaka tana ganinsu tace""yana ganku hannu wayam""" "Hassana taja hannun Hafeeza suka qarasa wajan Kaka tareda fadin"" Kaka ga qawarmu Hafeeza, wadda ta samu" "kyaututtuka ranar da mukai sauka? kin tuna?""" "Hajiya Kaka tayi shiru tatafi tunani sai can tace"" natuna mana,ba itace me zaqin muryar nanba? wacce kwana ki kuke" "cewa dinki ya muku yawa saide qugun Hafeeza?""( )" "Cikin sauri dakuma son basarwa Husna tace""Haba Kaka, yaushe akai hakan?""" "Cikin tantama Hajiya Kaka tace""au to kode ba'ita bace? tonima de bansan anyi hakan ba""( )" "Hafeeza tayi murmushi ta kalli Hajiya Kaka sannan tace""kuma kika fada?""" "Hassana tayi dariya tace"" bakisan Kaka ba kenan""" "Tajuya ta maida kallon ta zuwa wajan Kaka sannan tace""Kaka bamu Samo miki qosan ba, ance wacce takeyi din" "waita daina""" "Gaban Hafeeza daya Yanke ya fadi ba tasan lokacin data zura hannun ta cikin hijabi ta dafe qirjinta ba, wajan ta" sukaje neman qosai kenan? "Bata gama tunanin da take ba taji Kaka tana cewa""ai tunda wancen baqin miskilin yace ta daina nasan za'a Rina, bari yafuto yau duk inda qosai yake saiya nemomin shi""" "Hafeeza ta danyi murmushi sannan tace""ina kwana Kaka?""" "Cikin Jin dadi dakuma yaba hankalin yarinyar Kaka tace"" lafiya kalau Hafeeza,kinada hankali da nutsuwa Allah yasa" "kina jin magana ba kamar takwaranki ba""" "Kan Hafeeza ya daure tarasa gane waye takwaranta, sai tayi murmushi kawai ba tace komai ba." "Husna ta kawo lemuka da ruwa da meat pie ta ajiye agaban Hafeeza sannan ta bawa Kaka wayarta tana cewa ""Kaka" "kinga dinkin da telan mu yayi mana, ankon gidan Uncle Shu'aibu,ni kwata kwata dinkin bemin ba""" "Hajiya Kaka tayi zooming photon dinkin tagani sannan tabata wayar tace""ai anko ne, koma Yaya ne kunde saka,kada" "yan'uba suce baku saba""" "Tajuya ta kalli Hafeeza cikin salon jan magana tace""koba haka ba Hafeeza?""" "Hafeeza tayi murmushi tace""hakane kam""" "Hajiya Kaka tasake cewa""ko kin iya dinki su dinga kawowa kinayi musu?""" "Hafeeza tayi murmushi tace""A a Kaka ban'iya ba""" "Hajiya Kaka tace""Au to! jinake kin iya,Nima da sai in dinga bawa HAFEEZU nawa yana kawo miki, amma gaskiya ni in" "dinkin Zaki min ma saide kimin irin wanda kike sakawa,koba haka ba? saboda Idan zanzo gidanki inci kwalliya ta dashi inzo ko Allah zaisa mijin ki ya yaba""( )" "Hafeeza tayi murmushi,ta lura matar tanada barkwanci sosai dakuma iya zama da mutane,cikin murmushi tace""Kaka" "ai abunda zan d'inga mikin ma shine zai siyo miki da kudinsa""" Hassana ta bude lemon da Husna ta kawowa Hafeeza ta zuba Mata a cup sannan ta tura Mata gabanta tana cewa """inde Kaka ce to zata qwace miki miji kuwa""" "Hajiya Kaka ta miqe zata shiga kitchen ta kalli Hafeeza tace""kici dan abun ta6awar 'yar nan,bari na baku waje ku" "danyi gulmar samarin ku""" "Gaba dayan su dariya suka saki,Husna ta gyara zama tace""Hafeeza bakici komai ba""" "Sai alokacin ta dauki meat pie din taci dan kadan, ta ajiye sauran." "Cikin nutsuwarta ta kallesu tace""bari in tafi gida,kada a nemeni""" "Husna ta Harare ta tace""har wani? daga zuwan naki? gaskiya ki tsaya muyi fira tukunna""" "Hassana tace""Hafeeza ya samari? nasan suna nan lodi-lodi yaushe zamusha biki?""" "Hafeeza tayi murmushi tace""wa? a a wallahi nima bansani ba""" "Hassana tace"" mukam wallahi Gara ayi mana auren mu,mazaje suna futowa zamuyi wuf, mu shige""" "Hafeeza tayi murmushi tadan saki jikinta ganin Kaka bata wajan, tace""to wanne irin mazaje kuke so? ance yawanci" "yanbiyu sunfi son su auri mazaje suma Yan biyu""" "Husna tace""hakan ma yanada dadi,ko banza kasan cewa kana tareda yar'uwarka, amma kinga ai abun dace ne, nide" "gaskiya inason namiji mai irin halin Yaya HAFEEZ, bana son hayaniya""" "Hafeeza tanajin sunan gabanta ya fadi, tun kafin tayi magana Hassana tace""maganar gaskiya nide duk wanda" "nasamu banda za6i, kefa Hafeeza?""" Tafadi maganar tana kallon Hafeeza. "Adede lokacin Hafeez yabude qofar d'akinsa zai futo fuskar nan tasa ahade kamar hadari,har yanzu taqaicin rashin" "haduwarsa da'ita yake, saide sako kan da zaiyi zuwa falon idonsa ya sauka a kanta, gabansa yayi wata irin faduwa, cikin sauri yajuya da baya, ganin babu wacce ta lura da budewar qofar dakin nasa acikin su,saide bai maida qofar ya rufeta duka ba, yana iya hangosu, sannan kuma yana iya jiyo abinda suke magana akai." Hafeeza kuwa zuciyarta daya tadan juya fararen idonta sannan tatafi duniyar tunani tana hango siffar saurayin ta "Gaddafi acikin idon zuciyar ta sannan tace"" inason namiji hafizin Alqur'ani,ban damu da rashin kudinsa ba,saide inaso ya kasance me qirar jarumai,me murdadden dantsan hannu""" "Cikin sauri Hafeez dayake Jin firar ya kalli dantsan hannun sa,mamaki yagama kashe shi dama tana magana haka?" hakan yana nufin batada aure kenan. "Hafeeza taci gaba da fadin""miskili wanda baya son hayaniya,kuma kyakykywan gaske""" "Wannan Karon ma cikin sauri ya kalli fuskar sa ta screen din wayar sa dake hannun sa,har wani gyara sumar Kansa" "yake,gaba daya hankalin sa ya tafi zuwa gareta,besan ma yana wannan dube duben ba." "Adede lokacin wayar sa ta dauki qara,cikin sauri su Hafeeza suka juya suna kallon wajan, saide dayake ala6e yake," basu ganshi ba saide qarar wayar kawai. "Cikin taqaicin shigowar kiran Hafeez ya runtse idonsa,ya daidaita Kansa fuskar nan tasa ya daure ta kamar bashi ba,kawai yayi shahada yafuto daga dakin yana d'an danna waya." "Yana dan dago Kansa daga danna wayar dayake,idonsa ya fada cikin na Hafeeza,gabanta yayi wata irin faduwa" "sakamakon kayan data ga yana sanye dashi,kwata kwata wandon iyakar sa gwiwa,ga wannan Riga gaba daya dantsan sa awaje suke anyi masa zanen tattoo ajikin hannayen nasa,ga dan kunne amaqale a kunnansa na hagu, bata ta6a ganin namiji haka azahiri ba, hakan yasa cikin sauri ta sunkuyar da kanta qasa,gabanta banda faduwa babu abinda yake tana Addu'ah cikin ranta Allah yasa baiji abinda ta gama fadaba." Complete document 1k Amnah El Yaqoub✍🏻 "[6/14, 2:25 PM] El Yaqoub:" "Koda wasa bai nuna wata magana tata6a had'ashi da'ita ba,d'auke Kansa yayi fuskar sa ahad'e kamar koda yaushe." Hassana da Husna atare suka had'a baki wajan gaidashi tunma kafin ya zauna. "Furucin YAYA da Hafeeza taji 'yanbiyun sun fada hakan yasa tagane cewa kenan shid'in Yayan sune, tsananin mamaki" "yagama kamata,kuma har zuwa wannan lokacin gabanta banda faduwa babu abinda yake, kanta aqasa tana tuna abubuwan da suka faru tsakanin su ita dashi, yanzu fa kamar fanko yake ganinta tunda yariga yaga qirjinta,wani irin baqin cikin abinda ta aikata na bawa Fadila nono ya kamata,mema yakai ta ne? meyasa tayi hakan? Kowa yana ganinta da daraja, amma ban dashi, shi din kallon da zai dinga yimata daban." "Tunanin tane ya tsinke,taji kamar wani abu ya fada cikin qirjinta sakamakon Zaman da Hafeez yayi dab da'ita,saide akwai 'yar tazara atsakanin Zaman nasu, amma duk da hakan, awajan Hafeeza kusancin yayi kusanci sakamakon bata sababa." "Kanta aqasa yake har lokacin,gade esi iya esi afalon amma fuskarta harta fara hada gumi,cikin rawar murya tadan" "kalli gefensa kadan sannan tace""Ina kwana''" "Agajarce ya amsa da ""Lafiya""" "Yadan kalli gefenta yaga abinda yake nema Wato remote,hakan yasa yakai hannun sa ya dauki remote din sannan" "yafaki idon qannan nasa, yayi sauri Yadan sake matsawa kusa da Hafeeza,itade Hafeeza kanta yana qasa,gabanta sai faman faduwa yake,Sarai taga lokacin daya sake matsowa kusa da'ita." "Hafeez ya kalli Hassana yace""Ke kawo min Coffee""" Cikin sauri Hassana ta miqe tashige kitchen. "Ahankali Hafeeza ta dan dago kanta, adede lokacin Hafeez ya kalleta afakaice,idonsu yana haduwa tayi sauri tasake" yin qasa da kanta. "Hajiya Kaka tashigo falon taga yanayin Zaman Hafeez da Hafeeza yayi d'an kusanci,mamaki ya kamata ganin yanda" "Hafeez din ba mai sakewa da mutane bane, musanman yanmata, amma gashi a zaune dab da yarinyar kuma ko a jikinsa." "Ta kalli Hafeeza taga kamar atakure take da Zaman, ta zauna tareda fadin"" 'yar nan cire hijabin naki mana kisha" "is'ka""" "Hafeeza tatuno maganar Maman Fadila da take cewa abinda yagani ne ya dawo yaqarasa gani, Wato ta cire hijabi" "yanzu ma yasake kallon qirjinta, ahankali ta danyi murmushi tace"" a a babu damuwa Kaka""" "Hajiya Kaka tace""tokici abinda qawayen naki suka kawo miki mana,ko adafa miki wani abincin?""" "Cikin sauri Hafeeza ta Girgiza kanta, batare da tayi magana ba." "Hajiya Kaka tayi murmushi, gaba daya tagama karantar yarinyar a firgice take, ta kuma tabbatar saboda Zaman" "Hafeez Akusa da'ita ne, cikin son Jan magana tace"" ni qosai Naso ci kuma sunje nemomin basu samu ba""" Hassana ta kawo wa Hafeez Coffee ta'ajiye agaban sa. "Ahankali yasaka hannu ya dauki coffee din sannan ya kalli Kaka cikin maganar sa me aji yace""Aina fada miki" "tadena,ba zatayi ba""" Gaban Hafeeza ya Yanke ya fadi ganin akanta ake maganar. "Hajiya Kaka tace"" ko zatayi ma abaqin miskilancin ka ai zaka min baki taqiyi, kaide Matarka ta shiga ukunta da baqin" "miskilanci""" "Hafeez yayi sipping Coffee din hannun sa sannan yajuyo yana satar kallon Hafeeza,duk da cewa ta kasance tana" masa kwarjini yarinyar Gara yayi kokari ya kawar da hakan aransa kada yan maza suji kunya. "Wannan Karon ma sun sake hada ido shida ita,hakan yasa cikin ranta ta Yanke shawarar tafiya gida, kafin ta miqe" "Hassana tace"" Hafeeza yaushe ne tafiyar ki Saudia?""" "Cikin murmushi ta Kallesu tace""bazan wuce sati biyu ba""" "Hafeez yajuyo Kansa tsaye ya kalleta, sannan ya ajiye Coffee din ya tashi yafice daga falon." "Yanajiyo Hajiya Kaka tana cewa ""to nide Abayar da Zaki siya kiyiwa saurayin ki ado da'ita, Nima irin ta Zaki siyo min""" "Hafeeza tayi murmushi ta miqe tsaye tace""Kaka duk abinda nasiyo kema naki daban zan siyo miki""" "Hajiya Kaka tace"" to Allah yayi muku albarka, Allah yabaku mazaje nagari""" "Hafeeza tace""Amin Kaka,zan tafi gida kada anemeni""" "Su Husna suka kwashe duk kayan snack din da suka kawo Mata da lemuka suka zuba Mata aleda, sannan suka" "rakota bakin get sunata tsokanar ta,daga bakin get din ta dakatar dasu saboda babu Nisa sosai tayi musu godia bayan sunsha Fama da'ita kafin ta karbi snack din da suka biyota dashi." Zuciyarta daya ta futo daga gidan ta dauki hanyar gida tareda ajiyar zuciya tanajin wani irin dadi saboda cikin gidan atakure take kasancewar Hafeez yana wajan. "Ba tayi nisa sosai ba kawai taga mutum agaban ta,qiris ya rage su hadu da juna hakan yasa tayi saurin yin" "baya,hannunsa ya harde a faffadan qirjinsa ya zuba Mata narkakkun idanunsa, gabanta ne ya fadi ganin irin kallon dayake Mata,ahankali ta matsa zata wuce ta gefensa cikin sauri yasake shan gabanta, Hafeeza ta kalli ko'ina taga layi shiru babu mutane, gashi tana tsoro kada yayi mata wani abu,kuma dama Maman Fadila tafada mata cewa idan zatazo wajan sa kada tatafi ita kadai, to dawa zatazo bayan ita ba wasu qawaye ne da'ita ba?" "Cikin dauriya ta dago kanta ta Kalle shi tace"" kabani kudin Inna zan kai Mata""" "Haka nan Hafeez ya tsinci Kansa dajin dadin yanda suke maganar su biyu,cikin wani irin nishadi yace""wanne kudi?""" "Hafeeza ta lumshe idonta cike da damuwa sannan ta bude shi akansa,Hafeez yazubawa qwayar idonta kallo me" "kama data mage,cikin sauri dakuma qaguwa da tsaiwar ta awajan tace"" Kabani""" "Wani miskilin murmushi yasa ki,yanayin yanda tayi maganar cikin fishi sai hakan yasake birgeshi, duk da gabansa" "yana dan faduwa sakamakon rashin Sabo, hakan ya daure yajefo Mata tambaya, yace""Babyn wa kika kai asbiti rannan?""" "Gabanta ya Yanke ya fadi,cikin taqaici ta runtse idonta sannan ta bude tace""Malam Kadena min wannan" "maganar,bana so!!""" Ta qarasa maganar cikin tsananin 6acin rai dakuma quluwa. "Hafeez yadan shafa sumar Kansa sannan ya kalli layin dasuke tsaye yace""gidannan akwai qaran Gen. , kina min" "bayanin Babyn dana ganku tare,sai naji kamar kince narabu dake""" "Cikin 6acin rai Hafeeza tace""malam cewa nayi Kadena min wannan maganar, kabani kudina natafi """ "Hafeez yace"" waye zai baki kudi?""" "Cikin sauri tace"" waye zai bani idan bakai ba? """ """an rad'awa kudin cewa nine kawai mai ba dashi? nabaki kudin ki mana, kiduba nabaki""" """yaushe kabani?""" Cewar Hafeeza. "Hafeez yasaki ajiyar zuciya yace""kiduba rigar ki yana ciki,kokuma nina duba""" "Ran Hafeeza yasake 6aci ganin irin rainin hankalin da Hafeez din yazo Mata dashi,yaushe yabata kudi? yaushe yasaka" mata kudi arigar ta? "Cikin 6acin rai tace""Malam bazan duba ba kawai kabani natafi""" "Cikin dakiya dakuma aji yasake matsowa dab da'ita, gabanta yasake tsananta faduwa har tana iya juyo numfashinsa" "akan fuskarta,cikin wata irin muryar rad'a yace""tsaya na dauko miki""" "Bai saurari amsar ta ba yakai hannun sa cikin aljihun doguwar rigar da take jikinta,Hafeeza tanajin haka ta zaro" "idonta,cikin hanzari tafara kiciniyar qwacewa, nan da nan kokawa ta 6arke a tsakanin su, shi yana kokarin dauko" "Mata kudin daya Riga yasan cewa yasaka Mata kudin a jikinta, ita kuma tana kokarin qwace kanta tana so taraba" "kanta dashi,cikin azama tayi kokarin ruqo hannun sa mai cike da gashi,tayi Sama da hannun nasa zata bige hannun,Shikuma Hafeez a maimakon dawo da hannun sa cikin aljihun rigarta by mistek hannun sa yadan bige boob's dinta, laushin da yaji ne yasa yakai idonsa kan hannun sa,adede lokacin itama takai idonta kan abinda ko a mafarki bata ta6a tunanin kafin tayi aure wani namiji zai iya kai hannunsa wajan ba, atare suka zaro idonsu, cikin sauri Hafeez ya janye hannunsa, wata irin kunya ta kamashi,yakasa hada ido da'ita,hakan yasa Kansa aqasa yace mata"" I'm sorry,pls I'm sorry""" "Cikin sauri yabar wajan yajuya zuwa gida,ko takan motarsa da take ajiye agefe baibi ba." Cikin tsananin baqin ciki Hafeeza ta tsugunna awajan ta fashe da wani irin kuka. "Lokaci daya,maganar Maman Fadila ta fad'o Mata, cewa idan zatazo wajan sa karta kuskura tazo ita kadai, sosai take" "kuka kamar anyi mata mutuwa, saida ta gama shan kukan ta kafin tamiqe cikin baqin ciki tanufi gida,kana ganin yanayin tafiyar ta dakuma fuskarta zaka tabbatar da cewa ranta a6ace yake." Tana zuwa gida kai tsaye tanufi daki ko kallon Inna da take zaune cikin rumfa ba tayi ba. "Ta Rasulu ta kalleta tace""kin kar6o kudin ne?""" "Ataqaice Hafeeza tace""A a""" "Ajiyar zuciya Ta Rasulu tayi, sannan tace""dama bakida niyya""" Hafeeza tayi shiru batace uffan ba. "Ta Rasulu tasake kallon ta tace""kin zauna kinyi shiru sai zun6urawa mutane baki kike, kinyi waya da saurayin naki yau kuwa?""" "Yanzunma a taqaice Hafeeza tace""A a""" "Inna ta jinjina kanta tace""zan baki shawara Hafeeza,wannan saurayin naki dakika dora ranki akansa batake yakeba," "duk lokacin da kikaje Saudia kawai kiyi Addu'ah Allah yabaki wani""( )" "Cikin sauri Hafeeza ta kalleta,ta rasa me Gaddafi yayi mata bata sonsa,bawani saurayi da zata roqa face tayi Addu'ah" Allah ya tabbatar Mata da Alkhairi ita da Gaddafi. "Tana gama yanke wannan tunanin ta tashi tashige cikin daki tafara qoqarin cire kayanta domin shiga wanka, tana" "cire rigar jikinta taga wata takarda ta fad'o daga aljihun rigarta,cikin tsananin mamaki ta tsugunna ta dauka, tana budewa taga dala dari, gabanta yayi mugun faduwa, idan bata manta ba kwana ki anta6a fada musu cewa duk dala d'aya ta haura dubu da dari biyar, wannan mutumin Kansa daya kuwa? Meyake damunsa? mezatai da wannan kudin? Idan Inna tasani aita shiga ukunta, yaushe ma yasaka Mata kudin? tunani tatafi, ta tuna yanda yasake matsowa jikinta afalon gidan su, babu makawa a wannan Zaman yasaka Mata, shiyasa bayan tafuto yace yariga ya bata taduba jikinta, lokaci daya hannun ta ya dauki rawa, ta tashi ta saka dalar acikin kayanta, sannan tashige wanka." *** *** *** "Acikin satin Hafeeza tatafi Saudia, gida ya rage daga Inna sai masu dan leqo mata suna dan tayata fira, sai kuma" Maman Fadila tadake yawan shigowa tana kawo Mata Fadila duk da suna fafatawa kafin Inna ta kar6eta. "Duk wani motsin Hafeeza dayake Saudia Hafeez yana sani, satinta daya da tafiya da daddare yana kwance adakinsa" bayan yagama shirin bacci yadokawa Ma'aruf waya. "Daga can 6angaren Ma'aruf ya kalli wayar sa cikin tsananin mamaki ganin shabiyu saura, cikin sauri ya dauki wayar," "Yace""Hafeez lafiya kake kuwa?""" "Murmushi Hafeez yayi yace"" lafiya ta kalau Ma'aruf ,inaso muyi sallama ne gobe zan tafi Saudia""" """zakaje Umarah ne?""" "Cikin aji yace""zanje Umarah da neman iri,akwai yarinyar da take hargitsa min lissafi Ma'aruf,inajin abubuwa dayawa" "akanta""" Ma'aruf dayake kwance agadonsa ya tashi zaune tareda dora fillo akan cinyarsa cikin tsananin murna "yace""wow,wacce me sa'ar ce wannan?""" "Hafeez yasake juyi akan gadonsa cikin jin dadi,wannan firar dasuke ta Hafeeza tafi masa komai dadi, cikin wani irin" "Nishadi yace"" ina yawan Jin faduwar gaba duk lokacin dana tun kare ta, tanada kwarjini sosai,ina yawan Jin feeling akanta, Ma'aruf rana daidai ne banayin mafarki da'ita wallahi""( )" "Ma'aruf ya kwashe da wata irin dariya yace""Abokina kakamu wallahi, please kayi Mata magana mana,meyasa zaka" "tafi Saudia? ka tsaya ku fuskanci juna tukunna,but Wai Kaka ma tasani kuwa?""" "Hafeez yayi ajiyar zuciya yace"" idan Kaka tasani ai tun kafin na fadawa yarinyar zataje ta nema min auren ta,gaskiya" "bata sani ba, inaso ne nafara tunkarar yarinyar dakaina, naga ita din ustaziya ce, kullum tana cikin hijabi, yanzu taje Saudia,inaso nasameta acan muyi magana,daga nan zanyi Addu'ah saina dawo.""" "Ma'aruf yasa ki ajiyar zuciya yace""harna matsu ayi abunnan wallahi Hafeez,kuma kayi sa'ah mutumina, kasan" "ustazan yaran nan komai kaine zaka koya musu,babu damuwa saika dawo,Allah yasa muji alkhairi,amma ka kawar da wannan kwarjinin dakace tana ma kuyi magana""" "Hafeez yace""ok""" Daga nan sukai sallama fuskar Ma'aruf cike da farinciki. Bayan kwana hudu acan Saudia Hafeeza tabar harami tana zaune awani wajan shan shayi tana jiran akawo "mata,sanye take cikin baqar abaya me adon stone baqi da kuma fari,saide baqin stone din yafi farin yawa, tasake yin fari tayi Shar abun ta bazaka taba cewa bahaushiya ceba musanman yanda tayi rolling da mayafin abayar akanta, daga Saman goshinta kana iya hango yanda gashinta ya kwanta luf." "Waya ce a hannun ta babba tana dannawa hankalin ta kacokam yana kan wayar, tana so tasan abubuwan dayake" "kan wayar kasancewar ba iya wayar tayi ba, har yanzu tana so tasan waye yake aiko Mata abubuwa na more rayuwa tunda tazo qasar, hakan yasa tayi wa Kawunta Hamza magana ganin yanda data bar harami idan takoma masauqin ta zata ga an ajiye Mata abubuwa naci da Sha masu kyau, kuma kawun nata ya tabbatar Mata cewa dan majalissa ne, Wato wanda yabiyamata kujerar zuwa Saudia, bata kawo komai aranta ba, hankalin ta kwance take ibadarta, tana yiwa kanta Addu'ah da qasa da kuma Sauran musulmi, saide rabi Addu'ar tata tafi yawa ne ga iyayen ta dasukabar duniya." "Wannan hutu da sauyin Cima data samu shine yasa tasake yin wani fresh,tayi fari sosai hatta nashanunta sun sake" cika sosai. "Wani irin daddan qamshin daya daki hancin ta, shine yasa ta dago kanta da sauri, dede lokacin shima ya zauna" "hakan yasa idonta ya fada cikin na Hafeez, yayi masifar kyau cikin qananun Kaya,farar rika sai kuma baqin wando, yasaka glass Jan duhu wanda yasake qawata fuskar sa." "Cikin sauri ta janye idonta daga Kansa,duk da gabanta yana faduwa haka ta maze taci gaba da danna wayarta." "Adede lokacin aka kawo Mata shayin, wanda yakawo Mata yayi magana da larabci taba shi amsa, sannan yajuya," "hakan ba qaramin dadi yayiwa Hafeez ba, sosai ta birgeshi." "Cikin dakewa yadan motsa lips dinsa sannan yace Mata ""Sunana HAFEEZ""" "Ataqaice tace""HAFEEZA""" "Murmushi yasa ki yace""nasani""" "Kallonsa tayi ta dauke kanta, sannan ta dauki cup din shayin tafara Sha, Adede lokacin shima aka ajiye masa wani, ya" "dauka yafara Sha idonsa akanta, sosai yake kallon dan mitsitsin bakinta yanda take shan shayin kamar yakai bakinsa ya lashe lips din nata." "Hafeeza tafara tsarguwa da kallon dayake Mata, ahankali itama ta dago kanta ta Kalleshi ko zai janye idonsa daga" "kanta,tana kallon sa idonta ya sauka akan faffadan qirjinsa har tana hango gashi a kwance akan qirjin nasa kasancewar bai gama rufe botir din gaban rigar ba, saide kuma abun mamaki data kalleshin ma ko alamun janye idonsa baiyi ba, sai ma wani murmushi dayake binta dashi wanda yasake qawata kyakykywar fuskar sa." "Adede lokacin Kira yashigo wayar sa, kasancewar wayar tasa a ajiye take agaban su akan table din dake gabansu" "hakan yasa Hafeeza taga sunan MAMA 6aro-6aro akan fuskar wayar, wata irin ajiyar zuciya ta saki tana hamdala aranta, ko banza dole ya dauki wayar, hakan zaisa ya dauke idonsa daga kanta." "Amma abun mamaki saitaga kallo daya yayiwa wayar yanayin fuskar sa ya sauya, kuma be dauki wayar ba harta" "gama ringing,kiran yana yankewa wani yasake shigowa saide wannan Karon cikin sauri ya kashe wayar gaba daya." "Kan Hafeeza ya daure, Mama tagani a fuskar wayar, meyasa hakan? mahaifiyar sa na Kira meyasa bazai daukaba?" "Maganar sa ce ta dawo da'ita daga tunanin data Lula,duk da shima daga nasa 6angaren gabansa faduwa yake haka" "ya daure ya dauki tissue ya goge kyakykywan sajen daya sake qawata fuskar sa, sannan ya fuskanceta cikin wata irin murya mai aji yace""nasha wahala awasu shekaru can baya arayuwata,hakan yanada nasaba da quncin danake ciki a koda yaushe har zuwa yanzu, tunda nahadu dake nakejin sauyi acikin zuciyata,inajin nishadi dakuma walwala aduk lokacin dana ke6e dake azahiri dakuma cikin mafarkina,inason inci gaba jin wannan farincikin,but nasan cewa hakan bazai samu ba dole saikin zama tawa,kafin nasamu hakan dole saikin fara bani dama nashiga cikin jerin manema auren ki...""" "Hafeeza ta zuba masa ido tanajin yanda yake zuba Mata zance, bazaka taba tunanin shine yake zancen ba." "Hafeez yasaki ajiyar zuciya sannan yaci gaba da fadin""na fuskanci qalubalen rayuwa kafin na kawo matsayin da nake a yanzu,ki bani dama inaso na qarar da Rayuwata tare dake,zan baki lokaci kiyi shawara da mahaifiyar ki""" "Kafin Hafeeza tayi magana ruwa yafara saukowa,kasancewar Abaya ce a jikinta shiyasa nan take ruwan yajiqata" "jalaf,shima anasa 6angaren rigar jikinsa tafara jiqewa,ya kalleta zaiyi magana idonsa ya sauka a qirjinta ga shatin bra duk ya futo, cikin sauri ya nuna Mata wani waje da hannun sa, cikin sauri suka qarasa wajan suka tsaya saide gaba daya ya daburce itama daga nata bangaren haka, duka su biyun kowa yakasa kallon kowa, hannun sa yazuba cikin aljihun wandonsa, ya dauko katinsa yabata yace""gashi""" "Kanta aqasa batare data dago ba tasa hannu ta karbi katin, saide jikinta yayi sanyi sosai dajin kalaman sa,duk yanda" "akai ya fuskanci abubuwa dayawa acikin rayuwar sa, amma abunda yafi daure mata kai meyasa be dauki wayar Mamansa ba? meyasa dataje gidansu iya shida qannansa da Kakarsa ne kawai agidan? Ina mahaifiyar sa?, ina mahaifinsa? meyasa Basa tare gida daya?" "Sun dade awajan har saida ruwa ya tsaya, babu mai magana acikin su face satar kallon juna dasuke." "Bayan ruwan ya tsaya ya nuna Mata hanya yace""muje ko?""" "Kanta ta gyada masa,suka fara takawa ahankali, ita kanta ba tasan ina zasuje ba,babu wanda zai kallesu baiji sun" "birgeshi ba, sosai suka dace da juna." "Kai tsaye wani super market suka shiga,qa'idar super market din sai ma'aurata ne kawai suke shiga, amma ganinsu" "tare yasa babu wanda yamusu magana kai tsaye zakace su din ma'aurata ne, bayan sun shiga saida yayi mata siyaiyar Kaya kamar hauka, Hafeeza kawai Kallonsa take, saida yajido Mata Kaya masu shegen kyau da tsada sannan suka futo,bayan sun futo ma saida Yakoma wani shagon yasiyo Mata sabuwar waya dalleliya babbar ta hannun ta, sannan ya dauki kayan suka wuce masauqinta, har zuwa lokacin babu wanda ya cewa dan'uwansa uffan." "Saida ya ajiye mata kayan sannan yazuba hannun sa cikin aljihun wandonsa ya kalleta yace""zan tafi""" "Ba tayi kuskuren Kallonsa ba tace""nagode""" """saina jiki""" "Abinda yace kenan yajuya ya tafi, harya 6acewa ganinta batabar wajanba, ahankali ta sunkuya ta dauki kayan, taji" "nauyi sosai, hakan yasa takai wani, tasake dawowa ta dauki Sauran, bayan ta shiga dakin ta tabude kayan gaba dayan su, ta rafka uban tagumi tana tunanin yanda zatai da wannan bawan Allah, kokadan baza tace ga abinda takeji akansa ba." "Ga kuma Gaddafi agefe, ajiyar zuciya ta saki,ta dauki wayarta ta dokawa abokiyar shawarar ta kira, Wato Maman" Fadila. Ta dade tana kiran wayar amma kwata-kwata wayar taqi shiga. "Tagumi tayi tareda zubawa kayan ido,har yanzu ba zata ce ga abinda takeji akansa ba,abinda tasani kawai shine Gaddafi shine acikin zuciyar ta,harga Allah tana son mutum mahaddacin Alqur'ani,Shikuma wannan babu alamar ma yasan addinin bare ayi maganar karatun Alqur'ani." Ajiyar zuciya ta saki tamiqe ta cire Abayar jikinta ta shiga toilet domin watsa ruwa. "Ko kwana uku Hafeeza bata qara a Saudia ba ta kammala duk wata ibadar ta,tayi shirin dawowa Nigeria, har zuwa" "wannan lokacin bata sake ganin Hafeez ba, haka katin daya bata me dauke da numbers dinsa ajiki shima ba tayi kuskuren saka number ta kirashi ba." "Suna sauka a Airport taga kawu Hamza da wasu daga cikin malaman makarantar su, acikin wata hadaddiyar Mota" "suka tafi gida, itade Hafeeza tunda suka fara tafiya zuciyarta cike da mamakin motar,tarin tambayoyi fal ranta saide babu me bata amsa,kawu Hamza kuwa sai janta yake da zance ahaka har suka qarasa gida." "Anan taci Karo da gyare-gyaren da'ake yi musu agidan, sosai gidan ya sauya yayi kyau sai son barka." "Tundaga qofar gida Inna da Maman Fadila da Sauran maqota suka tarota kowa yana murna har suna neman kada ta aqasa, daga nan suka dunguma zuwa gida aka baje kolin fira, gida yacika da Jama'ah kowa yana yi Mata sannu da zuwa." "Da daddare bayan ta nutsu suna zaune da Maman Fadila afalo, Inna kuma tana daga can gefe tana kakkarya" "bagaruwa wadda zata rabawa maqota, Hafeeza ta janyo kayan da Hafeez ya siya Mata a Saudia taturashi gaban Maman Fadila, sannan ta kwashe labarin komai tafada mata." "Maman Fadila tayi shiru na tsawon mintuna kusan biyar, sannan tasaki ajiyar zuciya tace""to yanzu ke Hafeeza me" "kikeji game dashi? kinsan de kina tareda Gaddafi ko?""" "Ajiyar zuciya Hafeeza tasaki tace""gaskiya ni bazan ce ga abinda nakeji araina game dashi ba,saboda dabi'una da nasa" "sunada banbanci, kinga shi niga ne, hatta kunnan sa harda dan kunne irin wanda Yan film suke sakawa, sannan lokacin da naje kar6ar kudi gidansu bakiga shigar datake jikinsa ba, gaba daya jikinsa anyi masa Zane irin na Yan dambe,kai nide gaba daya ma wannan dabi'un nasa basu min ba""" "Maman Fadila takama hannayenta, sannan ta kalli gefen Inna taga Inna redio ma takeji qasa qasa a wayarta," "hankalin ta baya kansu, sannan ta dawo da hankalin ta wajan Hafeeza tace""Hafeeza, ki nutsu,kiyi tunani, sannan kiyi istikhara,wani lokacin abinda muke so ba shine yake zama alkhairi agaremu ba, wanda bama so din shine yake zame mana alkhairi, duk acikin dabi'unsa banji inda kikace baya sallah ba, asali ma a Saudia kuka hadu harya fada miki abinda yake ransa, Hafeeza ba'a shedar littafi ta bangonsa, kamar yanda baki zauna dashi ba, ba kiyi bincike akansa ba, bazai iyu ki Yanke masa hukunci ba,atawa shawarar ki bashi dama kamar yanda ya nema, sannan kiyi Addu'ah akan Allah ya tabbatar muku da alkhairi, kuma ya miki za6in wanda yafi alkhairi tsakanin shi da Gaddafi""" "Cikin rashin wayo Hafeeza tace""to yanzu me zan masa?""" "Maman Fadila tace"" ki kirashi awaya kice Hafeeza ce,dama Kira nayi mu gaisa,shikkenan daga haka karki sake kiransa" "awaya,kuma koya kiraki karki yi zuruf ki dauka,kidan ja aji, idan kinga kiransa karki daga,sannan karkibi kiran nasa saide ki tura masa saqo kice kina aiki ya kiraki,idan kin gama Zaki Kira,to karki kirashi koda an dan dauki wasu awanni,ki barshi shida Kansa ya kiraki, wannan hanyar kadai ma zata tabbatar mana da irin son dayake miki""" "Hafeeza ta kalleta tace""to amma Maman Fadila menene hikimar hakan?""" "Maman Fadila tace"" haba Hafeeza,ya za'ai daga haduwar ku kawai babu dan Jan aji saiki bada kai dawuri? aiki nuna" "masa kinada masu sonki sosai,farinjini gareki, saboda kada yaga kamar bakida samari yayi tunanin shi kadai ne,idan harda gaske yana sonki to zai bada himma wajan ganin yasameki,daga nan mukuma saimu Yanke shawarar data dace akansa""" "Hafeeza ta gyada kanta cikeda gamsuwa sannan tace""kuma dama ai kinga inada Gaddafi na ban rasa masoyi ba""" "Maman Fadila tace""hakane kam tagidana, oh, ikon Allah kenan, abu kamar wasa shide wannan Hafeez yadage yana" "so yasake kallon abinda Fadila ta tsotsa""" "Cikin tsananin kunya Hafeeza ta rufe idonta da tafin hannunta, cikin salon kawar da maganar tace""to yanzu ni Yaya" "zanyi da wannan kayan daya bani?""" "Maman Fadila tace"" waya de ki bawa Inna ta hannun ki sai Adinga turo Mata film tana gani,ke kuma saiki dauki wadda ya siya miki tunda tafi girma,kayan kuma kiyi amfani dashi,haba Hafeeza komai sai an koya miki?""" "Hafeeza tayi dariya tace""to kema ki dauki abinda kikeso""" "Maman Fadila tayi murmushi ta dauki turare,daga nan Hafeeza ta bude wayar tafara kokarin sakata a caji." "Maman Fadila ta kalleta bayan ta dawo ta zauna tace""nifa Hafeeza duk ba wannan abubuwan ne suke damuna ba," "damuwa ta shine insan waye yabaki kyautar million biyar dinnan awajan saukar ku, na tabbatar bahaka kawai ya dauki wannan zunzurutun kudin yabaki ba, wallahi da wata aqasa""" "Hafeeza tayi shiru tatafi tunani,sannan ta dago tace""to Maman Fadila kode wannan dan majalissar ne?""" "Maman Fadila ta Girgiza kai tace"" bana tunanin haka,shi kinga yace a6oye sunansa, sannan shi Alhaji Isa Yunusa ai a" "bayyane yake kowa yaji million biyu yabaki, su Yan siyasa anfada miki sunada sirri ne? komai nasu a bayyane yake kodan asan cewa sunyi""" "Hafeeza ta daga kafadunta alamun rashin damuwa tace""shiya sani Maman Fadila""" *** *** *** "Zaune suke afalo gaba dayan su, Hajiya Kaka tana shan tea tana satar kallon Hafeez daya nutsu waje daya, tana lura" "dashi tunda ya dawo daga Saudia baya fita, kuma haka zai zauna ya ajiye wayar sa agefe ko nan da can baya tafiya yabar wayar sa." "Husna ce ta kawo masa bread slide hudu da wainar qwai agefe dakuma tea mai kauri,cikin nutsuwa tace""gashi yaya""" "Kafin yayi magana wayar sa tayi qara, cikin sauri ya kaiwa wayar wata irin wawura har saida ya bige cup din tea dake" gabansa. "Hajiya Kaka tace""subhanallah,Hafeezu lafiyarka kalau kuwa?""" "Ko kallon Hajiya Kaka baiyi ba, ya dauki wayar cikin sauri yana Addu'ah Allah yasa Hafeeza ce saboda yaga new" "number,daga can 6angaren Hafeeza tayi shiru gabanta yana faduwa, har saida shi da Kansa yayi sallama cikakkiya, cikin ransa yana fatan ace itace, Jin yanda yayi sallamar cikakkiya hakan yasa Hafeeza ta bude baki cikin zazzaqar muryarta tace""ina kwana,Hafeeza ce""" "Wani irin murmushi ya qwacewa Hafeez,cikin farinciki ya shafa sumar Kansa cikeda Jin dadi sannan yawuce cikin" dakinsa. Kaka da yan'biyu suka saki baki da hanci suna kallonsa har ya shige dakin tareda rufowa. "Kaka tayi sauri tafara ta6a jikin Hassana tana cewa""yi sauri,yi sauri kije kijiyo mana dawa yake waya""( )" "Hassana tace""wa? lalle Kaka, salon ya kamani ya karya ni a banza, lokacin da mutane zasu zomin jaje cewa zakiyi" bakisan anyi ba''( ) "Hajiya kaka ta juya wajan Husna,tun kafin tayi magana Husna tace""karma ki fara, ba inda zanje""" """Kar Allah yasa kuje,Shikuma nasan yanda yake wannan rawar jikin yana mazari nasan mace ce ta kirashi, bari yafuto" "Kar wanda yasake zubo masa shayi, yanda ya Zubar da wannan din haka zai Sha Sauran""" "Daga cikin dakin Hafeez kuwa zama yayi agefen gadonsa, fuskar sa fal murmushi yace""ina kwana?""" "Mamaki ya kama Hafeeza,ina kwana kuma? ita akewa ina kwana?" "Cikin mamaki tace""Alhamdulillah''" """inata tsammanin kiranki,maganar gaskiya kinada nutsuwa,kuma kinada hankali,yaushe Zaki bani dama nazo" "gidanku naganki?""" "Mamaki yasake kama Hafeeza ganin yanda yake magana kamar arikice yake, daga cewa yana tsammanin Kira, kuma" "sai zancen hankali da nutsuwa,daga ji kawai shima yin zancen yake,bai sababa." "Hafeeza tace""idan ka shirya zuwa saika Kira wayata""" """nagode,saikin jini""" "Yana fadar haka ya kashe wayar, yasaki wata irin nauyaiyar ajiyar zuciya sannan yafuto falon fuskar sa dauke da" walwala. Saida yaga Husna tana gyara wajan daya Zubar da tea sannan hankalin sa ya dawo jikinsa ya tuna abinda yayi. "Kallon Hassana yayi yace""ke zoki kawo min tea""" "Hassana tace""wallahi Yaya har zamu kawo ma wani Kaka tace karmu kawo""" "Kallon Kaka yayi, cikin sauri ta kawar da kanta sannan tace""to kai ka yarda nizan iya hanasu su kawo ma Shayi? ina" "nasan anyi hakanma,?oho bansani ba""" "Hafeez ya Girgiza Kansa kawai yana sakin ajiyar zuciya,wannan wayar da yayi da Hafeeza jiyake kamar an sauke masa" wani nauyi daga kan qirjinsa. *** *** *** "Da yamma kawu Hamza yazo gidan,bayan sun gaisa ya kalli Inna yace"" Ta Rasulu maganar Hafeeza ce ta kawo ni""" "Inna ta karyi goro tace""to ya akayi? Inji dai lafiya?""" "Kawu Hamza yayi murmushi yace""lafiya kalau saide alkhairi,ina Sanatan daya biyawa Hafeeza Saudia ranar sauka?""" "Inna ta gyada kanta da sauri sannan tace"" naji de,Alhaji waye da sunan sa? Alhaji Ali ko?""" "Kawu Hamza yasake yin murmushi sannan yace"" Alhaji Isa Yunusa de, to yaturo min mutane jiya akan yana neman" "auren Hafeeza""" "Gaban Hafeeza yayi wata irin faduwa,cikin sauri ta dago kanta ta Kalle shi." "Kawu Hamza yaci gaba da fadin"" To Alhamdulillah gaskiya mutanan daya turomin mutane ne masu dattako,na" "tabbatar idan ta aure shi zasu riqeta da daraja,to amma banyi gaggawar amince waba, nace yarinyar nan Amana ce agareni, marainiya ce, zan tuntu6e ta inji ta bakinta, saboda haka Yaya kike gani keta Rasulu tunda yanzu kam kece mahaifiyar ta""" "Inna tace""Ahhh Hamza ni kuwa me zance? ai data auri wannan tsohon saurayin nata baqin maqaryaci Gaddafi,gara" "taje gidan wannan din, ko banza zata sauya,zata samu Cima me kyau, kana gani daga zuwa Saudia yanda ta koma kamar balarabiya,ai bazan so Hafeeza tayi aure agidan wahala ba, ai tana ganin yanda muke fadi tashin rayuwa""" "Kawu Hamza yace""to nima de abinda nagani kenan, kina ganin yanda yake rawar jiki akan ta,yace Idan har ta amince" "zai tafi da'ita Abuja,bazai hadata da Matan sa ba,Matan sa uku, itace zataje ata hudu,kuma kinga yace bazai hadasu ba, Abuja zasu wuce anayin auren""" "Inna ta washe bakinta tare fadin"" Abuja de danakeji? a a, a a, to ai shikkenan,Allah ya basu Zaman lafiya, Allah yasa" "ayi damu""" "Hafeeza ta kalli Inna ganin ita harta amince da wannan maganar, yanzu Yaya zatayi da wannan tsohon, kenan tanaji" "tana gani haka zata aure shi? Tasan cewa tabbas Gaddafi yanzu baida halin yin aure, shima ta Kansa yake,kawai qarya ce tasa yake nuna cewa shi yanada kudi,yanzu Yaya zatayi?." "Kafin tagama tunanin da take taji Kawu Hamza ya juyo gareta yace""Hafeeza Yaya kika gani?, kina son sa?""" "Hafeeza taji kamar andoka Mata Sanda akanta, batada wani za6i a yanzu, dade ace ta auri wannan Sanatan Gara ta" "auri Gaddafi sau dubu, cikin da kewa ta dago kanta ta kalli kawu Hamza sannan tace"" Kawu ni GADDAFI nakeso""" "Kafin Kawu Hamza yayi magana Ta Rasulu tace""Gaddafi dai Hafeeza? Nina rasa me kika gani ajikin wannan yaron""" "Kawu Hamza yayi murmushi ya juya ya kalli Inna yace""Gaddafi de wannan dan gidan Malam Usman?""" "Ta Rasulu tace"" shifa, yana nan bashida aiki sai qarya""" "Kawu Hamza yayi murmushi tareda kallon Hafeeza yace""tashi kije, zan nemi mahaifinsa muyi magana dashi""" batare da damuwa ba Hafeeza ta wuce daki. Ta Rasulu tabita da kallo tana Girgiza kai. *** *** *** "Cikin farinciki yashigo dakin Hajiya Kaka, ya zauna daga gefen qafafunta kasancewar tana kwance ne akan gadon." "Qafafun nata ya dauka yad'ora akan cinyoyinsa yafara matsawa,sannan yadago Kansa ya kalleta yace""Kaka na tambayi yaran nan sunce min kina kwance adaki, nace me kika tara har Zaki shige daki ki kwanta?""" "Hajiya Kaka ta Kalleshi tace"" Bar batun na ajiye ko ban ajiyeba,tunda na ajiye wadda ta haifeka ai kasan nayi" "ajiya""( )" "dan yamutsa fuskarsa yayi sannan yace""naji... naji,ni wasa nake miki Kaka""" "Hajiya Kaka tace""inma da gaske kake kar nake kallonka Hafeezu,daidai nake daku agidan nan,fadamin meya kawoka?" "dan nasan wannan zuwan naka akwai dalili""" "farincikin sane yasake qaruwa yace""yawwa Kaka dama... am dama zan fada miki ne nasamu wata yarinya""" "Cikin sauri Hajiya Kaka ta Kalle shi, sannan ta saka tafukan hannunta ta murtsika idonta ta tabbatar ba bacci take ba," "ahankali ta yunqura tatashi zaune, sannan ta Kalle shi tace""Hafeezu mafarki nake koda gaske ne?""" "hannayenta yakamo ya mintsineta, cikin sauri takai masa duka abayansa yakauce yana sakin dariya." "Hajiya Kaka ta daga hannayenta sama tace""Ya ubangiji nagode ma, Allah Abun godia ashe zanga wannan ranar ni Rabi'atu, Allah na gode ma""" "Ta shafa Addu'ah sannan ta fuskanceshi da kyau tace""ka tabbata da gaske kake Hafeezu?""" "Kansa ya gyada Mata, sannan yace"" da gaske nake Kaka, ina sonta sosai""" """gaskiya na yarda kana sonta tunda harka iya bude baki da kanka ka fadamin, yau wacce rana, Alhamdulillah, amma" "'yar waye? inane gidansu?""" "Cikin kunya yadan shafa sumar Kansa yace""Kaka aikin santa ma, qawar yarannan ce, yarinyar da tazo wajan su kwana ki, Hafeeza""" "Cikin tsananin mamaki Hajiya Kaka ta rufe bakinta da hannayenta sannan ta bude tace""Almiri,ni nasan awajan" "saukar nan Kaine katura Mata wannan kudin ko?"" Cikin salon shagwa6a yace"" Kakaaa""" "Kaka tayi murmushi sannan tace"" to shikkenan naji, aiba laifi bane hakan Hafeezu,ladanka yana wajan Allah""" "Ajiyar zuciya ya sauke, sannan yasake matsa hannayenta dasuke cikin nasa yace""tun ranar da nazo na ganta, ina" "yawan bibibyar ta,itace take saida qosan da'ake siyo miki, tana cikin halin rashi Kaka, sannan sana'ar datakeyi itace tasake jefa min tausayin ta araina, da wannan hannayen nawa nayi irin wannan sana'ar datakeyi, waje-waje nake yawo da qosai akaina... """ "ya qarasa maganar yanayin sa yana sauyawa, yayinda ya zubawa tafukan hannunsa ido yana kallonsu." "jikin Hajiya Kaka yayi sanyi,tasaki Ajiyar zuciya sannan tace""kadena tuna baya, ka fuskanci gaba, nasan cewa idan" "mukaje nema maka auren ta akwai qalubalen da zamu fuskanta,nariga nasan rade-radin da'ake agari a kanmu""" "maimakon yabata amsa saiya sauya akalar maganar tasa zuwa wani abun daban, ya kalleta yace""amma Kaka ai kin" "yaba da hankalinta ko?""" "Cikin gamsuwa Hajiya Kaka tace""sosai, ai naga tanada nutsuwa babu laifi,amma de abunda yake damuna daya ne," "naji yaran nan su Hassana suna cewa tanada kwankwaso yarinyar, inji de ba abinda yakaika kenan ba ko?"" ( )" "Wani irin kallo yayi mata ya Girgiza kansa,sannan yace""saida safe""" "Hajiya Kaka tasaki dariya ita kadai,tana sake daga hannu tana godewa Allah." "Kawu Hamza ya kalli Malam Usman bayan sun gama gaisawa dashi yace""Maganar yarinyar nan marainiya yar wajan" "Yayanah haladu marigayi ce ta kawo ni, to kasan yaron wajanka Gaddafi yana zuwa wajanta zance, to abinda yake faruwa shine, akwai manemi da yarinyar tasamu, na zauna da'ita nayi Mata maganar sa, amma ta nunamin batason shi wanda yafuto din, yaron wajanka Gaddafi takeso, to shine nazo dakaina, kasancewar yanzu ita amana ce awajena, koda mahaifinta yana raye, ni zai wakilta wajan wannan al'amarin, banaso manemin nata yazo ya da maganar turo wa gida kuma mu ce munyi Mata miji alhalin kuma babu wata tsaiyayar magana daga wajan ku, saboda haka idan da gaske yaron wajan naka yake nabashi dama yafuto""" "Malam Usman yayi Ajiyar zuciya yace""wallahi Malam Hamza tunda naji labarin Gaddafi yana zuwa wajan Hafeeza" "awajan qannansa,nake cikin farinciki da wannan alaqa saboda nasan cewa Gaddafi yaza6i yarinya gidan tarbiya uwa uba kowa kwatance yake da Hafeeza musanman a makarantun Islamia,Hafeeza babu ruwan ta kowa yana yabon halayen ta, saide wani hanzari ba gudu ba, inda ace inada wani yaron Babba toda nida kaina zan bashi Umarni yaje ya auri Hafeeza amma ba Gaddafi ba, saboda yanzu haka maganar danake ma Gaddafi sonake yakama hanya yatafi kudu neman kudi,shi kuma bayaso yafi so ya zauna yana bibibyar wadannan Yan siyasa yau wannan yabasu dubu Ashirin wannan yabasu dubu biyar dubu goma, ina rayuwa zata iyu dahaka Malam Hamza?""" "Kawu Hamza ya jinjina Kansa sannan ya dago ya kalli Mahaifin Gaddafi yace"" to ita de Wannan yarinya Hafeeza ta" "nuna shi takeso, kuma kasan su Mata da kunya amma yarinyar nan haka ta ajiye kunya ta bude baki tacemin ita sai Gaddafi, yanzu babu wata sana'ah dayake yine ko min qanqantarta wadda zai iya riqe yarinyar?""" "Malam Usman yace"" Bashida sana'ah,kaga saboda shi bai kamata a dakatar da wanda yafuto yanzu ya shirya ba," "tunda kun tabbatar wanda yafuto din da gaske yake to ita mace ce, wanda yafuto ai dashi za'a yi, ba za'a jira Wanda ko muhalli bashi dashi bare sana'ah ba""" "Kawu Hamza yace""hakane, toba damuwa Malam Usman godia nake""" Malam Usman yabashi hannu suka sake gaisawa sannan ya juya yatafi. *** *** *** "Hajiya Kaka ce ta shigo falon ta zauna tareda fadin ""wash Allah, wannan qafafu nawa sun riqe kamar wanda nayi" "doguwar tafiya""" "Husna datake cin abinci ahankali kamar bataso ta kalli Hajiya Kaka tace""harna gama girki kina maqota a kwance""" "Hajiya Kaka ta kalleta a sheqe, cikin gatse itama tace"" eh wallahi bacci nake sai yanzu nafarka""( )" Husna tata6e baki taci gaba da cin abincin ta. "Hassana datake danna waya tatashi ta zauna tace""Hajiya Kaka har kin dawo?""" """nadawo Hassana, ina can muna tattauna wa da Alhaji Ali, akan maganar neman auren yayanku""" "Cikin sauri Husna ta ajiye spoon din hannunta, yayinda Hassana ta ajiye wayarta har hada baki suke suna tambayar" """wanne yaya?""" "Kaka tace""Hafeezu mana,yazo ya sameni yace yana son wannan qawar taku Hafeeza,shine naje gidan Alhaji Ali" "nafada masa, ko zai tambayo mana idan ba'a yi Mata miji ba""" "ihu suka saki gaba dayan su,sannan suka hada hannu suka tafa, Hassana tace""Yaya zai huta wallahi""( )" "Hajiya Kaka tayi Mata daquwa tace""Hassana gidanku,Allah yasa yajiki keda shine""" "Husna ta jinjina kanta tace"" tabdi, lalle Yaya, kiga ranar da tazo gidannan yawani basar kamar baisan taba?""" "Hassana tace"" to Husna ai bakisan wani abuba, inaga fa sun dade da shirya wa, damukace tafada mana irin mijin" "datake so ai gaba daya suffar Yaya Hafeez ta zayyano mana""" "Husna tace""wallahi hakane,ko tayaya suke zance?""" suka sake kwashewa da dariya. "Hajiya Kaka tace""Allah ya shirye ku""" *** *** *** "Kawu Hamza ya kalli Hafeeza, bayan yagama kwashe labarin abinda yafaru tsakaninsa da mahaifin Gaddafi ya fada" "Mata, sannan yaqara da fadin""saikiyi haquri ki kar6i shi Alhaji Isah da hannu bibbiyu, ke malama ce,kinsan ayar datake magana akan mafi yawan abinda mukeso yana iya zama sharri agaremu, wanda bama so kuma sai ya zama alkhairi agaremu, nayi magana dashi yace zaizo yaganki kuyi magana ku fahimci juna idan kunyi maganar saiya turo magabatan sa""" "tunda kawu Hamza yafara wannan maganar Hafeeza kanta yake qasa,jikinta ne yayi sanyi bayan kawun yagama" tunatar da'ita ayar da itace ya kamata ace tafada masa ita. "Cikin biyaiya tace""to kawu, Allah yasa hakane yafi Alkhairi""" Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb. "kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034" Amnah El Yaqoub "[6/14, 2:26 PM] El Yaqoub:" "Kawu Hamza yace""Amin ya Allah, Allah yayi miki albarka, idan yazo din duk yanda ku kayi dashi zanzo sai inji me" "kuka tattauna""" "Hafeeza ta amsa Masa cikin ladabi, sannan ta shige daki." "Bayan kawu Hamza yatafi Ta Rasulu tabi bayan Hafeeza ta ganta a zaune agefen d'an qaramin gadon su tayi shiru," "zama tayi Akusa da'ita sannan tace""yanzu Hafeeza 'yar Habujar damuke kwadayin zuwa Zaki mana manaqisa?,banda abun ki abinda Hamza yakeyi akanki aiko wadda ya Haifa acikinsa sai haka, Hamza ko wuta yace ki shiga Hafeeza banajin kinada za6i, bare ma shi wannan sanata kina gani de qoqarin da yayi miki, kika bibiya ma wannan miliyan biyar din da'aka rasa wanda yabaki nasan shine zai bayar saboda Kar talakawa Irina mu dinga tsine masa muna cewa kudin mu ne shiyasa ya6oye sunansa, kiyi haquri mana Hafeeza""" "Hafeeza tace"" to ni Inna menace? wallahi na amince dashi har raina""" "Cikin farinciki Ta Rasulu tace""yauwa, Allah yayi miki albarka""" *** *** *** "washegari da yamma Ta Rasulu tana zaune daga falo tana ganin yanda Hafeeza take aiki kamar bataso, ta daga" "murya tace""Hafeeza kiyi da jikinki mana Kar yazo baki gama girkin ba, Babban Mutum irin wannan yaushe zaizo ki barshi yana jira, nida kinji tawa ma dafadukan taliya zakiyi masa kisa masa dan kifi aciki, amma kin tsiri dafa masa Shinkafa""" "Hafeeza ta kalli Inna tace""to Inna yanzu ai Shinkafar tafi tsada, muma ita mukeci, shima idan yazo saiyaci""" "Inna tace""ai shikkenan""" "sosai Hafeeza ta nutsu tadafawa baqon nata Shinkafa da miyar qwai, sai lemuka data siyo masa dakuma ruwan gora." "saide baisamu damar zuwa ba sai bayan magrib, baqar Abaya ta saka me kyau irin wanda ta siyo a Saudia,sosai rigar tayi mata kyau, sai zuba qamshi take kamar amarya, ta juya zata tafi Ta Rasulu ta tsayar da'ita tasake fesheta da turaruka,sannan tatafi." "tana futowa qofar gida taga wata hamshaqiyar Mota aqofar gidan,daga jikin motar ta tsaya tareda qwanqwasawa, shima daga cikin yabude Mata tareda fadin""qaraso mana""" "mamaki ya kama Hafeeza, tayi tunanin zai futo ne su qarasa cikin gidan, duk da haka batayi qasa a gwiwa ba, tashiga" "cikin motar, tana shiga ya rufe motar tareda kallon ta cikin murmushi yace""kinsan ba kowane yasan nazo garin ba, ina buqatar privacy""" "Hafeeza ta Kalleshi, Babban Mutum ne sosai,shi kadai ma yacika kujerar dayake zaune,cikinsa kuwa qwarya guda" "kamar me shirin haihuwa, kanta aqasa batare data Kalle shi ba tace""ina wuni?""" "Cikin wani irin Jin dadi sanata yagama qarewa jikinta kallo sannan yakai hannunsa ya ruqo ha6arta yace""dago ki" "Kalle ni mana Baby""" "Wata irin faduwa gabanta yayi, ganin yanda ya Kamo ha6ar tata batare da wata damuwa ba, ahankali takawar da" "fuskar ta gefe, hakan yasa hannun nasa ya zame daga kan ha6ar tata, saide maimakon ya janye hannunsa saiya saukeshi kai tsaye akan nashanunta, cikin sauri ta Kalleshi, jikinta yafara rawa, shi kuwa hankalinsa kwance yake kallonta saima murmushi dayake zubawa yanajin dadin yanda yaga ta tsorata saboda yanda yad'ora hannun nasa" "akan nashanunta hakan ne yasake tabbatar masa da cewa shine zai koya Mata harkar,da alama bata ta6a aikata" hakan da wani ba. "Cikin 6acin rai Hafeeza ta Dora hannunta akan nasa tafara qoqarin janye masa hannunsa akan nonuwanta, murmushi ya saki maimakon ya dauke hannun nasa saida ya matsa Mata da qarfi, sannan ya saki." baqin ciki ne yasata fashewa da kuka. "Cikin tashin hankali ya gyara zamansa,sannan ya sassauta murya yace""Haba Baby, menene abun kuka kuma? to kiyi" "haquri kiyi shiru kinji Baby na, hakan bazata sake faruwa ba kinji?""" "ahankali ta gyada kanta alamun amsawa, saide gaba daya jikinta rawa yake, ta sare da al'amarin sa." "ganin ta daina kukan hakan yasa yace""to goge hawayen ko?""" "ahankali tasa gefen mayafin Abayar jikinta ta goge hawayen, sannan ta Kalleshi tace""nayi tunanin zaka shiga gida ne," "meyasa kakeso ka koya min abinda kai kanka kasani Allah subhanahu """ "Cikin sauri ya dakatar da'ita yace""Dakata Hafeeza, ya kike wani abu kamar baki wayeba? duk Yara sa'anninki yanzu" "sun San haka rayuwar takoma, menene aciki? bafa komai bane dan romance ne kawai,ki kwantar da hankalin ki, Zaki samu kudi sosai, ki saki jiki musha soyaiya kafin a daura auren, ni mutum ne Maison soyaiya a aikace, banason nuqu-nuqu naku irinna malamai, saboda haka karki fara yimin wa'azi, yawwa ki saki jiki ki kwashi kudi iya rabonki, inaso ana daure aure mubar qasar muje qasar waje nasake bude miki ido akan harkar kingane?""" "Hafeeza da jikinta yake rawa cikin sauri ta gyada kanta, jitake kamar ta zura da gudu zuwa gida, Babban Mutum da" yayi jika da'ita shine yake fada Mata haka. "ganin ta amince da maganar tasa hakan yasa yace"" yaushe zakuyi musabuqa ta jiha? ko bakyason musabuqa?""" "muryar tace tafara rawa,ahankali tace""ba'a fara maganar musabuqa ba, idan anfara idan na cancanta makaranta" "zata dauka dani""" "Cikin sauri yace""wanne irin cancanta kuma? tunda kina dani ai kin gama cancanta Baby, zakiyi musabuqa kuma" "zakici saboda zan tsaya miki,bayan ta jiha ma harta qasa saikin je, kinji?""" "Cikin nutsuwarta ta gyada masa kai, sannan ta Kalleshi tace"" nagode, ni zan shiga gida""" "Hannunsa yasaka a aljihunsa ya dauko damin kudi Yan dubu daya, kimanin dubu dari, sannan ya miqa Mata" "yace""Gashi Kisha Chocolate ko?""" "Cikin sauri Hafeeza tafara Girgiza kanta, gefe daya kuma tana qoqarin bude Motar." "Cikin sauri yace"" ki kar6a mana, yanzun nan fa nagama cewa ki saki jikinki kisamu kudi,inaso na maidake babbar" "yarinya,very soon zan siya miki Mota, Zaki kai iyayen ki dukansu makkah keda kanki, sannan duk lokacin dakike buqatar kudi kawai kimin magana kinji?""" "Hannu biyu tasa ta kar6i kudin sannan tace"" nagode, Allah yaqara budi""" "Cikin Jin dadi yace""Amin ya Allah Baby,dadi na da malamai akwai Addu'ah""" "Dan murmushin yaqe tayi sannan ta bude motar, cikin Jin dadi ya kalleta yace""kinga""" "ahankali ta juyo, aikuwa ya huro Mata kiss, sannan yace""idan kinje gida kidan turomin photon wannan abun dakikai" "min rowa kika hanani matsawa dakyau""" "gabanta ne yasake faduwa,wanne irin mutum Allah ya hadata dashi? cikin sauri ta gyada masa kai, sannan tafi ce" tareda rufo masa motar. "tana shiga gida Ta Rasulu data kafa ta tsare a tsakar gida ta kalleta tace""ke yana ganki kamar bakya cikin hayyaci? Ina" "baqon naki yake?""" "Kudin hannunta ta bata sannan tace"" yatafi Inna, kuma gaskiya ni bazan aureshi ba, bazan iyaba,wallahi dan'iska ne," "kwarto ne""" "Ta Rasulu ta kamota ganin kamar bata cikin hayyacinta,tace"" Hafeeza Kalleni nan, meya miki? yayi miki wani abu" "ne?""" "Hafeeza ta dafe kanta da hannunta ta rasa me zata fadawa Inna,to me zata ce? cemata zatai yata6a Mata nono ya" "huro Mata kiss sannan yace taturo masa photon nono?, cikin tashin hankali ta Girgiza kanta sannan tace""nide dabi'unsa basu min ba,bana son sa kawai""" "tana fadar haka ta wuce daki, ta Rasulu ta kalli dubu Darin datake hannunta sannan ta daga murya tace""shashancin" "banza, to tunda ba jikinki ya ta6a ba, menene zaisa kiqi aurensa? aikuwa aure dole""" "Hafeeza de tana jiyota daga daki,kanta har wani sarawa yake saboda damuwa, bata taba ganin tashin hankali irin" "wannan ba, iskanci qiri-qiri azahiri?,da farko tayi tunanin zai dauki nasiha da wa'azi shiyasa tafara qoqarin tunatar dashi, ashe yariga yayi nisa, hannunta ta kai kan breast dinta taji yanayi Mata wani irin ciwo sakamakon matsawar da akamai yanzu bata hankali bace, tashi Tayi tagabatar da sallah ta kwanta sakamakon wani zazza6i daya rufeta." "washegari bayan tayi sallar asuba bacci takoma, sosai take bacci sama-sama taji Inna tana kiran ta, ahankali tatashi" "zaune, Ta Rasulu tace""kizo Hamza yana jiranki, kin kwanta kina faman bacci har qarfe Tara tayi""" "ahankali Hafeeza tatashi,tana futowa tsakar gida ta tsugunna ta gaida shi ya amsa, sannan tatashi ta Debi ruwa" "tashiga bayan gida,tafuto daga ciki bayan ta wanke bakinta, ta zauna agabansa tace""gani kawu""" "Kawu Hamza yace""Hafeeza, jiya Alhaji Isah yazo,munyi magana dashi yacemin kun gama daidaitawa,yanzu kuma na" "shigo sai Ta Rasulu take min wata magana cewa kince ke bakya sonsa, bayan kuma jiya ba haka mukai dake ba,menene yake faruwa?""" "Hafeeza tayi shiru ta rasa abun cewa,tariga tasan cewa haqqin uba ne akan ya nemawa yayansa uwa ta gari, haka" "itama yanzu haqqin tane ta nemawa yaran ta uba nagari, kuma abinda yafaru tsakanin ta da wannan bawan Allah bai kamata ta sanar dasu ba, saboda duk wanda ka rufawa asiri kaima Allah zai rufama, wannan bawan Allah bai dace daya zama uban 'ya'yanta ba, domin kuwa duk abinda ya aikata da'ita dole sai anyiwa yayansa,ba wannan bama, kafin ita tasan adadin yaran mutane nawa yagama lalatawa? inda ace bashida wannan halin haqiqa zata yiwa kawu biyaiya ta aureshi, to amma wannan dabi'ar tasa bata sababa, bazata iyaba." "Kawu Hamza ya katse Mata tunani yace""kinyi shiru Hafeeza,meyake faruwa ne?""" "Ta Rasulu tace"" ta fadi dalili kam muji, nan ta shigo min gida kamar mahaukaciya tana cewa ita bata sonsa, to ai kinji yanda akai da iyayen Gaddafi, ba aure zaiyi yanzu ba saboda bashida ko sisi saide qarya kawai, Shikuma wannan ai ba zamu hanashi ba kuma musaki agaba mu dinga kallonki bayan ba wani ne dake ba, Habuja de kike mana manaqisa ko? to kije kin kyauta""" "Kawu Hamza yace""Ta Rasulu ya'isa, kibarta tafadi dalilinta na cewa tafasa""" "Hafeeza tasake sunkuyar da kanta qasa sannan cikin nutsuwa tace""kawu munyi magana dashi sosai, shide ya" "fahimce ni, amma maganar gaskiya kawu nide ban fahimce shi ba, dabi'unsa basuyi daidai da nawaba""" """nide gaskiya dabi'unsa basuyi daidai da nawaba, yen yen yen kaji ta sai kace yar gidan shugaban qasa, nan kuwa" "ubanki Haladu ko dangi bai hada da Kansila ba"" ( )" cewar Ta Rasulu. "Kawu Hamza yace""ya'isa mana Ta Rasulu""" "Ta Rasulu tace""nayi shiru Hamza,Abun ne yake qonamin rai wallahi,ga arziqi yana kiran ta amma tana neman liqewa" "Gaddafi, kuma bazata watsa mana qasa a'idoba, dole ta aureshi""" "Hafeeza tana Jin furucin Inna ta fashe da kuka tace""Allah kawu nide bana sonsa,kabani koma waye nayarda""" Ta Rasulu tafara tafa hannaye cikin mamaki. "Kawu Hamza yace""to naji, yanzu kinga shi wannan bawan Allah Babban Mutum ne, bazai iyu bakida wani tsayaiye," "mukuma muce masa kinadashi ba, idan akwai wani daban bayan Gaddafi, saiki fada mana muji""" "Hafeeza tayi shiru sanin da tayi batada kowa,dama Gaddafi ne, Shikuma ga abinda mahaifinsa yafada, sannan shi" "wannan dan majalissar da'ake maganar sa bazata iya aurensa ba, ina ta dosa yanzu? nan take wata zuciyar tace Mata ga Hafeez..., kanta ta Girgiza ahankali domin kuwa shima Hafeez din daga ganin sa turawa sun gama yimasa huduba duba da yanda yake yawo da dan kunne akunnansa, ga Zane dayake yi a jikinsa kamar ba musulmi ba, saide kuma akan de ta auri wannan d'an siyasar har Gara Hafeez din." "Ahankali ta dago kanta ta kalli kawu Hamza, kamar an qwato maganar daga bakinta tace""Kawu ni HAFEEZ nakeso""" "Kawu Hamza kokadan bai kawo Hafeez aransa ba,saboda tun lokacin da sukai rabuwar rashin arziqi shida Hafeez ya" "tattara yaron ya ajiye agefe, lokaci daya shida Inna ta Rasulu suka kai dubansu gareta." "Cikin rashin sani Kawu Hamza yace""waye hakan kenan?""" Gaban Hafeeza yafara luguden fad'uwa ganin irin kato6arar da tayi saboda batada tabbacin cewa shi Hafeez din da "gaske yake sonta, da aure yake son ta kamar yanda ya fada kokuma da soyaiya yake sonta. Cikin in-ina tace"" kawu shi din Yayan qawayena ne,acan layin yake,kusa da gidan Alhaji Tafida''" "Tana qarasa fadar haka kawu Hamza ya zuba Mata ido yana kallon ta,tana cewa layin gidan Alhaji tafida yariga ya" "gane yaron da take nufi, saboda Akusa da gidan masallacin dayake zuwa sallah yake, kuma Akusa da masallacin yayiwa shi Hafeez tayin auren Hafeeza." Ganin kawu Hamza ya zuba Mata ido yana kallon ta yasa Hafeeza tayi sauri ta sunkuyar da kanta qasa. "Inna ta Rasulu ta jinjina kanta sannan tace""waye kuma Hafeezu? yaushe kika hadu dashi bansani ba Hafeeza? Kuma Yaya akai har kikasan gidan su? kede nasan wannan layin ba wajan zuwan ki bane""" "Hafeeza tayi shiru itade kanta yana qasa, shi kuwa Kawu Hamza har lokacin baice komai ba, Inna ta Kalle shi" "tace""kayi Shiru Hamza""" "Ajiyar zuciya ya saki yace"" Ta Rasulu bakisan gidan Hajiya Rabi'atu ba?""" "Inna tayi shiruuu sai can tace"" nagane ta, tabbas nagane ta,wadda take zaune tareda jikokin ta ko?""" "Kawu Hamza yace""tabbas,ai abinda zanyi magana akai kenan,yaron nan da Hafeeza take maganar sa dan gidan ne," "shima jikan Hajiya Rabin ne,kuma ni dashi mun zauna nayi masa tayin auren Hafeeza amma yaron nan firr yaqi,ya nuna min baya sonta, qarshe ma cemin yayi idan yarinyar tawa tanada ma nema to in batasu, shine yaron danake baki labarin sa kwanaki""" "Cikin sauri Hafeeza ta dago kanta ta kalli kawun nata,kanta ya daure,yaushe akai haka? Kuma Hafeez din? To" menene amfanin zuwansa wajan ta kenan? inde yariga ya fadawa kawun ta haka dama yaudara ce ta kawo shi wajanta kenan? "Kafin tagama tunanin da take Inna ta Rasulu tace""to kode bashi bane qaninsa ne?""( )" "Cikin tabbatar wa kawu Hamza yace""Shine""" "Inna ta gyara Zaman ta sannan ta kalli Hafeeza da kanta ke qasa har yanzu,ta dawo da kallon ta wajan Kawu Hamza" "sannan tace"" tonikam Hamza tun farko ma dakace min kaje wajan sa da maganar Auren Hafeeza nake ta tunanin dalilin zuwanka wajansa? yaron da ake yawo dashi agari ana cewa baya mu'amular kirki shida iyayensa?""" "Kan Hafeeza ya Sara,tafara tambayar kanta da gaske baya mu'amular kirki da iyayen nasa? tatuna lokacin da suka" "hadu a Saudia, agabanta mahaifiyar sa takirashi yakai sau uku,amma baya dauka, sannan lokaci daya taga yanayin fuskar sa ya sauya saboda ganin kiran, tayi tunanin ko me mutum yake muddin mahaifiyar sa takirashi to dole zaibar abinda yake ya saurari kiran mahaifiyar sa." "Inna ta kalli Hafeeza sannan tace""to kinji de anyi masa tayin aurenki yace bayaso,sannan Nima shaida ce kaf layin" "unguwar nan babu wanda baisan cewa yaron nan anyi masa shedar baya mutunta iyayensa ba,to wanda bai bawa iyayensa mutunci ba tayaya kike tunanin ke Zaki samu girmamawa daga wajan sa? me zaki dashi ?""" "Kawu Hamza yace""to nima de abinda nagani kenan, ban duba wannan surutun ba nataka qafa ya qafa naje har inda" "yake nayi masa tayin auren ta, amma yaron nan yace bayaso""" "Inna tayi ajiyar zuciya tace""to ai shikkenan,dama Bansan inda ta debo Shiba,kasan Allah Hamza, Allah daya ne" "bansan inda Hafeeza ta hadu dashi ba, saboda ita ba yawo take ba""" "Tamaida kallon ta wajan Hafeeza tace""wanne irin aiki yake ne? ko shima a Habujan yake?""" "Kan Hafeeza aqasa tace""a a Inna,awata qasa yake aiki""" "Cikin sauri Inna ta dafe qirjnta sannan tace""wata qasa? a a Hamza, ina ganin asake tsananta bincike akan halin yaron" "nan""( )" "Kawu Hamza yace"" Ta Rasulu nifa bazan bashi 'yata ba,nabashi da bakinsa yace bayaso ya watsamin qasa a'ido""" "Inna daga Jin zancen qasar waje lokaci daya ta rikice tasake gyara zamanta tace""to gata nan a zaune, tunda kaga" "haka son abinta take, kasa a bincika muji gaskiyar lamari, halayen sa dakuma abinda yake faruwa tsakanin sa da iyayensa""" "Kawu Hamza ya qeqashe idonsa ya kalli Inna yace"" zan'iya bincikawa kam amma badon in had'ashi aure da'ita ba," "zan bincikane domin inyi masa iyaka da Hafeeza""" "Hafeeza tanajin haka ta tashi da gudu tashige dakinsu,zama tayi agefen gado ta rafka uban tagumi,yanzu kenan" "batada mafita data wuce auren wannan dan siyasar kenan? Cikin sauri shawarar kiran Maman Fadila ta fad'o Mata, cikin sauri kuwa ta doka Mata Kira, ta kwashe komai tafada mata, Maman Fadila tace""gaskiya Hafeeza Nima bana miki sha'awar auren wannan dan siyasar, abinda za'ai yanzu ki kira shi Hafeez din kifada masa komai, karki ji shakka, ki kirashi kuyita ku qare idan ma bada gaske yake ba Zaki gane""" Hafeeza tayi mata godia ta kashe wayar sannan tafara qoqarin kiran wayar Hafeez. "Acan tsakar gida kuwa, kawu Hamza miqewa yayi zai tafi, Inna tace"" nikam Hamza mezai Hana kakira mana abokin" "shi Hafeezun muji ta bakinsa akan abinda mutane suke rade-radi akansa?""" "Kawu Hamza yace"" Ta Rasulu, yaron nanfa babu abinda ba'a fadamin akansa ba,duk abinda kikaga shedar mutane" "tayi yawa akansa toda gaske ne,tayi haquri ta cire shi aranta kawai""" "Inna tace""banqi taka ba, amma karka manta tunda har Hafeeza ta ajiye kunya agefe tace shi takeso, ina ganin" "munemi ba'asin yaron muji dalilin abinda yake faruwa tsakanin sa da iyayensa, idan har abinda mutane suke fada gaskiya to Hafeeza ko zata fad'a cikin rijiya saboda soyaiyar sa saide ta haqura dashi, domin duk mutumin dabai girma ma iyayensa ba to bazai ga daidai ba a rayuwar sa""" "Kawu Hamza yadawo ya zauna, sannan ya dauko wayar sa daga cikin aljihunsa ya dokawa ma'aruf kira." "Acan daki kuwa bayan Hafeeza takira Hafeez awaya kira biyu yayi caraf ya dauka,yana fatan ace tabashi dama yazo" gidan su kamar yanda ya nema awajan ta. "Cikin nutsuwa ta gaida shi sannan taci gaba da fadin""dama inaso zamuyi magana ne""" "Cikin wata irin kasalalliyar murya Hafeez yasake narkewa yace""duk abinda kike buqata daga gareni Umarni kawai" "Zaki bani,ba buqatar ki nemi iznina, inajin ki""" "Hafeeza tayi ajiyar zuciya tace""kayi haquri akan maganar dazan fadama, nayi wa kawuna maganar ka,amma yacemin" "auren mu bazai iyu ba""" "Hafeez dayake kishingide afalo cikin sauri ya tashi zaune tareda bude idonsa yace""what!""" "Hafeeza ta gyada kanta kamar yana ganin ta, sannan taci gaba da fadin" """yacemin yayima maganata yana so yabaka aure na kai kuma kace bakasona, shiyasa yanzu yake son hadani da wani sanata""" "lokaci guda Hafeez ya lumshe idonsa,wani irin zufa yafara wanke masa fuska, ahankali yafara furta kalmar" "''innallillahi wa Inna ilaihirraji'un, dama kawunki ne?''" "Cikin tsananin mamaki Hafeeza tace""da gaske ne kunyi hakan?""" Hafeez ya runtse idonsa yakasa magana sannan kuma yakasa bude idon. "Ganin yayi shiru hakan yasake tabbatar wa da Hafeeza cewa tabbas anyi hakan,cikin sanyi jiki dakuma sanyin muryar tace"" kayi haquri, alaqarmu bazata iyu ba, domin kuwa koba wannan kawuna yace anfada masa cewa baka shiri da iyayenka,sannan nima shaida ce,a gabana MAMANKA takira waya naga yanayin ka ya sauka,kuma. """ "Cikin wani irin yanayi da dacin zuciya Hafeez ya katseta yace""ina shiri da iyayena Hafeeza""" "Abinda Hajiya Kaka taji kenan tagama gane anzo wajan,anzo wajan da batason azo,hakan yasa batasan lokacin da" flate din dake hannun ta yazame ya fadi batare data sani ba har qaran faduwar flate din ya janyo hankalin 'yanbiyu. "Hafeeza tace""to amma meyasa mutane suke fadar haka? meyasa Mamanka ta kiraka kayi rejecting kiran,kana nufin" "nafita muhinmanci ne kome?,kazo ka fuskanceshi kuyi magana, idan har kawuna bai amince dakai ba,bazan iya auren ka ba,saboda shine amatsayin mahaifina yanzu""" "Runtse idonsa yayi, jijiyar Kansa tafuto sosai,gumi ya wanke masa fuska,idonsa yayi jajir kamar me ciwon ido,tashin" "hankali guda biyu suka taru suka hade masa waje daya,batun iyayensa dakuma hanyar da zaibi ya'iya kallon kawun Hafeeza bayan irin rashin kunyar da yayi masa." "yan'biyu suka tsaya cirko cirko atsaye, ahankali Kaka tayi qarfin halin dafa kafadar sa, cikin tsananin damuwa yadago idonsa ya kalleta." *** *** *** "Acan gidansu Hafeeza kuwa ko minti talatin ba'a yiba Ma'aruf yayi sallama a qofar gidan, kawu Hamza ya tashi yaje" "yashigo dashi,lokaci daya qamshin turarensa yacika qaramin tsakar gidan nasu." "Kawu Hamza ya kalli Ma'aruf yace""bawani abu bane yasa nakira ka,ta inda aka hau tanan ake sauka,nabawa abokin" "ka yata yace bayaso,anyi haka ko ba'a yiba?""" "Ma'aruf ya jinjina Kansa alamun tabbas hakane anyi haka, saide shi aransa yana mamakin dalilin wannan Kira, tunda" Hafeez din yace bayaso dole ne? ana soyaiya dole ne? Yanzu shi daya kirashi har gida mezai yi masa? ko tunda Hafeez bayaso yanzu kuma shi zai liqawa 'yar tasa? ( ) "Zancen kawu Hamza ne ya katse masa tunanin sa, kawu Hamza yaci gaba da fadin""to Yanzu ya lalla6o zai hurewa" "'yata kunne,kafada masa yafita idona in rufe,bashida hurumin magana da Hafeeza""" "Cikin sauri Ma'aruf yadago idonsa ya kalli kawu Hamza, gabansa ya fadi, nan take wayar sa da Hafeez ta fad'o" "masa,kenan de akan Hafeeza ake maganar,innallillah...,anyanka ta tashi kenan." Cikin tashin hankali Ma'aruf ya cire hular dake Kansa yafara firfita da'ita. "Shi Kansa wata irin kunya ce ta rufe shi, daqyar yadago Kansa yace"" Dan Allah Baba kuyi haquri,ku taimaka ku bashi ita, shi din abun tausayi ne, yana buqatar Hafeeza acikin rayuwar sa, Baba karka duba laifin da mukayi""" "Inna ta Rasulu tace""kaga ba wannan ba yaro,fada mana menene yake faruwa tsakanin sa da iyayensa?, shin da gaske" "ne baya jituwa shida iyayensa? """ Ma'aruf ya kalleta yakasa cewa komai. wacce irin amsa zai bata? tayaya zai bata amsar gaskiyar magana batare dashi Hafeez din ya amince masa ba? "Inna ta Kalle shi tace"" kayi shiru,ya kamata kayi mana bayani ka cire mu aduhu''" "Ma'aruf ya saki Ajiyar zuciya sannan ya sake sunkuyar da Kansa yana tunani, daga qarshe yace"" ina zuwa""" "Kai tsaye ya dauko wayarsa daga aljihunsa, yadokawa Hafeez Kira,adede wannan lokacin Hafeez baya cikin yanayin" "daukar waya,yanaji wayar tana qara yakasa dauka,Hajiya Kaka da take zaune agefensa tana shafa Kansa dake kan cinyarta itace ta dauki wayar, bayan sun gaisa Ma'aruf yace""Hajiya Kaka,ina gidansu Hafeeza, kawun ta yakirani akan nayi wa Hafeez magana yadena kula yarsa, inaso keda Hafeez kubani izni,idan kun amince zan sanar da iyayen Hafeeza komai""" "Hajiya Kaka cikin sanyin murya tace""Mun amince, Kafada musu Ma'aruf...""" "Ma'aruf yadago Kansa ya kalli Inna da kawu Hamza sannan yace""Yau zan fada muku wanene Hafeez, yau zan fada" "muku dalilin da dayasa mutane suke cewa baya mu'amula da iyayensa""" "Inna ta Rasulu data zaqu da son Jin abinda yake faruwa cikin sauri tace""muna jinka""" "Ma'aruf yace""Shekarun baya. """ Complete document 1k 8621296018 Amina Muhammad fcmb "kokuma Katin Mtn ta wannan number 08033300034, tareda shedar biya ta wannan number 08033300034 " Amnah El Yaqoub✍🏻