*FALAK🍒* _Gajeren labari_ Zainab Habib (Mom Islam E.O.W _Bismillahir rahmanir rahim_ morning 11:30am Thursday 29/12/2022 Page 1-2 Iska ce ke kad'awa a hankali, garin yad'auki sanyi sosai, yawancin mutane suna sanye da rigar sanyi. Tafiya take tana yarfe hannu kamar karamar yarinya, "Falak" Taji an kira sunanta cikin kausasashiyar murya, da sauri ta waiga ga mamakinta sai taga babu kowa, juyowar da zatayi taga wasu mutane guda uku ko wanne ya yane fuskarsa da bak'in k'yalle, a tsorace tace "suwaye ku mekukazo yi nan?" 'Daya daga cikinsu ya d'agata cak yasata a mota suka shiga dukkansu suka yiwa motar key, sosai take ihu tana had'asu da Allah babu wanda ya saurareta, wanda aka kira da Oga ya mika saletif aka manne mata baki, tare da wani baƙin k'yalle shi kuma aka rufe mata ido. •Da sauri  ta sauko daga kan gadon da take kwance tana share zufar dake sintiri a fuskarta, jiki a mace ta nufi k'ofar da zata sadata da d'akin sauran yan matan, tana buɗe k'ofar ta hangosu a kwance sunanta sharar bacci, cikin d'aga murya tace "Munira  Hibba Saudart ku tashi nayi wani mummunan mafarki" Suna jinta sukayi mata banza, dole ta k'yalesu ta nemi guri a gefen gado ta zauna, sbda bacci ya kauracewa idanuwanta, A hankali taji ana cewa "ga dakunansu nan ku shiga" Falak ta waro ido kafin ta shiga tashinsu a hankali, abin mamaki suka jingina wata sanda a jikin Falak suka fice da ita kaf gidan babu wanda ya motsa, sai da aka fice da ita daga gidan. Cikin tashin hankali Ummu ta bod'e k'ofar d'akinsu Munira, sbda jikinta na bata babu lafiya, kallon agogo tayi taga k'arfe 1:20pm tace "yakamata ku rage wannan barcin ranan da kuka sanarwar kanku, Hibba tayi juyi tana mutsuke ido kafin tace "Ummu ai Falak ma yazo tana ta damun mu bansan lokacin data fice ba" Ummu tace "na d'auka ko tashiga wanka ne dan naga babu kowa a d'akinta" Saudart ta diro da sauri ta bud'e k'ofar toilet, wayam tagani babu kowa, cikin tashin hankali dukkansu suka fito sunata Zagaye kowane sashe na gidan Ammae babu ita Babu alamar ta, Ummu tasa hijab taje gurin Mai gadi ta tambayeshi, yace "tun safe yake zaune anan baiga kowa ba..... Inaso inga inda zaku amshi littafin, inhar naga anyi shar'i da comments read more da yawa zan dingayi duk da labarin bame tsayi bane 08141799224 *FALAK🍒* Zainab Habib(Mom Islam Free E.O.W Page 3-4 Cikin tashin hankalin Ummu tayi bedroom d'inta domin ta d'auki waya ta kira  Abba, kafin takai ga d'aukar wayar taji wayar na ringing, da sauri ta d'auki wayar tare da karawa a kunnenta, "Sunana Oga zakiyi mamaki idan nace miki yarinyar da kukafiso kukafi k'auna tana gurina, nasani duk duniya keda mijinki kunfi sonta saboda ɓoyayyen sirrin dake tattare da ita" Ummu ta fashe da matsanancin kuka kafin tace "dan Allah ku ƙyalemin yarinya na roƙeku dan girman Allah ko me kukeso zava baku" Ta faɗa tana share hawaye dake kwaranyo mata. "Karki damu ba wasu kuɗaɗe masu yawa muke buƙata ba, just 10 million nera zaku bamu sai mu sake muku tauraruwarku, nasani kun mallaki abinda yafi haka" Oga ya fad'a ya tuntsire da dariya, ya cire sim card d'in dayayi kira dashi ya karyashi. Juyowa yayi ya kalli Falak kafin yace "idan iyayenki suna sonki zasu bamu abinda muka buk'ata idan kuma basa sonki zamu zauna tare dake" Idanunta da suka gaji da tsiyayar da hawaye ta d'ago kanta tana dubansa, duk inda kakai da gane kamannin mutum to shi wannan ya gama rufe fuskarsa, iya bakinsa da ido kawai ake iya gani, ya matso zai ta6a Falak, da sauri ya matsa tare da kallon idanunta da suka sauya daga kamanninta suka juye kamar na mage (cat), "Ke wacece wane sirri ne a tattare dake, meyasa mahaifinki duk tafiyar da zeyi sai yaje dake k'asar waje, bayan ga y'an uwanku nan a gida harda yayarki" Yaje a hankali ya cire mata salatip d'in dake manne a bakinta, kafin yace "ina jiran amsarki" Magana take amma sam baya ma jinta, sbda tsananin kyawun hallitta da Allah yayi mata, farace tass gashin kanta Shiba jaba kuma Shiba bak'i ba, asalin k'wayar idonta baki ne gashin saman idonta Zara zara sai gashin girarta data kwanta tayi luf, bakinta ya kasance d'an karami Mai d'auke da pink color kamar ansa masa jambaki. "Mugu" Kalmar daya tsinkayo kenan, ashe harta gama tofe masa fuska da miyau yana zaune yana kallonta, ya shafe fuskarsa kafin yakai hannu zai mareta, hannunsa bai kai ga jikinta ba wani miciji yazo ya nannad'e masa jiki har hannunsa da k'afa, tafara magana da muryarta mai d'aukar hankali tace "meyasa kakeson cutar da rayuwata , meyasa kukeso sai kunga bayan Abbana mai yasa kuke bibiyarsa ko akwai abinda yayi muku ne?" Oga dake d'aure snake ya cukuikuyeshi yace "please ki ce ya sakeni yanzu zaki koma gida" Falak tayi murmishi kafin tace "bance maka inason komawa gida ba, ban kuma ce maka banason komawa gida ba, abinda nakeson ji shine me Abbana yayi muku?" Bai sanar da ita abinda ta buk'ata ba, sai ma k'walawa abokan aikinsa Kira da yayi, da gudu suka shigo, a tsorace suka kalleshi kana sukace "oga meye naga kamar snake ne ya nannad'e ka?" A hassale yace "ubanku ne ya nannad'e ni oya ku kunceni tun kafin inzo gareku" 'Dayan mai suna man ya taho da k'arfinsa har wani huci yake, yaje da sauri zai tunkari Ogan nasu, macijin ya d'ago kansa yana kallonsu, suka arce da uban gudu, "Dan Allah nasan duk wannan abun bai wuce keba please nakuma rokonki akan ki k'yaleni bazan sake bibiyar rayuwarki ba" Falak ta lank'wasa hannunta yayi k'ara, abin mamaki sai micijinan ya 6ace, tace "fad'amin" "Daman haka kawai ne, zanyi aure bani da kud'i shine nabi ta wannan hanyar Ina. ganin zan samu abinda nakeso" Falak ta girgiza kai kafin tace "wannan ba hanya mai 6ullewa bace, kana tunanin da kud'in sata zakayi aure?" "Kiyi hak'uri sai da nayi hakan na gano nayi kuskure" Kallonsa take kallo na tsanaki kafin tace "sau tari akanyi kidnapping mutane akan dalilin da sam bashi da K'arfi wannan ba hujja bace, son zuciya ne, dani zakayi auran kenan for what?" Ta fad'a tana kuka, "Kunfi son ku dinga tayarwa da Abbana hankali, duk lokacin daya bar Nigeria sai an yi kidnapping d'in bansan me na tarewa mutane ba" Oga yace "Dan Allah ki taimakeni karki sanar cewa nine na saceki wlhi kasheni za'ayi" Ya fad'a yana kuka shima harda majina. "Sau nawa kana kidnapping mutane?" "Sau d'aya a kanki" ya ciro wayarsa ya nuna mata save the date na auransu, tare da hotunan da sukayi da matar da zai aura, harda hoton da sukayi dukkansu harda mahaifiyarsa. Yace "bari a kawo mota a kaiki gida" Falak tace "no zan tafi da k'afata" ka bani account number d'inka, karka sake waiwayata ko godiya bana buk'atar ka Kira kayimin ka godewa Allah, inhar kayi tunanin sake cutar da wani zuwa gaba, to zaka iya rasa ranka" Falak ta fad'a tana nunashi da yatsanta. Bayan ya mik'a mata kati mai d'auke da number ta fice a hankali tana zuwa  bakin k'ofa ta k'ara  da gudu. Tayi tafiya mai nisa kafin takai bakin titi, ganin shigar dake jikinta ne ya mugun kunyatata, gajeren wando ne na jeans iya guwaiwa sai riga mai siririn hannu ta rufe mata cibiyarta bata k'arasa har mararta ba, cikin sa'a wata mota tayi parking a gefen hanya, Magidanci ne Wanda a k'allah zeyi shekaru 72yrs bakinsa yana sanye da hak'orin Makkah, ya rage tsayin gilashin motar kafin yace "tafiya ne Hajiya?" Jikinta na kyarma tace "dan Allah ka ragemin hanya ko a y'an tifa ka ajiyeni zan k'arasa" "Muje har gida zan kaiki" Falak tace "a'a kaidai kawai ka ajiyeni a inda nace maka, sai ka bani aron waya" Cikin son jin abinda ya faru da ita yace "shin meye matsalarki?" Bata bashi amsa ba ta rufe k'ofar, Ya mik'a mata wayar kana yace "a sim one zakiyi Kiran" "Ok" tace masa ta fara jero number da zata Kira, Cikin sa'a Kiran ya shiga akayi sallama daga can 6angaren tace "Hamma Aliyu kazo y'an tifa a gurin masu siyar da kayan miya ka d'aukeni" Daga can Hamma Aliyu yace "Wai meke faruwa ne yanzu nake gani a T.v, batace masa komai ba tace "gani please kazo" Tana gama waya ta goge number tare da share zufar data karyo mata. Sunyi tafiya mai nisa kafin sukazo inda ze sauketa, tana sauka Hamma Aliyu na isowa, tayi wa Mai mota godiya ta shiga motar yayan nata suka wuce. Hamma Aliyu ya kalleta kafin yace "k'anwata meke faruwa naga mood d'inki ya sauya ko ankuma ne?" Falak tace "Hamma wlhi wannan mutumin ma ragemin hanya yayi idan dady ya sake dawowa sake dawowa zan bishi bazan sake zama ana neman hallakani ba gaira babu dalili ta fashe da kuka tare da tura y'an yatsunta cikin sumar kanta tana cigaba da cewa "bansan mena tarewa mutane ba bansan menake dashi wanda yasa suke neman rayuwata ba" Hamma Aliyu yayi murmishi ya shafi kwantaccen sajen fuskarshi kafin yace "Falak kin kasance y'ar baiwa, duk da duniya tanada fad'in da babu wani mahaluk'in da zai iya lissafa adadin mutanen cikinta, kinada baiwar da kowanne namiji zai so had'a zuri'a dake, kinada kyau mai rikita maza harda mata, kinada kwarjini, sannan kinada wani sirri wanda babu wanda ya sanshi komu ma mundaiji ana cewa kinadashi amma har yanzu bamu gano komai ba" Falak ta ta6o hannun Hamma tana share hawayen da suka zame mata jinin jiki koda wane lokaci tace "duk naji amman inaso in dinga rayuwa kamar ku, kamar inda kuke zuwa ko Ina a kuma lokacin da kukaga dama, shin nima zan zamo kamar ku?" Hamma ya taka burki a lokacin da suke shiga anguwarsu Falak, Bauchi road, kafin yace "idan nace miki miki eh nayi k'arya babu tabbacin zaki iya rayuwa cikin dubban mutane ba tare da kin sami gagarumar matsala ba, so abinda nakeson ki sani shine ki kwantar da hankalinki ki rage damuwa har Abba ya dawo sai musan abinda zamuyi, ni daga nan zan wuce gida ne" "Hamma bazaka shigar dani ciki ba" Ta fad'a cikin marairaice murya, "Am sorry idan na shiga Saudart zata rik'eni da surutu zuwa k'arshen sati zanzo ki gaida Ummu" "To kawai tace masa ta bud'e get din gidansu ta shiga" Ya d'au tsawon lokacin yana kallon k'ofar data shiga, ya girgiza kai tashi d'aya tausayin k'anwar tashi ya kamashi, yaja mota ya tafi. Mai gadin gidan na ganinta ya durk'usa yace "Hajiyarmu uwar adalci barka da dawowa" Ma'aikatan gidan sun saba da 6atanta saboda inhar ta dawo Nigeria sai an saceta duk da wannan na hud'u kenan, koda an saceta basayi mata komai ana basu kud'i shikenan ake saketa, ta shigo main parlonsu bakinta d'auke da sallama, Ummu Saudart da Munira Hibba dukkansu suka fito, suka rungumeta suna cewa "sister Falak babu abinda ya sameki ko?" Falak tayi murmishi sbda Ummu dan tana ganin fuskarta a cikin damuwa kwana zatayi babu bacci, Falak ta rungume Ummu da har yanzu batace komai ba, Falak tace "Ummu Ina lafiya wlhi k'alau na dawo Ummu" Sai a lokacin kukan da Ummu ke 6oyewa ta fito ta fashe da kuka tana cewa "Falak.. kowa bashi da damuwa sai Falak, mutane suna so su kashemin kene kokuma dukiyar mahaifinku ne ya damesu?" Ummu tayi maganar tana zubewa a k'asa. Saudart taje da sauri ta rungume Ummu kafin tace "Ummu kowane bawa da tasa k'addarar mu k'addara itakuma tata k'addarar kenan" Ummu ta nuna Saudart da hannu tace "Saudart meyasa Falak bazatayi rayuwa kamar y'an uwanta ba?" Dukkansu sukayi shiru saboda suma kansu abin yana d'aure musu kai. Kiran sallahr Magrib ne yasa suka watse kowa yaje yayo alwalah, Falak kam sai da tayi Azhar sannan ta yi la'asar tayi magrib, tana idarwa ta d'auki alkur'ani wanda ya zamo mata farilla, sbda duk bayan kowacce sallah sai ta karanta koda aya goma ne kafin tabar kan sallahya. Tana idarwa ta d'aga kyawawan hannayenta sama tana karanto sunayen Allah tare da rok'on buk'atunta a gurinsa, tana kammala adu'ar ta shafa tare da mik'ewa ta d'auki wayarta taga miss call har 50 bata duba ko waye mai Kiran ba ta cire zumbulelen hijabin datasa ta cire kayan jikinta, ta d'auki towel ta d'aura ta shiga bathroom, saidata tara ruwa Mai yawa, ta shiga ciki tayi lamo tare da lumshe ido, d'ago kanta tayi ta kalli mirror d'in dake manne a jikin bango ta janyo gashin kanta tana wasa dashi, abin mamaki kidnapping d'inta da akayi ta dawo babu alamun damuwa ko gajiya a tare da ita, sai data seke ruwan ya tafi kafin ta tar wani tayi wanka, bayan ta wanke gashinta da had'ad'un mai,  ta fito d'aure da towel fari ta d'aure Blu k'arami a kanta, ta zauna akan stool tare da kallon yawan gashinta, ta busar da gashin tana gamawa ta shafa mai da powder sai lipstick dasata mik'e tana cewa "Ummu.." Maganar da K'arfi take kamar inda Ummu zata iya jiyota, Ummu na kitchen itada Saudart tace "ku kammala had'a salad d'in auta na kirana" Ummu na shigowa Falak ta kwanta a kan kafad'arta kafin tace....! Naga comments tabbas yawan comments dinku yawan typing ina k'aunarku masoyan gaskiya, ga masu son in sasu a group dinda nake typing suyi saving numberta sai suyimin magana please mata zallah 08141799224 Mom Islam *FALAK🍒* E.O.W Zainab Habib (Mom Islam Free Marubuciyar Ladidin  ƙauye Lamarin ƙaddarar aurena Mk mijin delu Nancy ƴar ƙarya Yarinya mai taɓargaza Diyana Guntun goro Nida yarinya Zaɓinshi ne Hatsabibiyar yarinya Macen sirri Tsautsayin tauna Page 5-6 Ummu ta k'araso bedroom d'in cike da kulawa tace "my auta gani" "Ummu inason zuwa anguwa gidansu Amal ya zanyi?" Ummu tayi shiru kamar wace ruwa ya cinyeta kafin ta kamo hannun Falak tace "yakamata ki dinga kiyaye abinda yake zuwa da dawowa, Falak kinsan rayuwarki na cikin hatsari ko?" "Yes Ummu sanin hakanne yasa nake neman shawararki" Ummu taja dogon numfashi kafin tace "just ki hak'ura kawai, fitarki zata iya zamowa barazana ga rayuwarki ko kinaso ki sake tayarmin da hankali ne?" "Idanun Falak sun sauya launi tana shirin yin kuka tace "meyasa bazanyi rayuwar farinciki ba, meyasa kullum a killace nake way?" Ummu ta dafa kafad'arta kafin tace "zakiyi Falak komai nada lokaci kinji" Share hawayen da take k'ok'arin 6oyewa suka zubo tayi kafin ta koma ta kwanta Ummu ta fita. Tayi juyi yafi abinda yafi, zaman gida ya isheta, kwatsam ta tuno mutumin d'azu, ta janyo wayarta tare da duba wandon data cire ta d'auko number mutumin tayi masa transfer na dubu d'ari biyu, ta koma ta kwanta. Oga, wanda a zahirin sunansa Ammar, yana zaune tare da mahaifiyarsa yaga alert na kudi, a razane ya mik'e dama ya gama bawa mahaifiyarsa labarin lefin daya aikata, tana tsaka dayi masa nasiha yaga sak'o, ya nuna mata, sai da tayi hawayen farinciki tsabar jin dad'i, tace "shikenan gobe insha Allah biki zai kankama harna fara tunanin abinda za'aci. Germany•• anguwa Munich Akwai wani katafaren company wanda ya amsa sunansa, abin mamaki anan shine mamalakin company d'in dady Falak ne, yanada kamfanoni uku, kaf cikinsu wannan shine babba anan yake san'ar siyarda su zinarai gwala gwalai daduk wasu abubuwa da suka shafi hakan, sosai ya k'ware a aikin, amman Falak tafishi sanin makamar aikin sbda shi ta karanta sosai wanda har yanzu take karatu akansa. Yana tsaye a jikin glass door yazo wucewa ta bud'e, a hankali yake tafiya har ya iso wata k'ofa, ita kanta k'ofar ta zinare ce, to abu nasu. Yana zuwa yasa hannunsa a jikin wani abu kamar waya cikin d'akin ya bud'e tacan k'asa, yana isowa wata hanya nanma ya Kuma danna abun kamar na d'azu, cikin k'warewa ya sauka a gurin tare da ciro wata kwalba mai d'auke da jini ya d'an zubashi a jikin k'ofar k'arshe nan da nan saiga k'ofar ta bud'e, innalilahi d'akin badai kyau ba, ya had'u iya had'uwa, ciki kuwa harda kujerun zinare, wayar daya gani a gurinne ya d'auka kafin yace "meyasa na bar wayata a shago?" Wata Number ya danna kafin yace "zaku sami kujera da gado Amma fa kaya sun tashi in kunso siya" Daga can 6angaren akace "ok a ajiye mana inma duka room d'in za'a siyar mun shirya" Gaban Dad ya fad'i yace "no meya kawo maganar siyar da Kaya duka?" Kashe wayar da akayi  tare da fashewa da dariya, a fili dad ya furta "Malik ya zeyimin haka?" Sai daya gama duba kayan da suka kasance akwai da wanda babu sannan ya fito kamar inda ya shigo, yana dawowa company ya shiga office d'insa kafin ya d'auki wayar da yake using da ita a shago ya danna number Falak. Tana kwance idanunta na kallon silin taji ringing d'in wayarta, da sauri ta janyo wayar sbda ring din da tasa a number dad d'inta kenan, ta tattaro nutsuwa kafin tace "dad ya aikin?" Daga can 6angaren yace "lafiya lau daughter meyasa baki zaki saka ranar dawowa ba, alhalin kinsan ina buk'atarki a tare dani?" Cikin marairaice murya Falak tace "dad ina tsoro yanzu ma na shirya zani anguwa na fasa ina tsoro" "Tsoron me kikeyi?" Ta kalli wayar kafin tad'anyi shiru, a ranta tace "badan da dadynta take magana ba sai tace za'a Raina mata hankali, yasan komai akan kidnapping d'inta da akeyi Amma baya mayarda abin serious, Dady yace "Falak ki dawo ranar Saturday kinga saura one week kenan" "To" kawai tace masa kafin ta juyar da idonta gefe, ganin Saudart ta ajiye mata sinasir, Kasancewar katse wayar da dad d'in yayi yasa ta ajiye wayarta ta fara cin abinci, tana gamawa ta janyo laptop d'inta, tana searching company na dad d'inta ta waro ido, da sauri ta mik'e tare da had'a kayanta tace "zance dad ya sakko da tafiyar nan" Ta ruga d'akin Ummu da gudu tana cewa "Ummu in dady ya gama yimin booking komai zanyi gaba akwai matsala gaskiya, koda na sanarwa da dadyn ba lallai ya fahimta ba" Gaban Ummu ya fad'i fad'uwar da yasa zuciyarta karaya, tace "gaskiya dad d'inki ya hak'ura da sana'arsa ta sirri wannan barazana gamu ne dama shi kansa" Falak tace "nooo" "Momy hanyar cin abincinmu da magance cututukan k'asa kike maganar ya dakata, yin hakan zai iya janyo masa hallaka tunda ya rigada ya saka kansa batun yauba" Falak ta fad'a tana mai komawa d'akinta ta d'auko laptop ta nunawa Ummu, "Kinga wancan gurin akwai bama bamai a k'alla sunkai uku a cikin company, kinga nan ta hanyar shigowa ta can kuma ta hanyar fita ta nan ta hanyar shiga d'akinmu na sirri, so abinda nakeso ki gane anan shine, Babu mahaluk'in daya San akwai d'akinnan d'aki ne wanda aka ginashi da zinare komai nasa na zinare ne, Ummu me kikeso a bari anan?" "Sana'ar sirri, har yanzu Falak bata fahimci menene sana'ar sirri ba, tayi zama sosai tare da dad d'inta amma ta kasa gane menene aikinsa na sirri inba company d'insu da ake kawo musu hari ba, Ummu tai shiru kafin tace "jeki shirya idan ya kammala komai ko nanda kwana biyar saiki tafi. Tana tsaye hanunta rik'e da system wayar Ummu tayi Ring, tana d'agawa dad yace "kowa lafiya ko?" "Eh" Ummu tace kafin tace "ya yanayin aikin naku?" Dad yace "aiki na tafiya dai-dai amma damuwata Falak akwai abinda nake ganin ban gane ba" Falak ta kar6i wayar kafin tace "dad banason tayar maka da hankali amma barin bud'e system ka bud'e WhatsApp yanzu" Dad yace "karki damu na bud'e" Tace "dad kalli gefenka na hagu" Yace "na kalla" "Meka gani?" Falak ta fad'a tana sanya farin glass a idonta, Dady ya mik'e ya tafi inda Falak ta sanar Mai, yana zuwa yaga k'ullin bom a wani abu kamar bokiti, Falak tace "dad cire wayar data had'u da wannan blue d'in, dady ya cire jikinsa na rawa ya cire yana yarfe zufar data karyo masa, Falak tace "dad sake duba can gefen da aka ajiye kafet" Nanma ta sashi ya cire, ana ukunne d'akin ya d'auki hayak'i sosai, Falak da Ummu sun shiga damuwa sosai, Saudart ta shigo tana goge hannunta kasancewar tunda Ummu ta dawo gurin Falak sukuma suka koma kitchen, ganinsu a wannan yanayin yasa Saudart tsayawa tana kallon abinda Falak keyi, Ummu ta fashe da kuka tana cewa "ka fita karya tashi dakai" Falak ta kuma yarfe zufar data karyo mata  kafin tace "dad ba damuwa zamu tsaya yiba dad kayi k'ok'arin cire igiyar data d'aure batir d'innan" Hannun dad na rawa yasa hannu gurin hayak'innan yana bala'in jin zafi a hannunsa ya fincike har yana fad'uwa, daga cikin videon da su Falak suke kallonsa sukayi tafi, Dad yace "Falak d'azu naje na gama komai na tahowarki nanda kwana biyar ki shirya" "Okay Dad" Falak tace "dad Saudart nason biyoni" Dady yace "no karta sake tazo sbda baby abinda zatayi, kema aiki ne yasa nakeson ki dawo". Switzerland Maleek Zaune suke su biyu, Maleek da Manaf wato k'aininsa haka suke kiransa, Maleek na sanye da wani farin abu ya yane kansa dashi, abun hangen nesa ne a hannunsa cike da masifa yace "Abdurraman ya mayar dani wawa jaki bansan me nakeyi ba, ya juyar da kansa gefe tare da cire abinda ya yane kansa dashi, bak'in sumar kansa ne ya baiyyana kasancewarasa fari bature, Manaf yace "Yaya nifa abinda ban gane ba shine, zai seyar mana da wannan d'akin sirrin ne kokuma a'a?" Maleek ya bushe da dariya, ya ta6a kafad'ar Manaf kafin yace "ko ya siyar dashi ko kar ya siyar dashi babu buk'atar sake amincewarsa a komai, shegiyar yarinyar da yake gadara da ita ai bata wajensa ta koma Nigeria, inhar Abdurraman yayi kuskuren tunzuroni tabbas sai ya gwammace da baizo duniya ba, sosai nake d'aga masa k'afa, naso ace ya amince da auran Diyana da nace zan bashi, duk da yawan shekarunsa amma sai yayi burus kasan "y'an Nigeria da taurin kai kuwa?" Manaf ya fad'a yana kallon Maleek, Maleek yace "dole ze saukeshi jigonsa bata nan, duk ranar data dawo a hannuna zata kwana bayan haka insa a 6atar da kabarinmu mu tafi wata duniya, duniyarda shi kansa bazaiyi tunanin zamujeta ba" Manaf yace "nikuma Yaya inda nine kai Babu ruwana da y'arsa shi zan kaiwa hari" Maleek yayi tsaki mtsw, maganar hakan bata taso ba bakada hankali, wannan yarinyar tasan komai itace sirrinsa akwai abinda ita ta sani shi bai sani ba, yanzu kana zaune zata hango abinda ke cikin lungu da sak'o na gurinnan da muke, shiyas nakeso ta zamo babyna in biyata mu dinga aiki tare tunda naga yarinyar wayayyace". Suna cikin magana, wayar Maleek tayi ring, ya d'aga da sauri yana cewa "wow Kaya sun iso lafiya?, a wuce dasu kawai inanan shigowa zuwa anjima" Ya katse kiran, Manaf yace "wato Kaya na tafiya indaya kamata, zomuje kawai saboda akwai abubuwan da zamu gudanar. Kai tsaye suka shiga mota, Manaf na driving Maleek na bashi labarin inda zasu cigaba da gudanar da aiyukan safarar kayan nasu, suna isowa Maleek ya fara fitowa a hankali cikin takunsa na k'asaita, ya shiga d'akin da aka sauke kayan, Manaf na yabi bayansa, suna cikin tafiya sukaji kamar motsin mutum, har sun tsaya suna dubawa ganin basuga kowaba yasa sukaci gaba da tafiya. Mutanensa su biyar suka samu a ciki, kowanne da aikin da yakeyi, masu d'urawa a wasu k'ananun leda nayi masu zubawa a buhu sunayi masu zubawa a y'ar roba suma sunayi, guri ya cika da aiki Maleek yace "gaskiya Alhmdulilh ansami riba a wannan karon ninkakkiya naji dadi, zamu sake gina wani gurin a wata k'asar ba wannan ba, amma maganar nan ta zamo sirri tsakanina daku" Mutanen gurin sukace angama me gida, a hannunsa yasa kafin ya sheka yace "uhnnn ahhh, sabon d'auka sabon farashi sabon sari sabon aiki, hhhh" dukansu suka kwashe da dariya. Falak na kwance tana kwatanto Switzerland da abubuwan dake faruwa, abin tana ganinsa kamar a mafarki ne Wanda takejin hakan har cikin ranta, me dangantakarta da lek'en sirrin wasu bayan ga babban aiki a company d'in dad d'inta?. Duk meson karantashi ta group d'ina ba WhatsApp yayimin magana mata zallah please Banda Kira 08141799224 #Team Falak #Team Maleek #Team ohooo waye naku wai yan Facebook bana kun sani Happy banyi tunanin zakuzo littafin sosai ba, yan WhatsApp kuwa babu me godiya daga wannan page din inhar ba shar'i ko comments bye bye zanje Facebook incigaba. Mom Islam *FALAK🍒* Zainab Habib/ Mom Islam E.O.W Page 7-8 Wayarta ta d'aga ta danna number Hamma Aliyu, kamar dama jiran Kiran nata yakeyi ya d'aga da sauri kafin yace "k'anwata" Falak ta turo baki kafin tace "Hamma Aliyu har zan tafi bazakazo ba?" Ya mayar mata da maganar kamar inda tayi masa yace "uhm Ina hanya ganinan" Ta daka tsalle tana murna ta ajiye wayar, da gudu ta tafi d'akin Ummu, ta sameta a kwance tana bacci, cikin d'aga murya tace "Ummu Hamma na yana hanya" "Kai Falak na gaji ne yasa na kwanta yanzu kuma ba lallai baccinnan ya d'aukeni ba" Ta rungume Ummu tace "da izinin ubangiji zai d'aukeni harda mafarkin dad nayi miki wak'a kekuma kina rawa" Ummu ta lumshe ido batace mata komai ba, d'akinsu Saudart da Munira da Hibba ta shiga wanada d'akinsu ya kasance a had'e nata kuma ita kad'ai, tana shiga ta samesu ko wacce hannunta rik'e da waya da alamu chart sukeyi, tace "hello" suka d'ago suka kalleta fuskokinsu d'auke da murmishi cikin had'in baki su biyu sukace auta lafiya kodai dad ya siya miki motar da kikeso ne?" Falak ta zauna kafin tace "Hamma ne yake hanyar zuwa shine nazo gaya muku aunty Saudart naga kamar bakya farinciki" Hibba tace "kyaleta itafa tace tana sonsa dan an matso da biki shine zaki wani dinga cin magani" Saudart ta bige bakin Hibba suka fashe da dariya, Ajiye wayar Saudart tayi ta sauko a hankali ta wuce kitchen,  abinda ta tabbatar yanaso tayi masa wato dankalin turawa da mai da yaji, idan zezo ta shiga kitchen dafa masa su Hibba suyita mata dariya, yauma kamar kullum kasancewar itace babbarsu suka shigo suka fara sana'ar tasu, bata kulasu ba taci gaba da aikinta, tana shirin saukewa wayarta tayi ring, a hankali ta d'aga kafin tace "my sweetheart kacemin kana hanya na jika shiru" Hibba da Munira suka toshe baki suna dariya wai Saudart kamar ta shiga makarantar Love, tana ajiye waya ta juyo ta kallesu ta galla musu harar lokacin da ta juyo abincin a foodflaks, takai d'akin da suke saukar bak'i. Falak ta k'walawa kira ta amsa kafin tace "inzo ne?" Saudart tace "Baby ya iso yana kiranki" Ta rufe abokiyar aikinta wato laptop ta fice waje, tsaye ta sameshi ya zura hannayensa cikin aljihu yana ganinta yace "Wai naji muryar antynki wani iri shin meke faruwa?" Falak tace "Babu komai" yanzu bana nan za'ayi bikinku?" Ta share siraran hawayen daya zubo mata, Hamma Aliyu yace "ai kamar kina nan ne tunda zakiga komai kamar kina gurin. Ta kawar da maganar da cewa "dad yace saura kwana biyar yau saura kwana hud'u in koma. Ya rik'e hannunta suka shiga ciki. Kai tsaye ta wuce d'akinta ta koma bakin aiki, shikuma ya fara rangad'a sallama kamar inda ya saba dayazo yake cika musu kunne, Saudart ta taho da sauri tana sanye da riga da wando, sun kamata sosai kanta tasa hula wacce bata k'arasa rufe mata gashin kanta ba, Ta kamo hannun Hamma Aliyu suka shiga d'akin da abincin yake tace "uhm mutane basa son surutu kaikam ka fara ko?" 'Dabi'unsa da bata cika soba shine, dayazo sai dai ta zauna akan cinyarsa, hakan akayi dayaci dankalin ya dinga santi yana cewa "shifa a k'ara dafa masa, Saudart ta turo baki kafin tace "am dama inason sanar dakai jiya da mukaje kasuwa Kaya sun tashi" ya k'yalk'yale da dariya kafin yace "to Banda abinki ATM d'ina fa yana gurinki nace harda auta a siyawa duk abinda takeso" Falak Cikin tashin hankali ta tura hannayenta a cikin gashin kanta, a tsorace tace "ina dad ya shiga wayo Allah na!!" Ummu ta shigo da sauri tana cewa "auta kukan me kikeyi?" Falak tace "Ummu zokiga zokiga inda wannan mugun ya shigo shagon dad yake kwasar kaya wai duk cc tv babu wanda ya gansa abin ma dai abin mamaki" Ummu ta zaro ido cike da damuwa kafin tace "to ki kirashi a waya mana" "Bata shiga" Falak ta fad'a tana kuka. Germany•• Dad zaune a masallaci, yasan akwai masu kula masa da kayayyakinsa dan haka koda yaushe idan ya shigo masallaci baya fitowa da wuri, sai yayi adu'oi sosai wani sa'in ma yayi bacci, yana zaune yaji jikinsa bai bashi ba, kamar akwai abinda ke shirin faruwa, ya fito tare da sanya takalmi ya dawo shago, ga mamakinta yaga ma'aikatan gurin sunata kaiwa da komowa ana gudanar da kasuwanci dai-dai, ya zauna tare da hawa whtsapp, abinda yaga anyi screen shot an turo masa ne yasa hankalinsa tashi yace "Falak idan baki dawo ba zan iya samun matsala" "Nasan nayi asarori masu yawa amma zanso ki zauna ayi bikin Saudart ana kammalawa sai ki dawo" Dad ya ajiye mata a WhatsApp ya sauka. Hankalinta yayi nisa sosai saboda wasu abubuwa da bincikenta ya bata tabbas akwai masu harin shigowa dad d'inta wannan d'akin na sirri d'akin da ya kasance shine gatan mahaifinta duk Wanda suke a waje ko an had'asu bazasu kai kwatan wannan d'in ba, Kamar ance ta duba WhatsApp, tana dubawa taga sak'on dad, ta buga tsalle ta taje ta tashi Ummu tana gaya mata, itama Ummu tayi farinciki sosai dan koba komai zata shiga cikin y'an uwanta ayi biki da ita, Gadan gadan aka fara shirye-shiryen biki komai akace anaso sai dai dad ya turo da kudi, Sosai gidan Saudart yayi kyau gunin sha'awa gashi madai-daci sai uban kud'i da aka kashe masa, Biki ya rage saura kwana uku, kaf gidan suka tafi wankin kai da lalle, Banda Ummu dake gida tana had'a wa Saudart turaruka, sbda sana'ar Ummu kenan siyarda turaruka da kayan gyaran jiki. Duk cikinsu babu wacce ta kama kafar Falak a kyau, zanen bak'in lallen nan kamar dan ita aka yishi, ga gyaran gashi da akayi mata suka dawo gida a gajiye, Kowacce tayi d'akinta, sallah kawai Falak tayi ta kwanta sakamakon gajiya da tayi sam ta rasa nutsuwarta haka kawai take jinta babu dad'i, Ummu ta shigo hannunta d'auke da yam balls ta ajiye akan table tace "auta naga kinaso" Falak ta sauko a hankali ta rik'e hannun Ummu tace "Ummu kiyimin adu'a inajina cikin wani yanayi na rashin jin dad'i" "Inasha Allah Babu komai auta ki kwantar da hankalinki" Falak tace "to Allah ya kare mana dad" Ummu ta amsa da "amin" Switzerland Kwashewa sukayi da dariya Maleek yace "mutumin nan da kuke ganinsa d'an Nigeria ne amma brain d'insa tafi tamu kawo light duk inda kuke tunaninsa ya wuce nan, a wannan karon mun samo zinarai na lak500 zuwa gaba wannan d'akin da yake tak'ama dashi zamu d'auko duka". Manaf dake gefensa yace "samun yaswirar gurin shine abu na farko daya kamata muyi inhar muka samu shine komai zezo da sauk'i. Wayar Maleek tayi ring, ya d'aga cikin kausasashiyar muryarsa yace "sau nawa zan gaya miki idan ina cikin wannan yanayin karki sake ki kirani" Ya ajiye wayar, Manaf ya mik'e cikin kulawa yace "kabarmin komai a hannuna ai acikin mutanen da suke jikinsa suke masa aiki a company akwai abokaina zanyi amfani da hakan ko nawa sukace sunaso zamu biya inhar d'akinnan zai zamo mallakinmu" Maleek yasa dariya yace "k'anina shiyasa nake sonka bye" Manaf na tafiya Maleek yayi wata muguwar dariya kafin yace "kaima kana gama min aiki kasheka zanyi bakada amfani Sam a cikin wannan rayuwar tawa" Ya mik'e tare da gyara zaman rawanin daya d'aura a kansa, kai tsaye ya wuce gida. Yana shiga ya samu yarinyarsa ta dawo gida kasancewar ta kammala karatu dawowarta suke jira, tana ganinsa ta taho da gudu ta rungumeshi, kafin tace "Papa Ina Arif?" Maleek ya basar da zancen ta hanyar cewa "kin huta kuwa? Ina mamanki tazo ta kawo mana shayi" Cikin shagwa6a ta rungume Maleek ta Kuma mai-maita "papa Ina Arif" "Beauty kinason ranki ya 6aci ko? to Arif yana Nigeria gurin abokinsa shikenan". Gabanta ya fad'i tasan har yanzu papa d'inta bazai k'yale dad d'in aminiyarta Falak ba, shin Anya tunda ta dawo makaranta ta gama bazata taya Falak farautar mahaifinta ba kuwa?" Maleek yace "kinyi shiru muje mana" Jiki a sanyaye beauty ta wuce ta barshi a guri , ta fad'a d'akinta tare da danna number yayanta Arif, sai da wayar tayi ringing sau uku sannan ya d'aga murya irinta mai maye yace "waye ban gane dake ba?" "Yah Arif badai ka koma halin dana hanaka ba, da mukayi alk'awari akan cewa zaka fasa?" "Arif ya Katse Kiran tare dajan tsaki mtsw" Beauty ta fice da gudu ta hau steps zuwa gurin mom d'inta, tana zuwa ta ganta kwance akan kafar Maleek tana kuka tace "mom har yanzu Yah Arif bai dena shaye-shaye ba" Maleek ya daka mata tsawa kafin yace "6acemin da gani ke wace irin yarinya ce kamar aljana anya ke jinina ce kuwa?" Mom d'in beauty ta girgiza kai kafin tace "haba Papa me yasa kake irin wannan furucin bayan kasan beauty gaskiya take fad'a" Maleek ya turo mom a hassale yana cewa "wannan yarinyar da kike gani batada hankali shiyasa bana sake mata fuska inhar nace zan sake mata zata iya fad'ar koma menene. Beauty na komawa d'akinta taje gurin window ta bud'e labule tana ganin inda sararin samaniya ya had'a ga wani gagarumin hadari da yake had'uwa, da sauri ta zame k'asa ta furta "subanallah" Daga nan ta jingina da bango tana hararo irin binciken da zatayiwa Arif shin kodai papa ya sashi wani aiki ne?, dan karsu gano yasa take 6oye musu" Allah shine ya barwa kansa sani. Nigeria Kano Yau Fulani day na Saudart, a inda Falak tayi shigar Fulani tayi kyau kai kace itace amaryar, Gidan Ummu an cika sosai y'an uwa da abokan arziki kamar ranar ne biki, Wata mata tazo tana washe baki tace" maman Saudart ashe kunada y'a baturiya ban sani ba? ina yiwa yarona kamu" Murmishi kawai Ummu tayi kafin tace "Allah ya nuna mana" Yawancin mutane basu san Falak ba, kasancewar ba a Nigeria aka haifeta ba, amman y'an uwan momy sun santa. Washe gari ta kasance d'aurin aure, sunyi kyau yauma dukkansu hud'un kayan jikinsu iri d'aya, sunyi shigar weeding gwn ko Ina suka gifta photo ake yi musu, k'arfe hud'u 4:pm motocin d'aukar amarya suka iso, Saudart tayi kukan rabuwa da Ummu kamar me, itama Ummun tayi kuka sosai saboda d'a da uwa sai Allah, yayar Ummu ta kamo hannun Saudart zata shigar da ita mota, Saudart tace "Ina Falak?" "Innalilahi wa inna ilaihir raji'un" Ummu ta ambata lokacin da taji ance ba'aga Falak ba, hankalin kowa ya tashi Munira ta fasa ihu cikin tashin hankali tace "shikenan ankuma d'auke y'ar uwarmu Falak me kikayi musu, keda ba fita kikeyi ba?" "Ummu ta fad'i k'asa sumammiya" Mutane sukayo kanta, hankalin su Saudart Munira da Hibba duk ya tashi, Saudart ta koma cikin gida da gudu tace "indai ba'aga Falak ba bazata jeba" Babu wanda yayi yunk'urin takura mata, sai komawa da motoci sukayi jiki a sanyaye.. Ƙarfe 8:pm na dare zan dinga posting insha Allah, ƴan Facebook kuma 9:am na safe nagode masu son shiga group d'ina na WhatsApp suyimin magana ta wannan number 08141799224 mata zallah Share fisabililah Mom Islam *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 9-10 Cikin tashin hankali sukayo kan Ummu wacce babu numfashi a tare da ita, aka yayyafa mata ruwa ta bud'e ido a hankali, bayan tace "Alhmdulilh tace Falak" Wannan ya kalli wannan wancan ya kalli wancan, ana cikin haka wayar Ummu dake hannun yayarta tayi ring, aka mik'awa Ummu, Cikin sanyin murya Ummu tace "Aslamu alaikum" Daga can cikin wayar akace "yarinyarki tana hannunmu indan kuna sonta zaku iya biyan kud'in da zamu gaya muku" "Ummu ta zaro ido cikin tashin hankali, ta kashe ta gwada number dad, cikin sa'a ya d'aga, tare da cewa Hajiya ya akayi? tun dazu nakeson kiranki aiyuka ne sukayimin yawa" Cikin sanyin murya tace "anyi kidnapping Falak wai meyasa haka ne? nidai ka shirya lokacin dawowa dan nagaji da wannan tarzomar" Gaban Dad ya fad'i, amma ya wayance da cewa "zata dawo insha Allah karki damu" Cikin masifa Ummu tace "ban gane Karin damu ba haba" Dad ya kashe wayar hankali a tashe yace "to suwaye?" Anan 6angaren Ummu yan uwanta dake kusa da ita wasu na cewa, wlhi karta yarda k'ila ma akwai sa hannunsa a ciki shiyasa baya damuwa, wasu Kuma suce gara zaman Falak a Germany akan zamanta a Nigeria" Ummu dai banda kuka babu abinda takeyi. Falak, zaune take akan kujera abindai sai ya bawa mai karatu mamaki, saboda k'afa ta d'ora d'aya kan d'aya kafin ta zuk'i 5aliv ta kalli saurayin dake zaune kujerar dake kallon tata tace "to hankalinka ya kwanta ka tayarwa da family d'inmu hankali, shin kana ganin zakaga haske a rayuwarka? kidnapping d'ina da kayi bazai janyo maka arziki ba sai dai tsiya" Saurayin ya gyara zaman bak'in glass din idonsa kafin yace "kaf garin Kano babu wanda besan mahaifinki ba, dan haka inba ta wannan hanyar aka biyo masa ba tabbas baza'a zauna lafiya ba" Falak tayi tafi kafin tace "zefi maka ka nemi halak d'inga arziki baya zuwa ma bawa yana kwance yana bacci, karkayi tunanin zaka samu kud'i, ka shiga tarkon Falak, don't worry akwai muhimman abubuwa just mance kawai, bayanni mutane nawa kayi kidnapping?" cikin gadara saurayin yace "mutane biyar hardake shida, duk Wanda muka d'auka muna samun kud'i dan haka ke sai mun ninka abinda muke samu a kanki" Falak tayi murmishi Wanda ya Kuma baiyyanar da sihirtaccen kyawunta kafin tace "okay muje zuwa" A hankali saurayin ya taso, ya sanya hannunsa ya ta6o boobs d'inta, aahh ashh laushi" Abinda ya ambata kenan, Falak ta furzar da iska lokacin da take mik'a kamar tana yi masa nuni da ilahirin jikinta, cikin sauri yakai mata runguma, jin tudun boob d'in nata ya sashi rikicewa kafin yace "ashe ke y'ar hannu ce, okay yanzu wasan zai fara please ki bani had'in kai in jiyar dake dad'in da dukkan guys din da kike mu'a mala basu ta6a baki ba" Had'a idon da zasuyi idanunta suka sauya lau I zuwa kalar Blu, a tsorace yace "harda yimin kwalliya ne?" Ta mik'e k'irjinta a bank'are ta fice cikin salo na d'aukar hankali ta matso gabansa, kafin ta zuba masa manyan idanuwanta, tace "ni ba irin macen da kake zato bace, ka kiyaye shiga gonar daba taka ba" tana gama fad'ar haka tayi hanyar waje zata fita, ya fincikota ta fad'a jikinsa, ya fara 6alle mata botir din rigarta, da sauri yakai bakinsa k'irjinta tare da fad'in wow, so beautiful" Falak ta tofa masa miyau kafin ta ham6aresa da kafarta, yana shirin kamota ta mak'alar masa da k'afa d'aya, ta fice, tare da yiwa k'ofar key kasancewar taga key a jikin k'ofar, wayar tafi da gidanka data gani ne yasa taje tasa number dad cikin sa'a ta shiga, Falak tace "dad nice" da sauri yace "my Falak ashe abinda ya faru dake kenan" "Dad akwai buk'atar jam'an tsaro dad please ad'au mataki" Gida mai lamta takwas anguwar... sosai hankalin saurayin ya tashi, ya fara dukan k'ofa yana cewa dama ashe ke ma'aikaciyar tsaro ce? Amma kin cuceni" Daga main parlo Falak tace "ka cuci kanka dai, karkayi tunanin wannan kidnapping d'in shine na farko a gurina, Wanda suka fika ma sunyi, naga kai a gida kakeyi.., cikin hikima da siyasa jami'an tsaro masu farin kaya suka fara ragargaza k'ofofin da suka gani a rufe, kowacce k'ofa suka bige sai y'an mata da manyan mata sun fito, ashe idan sukayi kidnapping mutane suna amfani dasu ne, Falak ce tafi k'arfinsu. Falak ta gyara zaman I.D d'inta da koda yaushe yake mak'ale a wuyanta cikin riga. Ga mamakinta naga sunata gaisawa da jami'an sirrin sukayi mata congrats kafin suka wuce da mutane 13 hardashi 14 aka shigar dasu mota ita Kuma aka wuce da ita gida. DSS Ma'aikatan tsaron jiha da akafi sani da SSS, itace k'ungiyar da aka bawa aikin lek'en asirin Nigeria, ma'aikatar tsaron jiha tana aiki a k'ark'ashin shuwagabanci kai tsaye kuma tana k'ark'ashin ikon mai bada shawara, kan harkokin tsaro. Dad yana d'aya daga cikinsu, Falak ta kasance itace mabiyarsa domin shi ta karanta, sosai hartafi mahaifinta k'warewa akan harkar, Ummu bata san Falak na aikin ba, kasancewar tanada k'arancin shekaru. Saudart Hibba da Munira da Ummu dukkansu suna zaune sai ragowar yan uwan Ummu da dad da sukazo biki suna zazzaune, sukaga Falak kamar an jefota, Ummu na ganinta ta fashe da kuka, kafin tace "Falak harkin saba da rayuwar wahala, sauran y'an uwanta suka rungumeta Saudart ta share hawayen daya kwaranyo mata kafin tace "sis karki sake fita dan Allah, tunda kyawun da Allah yayi miki shike cutar dake please ki daure kome kikeso kiyi waya a kawo miki". Saudart ta fad'a tana rungume da Falak, Falak tayi murmishi kafin tace "aunty Saudart insha Allah kamar inda nake zuwa nake dawowa babu wanda zeyi nasara akaina insha Allah" Dukkansu suka amsa da Allah yasa. Washe gari Hamma Aliyu ya rangad'o kirs a wayar Falak, ta d'aga tana dariya, yace "y'ar rainin wayo kin dawo kenan? nikam bazaki dena fita ba bare a Dena d'auke mana ke?" Falak tace "Hamma Aliyu zoka d'auki matarka na dawo" Lamarin Falak na basu mamaki sbda ko nuna damuwa batayi kamar ma cikin farinciki take dawowa. Ranar Ummu sai bacci 6arawo dan sai juyi takeyi, tana tunanin yarinyarta kenan bazata ta6a yin rayuwa irin ta mutane ba, shin hakan rayuwar Falak zata dinga tafiya a halin matsatsi?" Ta share hawayen dake bin fuskarta kafin ta janyo wayarta kasancewar message data gani daga dad, "kihau whatsapp" Da sauri ta kunna data sakonni suka fara shigowa, taci karo da sakon dad tana budewa taga yace "naso ki biyo Falak keda su Hibba ku taho gurina inada buk'atarki a kusa dani, tunaninki na neman hargitsamin lissafi" Ummu ta gyara kwanciyarta kafin ta sauya kayan zuwa doguwar riga abaya, ta ajiye wayar tafara video tana cewa "na fika missing wlhi koda yaushe inajin kamar mu kasance amma babu hali kayi nisa, yakamata dai Falak d'in tazo, idan taje gurinka sai ka dawo kai" ta tura masa. Washe gari. Tun safe motar d'aukar amarya ta k'araso dama kwanan shekaranjiya da k'yar Hamma Aliyu yayishi cikin tunanin Saudart, dama ya-ya bare an d'aura. Falak naji tana gani Ummu ta hanata zuwa ko'ina sai su Hibba da Munira ne sukaje, Falak tayi kuka sosai dole ta hak'ura bacci ya d'auketa tana kwance. A jere motocin suke tafiya, sannu a hankali suka iso anguwar da gidan amaryar yake, Zoo road,  cikin nutsuwa ds jerawa motocin suka dinga shiga cikin had'ad'd'en gidan, motar farko tasu Saudar tayi parking kafin ta iyaye sai ta k'awaye sai ta y'an anguwa sai abokai, kaf d'insu sai da suka yaba da kyan gidan da tsare tsaren dake ciki, Komai yaji a parlon kowa na sanya albarka cikin farinciki, k'arfe 4:pm kowa yabar gidan Saudar, banda k'awaye, Hibba da Munira Ummu tayi waya akan su koma gida dole suka koma, Saudart Tasha kuka harda majina, Allah sarki rabuwa da y'an uwa, kafin y'an uwan Ummu su tafi sai da suka sakata ta sake yin wanka ta gyara jikinta sannan suka tafi, ta kasa saka komai a bakinta sam ko dama can ba ma'abociyar cin abincin bane, k'arfe 8:pm abokan Hamma Aliyu dashi kansa Hamma Aliyun suka shigo, sai da suka siyi bakin amarya akayi adu'oi sannan suka tafi, Hamma Aliyu ya dawo tare da gyara mazaunin ledar kajin da yasan ba lallai wacce ya siyo dominta taci ba, kasancewar yasanta batun yauba nama bai dameta ba, ya cire agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunsa, kafin ya cire hularsa ya ajiye asaman dressing mirror ya juyo ya kalleta tana tsakiyar gado kanta rufe da kyakkyawan mayafi, farinciki da nishad'in dake malale a cikin zuciyarsa abin ba'a magana, ya janye mayafin s hankali tare da sanya lallausan hannunsa ya tallafo ha6arta yace "Babyna" "Uhm" kawai tace tare da juyar da kanta, cak ya d'agata ya d'ora akan cinyarsa kafin yace "haba babyn Hamma meyasa yau kuma bazakiyi min magana ba?" Saudart ta d'ago fuskarta dake tsare da makeup tace "nagaji sosai" A hankali ya d'an kwantar da ita kai kace baby, ya fara mammatsa mata ko Ina a hankali, tun tanajin dad'i har bacci ya d'auketa, ba hakan yasoba, ya dinga shafo fuskarta kamar wanda ya sami TV kafin ya d'aga doguwar rigarta sama ya tura hannunsa cikin rigar ya cafko nipples d'inta da hannuwansa biyu ya fara murzasu a hankali cikin hikima idanunsa a lumshe kamar Wanda ya sami katifa lolz, a hankali ya gangaro shafaffiyar mararta kamar batacin abinci ya dinga shafawa, yana aiyans anan baby's d'ins zasu zauna" juyin da tayi ne ya bashi damar zura hannayensa cikin pants d'inta yana shafa k'asanta cikin hikima, baiwar Allah bacci yayi nauyi batasan me akeyi ba, rawar da jikinsa ya shigayi ne tashi d'aya ya mik'e jin harya jik'e, cikin yanayin buk'atuwa yayi bedroom, sai daya shiga ma ya cire kayan ya wurgosu kan kujera kafin yayi wanka yana wankan yana tuno inda zasu raya daren amarcinsu cikin farinciki da nishad'i. Yana fitowa d'aure da towel a k'ugunsa ya matso yana k'arewa siririyar Fuskarta kallo, kafin ya d'aga hannu sama yace "Allah na gode maka daka bani farincikina macen da nafi so a duniya fiye da kowacce y'a mace, Allah na gode maka daka za6amin kyakkyawar mace Mai kyakkyawan hali, y'ar uwata kuma k'anwata, Allah in zaka bamu zuri'a ka bamu masu tausayinmu wanda zasu taso a masu d'aukaka musulunci" ya shafa adu'ar tare da diban kayan ya fice, sai gashi ya dawo dagashi sai boxes, ya haye gado tare rungumeta sosai kamar zai shige jikinta, yaja musu blanket, numfashinsa na shigar nata hakama nata yana shiga numfashinta, sosai yake lumshe ido har bacci 6arawo shima ya d'aukeshi, bayan yayi musu adu'a Ayimin hak'uri lokaci ya kure, comments dinku ne zausa wani lokacin inyi muku posting sau biyu a Rana, ga masu son shiga group d'ina suyimin magana 08141799224 WhatsApp only mata zalla please. WhatsApp posting 8:pm Facebook posting 10:am Mom Islam *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 11-12 Sanyin asbha ne ya fara kad'awa a hankali, Hamma Aliyu yayi juyi tare da sake rungumo Saudart da take shirin tashi, Ta bud'e idanta a hankali kafin tace "Hamma naji kamar ana kiran sallahr ne, ya d'ago kansa tare da mik'ewa zaune yace "eh amma bana shiga ba" Ya janyota jikinsa yana shafa k'ananun kitson da akayi mata tare da cewa "jiya shine kikayi barci da wuri ko?" Tasa hannunta ta rufe masa baki tana dariya, harya sauko daga kan bed d'in ya dawo a hankali ya shafi gefen fuskarta tare da kwantar da kansa akan boobs d'inta ya wuce bedroom, kasancewar akwai ishashen lokaci sai da yayi wanka kafin ya d'auro alwalah, itama tayi alwalar sukayi nafila sannan ya wuce masallaci, ana kiran sallahar asbha ta mik'e tabi masallacin, ana idarwa ta zauna tare da d'auko alkur'ani mai girma ta bud'e suratul Bak'ara, har zata fara karantawa yayi sallama, ta amsa shima ya d'auko nasa suka fara karatu, sai da suka kai k'arshen surar kana sukayi kabbara tare da kwararo wa kansu adu'oi kafin suka shafa, ta d'auki alkur'ani ta mayar mazauninsa ta zauna a bakin gado, "Nifa ki zonan inda magana dake" Dake son cire kaya tana kunyarsa tace "zanje wanka" "To jeki mana waye ya hanaki?" Saudart ta marairaice fuska kamar ta mai shirin yin kuka tace "kai man kaje d'akinka" Ya taso ya iso gabanta ya zuge zip d'in rigarta kafin ya cire rigar, bra d'inta ya baiyyana, waro ido yayi a rikice yace "baby Masha Allah" Cikin jin kunya ta harareshi ya cafkota yana jifanta da wani irin kallo Mai wutar fassara, "Saudart Ina buk'atar kasancewa dake Ina buk'atar jinki a kusa dani ina buk'atar kasancewa cikin jikinki, kibani dama in nuna miki zallar soyayyar dana tanada dominki" Tabbas maganarsa tayi tasiri a zuciyarta amma ta kasa barin zuciyar tata ta kusani inda yake, "Uhm please naji kabarni inyi wanka wlhi yanzu zan fito" Sai daya rabata da komai na jikinta ya shafa inda yaga dama ya dinga wani kwanciya a jikinta, da ta gaji da jiransa ta mik'e, hannunsa a saman nipples d'inta suka isa toilet, tana shiga tace "mik'omin... Yana juyawa ta rufe k'ofar toilet d'in da key. Hamma Aliyu yayi murmishi, kafin yaje gurin kayanta ya fara bincika kalar wanda zata saka, riga da wando ya gani wandon gajere na jeans sai T-shirt pink wandon blue Mai kyau, ya ajiye kan gado yana jiran fitowarta, ta d'auka baya nan ta fito da d'aurin towel a k'ugunta, yana ganinta sai kace mayunwacin zaki ya taka a hankali zuwa gurinta tare da manna k'irjinsa a nasa yace "nidai nagaji da jin laushinsu yakamata suka kasance a jikina na tsawon lokaci, ya kamo hannunta ta fad'o jikinsa, ya fara kissing bakinta kamar ya samu sweet, Saudart ta kasa furta komai, dama can ba ma'abociyar magana bace Falak ta fita surutu, ya zura harshensa cikin bakinta yana wasa dashi cikin wani irin salo wanda dole yasa itama d'in ta fara mayar masa, duk da nok'ewar da takeyi, "Mekikeso inyi miki my baby" Saudart ta rufe idanunta kamar me bacci, a ranta tace "nikam inajin kunya to inma inaso sai in gaya maka?" Ashe maganar zuci ta fito fili, ya sanya dariya Mai sauti wanda ya baiyyanar da fararen hak'oransa, ya zuba mata ido kafin ya janye bakinsa a nata ya fara tafiya da hannunsa a gadon bayanta yana cewa da dad'i?" "Uhm" kawai ta ambata Wanda a zahiri dad'in takeji, ta gantsare bayanta tana dariya. "Hhh yarinya tasan Hammanta ya k'ware gurin sarrafa soyyayya tunda nake ban ta6a son wata mace bayan keba nasoki tun kina k'arama tun bakinsan kanki ba, gashi cikin ikon Allah soyayyarki tayi gida tayi muhalli" Saudart tasa dariya tace "yakamata soyayyar tasi mota" Ya lakuce mata hanci yana dariya. Ba zato Kuma babu tsammani ya cafki nipples d'inta ya fara tsotsa wani azababben zafi ya shigeta wanda yasa ta gantsare tare da saka y'ar k'ara tana dukansa a hankali, shikam yaji dad'in ta6asu dan tsurinsu na budurci yana yi masa dai-dai koda k'arar da takeyi bai Bari ba, sai sauke wani irin numfarfashi yake cikin nutsuwa, a hankali cikin hikima batare data gane hakan ba ya cire kayan jikinsa yana hura mata iska a kunne, a zumbur tayi zata gudu ya rungumeta abinka da K'arfi ba d'aya ba, yayi nasarar yi mata kyakkyawan runguma tare da kwararo adu'ar kasancewa da iyali. ”BISMILLAHI ALLAHUMMA JANIBNISH-SHAI'DANA WA JANIBISH SHAI'DANA MA RAZAKTANA” Ma’ana: “Da sunan Allah, Ya Ubangiji, ka nisantar da ni daga shaidan, kuma nisantar da shaidan daga abin da ka azurta mu da shi.” (Bukhari 5165, Muslim 1434). Manzon Allah (SAW) ya ce: “idan har Allah Ya kaddara arzikin samun da, to shaidan ba zai shafe shi ba har abada”. Da ma’aurata za su rika yin wannan addu’ar a kodayaushe, da sun ci nasara a rayuwar aure, ‘ya’ya da zuri’a gaba daya. Duk iya dauriyarta sai data fashe da kuka yayinda taji bak'onamari ya riski fatan jikinta, tayi dukan harda yak'ushi amma ko saurarta beyi ba, kasancewar shikam baya duniyarmu lolz Kamar wani zautacce ya sunkuyar da kansa k'asanta yana lasar gefe da gefe yana wani irin fitar da numfashi ashh...washh baby. Saudart kamar Mai shirin shid'ewa saboda zafin da takeji ya maye dad'i akai amman duk da hakan zugi na shigarta, sai daya gama cakud'ata sannan ya sarara mata, sai a lokacin ya zuba mata idanu yaga idonta ya kumbura bayan ya mirgina ta koma samansa, "Baby kuka kika yiwa Hamman naki?" Ta harareshi sbda yanzu haushinsa kawai takeji, sometimes takanji k'awayensu Wanda sukayi aure suna cewa "akwai dad'i itakam yau ta banbance wuya Tasha ba y'ar k'arama ba. Sai da suka jima a haka yace "taso in rakaki toilet" bata kalleshi ba bare yasa ran zata amsa masa ya d'agata cak yakai toilet tare da Tara mata ruwan d'umi yasata ciki, ihu ta kurma wanda daga can ma'aikatan gidan suna iya juyowa, kasancewar ba hadinsu bane ko sunji inba kiransu akayi ba Babu Mai zuwa. Sosai ruwan zafin ke ratsa ko Ina na jikinta har wani limshe iso tayi, can anjima ga mamakinsa tayi bacci a ruwan, ya sake d'auraye mata jiki kafin ya tasheta cikin hikima yace "tayi niyar wanka, bayan tayi ta tsarkake jikinta, dak'yar take takawa har ta isa bedroom kamar ta fashe da kuka, ga idanunta da sukayi mata zafi kamar wacce tasa garwashi. Tana zaune k'irjinta d'aure da towel wayarta da rabon data waiwayeta tun jiya tayi ring, ta d'aga murya kamar ta wacce ke jinya kafin tace "my lil sis kina lafiya" Cikin damuwa Falak tace "aunty Saudart lafiyarki kinji muryarki kuwa?" Saudart tayi murmishi marar sauti Dan ba lallai Falak din taji Murmishin ba tace "lafiyata kawai dai nayi bacci na tashi ne shine nake jina Babu dad'i". Falak tace "haba ni zaki 6oyewa kodai Hamma ya 6ata miki rai ne?" "Cikin k'osawa da maganar tata tace "ki gaisheda Ummu zanyi bacci sai anjima" Cikin damuwa Falak ta ajiye waya ta kalli Hibba da Munira tace "kunji murya aunty Saudart kuwa kamar tayi kuka?" Munira tayi murmishi kafin tace "Allah ya bata lpy" Falak tayi d'akin Ummu da gudu kafin tace "yanzu na kira aunty Saudart naji muryarta wani iri Allah yasa lafiya" Ummu na daga kwance tace "Ummu Wai lafiyarki kuwa Ina magana bakice komai ba?" "Ummu tace "Falak kunyi waya da dad d'inku yau?" Falak tace "eh gobe ne tafiyata" Ummu tace "nifa yanzu bana son ki tafi wlhi kar wani abu yazo ya sake samunki Ina tsoron rasaki Falak" Cikin tausasa murya ta shafi kan Ummu tace "Ummuna nayi miki alk'awarin baza'a Kara rasani ba sai inda dalili" "Falak meye dalilin?" Falak tayi shiru kafin tace "Ummu gobe ne tafiyata an shiryamin dambun naman?" "Falak kenan" Ummu ta fad'a tana murmishi, suna zaune Kiran dad ya shigo, kasancewar a wayar Ummu ne ta d'aga murya irinta me fushi tace "aslamu alaikum" Ya amsa cikin farinciki kafin yace "naga sak'onki nima bawai ason raina nak'i zuwa ba, bakiji haushin da naji ba da banzo d'aurin auran Saudart ba amma kuyi hakuri insha Allah Ina nan zuwa ina jiran Falak tazo ne idan komai ya warware za taho" Tunda ya fara magana har ya k'are Ummu batace komai ba, sai kuma cewa da tayi wai ka kasa d'aukar mataki akan kidnapping y'ata da akeyi ko?, walhi na gaji, naga ko damuwarka baka nunawa shin hakan wani sirrinka ne kokuma menene manufarka?, baka tunanin zuwa gaka a d'auketa yau a d'auketa gobe bazamu iya rasata ba haba dad ka duba wannan lamari" Dad ya runtse ido kafin yace "Hajiya kiyi hakuri duk naji abinda kike so ayi, daga yau kar Falak ta sake fita ko Ina har sai gobe ko jibi ranar da zata taho shine kawai, nima kaina abin yana d'aure min kai saboda tunda nake ban ta6a ganin wacce kyawunta yake janyo mata matsala ba sai Falak". Dady nakai zancen yace "ki kwantar da hankalinki matata farincikina, ko zaki biyo FALAK dinne? Ummu ta zaro ido kafin tace "a'a gaskiya bazan zoba nafiso ka dawo" "Shi kenan" dad yace badan yaji dad'in shawarar data yanke wa kanta ba, sai dan bayason takura mata kasancewaarta mace Mai hak'urin gaske. Daganan sukayi sallama ya katse Kiran, Ummu ta kalli Falak da idonta yayi rau-rau tace "Ummu yanzu bazakije gurin dad ba, rabonsa da Nigeria wata 6 months". Ummu tace "nafison yayi aikinsa a nurse ta inda idan ya dawo nan zai huta sosai" Daga nan Falak ta mik'e ta koma d'akinta a fili tace "yau dai system yaji sa'ida ko dubawa banyi ba, ta zame hular kanta tare da cire rigar sanyin dake jikinta tabar iya y'ar k'aramar riga ta Shan iska ta d'auki wani littafin hausa data gani a saman mirror d'inta, "uhm Munira iyayen karatun hausa novels meya kaini ko had'a hausar ma da k'yar nakeyi" ta fad'a tana k'ok'arin had'o sunan littafin, daga k'arshe dai tace "Rashin masoyi, ta6 ga dukkan alamu littafinnan zaiyi dad'i barin karanta pegi d'aya sai in duba system d'ina, tasa wayarta a silent. A hankali take bin hausar tana gane karatun, sosai kuma take mamakin mutanen da suke tsayawa 6ata lokacinsu akan soyayya "mtswww indai tsoyayya littafin ya k'unsa wlhi nabar karantashi wannan ai 6ata lokaci ne" Tana mita Munira ta shigo tana cewa "anata shirye-shiryen tafiya ko? kafin ki tafi please ki tambayi Ummu muje Shan ice cream" Falak ta zaro ido kafin tace "Hamm bakinsan abinda ke wakana bako?" to dad yace kar'in sake fita, Munira ta zauna kusa da Falak kafin tace "wai nikuwa ya labarin mutanen da suka kamaki?" Falak tace "tun yaushe suna station ai basuyi kwanan farinciki ba... Afuwan for the late. Masu son shiga group d'ina na WhatsApp ga numberta mata zallah please 08141799224 #Tem Falak kunyi bacci ne? Mom Islam *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 13-14 Washe gari, duk wani shirye-shiryen da su Ummu zasuyi tun dare aka gama had'awa Falak, Yau jirginsu ya tashi zuwa Germany. Zaune na hango dad bakinsa yak'i rufuwa ya nannad'e hannayensa yanata baza ido, hango Falak yayi tana sakkowa daga matattakalar benen jirgin fuskarta d'auke da fara'a, cikin d'aga murya tace "oyoyo my dad" Dad ya tako a hankali ta fad'a jikinsa tana cewa "dad ya aiki" dad yayi murmishi kafin yace "Falak ai aiki kam baya tafiya inda ya kamata saboda Babu ke.." Daga nan suka shiga mota bayan yasa kayanta suka wuce company d'in dad wato (F&A) meaning..Falak Abubakar. Washe gari ta fara gudanar da aiki sosai cikin fahimta, Switzerland Wani irin shewa Maleek ya saka tare da shafo gashin kan wata baturiya dake kusa dashi, cikin yarensu tace "ka matso ya naga kamar baka farinciki da zuwana?" Maleek yayi dariya kafin ya shafo Brest d'inta da suke a tsatsaye yace "nayi kewarsu, ashe kina hanya, yau bazan koma gida ba" Budurwar daya kira da Hindu tace "Maleek yaushe zamuyi aure?" Cikin mamaki nace to bayan matarsa maman beauty yanada wata budurwar kenan?" Maleek yace "karki damu akwai wani abun da nake jira gagarumin biki za'ayi na kece raini Wanda zai girgiza mutane" Ta had'e bakinsu guri d'aya tana wani tsotsa abin dai gwanin..suna tsaka da hakan Manaf ya shigo da sauri yana cewa "Yaya Falak ta dawo" Kan Maleek ya fara juyawa da sauri ya janye Hindu daga jikinsa kafin yace "me kake nufi dama tana raye?" Maleek yaja dogon numfashi kafin yace "Hamm wlhi idona idon Falak bari kaga videon da nayi mata lokacin da take zaune itada oga Abubakar" Maleek ya zaro ido lokacin da yaga Falak ta k'ara kyau mai ban sha'awa, Maleek yace "anya wanna yarinyar ba aljana bace?" Ya Mike cike da masifa ya kama hannun Manaf suka tafi yabar Hindu a gurin, dogon tsaki Hindu taja kafin tace "nasha alwashin lasa maka sweet honey ta yanzu komai nawa ya rushe Amma akwai wata hanyar" Ta mik'e da fingilar rigarta tabar gurin. A wani babban filin maleek inda brothern Beauty yake aiki suka tsaya shida Manaf, Maleek yace "Manaf bani ingantacciyar shawara akan waccar maiyyar" Manaf ya dafa kafad'ar yayan Nasa kafin yace "hamm, ai shawarar dai itace ka auri yarinyar" Maleek yai saurin juyo da kansa kafin yace "menene dalili?" Manaf yayi dariya yace "kace zaka mallakawa oga Abubakar dukkan dukiyayon daka mallaka kaga idan ya baka auranta tunda komai nasa a hannunta yake mun haye sama" Maleek ya shek'e da dariya yana cewa gaskiya brain d'inka tana aiki yanda ya kamata" Falak.. Dad yace "anjima zamu shida d'akin muga kayayyakin nan amma bazaki ma shiga ba kici gaba da kularmin da aikin dake gabanmu" Falak ta d'ago fararen idanuwanta kafin tace "dad akan me?" Dad yace "babu dalili k'arfe 1:am na dare zan shiga" Falak tace "to kafin taci gaba da sarrafa system d'inta. 1:am idanunta ko alamar bacci babu abinda take hagowa ta cikin system d'inne yaja hankalinta, kamar a sama taji dad na magana ba sosai ba, ta ajiye system d'in tare da tafiya gurin k'ofar Sirrin tabbas anan taji kiransa, ta bud'e k'ofar farko taga baya nan, ta bud'e ta biyu nanma haka ta bud'e ta uku, ananne gansa tsaye sai had'a gumi yake, Falak tace "dad meke faruwa?" Dad ya sharce zufar dake sintiri a fuskarsa kafin yace "na rasa jinin bud'e k'ofa ta hud'u, kuma banga zanen taswirar k'ofa ta biyar inda yake ba, bayan nan ban sauya musu gurin zama ba" "Uhm" Falak tace "kafin ta k'arasa gurin k'ofar tasa hannunta sai gashi ta bud'e, a k'ofa ta biyar ne jikin dad har kyarma yakeyi, dan a tunaninsa d'akinnan babu abinda zai samu, ta d'aga riga ta bud'e cikinta, sai ga zanen taswirar ya baiyyana" Dad ya zaro ido cikin mamaki yace "Falak waye yayi miki wannan abun?" "Bama wannan ba mu shiga mana" Falak ta d'aga kafad'a tace "a'a zan koma bakin aikina" Yayi mata rarrashi harya gaji tak'i saukowa, tunowa a cikin ma wani abu ka iya samunsa yasa bishi batare da tayi magana ba. Da shigarsu sukaga abubuwan (Zinarai) na 6allowa suna fad'uwa, dad ya kalli Falak koda wani temakon da zatayi masa, ga mamakinsa ko uffan batace ba tana tsaye kamar gunki ko motsi batayi ba" Dad na ganin dukiyayoyinsa zasu hallaka cikin d'aga murya yace "daughter kiyi wani abun mana, please kice wani abu" Bud'ar bakin Falak tace "dad bazan 6oye maka ba, a cikin ma'aikatanka akwai munafukar ba kai kad'ai suke yiwa aiki ba abinda nakeso ka sani anan shine "sunada fuska biyu kai kuma ka basu sirrukanka, kasan inba ni ko kai ba babu wanda zai shigo d'akinnan sai wani abu ya faru". Ta d'aure dad da jijiyoyin jikinsa dan koda za'a kasheshi bai san waye nunafukinsa ba gurin ba, Yace "nidai my daughter a taimakeni komai yayi normal, Falak ta ta6a gefen abun cikin ikon Allah sai gashi komai ya tsaya. Wasu cups dad ya fito dasu Falak ta shige can ciki, dad yana "cewa bamuzo da komai a hancinmu ba Falak akwai abubuwan da ka iya zamowa guba a garemu kizo mu koma" Yana maganar tana Kuma shigewa ciki ko saurararsa batayi ba, Da sauri wani abu ya fad'o a wani d'aki data shiga, cikin mamaki ta durk'usa tana shinshinar abin, Falak tayi murmishi kafin tace Dad zokagani" dad yazo zai gani wasu abubuwa kamar kifiyoyi suka tareshi ya kurma inhu, Abin ma dariya yaba Falak ta kalli kifiyoyin da suke harrinsa ta kalli Dad d'in nata, tana zuwa gabansa ta dafa Dad d'in bubuwan suka 6ace, tana komawa taga babu abinda takeson nunawa dad" Cikin tashin hankali dad yace "zomu wuce Ina bazan iya wannan wahalar ba" A fad'ace Falak tace "lallai dad bakasan abinda ke wakana anan gurin ba ko?, uhm dad akwai gagarumar matsala wallahi" Dad yayi shiru yana kallon Falak kafin yace "Falak meyasa yanzu kike neman sauyamin? A da daga kinga wani abun zai faru da komai namu kina magana Amma ..musamman yau kink'i d'aukar mataki" "Dad bafa haka bane, nidai yanzu abinda nakeso dakai yakamata a bincika komai na cikin ma'aikatarnan, kasani dad babu wanda yasan da zaman d'akinan ko? to ni Ina tunanin akwai wanda yasan da zaman d'akinan d'an lek'en asirinmu ne shi" Dad ya zaro ido, cikin tashin hankali ya zauna a d'aya daga cikin kujerar zinaren itama ta zauna wacce ke kallon dad kafin tace "sa'idonmu da k'ok'ari gurin gano masu shige da fuce su zamu afkawa a halin yanzu. Dad ya sauke nannauyar ajiyar zuciya kana yace "Falak bawai naki taki ba, idan nace bakyamin kokari akan komai nawa wlhi nayi k'arya, abinda nakeso ki fahimta anan shine, mutanan nan mugaye ne bazamu iya dasu ba" "Kenan dad kana neman kace mu zuba musu ido suyi abinda sukaga dama ko?" to wallahi wataran ma d'akinnan nasu zai zamo" Cikin rashin jin dad'in kalaman nata dad yace "yanzu bayanin taswira da jinin ya za'ayi?" Falak tayi Jim kafin tace "nidai a halin yanzu dad nafison a gama da waccar matsalar kafin wannan muje kawai, ya fito hannunsa rik'e da cups biyu na zinare sukayo waje dak'yar. Tunda suka fito Falak ta fara baza ido akan duk wasu masu hada hadar kaiwa da kawowa da shigowa da kayayyakin da aka sarrafa, sosai kanta yad'au zafi dan zuciyarta ta dagula ko kiran waya bata d'agawa daga k'arshe ma ta kashe wayar, shi kansa dad d'in shima yau yana cikin aiki bayada lokacin kansa sai na sallah. Switzerland Maleek na zaune a gidansa suna y'ar k'aramar walimah wacce Beauty ta rasa ko menene dalilin yinta. Brother yana zaune suna shan wani abun naye wanda bansan sunansa ba, Beauty dake la6e taji Baban nata yacewa brother, Arif ya cinikin jiya ya kasance, labari aka bani kawai shiyasa na shirya maka wannan walimar?" Arif yace "baba jiya an Sami ribar da ba'a ta6a samu ba saboda kayan sunyiwa nasu siya kyau, nima idan nahek'a karkaga inda nake jina kamar a wata duniyar" Maleek yace "yayi yarona aci gaba da gashi, kace gidan rawa kake son in bud'e maka ko?" Cikin murna Arif yace "eh baba" Wasu zafafan hawaye ne suka fara ambaliya a fuskar Beauty cikin tsananin tashin hankali ta fad'a kan gado tana kuka, a fili tace "kowa yayi sa'ar uba Amma nikam a'a, kowanne iyaye suna bawa yaransu tarbiya Banda namu uban, Momy tana iya bakin k'okarinta gurin ganin ta bamu tarbiya amma baba ya dinga rugujewa, nayi alk'awarin dak'ile duk wata 6araka dake neman tasowa, nayi alk'awarin mayar dakai mutumin kirki da yardar Ubangiji" Tana gama fad'ar haka ta mik'e jiki babu k'wari, jiri na d'ibarta tayi hanyar da zai sadata da d'akin momynta, tana shiga ta samu momyn na zaune tana ninkin kaya, tace "momy inason zuwa Germany ranar Sunday" Momyn tata tayi shiru, Abu na farko data fara tunani shine Maleek "ko ya za'ayi ya barta oho" Momyn tace "bakya tunanin babanki?" Beauty tace "banaso ya sani ko kad'an bana buk'atar saninsa" "Me zakije yi" "Momy ina wannan yarinyar wata y'ar Nigeria ana ce mata Falak yarinya Oga Abubakar Sarkin Zinarai na Germany to ita" Momy tace "Ina jinki" Beauty tayi shiru can kuma tace "momy baba ne suke neman kai musu hari a satinnan wlhi bom sukacr zasu sa musu ga mahaifinta kin tunda lokacin da bani da kud'i ya biyamin kud'in makaranta?" Momy tace "lokacin dana kwanta hospital ma shi kika Kira ai, ina bayanki shin wane taimako kikeso ayi masa?" "Inason d'aukar video na duk wani abu da su baba sukeyi in tura ma K'awata Falak nasan zata buk'aci hakan" Ashe tunda suka fara magana Arif yana zaune yana jinsu gashi zuciyarsa ta bushe irinta Maleek baya tsoron komai hasali ma sai ya taro rigima da kudinsa, sbda zuciyarsa ta kangare sakamakon wasu abubuwa da Maleek take bashi tun yana yaro. Gaban momy ya fad'i, cikin tsananin tsoro tace "Arif my son dama kana hanya?" Ga mamakinta yau ko rashin kunyar nan daya saba yi mata Babu, yace "eh momy na gwada wayarki a kashe" Momyn tayi murmishi dan ko waiwayarta bayayi tace "Aiko a kunne take" Arif yayi kamar beji komai ba, ya fice fuskarsa babu yabo Babu fallasa, momy tace "inaga fa Arif yaji maganarmu" Beauty tace "ko kad'an beji ba, dan banji alamun tafiyarsu ba" Momy ta d'auki mayafi, tace "zanje gidan Ummi Amal please ki kula da gida zuwa yamma zan dawo kuma ki gyara ko Ina" Momy na fita Arif ya biyo ta k'ofar baya kafin ya shigo yana wani irin murmishi Wanda babu wanda yasan ma'anarsa, zama yayi jikinsa na gogar na beauty yace "wallahi naji duk maganar da mukeyi, so yanzu za6i ya rage gareki, koki amince da abinda zan gaya miki ko in gayawa baba kinsan sarai zai kashe momy" Zufa ta fara karyowa Beauty tace "mene zanyi please karka gaya masa" Arif ya shafi gashin kansa yace "zan dingayin sex dake kullum da asuba da dare ma idan nazo kwanciya, akwai wasu tablet da zan dinga kawo miki saboda gudun d'aukar ciki, idan hakan yayi miki go ahead" A firgice ta kalleshi ta kalli idanuwansa kafin tace "wannan ba magana bace abu mafi girma kuma mafi daraja a rayuwata ka kyaleni ka kawo wata shawarar, ya danna number baban nasu, rin daya ya d'aga, Arif yayi mata nuni da wayar" jikinta na rawa tace "na amince ..... Kuyi hak'uri jiya nayi typing ya goge masu son WhatsApp group d'ina suyimin magana WhatsApp only mata zalla please *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 15-16 Arif ya wani rungumeta tana tureshi. Tun bayan tafiyar momy, Beauty ta kasa koda d'aga tsinke sosai jikinta yayi sanyi, har momy ta dawo. Sallamar momyn ne yasata share hawayen dake ambaliya a fuskarta, momy ta taho da sauri tana cewa "Beauty lafiya? kafin in fita mun rabu da farinciki yanzu kuma nadawo naga akasin hakan" Beauty ta d'ago shanyayyun idanuwanta kafin tace "momy babu komai ciwon mara ne yake damuna" Momy ta rungumeta tana bubbuga bayanta alamun rarrashi. Maleek•• Dariya ya kwashe da ita, a yayinda yake ganin sun shiga d'akin sirrin. Dad tunda ga taswirar a hannunsu, sun shirya shiga d'akin ranar Asabar kasancewar dad yana hutawa a gida ranar shida Falak ko gurin aiki basa zuwa, infact madai ma'aikatar a kulle take. Maleek da Manaf da Arif dukkansu suna zaune a wani babban d'aki su ukun suke duba taswirar, Maleek ya nuna wata hanya wacce itace ta fitowa yace "tanan zaku shiga "idan zaku fito, ya nuna hanyar shiga yace "tanan zaku fito" Manaf yace "shikenan abubuwan d'akin ko?" Maleek ya danna number wani wanda yake yiwa dad aiki, kuma shima yana yi masa aiki, yace "oya hau WhatsApp yanzu sbda maganar bazatayi a baki ba" Cikin k'an-k'anin lokaci saurayin yahau tare da kunna data, zanen taswirar daya turawa Maleek yagani ya d'auki hotonta ya turo masa, Maleek yace "kwana nawa akeyi kafin a fito daga cikin d'akin sirri?" Saurin yace "Oga Abubakar yanayin 1days basan ko ku zakukai kwanaki nawa ba, sbda d'akin yanada tsayi da girma ni kaina duk kusancina dashi ban ta6a jin wani 6oyayyen sirrinsu ba, bawai dan babu ba akwai sosai ma". Maleek yace "idan sun shiga a kwana biyu ko d'aya, mu a wuni zamu shiga mu fito" Arif yayi dariya, Yau saura kwana biyu su shiga d'akin sirri, sunata k'ok'arin dak'ile inda za'ayi Falak ta gansu harma tasan da shigarsu, sun shirya bi ta k'ofar baya, sunkuma yi nasarar samun keys guda biyu, duk k'ofofin guda biyar sun gano inda zasu shiga, amma basusan a k'ofa ta nawa akesa jini ba. Friday, tunda Falak ta tashi ko breakfast batayi ba, tayi wanka tana gama shiryawa ta taho gurin aiki, tabar dad a gidansu kasancewar babban gida ne part d'inta daban nashi daban. Tana zuwa bayan ta ansa gaisuwar ma'aikatan gurin, ta fara kallonsu d'aya bayan d'aya, Da sauri ta haura steps zuwa d'akin ajiyarta ta ajiye system d'inta kafin dawo taci gaba da kallonsu, a lokacin sai data rage mutane goma Sha biyar cikin masifa take korarsu ciki harda mutanen Maleek yawancinsu ma na Maleek d'inne tunda ya riga ya siyesu akan tahowar da zasuyi ranar Asabar. Dad ya fito daga wanka yaji wayarsa na ring, yaje ya d'aga da sauri sbda ganin number ma'aikatansa ne, "Oga Hajiya tazo tana ta korar mutane ko kanada masaniya akai" Cikin sauri dad ya shirya ya fito hannunsa rik'e da keys security d'in dake tsatsaye kota Ina ya kalla bayan sun risina sun gaishe shi, ya wurgawa driver key kafin yace "muje company" Dad na daga cikin mota yana mamakin zafin rai irinnan Falak ga saurin yanke hukunci bata bin komai a hankali, yana zuwa bakin get d'in ma'aikatar y'an Jarida sukayi masa caaah da tambayoyi Wanda shi kansa bai san ma'anarsu ba, hasali ma to mezaice" Falak na fitowa ta k'araso da dad d'in ciki, tambayar ta koma kanta, cikin k'warin guwaiwa Falak tace "mu muna taimakawa masu k'aramin K'arfi ne, Kuma duk wanda mukaga zai karya dokar wannan company waje zeyi" D'aya daga cikin y'an Jaridar yace "bakya ganin idan akayi haka ba'ayi rashin adalci ba?" Falak ta gyara gashin kanta kafin tace "eh su zasuga hakan amma mu munyi ne domin kawo gyara please ku barni haka inada abunyi, sosai dad ya tsaya yana kallonta gata da k'arancin shekaru amma ko tsoron wani abun batayi "oh Falak" dad ya fad'a a hankali tare da shigewa ciki. Ba iya masu aiki a company dinba hatta mutanen gari sun zagi Falak sun Kuma alak'antata da rashin Imani. Yau bawani aikin kirki tayi ba, sakamakon wani yanayi da takejin kanta a ciki, lokaci-lokaci takanji gabanta ya fad'i ta mik'e zubur, dad ya kira wayarta yakai sau uku tana gani tak'i d'agawa, tunda yaga haka yasan yau daru ne ya motsa bari ya je inda take tunda you tana kan Sarauta, yana shiga ya sameta ta had'a kai da guwaiwa idanunta sunyi jawur, ta d'ago ta kalleshi, da ganin hakan yasan akwai gagarumar matsala wacce yake tsoron afkuwarta, jikinsa na rawa, yaja kujera kusa da ita ya zauna, kafin yace "haba y'ar albarka mai taimakawa dad d'inta mekuma zai faru please ki sanar dani' "Dad zanje d'akin sirri, an rasa Taswira ko?" "Eh an rasa harda kwalbar jini" Kwalbar jini kai ne ka yarda ita ina tunanin tana cikin d'akunan, taswira kuwa akwai wasu wanda sukeyi mana aiki sune suka sace" Dad ya zube a gurin zai fashe da kuka Falak tace "naga akwai gurin da akasa numbars ko kuma barmin komai a hannuna dad jeka kwanta" Muryar dad kamar ta mai kuka yace "Falak wace irin kwanciya Ni bazan iya kwanciya ba" Falak tace "Ina zuwa" Bata jira abinda zaice ba ta shige da uban gudu tasa key ta bud'e d'akin duk iya k'warewarta hanyar bincike da baiwa da Allah yayi mata bata isa ta bud'e k'ofofinnan kai tsaye ba, batare da ta duba taswira ba, bata k'arasa cikin d'akin ba ta fara dube-dube, tana danna wasu numbobi a jikin k'ofar k'arshe tana yakice zufar dake sintiri a fuskarta, da sauri tabar gurin tana hamdala, kuma duk numbers d'in data sauya akwai a taswirar. A inda tabar dad anan ta sameshi, ta duba agogo, tace "nashiga k'arfe 9:am na fito k'arfe 12pm, alhmdulilh, dad ya sauke nannauyar ajiyar zuciya kafin yace "Falak baki sanar dani komai ba" Falak ta zubawa dad idanu kafin tace "dad akwai masu kawowa d'akin hari, yau ko gobe jibi ko gata, Allah shine masani nidai nabawa gurin kariya ne, am bazamuzo aiki Sunday ba dama, haka Monday ma zamu zauna a gida dad karka damu ni nasan me nakeyi" "Falak, kinaso komai namu ya lalace ne? akwai mutanen da mukayi alk'awari dasu zasuzo su kar6i kaya Kuma na had'a musu me kike ganin zai faru" "Komai mukasa gaba mu rok'i za6in Allah wlhi dad inhar kace sai kazo zan koma Nigeria bazan sake dawowa ba" "Innalilahi wa inna ilaihir raji'un" Dad ya ambata yasanta da taurin kai ga lafiya oho. Wunin ranar daga ita harshi sun wuni cikin 6acin rai, ita a nata 6angaren tanason kawo gyara, shikuma dad yana ganin tanason ta kawo masa wani tsari ne, wala Allah ya kawo cigaba ko akasin hakan. 6:pm suka wuce gida, kai tsaye dad ya wuce bedroom d'insa, ga mamakinta sai yaga Falak zaune a parlonsa tanata sarrafa System, shifa abin har mamaki yake bashi, tabbas Falak tafishi sanin komai amma ita d'in sirrinsa ce, ba lallai ya iya koda kwatankwacin abinda tayi ba. Cikin fara'a tace "dad yau kwana zamuyi babu bacci zoka zauna" Ashe a cikin daren su Maleek suka shirya zuwa. Babu Maleek d'in Kuma babu Arif, daga Manaf ne sai sauran mutanen daya gaiyyata masana k'ofofin sirri harda wanda Falak ta Kira mutum Uku. Dad yaga alamun tafiyar mutane ko wanne bayansa goye da jaka, Sai gashi sunata haska gurin da fitila kasancewar koda gurin k'wan wutan anyi masa gida ne, sunyi nisa a tafiyar tasu, d'aya daga cikinsu yace "ku tsaya mu duba taswirar nan naga tsakaninmu da gurin zai iya kaiwa tazara 100, suka zato ido ai babu musu suka buɗe Taswira, da mamakinsu suda aka ce musu tafiya ta kwana biyu ko su kwana nawa zasuyi oho, Cikin firgici da tsoro sukaga tsakaninsu da inda zasuje tafiyar wata biyu gashi sunyi gaba Babu halin fitowa sai an k'arasa, dama a k'a ida k'oshi dad d'inne zai shiga yake ganin ya fasa to bazai iya dawowa ba ko bazai d'auki komai ba sai ya shiga ya fito, "Tafiyar wata biyu!!!" Manaf yace cikin firgici dukkansu sun firgita sosai. Dad yayi murmishi kafin ya dafa kan Falak yace "ubangiji yayi miki albarka ubangiji yasa ki gama lafiya ubangiji ya dauwaamar da farinciki a cikin rayuwarki, hausawa sunce abinda babba ya hango yaro ko tahau rimi bazai hangoshi ba, to nidai nace abinda my lovely daughter Falak ta hango dad bazai hangoshi ba" Falak tayi murmishi tashi d'aya ta gimtse fuska saboda ganin taswirar dad d'inta da tayi a shimfid'e a k'asa suna neman hanya, duk wata hanya da zata sadasu da d'akin, Falak tace "dad akwai matsala abin yana neman fin k'arfina" Dad yace "Falak yanzu k'arfe 2:am na dare jeki kwanta a k'arasa aikin da safe" "Haba dad suda sukazo neman Haram sun hana idonsu bacci, mu da muke neman halak muke gyara kayanmu shine zamuyi bacci?" Dad ya zabga tagumi har yana gumi. Taci gaba da sarrafa System d'in cikin k'warewa. Switzerland Night 6:11pm Beauty tana zaune akan sallahya ta idar da sallah Momy ta shigo hannunta d'auke da tea Mai milk, badan kartace bazata shaba ta tayarwa da momyn hankali ba, da tace ko ganinsa batasonyi. Ta k'irk'iro murmishin da zaisa momy karta gane damuwar da take ciki. Cikin farinciki momy tace "naji dadi dana ganki cikin farinciki Sha magani kisha tea ki kula da kanki bye sai da safe karki manta da adu'ar kwanciya bacci" 11:pm tana kwance tana game a waya taji ana nocking tayi kamar batajiba, ya Kuma nocking har wajen sau babu adadi, taki tashi ta buɗe tasan bazai wuce yayanta Arif ba, tana kuma rok'on ubangiji daya ku6utar da ita daga sharrinsa, Cikin sanyin murya yace "ashe kin shirya a kashe momy" Tayi masa banza kamar bada ita yakeyi ba. Koda ya gaji da nocking ya koma d'akinsa tare da Shan alwashin saiya lalata masa rayuwa tunda ta lalata masa komai nasa tare da burin dayaci akan zumar da zai Sha a daren yau. Maleek, shima yana zaune beyi bacci ba, da gyangyadi ya fara d'aukarsa sai yaji an rafko masa Kira ana tabyarsa inda sukaga dare haka sukaga rana, sosai mutanen cikin d'akin sata lol dan banace d'akin sirri ba, sun shiga rud'u. Nigeria•• Hankalin Ummu yafi kwanciya a halin yanzu sakamakon lokacin da Falak take gida, saboda tana dawowa Nigeria kafin ta koma Germany ake kidnapping d'inta, yanzu kuwa sai dai suyi waya. Munira da Hibba sun fara zuwa aiki sakamakon sun kammala karatunsu. Hibba tana aiki a hospital d'in Malam aminu Kano, ita Kuma tafara aiki a inda dad ya bud'ewa Ummu, wato gurin gyaran jiki had'a su turaruka humra da sauransu. Yau Sunday, Munira bataje ko Ina ba, ta bud'e system d'inta tahau WhatsApp, ganin Falak tana online yasata yin video call tace "wato kin mance damu tunda kika tafi ko Kira Babu" Falak da take kan aiki tai saurin amsa maganar Hibba tare da cewa Sorry aunty Hibba, ta fita a gurin Hibba tanata magana Falak hankalinta baya gurin. Hibba taje d'akin Ummu da gudu rai a 6ace tace "Ummu ni nake yiwa Falak magana ko reply taki yimin muskilancin ya dawo kaina kenan..? Masu son group suyimin magana WhatsApp only mata zalla 08141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 17-18 Ummu tayi murmishi kafin tace "haba Hibba kudinga fahimta mana kodai aiki ne yayi mata yawa" Hibba tayi murmishi. Germany Sunday Shigarsu da komai Falak ta sani, cikin mamaki Dad yace "wato sunzo kwashe komai kenan?" Kafin ta bashi amsa sukaji ana kiran sallahar asbha, dad yace "tabbas yau kwanan zaune mukayi" Cikin sauri ya mik'e ya koma d'akinsa itama ta mik'e hankalinta na gurin d'akin dad, Tasha alwashin bazata je duba kowa ba, yunwa ma ta ishesu. Sallah kawai tayi ta fito sanye da hijab hannunta rik'e da alkur'ani, parlo ta dawo tayi karatun kafin ta mayar inda ta d'auko, cikin k'an-k'anin lokaci tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga mai mad'auri, bak'a, sosai rigar tayi mata kyau, tayi simple makeup tare da rolling mayafin a kanta, kamar kullum ta d'auki abokiyar aikinta wato system d'inta ta fito gurin dad da shima ya kintsa, "Good morning Dad" "Morning how are you my daughter" "Am fine Dad" Falak ta fad'a tana mik'ewa, "Ina zuwa ki Bari a kawo breakfast mana" Dad ya fad'a yana kallonta, "A'a dad zan karya acan akwai abinda nakeson yi acan" Dad yace "gara kidinga hutawa saboda hutun k'walawa shike kawo tunani mai zurfin gaske" "To kawai tace tayi waje, ta barshi a guri " Yau ta rigashi zuwa, tun daga bakin get motarsu na tafiya takejin gabanta ya tsananta fad'uwa fiye da koysushe, ta ambaci "innalilahi wa inna ilaihir raji'un" Ana parking ta sauka ta shige da sauri tare da hawa steps d'in, zuciyarta ta bata shawarar ta shiga ta duba wad'annan mutane, da sauri tace "never!! wlhi kozasu mutu" Tana zaune wani tsoho ya shigo wai ta temaka masa, ta mik'e da sauri kafin tace "haba baba jikinka bai nuna kana cikin wahala ba amma ga wannan" ta mik'a masa kud'ad'e masu yawa, yana kar6a shocking ya kamata jikinta babu inda baya 6ari dan azaba, cikin tsananin mamaki sai ga tsohon nan ya cire fatar dake jikin fuskarshi ashe matashi ne. Karku manta nace gajeren labari ne, dubada inda littafin nake jinsa a raina dakuma sak'on da nakeson isarwa, zai kai Book1,2,3,4 kun gane, akwai mutane da dama da zasuce banyi musu adalci ba, kuyi hakuri banyiwa kowa dole ba, a page 30 zan tsayar da wannan shafin zakuyi hakuri da hakanne idan har kun fahimci abinda nake nufi, mean yanzu littafin FALAK is Book1,2,3,4 duk meso sai yayi magana, zanyi normal group 300 zanyi Vip 500 zanyi special 1k nagode. Gadai Falak a zaune Amma ko numfashi batayi, matashin saurayin ya cire bak'ar hular kansa kafin ya fara dube-dube, fari ne tass ba d'an Nigeria ba, cikin sa'a yaci karo da system d'in Falak, da sauri yaja kujera ya bud'eta yana dariya, abinda bai sani ba anan shine besan ko wacece Falak ba, mahaifinta ma baisan ko wacece ba balle shi da ba kowa ba. Yayi, yayi ya Kuna amma abin ya gagara, duk da AC dake kad'awa Amma a banza sai sharce zufa yake, cikin yacin rai ya mik'e daga gurin da yake zaune ya fara y'an dube-dube kozai samu wani abu mai muhimmanci. Ya watsar da komai na gurin cikin harda system d'in Falak, a tunaninsa komai ya lalace, damuwarsa anan shine idan ya komawa wanda ya aikosa da maganar bai samu abinda yake soba to wallahi sunansa gawa, Cikin k'warin guwaiwa Falak ta mik'e idanunta sukayi kalar blue ta shak'o wuyansa ta bugashi a k'asa ta kuma d'agashi ta buga a k'asa kafin ta fara magana cikin wata iriyar murya, waye kai waye ya turoka me kazo nema?" Da sauri matashin yace "ke nazo nema kuma nad'au alwashin bazan bar nanba har sai naga bayanki" Falak tayi masa shak'a wacce takusa kaishi lahira kafin tace "kalma ta karshe rayuwarka ta k'arshe zamanka na k'arshe farincikinka na k'arshe a wannan duniyar waye ya aikoka?" Da k'yar bakinsa na mugun zubar da jini yace "Maleek, Abdull-Maleek shine ya aikoni" "Switzerland ko?" Falar ta fad'a tana d'aga masa gira, bakinta duk jini, "E...eh...eh shine" Falak ta sakeshi tare da turashi cikin haushi da masifa tace "meyasa yake turoku? meyasa bazai zo ya sadaukar da rayuwarsa ba akan abinda yake nema, meyasa ku dabbobi da yake aikoku kuke biye masa kuci kud'i ku salwantar da rayuwarki akan dukiyar da bakuda tabbacin zaki sameta a wahalce kokuma ku mutu gurin nemanta?" Jikinsa na karkarwa yace "na tuba kiyi min rai" Falak ta nunashi da Zara zaran y'an yatsu ta kafin tace "last worning wlhi ko inuwarka na Kuma gani saina hallaka ka garama ka koma gaban iyayenka" Ya mik'e ya fice da uban gudu, lokacin da dad yake isowa a mota shikuma saurayin ya fice da uban gudu, Da sauri Dad ya fito a mota tun kafin akai ga gama parking, ya wuce office d'in Falak da gudunsa, yana shiga ya rik'e baki tare da k'arasawa gurinta, yasan yau an ta6o masa Falak, duk abinda ya ta6a lafiyar jikinta tabbas babban abu ne" Dad ya kallleta kafin yace "Falak meke faruwa kin taho batare da kin sanar dani abinda ke faruwa ba" Falak ta runtse ido kafin tace "dad dole zan koma Nigeria dad wannan rayuwa tacin Amana da salwantar da rai akan dukiyar wani ta isheni, Dad yanzu nakuss yi kisan kai" Dad ya zaro ido kafin ya kakkali kayayyakin da aka zubo dasu yace "kai Allah kana gani" A zuciye Falak tace "zata shiga wannan d'akin , Dad ya janyota takusa fad'uwa cikin fad'a yace "kefa kike yimin fad'a jiya kince abi komai a hankali yanzu Kuma kina neman wargatsa komai, "Gayamin waye ya fita anan yanzu?" Falak na kuka tace "Maleek ne ya aikoshi Dad bansan me yazo d'auka ba" Switzerland Washe gari, Beauty taji tsoron fitowa saboda Had'uwarta da Arif, koda momy ta lek'o d'akin ta sameta a kwance kamar marar lafiya, momy tace "beauty kinada damuwa amma kike k'in sanar dani ko?" Ganin inuwar k'afar Arif yasa beauty cewa "ciwon mara da nayi jiya shine ya haifarmin da zazza6i momy amma yanzu alhmdulilh" Momy na mik'ewa zata fice, Arif yabar gurin cikin sand'a Washe gari ta kama Monday, yau momy zataje Egypt ita da Ummu Amal y'ar uwarta ana bikin k'aninsu (autansu) kasancewar aure ne ya kawosu Switzerland, K'arfe 7:am momy ta shirya ta fito ta sami beauty dake kitchen tana had'a breakfast, momy tace "beauty ko iya tea ne yayi had'a min please kinga yanzu Ummu Shukura ta kira Wai ta fito" Beauty ta had'a tea d'in ta kawo mata d'aki, momy na gama Sha ta mik'e, Maleek ya shigo cikin shirinsa na turawa wuyansa da wani abu kamar mayafi, Ya kamo hannun Momy kafin yayi masa kiss yace "zanyi kewarki matata fatan dai bazaki kai 2weeks acan ba?" Beauty ta fice cikin jin kunya, a zuciyarta tace "shidai baba ko kunyar Ina guri yabar yin abu bazai Dena ba". Maleek ya wani rungumeta kamar zai mayar da ita ciki, a zuciyarsa da abinda yake kudurtawa bayan tafiyarta, Momy tace "zanyi missing d'inka mijina" Maleek ya had'e bakinsu guri d'aya tare da sanya hannunsa k'asanta yana wasa dashi, cikin sanyin murya tace "megida kanason kasa nayi late ko?" "Yakamata ki bani farinciki kafin ki tafi" Momy tayi mamakin wannan zallar soyayya da Maleek yake gwada mata, amman sai ta biye masa, Ummu Shukura kam tayi Miss call har uku amma momy bataji ba, Maleek yaji yak'i magana, ana hud'u ne momyn ta d'aga tace "kin zo inda zamu had'unne?" Ummu Shukura tace "a'a wlhi na koma bak'i nayi" Maleek ya kar6e wayar yana rage kayan jikinsa, itama din ya rabata da nata kayan yana wani sinsinar gefen kunnenta da ya jiyo k'amshin turare, a kullum mamakinsa shine, idan yazo xx da ita koda yaushe a matse take, bakamar sauran matan da dayazo sai yaji abu ya shige zuruf ba, ya dad'e a kanta yana sumbatu daga k'arshe ya farayi a hankali, itama kanta ta gaji, Saboda Maleek wani iri namiji ne, tun yana abu ta dad'i har abun yazo ya fice maka Sam a cikin ranka, dak'yar ya d'agata, cikin sauri ta sake wanka ta fito ta sameshi kwance a gurin ya baje kamar gona, Momy tace "please me gida ka gyara jikinka idan Beauty ta shigo fa?" Maleek yace "ai tare da matata nake" Momy tai saurin kamo hannunsa tana d'an yi masa wasan yaudara ya shige toilet. Allah yasa sunyi sa6ani sai ga Beauty ta shigo tana cewa "momy Ummu Shukura ta kira wayarki wai bata shiga ba tace ki fito itama ta fito". Momy tace "to insha Allah" Abinda yaba beauty mamaki shine momy na busar da kai bayan haka tana shafa mai tana sauya kaya ta fice kai tsaye. Beauty babu abinda bata sani ba sai dai wanda ba'ayshi ko anyi maganarsa ba, wato na dangane da mahaifinta, sosai take binciken duk wani abu. Da zaisa ta gano ko menene alak'arsa da abun. Momy na gama kintsawa Maleek yayi mata transfer na kud'i masu yawa, kafin yace dole ta gaya masa kwana nawa zatayi?" Momy tace "tow weeks" Maleek ya rungumota saboda ba k'aramin dadi yaji ba kafin yace "nagode da farincikin da kika sanyani inayi miki fatan tafiya lafiya ki dawo lafiya" Haka suka rabu cikin farinciki, ta shiga d'akin beauty tayi mata nasiha kafin tace "idan ta sauka zata kirata" Momy tace "ban Sami wayar Arif ba, koda yake shi bai damu da kowa ba natafi" Beauty tace "momy Allah ya tsare hanya" Itama tad'au alwashin momy na tafiya zatabar gidan kodan halinda zata tsinci kanta a ciki ta gwammace tayi rayuwa a wani gurin ba agaban wad'annan azzalumain ba, Zuwa yamma Maleek ya Kira beauty a waya yace mata, idan taga bai dawo ba zai kwana a wani guri akwai aikin da sukeyi karta damu, idan tanada matsalar kud'i ta duba loka" Dama abinda takeson ji kenan, zuwa dare ta kammala abinci ta sawa Arif ta ajiye masa a d'akinsa, tana shirin fitowa ya tareta, kafin yace "yakamata ki bani abinda na nema idan kink'i kinsan meye zai biyo baya? Wlhi sai momy tayi hatsari ko a gurin dawowa, kinsan za'a fara tunanin mutuwa ko rayuwa ko?" Beauty na mutuwar son momy, inda abinda zai ta6a momy bata k'aunarsa, da ana neman za6in mutum gurin mutuwa da tace a kasheta abar mata momynta. Beauty ta marai raice fuska kamar ta mai shirin yin kuka tace "haba brother kasan illar yin hakan fa, ko wani ne ya tareni zai lalatamin mutuncina ai ka hanashi sai inda k'arfinka ya k'are, ya galla mata harara lokacin daya kwantar da ita akan kujera ya jefa wasu tablet guda uku a cikin lemu daya tsiyaya a cup ya mik'a mata cikin tsawa yace "Sha..!!" A firgice ta kar6a tayi kamar tanasha ta ajiye, cikin masifa yace "kinsan dai ni ba k'aramin yaro bane ko? nasan bakisha ba wallahi sai kin shanye duka" Ya d'auko k'atuwar wuk'a yana yi mata nuni da ita, da sauri ta kar6i cup din... Idan baku manta ba, da nace muku gajeren labari ne, yanzu kam wasan ma ba'a fara ba, littafin FALAK iya kaiwa Book1,2,3,4 insha Allah, banyiwa kowa dole ba, nasan masoyan Falak zasu so jin labarin ba'ayi komai ba, dalilin da yasa nace muku labarin zeyi tsayi kenan, a page 30 zan tsaya Ina Mai baku hak'uri, bawai ina nufin wani abun bane, normal group 300 posting d'aya a Rana Zanyi Vip group 500 posting biyu zuwa uku a rana. Zanyi special wato manyan mata masu so ta private 1k posting sau hud'u a Rana. Ba lallai kullum y'an normal su samu ba, falyakun khairan... Kafad'i alkairi ko kayi shiru... Dama gareku masu son adama dasu a doguwar tafiya mai d'auke da sabon salon cakwakiya zasu iya biyan kudinku tanan. 3175689751,Zainab Habib first bank. Idan katin mtn ne zaku d'auki hoton katin ku turo ta wannan number 08141799224 Masu son shiga group d'ina suyimin magana WhatsApp only mata zalla 08141799224 Mom Islam Masu son shiga group d'ina suyimin magana WhatsApp only mata zalla 08141799224 Mom Islam *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 19-20 Beauty ta kafa kai kenan wayar Arif ta fara ring, yai saurin d'agawa tare da cewa "my lovely dad am coming" Taga ya fice da sauri. Jikinta na karkarwa tabar d'akin har tana bigewa da bango, tana zuwa d'akinta ta fad'a gado tare da dafe k'irji ta fashe da matsanancin kuka mai tsuma zuciya, kuka takeyi sosai kamar wacce aka yiwa duka, a daren dai ko abinci bataci ba haka ta kwanta zuciyarta a cunkushe da tarin bak'inciki. Maleek• Cikin hanzari ya iso bedroom d'in Maleek, Arif yace "my dad gani" Abin mamaki nace ashe yana nan yace kar tayi abinci dashi?. Maleek yace "ya maganar kayannan suna shiga kuwa?" Arif yace "eh dad ai kullum cinikinsu akeyi ina tunanin saima anyi sabon d'iba" Maleek yayi murmishi kafin yace "ubangiji ya barni dakai my lovely son" Arif yace "Amin ya rabbi" Daga nan Arif ya fice, a cikin daren ya wuce inda dad d'in yake siyarda cocaine (hodar ibilis) kasancewar babu nisa a tsakaninsu, yana gudun kar dad d'in yazo ya ritsashi bai gama lissafi ba, a tak'aice dai anan ya kwana. Germany Yau kwanan bak'insu Falak wato 6arayi kwanansu uku a cikin d'akin, amma suna nan jiya I yau, dan babu abinda ya sauya zani, kullum cikin duba Taswira suke had'e da bincike tare da wani boka da already dama anzo dashi. Yau sun shiga k'ofa ta biyu, matsatsinta ya isu, basuda halin komawa baya, cikin tsananin tashin hankali da tsoro ga zafi da ko shan iska gurin bayayi, suka fara jimanta halin da zasu shiga sunzo da gorar ruwa harda kayan itatuwa duk sun taho dashi tun kafin akai sati sun cinye fin rabi, ruwa kuwa yakusa k'arewa, cikin nawuyacin hali Manaf yace "gaskiya bazan iya wannan aikin ba komawa zanyi har ga Allah akwai cutuwa a ciki, banga alamun zamuyi nasara ba" Boka ya sheke da dariya kafin yace "ai a k'a idar wannan d'aki idan aka shigo dole sai an shiga ciki kafin a fito" Manaf yace "munyi tafiya kamar wasu marasa galihu ko kwata bamuyi ba nidai na gaji" Boka ya rungume Manaf dake wani irin tari, kafin yace "kayi hakuri inada yak'inin sai munje gurinnan nayi muku alk'awarin duk Wanda yaji jikinsa babu K'arfi yayimin magana zanyi masa magani" Tashi d'aya Manaf yaji k'arfin jikinsa sukaci gaba da tafiya babu iyaka, anan k'ofa ta biyun da ko rabinta basuyi ba anan dare yayi musu, dole suka gwamutsu cikin matsatsi suka fara bacci, dan babu gurin kwanciya. Falak• Yauma kamar jiya sam bacci ya k'auracewa idonta ta kasa koda runtsawa, aikinsa takeyi ma bazai bari bacci yayi nasarar d'aukarta ba, a koda yaushe tana binciken inda zata k'arawa d'akin sirrin dad d'inta tsaro domin kareshi daga sharrin azzalumai, cikin hukuncin ubangiji take samun nasara da abubuwan da zasu dinga taimakarta. Tunda suka dawo dad ya wuce part d'insa kasancewar yau ko gurinsa batazo ba, shiko har yayi bacci saboda rashin baccin da beyi ba jiya, Iyakan Falak abin yaso ya zame mata jiki, saboda tana nunawa bacci halin ko ina kula, sai ta kusan raba dare a gaban system, a Nigeria nema take samu take hutawa, idan ta dawo gurin dad babu halin kwanciya bare hutu ko tayi charting da wani inba searching akan abubuwan da zai kawo musu ci gaba ba. Cikin rashin tsammani tana shirin rufe system d'in taje ta kwanta taji kiran sallahr asbha, da sauri ta kalli agogo tana mamakin "oh kodayake ba'a mamaki da ikon Allah" Taje tayo alwalah tayi nafila kafin ta kabbara sallah lokacin an shiga, tana idarwa ta d'auko alkur'ani mai girma kamar kullum da ta sabarwa kanta, bayan tayi karatun ta mayar dashi mazauninsa, Ta koma gado tare da Jan blanket, hhh kunsan fa hausawa sunce ba'a cin bashin bacci, aikuwa yayi awon gaba da ita, har k'arfe 8:30 tayi ankawo mata breakfast sai akan dinning aka ajiye bata tashi ba, dad harya yi breakfast ya shirya ita yake jira, dan gudu gudu ya shirya sabda kartazo ta uzura masa, ya jita shiru har yanzu, kai tsaye ya taho part d'inta a hankali yake ambatar "my daughter" shiru bata amsa ba, ya taho a hankali ya murd'a handle d'in k'ofar, ya ganta ta rufa da bargo, ya janyo k'ofar a hankali ya dawo parlo, system d'inta daya gani jone a chaji ne yasashi cewa "k'ilama bata samu tayi bacci ba, Allah yayi miki albarka y'ata" a hankali yake maganar ya fice. Parking space yaje, ya shiga mota aka wuce dashi gurin aiki, Alhmdulilh yau kam beji fad'uwar gaba kamar koda yaushe da yake jiba idan yazo zai shiga company d'in, yayi aikinsa cikin yardar ubangiji sosai yayi komai cikin nutsuwa, har wasu kayayyakin da aka basa contract ya bayar an had'asu, yana zaune yana hutawa har k'arfe 1:pm na rana tayi, wata mota fara mai kyan gaske tayi parking, sai da akayi checking mutumin kafin ya shiga, bayan sun gaisa da dad yace ga list d'in kayan da yake so, k'ofofi ne na zinare sai table shima na zinare, mutumin Mai kirki ya ninkawa dad kud'i fiye da inda ya siya, tun daga lokacin sukayi musayar lambar waya, dad yayi masa godiya mutumin ya tafi, jikin dad na rawa ya rangad'o wa Falak Kira, yanzu ma ta fito daga wanka tana d'aure da towel, taje da sauri ta d'auki wayar tana murmishi, "Dad" Ta fad'a a hankali, kafin ta amsa kiran, "auta yaufa akwai bidiri anyi ciniki fiye da kowacce rana" Cikin farinciki Falat tace "Masha Allah Dad wlhi na makara" Dad yace "ki shirya a hankali kinji Daughter" Yana katse Kiran taje gaban dress mirror tashafa lotion d'inta masu k'amshi kafin ta shafa powder ta fesa turare kafin tazo gurin saka Kaya, yau kam shadda take burin sakawa, abinda mutanen garin yawancinsu basa sawa kenan, ta d'auko shadda mai ruwan toka ko ta ina ansa stone sai aiki da akayi a k'asan rigar da Kuma gaban rigar, tayi mata kyau sosai tayi d'aurin d'ankwalin Zahra buhari, kasancewar tazo da abin d'aurin d'ankwalin, wow Falak tayi kyau sosai, tasa plate shoe d'inta fari haka ma hand bag dinta fara, ta fito fuskarta wasai itama yau haka kawai ta tashi da tsananin farinciki wanda bazai misaltu ba. Tana zuwa parking space, ta shiga mota driver ya kawota company. Cikin fara'a take amsa gaisuwar mutanen gurin, tana isa office d'in Dad ta durk'usa ta gaishe shi, ya amsa tare da shafa kanta, kafin yace "ya gajiyar aiki" "Alhmdulilh tace masa, ya nuna mata alert d'in kud'in tayi hamdala kafin tace "dad yanzu fa kasan dole a shiga d'akinnan a d'auko wasu?" Dad yace "ta66 ai na mance to yanzu ya za'ayi tunda gashi mun sawa mutanen da suka shiga tarko" Falak tace "ko zasu kai shekara suna tafiya dad ba hanyar da muke bi sukabi ba, zamu iya shiga ba tare da sun ganmu ba". Dad yayi hamdala kafin yace "yau da wuri zamu koma gida". Egypt Cikin hukuncin ubangiji su Ummu suka lokacin anata kiraye-kirayen sallahr magariba, kai tsaye gidansu suka wuce. Gidane na Family babban gida, gidan hawa biyu ne na gidan sama, mahaifiyarsu momy ne a can, k'asa Kuma kakarsu, wato mahaifiyar babansu, Sai da suka fara shiga sashenta suka zauna, saboda gudun kamun baki, kafin suka yi sallah, bayan sun idar ta kawo musu abinci, basu wani ci mai yawa ba, kasancewar kunsan ba kowa bane in yayi tafiya yake iya cin abinci sosai, Ummu Shukura tace "Granny wlhi a k'oshe muke sai zuwa anjima" Kasancewarta masifaffiyar mata tace "kwa iya da gulmarku banda gulma babu abinda kuka ajiye, kun wani rankayo biki, inace da kud'in kuka turo masa zaifi jin dad'i a maimakon zuwanku" Momy ta ta6a Ummu Shukura a fakaice alamar su tashi, ashe idon granny yana kansu tace "daga fad'ar gaskiya sai guduwa to ku gudun mana" Momy tace "haba Granny har yanzu baki sauya halinki na fad'a ba? sam wannan abinda kikeyi bai dace ba" Momy ta bud'e jaka ta mik'a mata kud'in da a k'alla a kudinmu na Nigeria zai kai dubu goma Ummu Shukura ma ta ajiye mata, Granny ta zube a k'asa harda rage murya tana zumbud'a godiya, cikin tausasa kalami tace "kuyi a hankali da y'an biki, wani neman yaga ka ajiye yakeyi sai ya d'auka" Ummu Shukura tace "hakane Granny" Suka mik'e tana ce musu su gaida Umminsu. A hanyar hawa steps, Ummu Shukura tace "meyasa Ummu Amal bata zoba?" Momy tace "ta kawomin uzurinta amma ta bada kud'i abawa Ummi" Suka k'asa da zancen Granny mai hali baya fasawa, Cikin farinciki suka shiga d'akin Ummi itama ta tarbesu tana murnar ganinsu, aka fara gaiggaisawa Ummi tace "Ina Ummi Amal fa?" Momy tace "dan Allah ayi mata uzuri wlhi tace "mijinta ne ya hana shiyasa batazo ba amna ga kudi ta bada nata gudunmawar" Ummi tace "Allah yayi albarka" Daganan aka fara hirar yaushe gamo, Ummi tace "ni naga banga Beauty bane?" Momy tace "na barta a gida" Ummu Shukura tace "nima dai da anyi shawara dani wlhi baza'abar Beauty a gida ba, wannan mugun uba nata bashi da hali ko kad'an" Ummi tace "hmm Allah ya kyauta amma abin babu dad'i". Kusan kwana sukayi suna hira cikin farinciki, washe gari da asbha suka dukufa aiki, yawancin mutane a daren suka zo kwana, sukayi aiyukansu da wuri, ba wata al'ada sukayi ba, duk da sai gobe d'aurin aure. Abdul-Naseer ya shigo gidan yana k'walawa Ummi Kira, Momy da Ummu Shukura da sauran y'an uwa sunata tsokanarsa wai ango yasha k'amshi. Shiko sai risinar da kansa yakeyi, inka ganshi kamarsu ta 6aci tsakaninsa da Momy, sunyi kama sosai, duk da kamar da yayi na larabawa, momy kuma sak turawa. Zuwa yamma su momy sunyi wanka, Abby ya shigo, sukaje har d'akinsa suka gaishe shi, yayi musu nasiha kafin yace musu "shima bai kwana a gida ba aiki ne ya rik'eshi. Ya tambayi Ina beauty, Momy tace "ai tana gida, shima sai daya jinjina cewar da tayi tana gida yaji babu dad'i yasan waye Maleek". Zuwa yamma suka kai kayan lefe gidan su budurwar da Abdul-Naseer yake nema, kar6a ta karamci da mutunci akayi musu, tare da Sha Tara na arzik'i anyi musu hidima sosai abin sai Wanda ya gani, suka dawo gida suna bada labari, dayake sun sanwa Granny kud'in da aka basu tadinga cewa matar Abdul-Naseer ai y'ar albarka ce yayi sa'ar yin aure Allah ya bada zaman lafiya" Zuwa dare aka dinga buga ganga a wani kyakkkyawan fili Mai d'auke da grass carpet yawancin abokan nasa suna ta rawa, harda wani bak'i a cikin su da alamu shid'in namu ne lolz wato( Nigeria) Washe gari, da misalin k'arfe 11:20 aka daura auran Abdul-Naseer da Fadwa, d'aurin auren da ya samu halartar abokai ta 6angare uku tare da abokan arziki. Switzerland Arif bai samu ya cimma burinsa a wannan dare ba, amma yad'au alwashin safiya nayi da ita zeyi breakfast.... Idan baku manta ba, da nace muku gajeren labari ne, yanzu kam wasan ma ba'a fara ba, littafin FALAK iya kaiwa Book1,2,3,4 insha Allah, banyiwa kowa dole ba, nasan masoyan Falak zasu so jin labarin ba'ayi komai ba, dalilin da yasa nace muku labarin zeyi tsayi kenan, a page 30 zan tsaya Ina Mai baku hak'uri, bawai ina nufin wani abun bane, normal group 300 posting d'aya a Rana ba kullum ba, Zanyi Vip group 500 posting biyu a rana. Zanyi special wato manyan mata masu so ta private 1k posting sau uku zuwa hud'u Rana. Ba lallai kullum y'an normal su samu ba, falyakun khairan... Kafad'i alkairi ko kayi shiru... Dama gareku masu son adama dasu a doguwar tafiya mai d'auke da sabon salon cakwakiya zasu iya biyan kudinku tanan. 3175689751,Zainab Habib first bank. Idan katin mtn ne zaku d'auki hoton katin ku turo ta wannan number 08141799224 Masu son shiga group d'ina suyimin magana WhatsApp only mata zalla 08141799224 Mom Islam Masu son shiga group d'ina suyimin magana WhatsApp only mata zalla 08141799224 Mom Islam *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 21-22 A cikin daren ta gama kammala komai nata da niyar washe gari sai Germany. Gari na wayewa tayi wanka ko kitchen bata shiga ba, ta shirya cikin riga da skirt ta rik'e jakar kayanta a hannu, bata burin had'a ido da su bare Susan zata fita, cikin rashin sa'a Arif ya hangota tana wurga jaka, zata dira ya cafko gashin kanta har sai data tsala y'ar k'aramar k'ara kafin yace "ke wato kin karyamin alkawari ko?" Beauty ta tofa masa miyau tare da cewa "meyasa zuciyarka bata da tausayi, nifa k'anwarka ce, meyasa zaka nemi wulak'antamin rayuwa?" Arif ya wanka mata mari tare da cewa "ina zakije yawon banza ko,Ai ni kad'ai na isheki basai kinje neman wasu ba" Beauty ta girgiza kai cikin rashin tsoro tace "brother bakayi halin me sunanka ba, nida momy kanajin kamar ka kashemu ko?" Suna tsaye a gurin Maleek yazo wucewa, haryayi gaba, ya dawo da baya kafin yace "meya faru?" Arif yace "Dad wai sai tabi momy shine nakeyi mata fad'a" "Kee karki ga ana kyaleki Ni bazan bari rayuwarki ta sangarce a banza da wofi b, naga kina nema ki fara bin maza neko?" Arif ya kar6e da cewa "wlhi dad Beauty tana neman lalata rayuwarta" Maleek ya zaro ido yace "okay to Bari akwai wani yaron abokina zan had'asu aure data lalace a zageni ai gara dai ace auren nayi mata" Da sauri Arif yace "dad aure yanzu? ai beauty yarinya ce" Maleek yayi dariya kafin yace "ba yarinya bace tunda har tasan zatabi maza" Beauty ta runtse idanunta kafin tace "Baba kamar inda brother ya fad'a zanje gurin momy ne, saboda Alhji yace "inje" "Ni zaki yiwa k'arya? idan yanaso kije ai ni zai kira bari dai maman naki ta dawo a tsayar da magana, wuce d'aki bana son sakarci" Idanunta na ambaliya da hawaye ta wuce jiki a sanyaye taci kuka ta godewa Allah, danma Allah ya taimaketa Arif d'in bai dawo ba, sai zuwa yamma ta fito ta d'auki Jakarta, zuwa dare kuwa, kashe wayarta tayi, tanajin ana kiran sallahr magariba ta kwanta kasancewar tana of, Acan Egypt Momy ta Kira wayar beauty shiru bata d'aga ba, ta Kira ta Maleek tace "dan Allah zatayi magana da beauty" kai tsaye Maleek yace "ai tayi bacci tun tuni" Momy tace "to badan zuciyarta ta gamsu da hakan ba" A 6angaren beauty kuwa sam yauma dai kamar jiyan bacci ya k'auracewa idanunta ta tashi zaune ta fara tunani iri-iri, ashe Arif yana lek'enta ta window, jin kamar ana kallonta ya sata tsarguwa, tana juyawa taga babu kowa, sai wajen gaf asbha sannan ta kwanta, sbda lokacin ne ta fara kwarara Hamma, Lokacin da bacci ya d'auketa ta fara jin abu kamar a mafarki, bud'e idon da zatayi taga Arif tsirara aihuwar uwarsa abin ya bata tsoro, ta ambaci "innalilahi wa inna ilaihir raji'un" jikinta na rawa ta mik'e ta rufe k'ofar tare da yi mata key ta jingina da k'ofar ta dawo ta zauna jiki babu k'wari, sosai jikinta yayi mugun sanyi tare da tsanar yayan nata tana ganin kamar baya ko d'igo k'aunarta. Arif na komawa d'aki ya dinga wasa da ko Ina na jikinsa har ya samu ya biyawa kansa buk'ata kafin ya wuce toilet sallah dama ba damuwarsu bace dagashi har uban nasa. Germany Yau kwanansu Manaf shida basu da ruwa basu da abinci komai ya k'are musu, idan kaga Manaf sai kace yayi ciwon shekara d'aya, saboda duk ya fita haiyyacinsa ko kamarsa sai wanda yayi masa farin sani shine zai ganeshi, cikin tsananin damuwa Boka yace "nayi iya bakin k'okarina domin inga nayi mana tsafi mun samu abinda zamuci amma abin ya gagara" Manaf da maganarsa ke fita da k'yar yace "ka daure kayi tsafi ko gidana in koma" Boka yace "ka mance abinda nace maka? inhar aka shigo wannan guri sai anshiga sannan ake fita" Dukkansu suka fashe da kuka kamar k'ananun yara, abin mamaki harda uban gaiyyar ake kuka, Yau Falak ta riga Dad zuwa aiki, da niyyar idan tazo zatayi aiki wad'anan mutane su fita waje, batason Dad yasan da hakan ko kad'an saboda wani k'wak'waran dalili nata, Kallon time tayi k'arfe 9:11am ta fad'a a fili kafin ta kashe wayar, ta kunna system d'inta tana k'arewa wasu hanyoyi kallo, dawowa tayi ta zauna ta fara sarrafa System d'in cikin k'warewa da hikima, hanyoyi takeson fitarwa wanda zai zamo koda ta fitar dasu da baiwar da Allah ya bata babu wanda zai gano hakan sai ita kad'ai, ta dad'e akan system d'in har zufa take had'awa daga k'arshe naji ta ambaci "alhmdulilh" Ta mik'e tana shafa fuskarta. A hankali ta shiga wani d'aki da zai sadata da inda mutanen nan suke, ta d'aga hannayenta sama tadinga kwararo adu'oi kafin ta shafa ta shiga d'akin ko d'ankunne babu a kunnenta balle takalmi sai farar safa, wasu numbobi ta danna sai ga haske ya mamaye inda su Manaf suke, da sauri suka mik'e duk da bama jin dad'in tsayuwar sukeyi ba, suna mamaki tare da jimamin makomarsu muddin masu gurin sukasan suna zaune a guri. A hankali wani abu ya fara juyawa inda abin ya ta6o inda su Manaf suke tsaye, cikin k'an-k'anin lokaci abin ya juye dasu k'asa, ji kake garammm! daga mejin ciwo a goshi sai me fasa baki sai me gicewar hannu, haka suka fice ta k'ofar da suka shigo ko wanne na tafiya kamar zai fad'i, Basusan inda suka Dosa ba saboda ko sisi basa magani a jikinsu Manaf ya fashe da kuka, kafin yace "wallahi Maleek mugu ne, ku kalli inda mukasha wuya kamar zamu mutu Amma ko ya bincika labarinmu?" Boka yace "burinsa mu dawo mu kawo masa abinda yake nema shine abinda yakeso ba wani abu ba" Suna zuwa bakin titi suka zube a gurin d'ayan ko magana batayi, ido kamar zai fifito sunyi babu kyan gani, suna gama dan hutawa sukaci gaba da tafiya kamar karyayyu" suna isowa gurin wani shago sukaga an zubar da biscuits da yawa a leda, da gudu sukayi gurin har suna ture-ture, suka zauna suka faraci hannu baka hannu k'warya. Boka yace "dazamu samu ruwa ni zan iya shaye gora goma" Manaf yace "nikam zan iya shanye gora biyar" D'ayan yace "ta6 nikuwa ai se ashirin da wlhi ji nake kamar zan mutu" Suna tafe a hankali suna surutu, sukaci Karo da wani mutumi a mota yana mik'a sadaka, da sauri sukayi gurinsa suna cewa "Alhji a taimaka mana" dad yaji tausayinsu sosai har yace musu "akwai wani aiki da nakeyi idan da zaku yi cikin Amana dana d'aukeku", cikin sauri Manaf yace "eh zamuyi" Dad ya lodasu a mota ya kawosu ma'aikatar da suka fito daga cikinta. Cikin tsananin tashin hankali da firgici suk had'a ido dukkansu suka girgiza kai, Allah sarki dad ya taimakesu da zuciya d'aya, suna isa company driver yayi parking dad ya fito, suma suka fito sukayi tsuru-tsuru da idanu, cikin bada umarni Dad yace "Bismillah ku taho mu shiga" Jikinsu na rawa suka wuce ciki, da shigarsu sukayi arangama da Falak.. Tana tsaye sai dariya take da waya a kare a kunnenta, saboda tsabar kwarjini da tayi musu yasa suka kasa had'a ido ita suka zube a gurin kamar masu kar6ar gaisuwa, Da sauri Falak ta cire waya a kunnenta cikin fad'a tace "kuyi gaggawar barin nan bansan ko waye kuba, amma zuciyoyinku babu alkairi a cikinsu" Zasu fice Dad ya dakatar dasu, kafin yace "daughter naga sun jigata ne suna neman taimako shiyasa na daukosu, kinsan darajar d'an adam my daughter bai kamata mu wulakantasu ba" Falak tayi wani shu'umin murmishi kafin ta jefa musu harara ta daka musu tsawa hannunta da rawa tace "zaku fita ko Falak ta fitar daku....!! A hassale Dad yace "meye haka Falak?" Falak tayi nisa Sam bata jin d'uriyarsa batajin abinda yake fad'a tsabar 6acin ran da tashiga, daga mai fita da rarrafe sai Mai tafiya yana tuntu6e, haka dai suka samu suka gudu, Dad ya kalli Falak daketa faman mayar da numfashi yace "Daughter yau kin 6atamin rai, harzan ce abu kice a'a for what?" Falak ta sunkuyar da kanta k'asa sakamakon wata nutsuwa data fara shigarta, sai dataji jikinta yayi mata normal kafin tazo gaban Dad ta durk'usa kan guwaiwoyinta ta fara bashi hakuri, yasan ba sau d'aya ba Kuma ba sau biyu ba tana temaka masa ta 6angarori da dama, musamman ma da a halin yanzu take yak'i da mugaye cikin sirri, Egypt A wani katafaren gida driver yayi parking nesa da anguwarsu Abdul-Naseer, gidane Wanda ya amsa sunansa, yaji kayan alatu gashi komai gunin sha'a, abokan wasan Abdul-Naseer kafin su tafi suka dinga tsokanarsa suna cewa "gadai amarya nan munsanka da rawar kai" Cikin nuna rashin jin kunyarsu Abdul-Naseer ya kamo hannun Fadwa tare da rungumota kamar wani zai k'wace masa ita, Nan da nan suka watse sunayi masa dariya, ya rage iya abokansa ne, a al'adarsu kafin abokai su tafi sai sunsha black tea, hakanko akayi sai da suka dafa kamar jaraba sukasha Abdul-Naseer nacan yana magana da Fadwa suka barbad'a masa wani magani a cikin nashi, suna cewa "mudai zamu wuce ango asha amarci lafiya" 'Daya daga cikin abokan yace "kaga kazarku nan harda abinda kace a kawo maka" suka ajiyewa Fadwa kud'i masu yawa suka tafi. Har gurin motocinsu ya rakasu, yaga tafiyarsu sannan ya dawo ciki yana cewa "Allah sarki Granny tace "zata dawo nan da zama" Sanarwa idan nakai 30 ba zanyi posting da wuri ba harsai mutane sunkai 50 saboda tsaro, duk masoya Falak tom duk meson daga angama aci gaba da gashi ya hanzarta tura kudinsa babu wasa insha Allah. 3175689751 Zainab Habibu first Bank shedar biya tanan 08141799224. Cikin sanyin murya Fadwa tace "Aiko da na Sami abokiyar hira" Abdul-Naseer yace "idan an kwana biyu zansa a kawota kinga koda nayi tafiya kinada mai tayaki hira" Ya kama hannunta suka nufi bedroom d'insa, ya cire agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunsa, kafin ya cire hula ya ajiye ya cire babbar rigar data k'ara fito masa da ainihin kyawunsa ya ajiye, Fadwa tace "oh my Hero kullum k'ara kyau kakeyi" ya zauna bakin gado kusa da ita kafin yace "ai kin fini k'ara yin kyau, saboda a kullum idan naga photon ki sai inji kamar in janyoki yanzu dai finally kin zamo tawa" Ya rungumeta tare da bata hot kisses, Kissing d'inta yakeyi ta ko ina yana cewa "Allah ka sanyawa auranmu albarka, Allah ka dauwwamar da dubun farinciki a rayuwar aurenmu, Allah ka k'ara mana son fiyayyen halitta tare k'aunar junamu" Fadwa tace "Amin ya rabbi" Sosai ta k'ara jin soyayyar mijin nata har cikin ranta takejin tafi kowacce mace sa'ar miji, Abdul-Naseer ya kamo k'ugunta tare da cewa....! Kardai ku mance idan anyi payments da wuri, da munkai 30 Pages zanci gaba da posting. Idan baku manta ba, da nace muku gajeren labari ne, yanzu kam wasan ma ba'a fara ba, littafin FALAK iya kaiwa Book1,2,3,4 insha Allah, banyiwa kowa dole ba, nasan masoyan Falak zasu so jin labarin ba'ayi komai ba, dalilin da yasa nace muku labarin zeyi tsayi kenan, a page 30 zan tsaya Ina Mai baku hak'uri, bawai ina nufin wani abun bane, normal group 300 posting d'aya a Rana ba kullum ba, Zanyi Vip group 500 posting biyu a rana. Zanyi special wato manyan mata masu so ta private 1k posting sau uku zuwa hud'u Rana. Ba lallai kullum y'an normal su samu ba, falyakun khairan... Kafad'i alkairi ko kayi shiru... *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 23-24 "My Fadwa bansan ya zan misalta farincikin dake cikin zuciyata ba, bansan ya zan sanar dake inda nake jinki a jinin jikina ba" Ya kamo hannunta ya sumbata yana rungume da ita. Ta marai-raice fuska kamar zatayi kuka, da sauri Abdul-Naseer yace "menene?" Da sauri tace "rabona da abinci tun na safe na kasa cin komai domin farincikin kasancewa dakai" Yayi murmishi kafin yace "zomuje kitchen" sukaje suka d'auko plet da wuk'a suka dawo da cups guda biyu, Bud'e ledar dake d'auke da gasashiyar kazar yayi kafin ya yayyanka kai kace daman aikinsa kenan, ya tsiyaya juice d'in a cup ya bata tasha, cikin rage sautin murya tace "ni ka bani inci da kaina" Ya kashe mata ido d'aya alamun bazai bari taci da kan nata ba, Sai da suka ci suka k'oshi kafin ta tattara kayan ta mayar kitchen ta dawo a gajiye, dan sai yanzu gajiyar biki take tambayarta, gashi dole sai tayi wanka, a k'a'idarta bata iya bacci sai tayi wanka, tana shiga toilet ta mance bata rufe ba, Abdul-Naseer ya turo k'ofa dagashi sai boxes, cikin jin kunya da k'in son sake ganin shigar da yayi ta juya baya tana k'ok'arin d'auko towel ta rufe jikinta tace "please ka fita wanka zanyi wlhi baccine a idona" Abdul-Naseer ya gimtse dariyar dake shirin kufce masa, a ransa yace "my Fadwa akwai k'uruciya a tattare dake kodan tana 16yrs?" Ya fice yana yi mata dariya, cikin sauri ta kammala wankan ta d'aura towel a jikinta ta fito tana tsalle, A tsallen nata ne take cewa "sanyi..sanyi..wayoo..sanyi" Towel d'in ya fad'i k'asa tana ci gaba da cewa "sanyi barinyi in shafa mai kafin hero ya shigo" Cikin rashin tsammani taji hannayensa akan boobs d'inta, da sauri ta fara kiciniyar ture masa hannun amma ina yayi musu damk'a bana Wasa ba, "dan Allah ka bari insa kaya please" Abdul-Naseer ya kalleta da k'ananun idanuwansa da suka fara sauya launi kafin yace "yanzun a haka nakeson ganinki" Cikin jin kunya ta rungumeshi wai Dan yadena kallonta a tunaninta tayi bango da jikinsa, Batasan yin hakan ta janyo masa wata fitinaniyar sha'awarta bane, da sauri ya fara baya-baya har yakai kan gado ya rungumeta tsam a jikinsa kafin yace "wane irin kaya zakisa yanzun" Fadwa tace "doguwar riga akwai sanyi garin" "Uhm nifa ba su nakeso kisa ba tom" Yaje gaban drowa ya bud'e ya d'auko sleeping dress na gajeruwar riga iya guwaiwa kalar rigar purple ce sai ratsin fari a jikin rigar, ya juyo yace "oya cire towel d'innan kisa wannan" Cikin jin kunya ta rufe fuska kafin tace "hero wannan fa ba.." "Shitt" Yace mata kana ya sanya mata su, tashi d'aya maganin da abokansa suka sanya masa a shayi ya fara aiki, ya birkice mata sai kace ba Abdul-Naseer d'in data sani ba, wasu irin hot kisses yake sakar mata wanda ya haifar mata da tsoro da kuma firgici, da sauri tace "hero meye haka" Ya zame towel d'in jikinta idanunsa a lumshe yace "nakasa jurewa kallon halittarki, my Fadwa na kasa hak'uri akan alk'awarin dana d'aukarwa zuciyata" Jikinta ya Kuma sanyi saboda yana maganar ne kamar mai shirin yin kuka, A zafafe ya kama kan nipples d'inta yana tsotsa kamar irin jaririn daya wuni baici komai ba, a hankali tace "uhm akwai zafi wlhi" Yayi kalar muryar da tayi masa yace "uhm inason sha ne please karki hanani" Kamar inda ya fad'a bata hanashin ba, ta barshi ya dinga juyata iya son ransa, Ya damk'e boobs d'inta da hannuwansa biyu yana mammatsawa a hankali, cikin kasalaliyar murya yace "zaki bani farinciki my Fadwa?" Da sauri ta gyad'a masa kai alamar "eh" sbda a halin yanzu tausayinss ya mamaye mata zuciya, dubada inda yake yin Abu kamar ba a cikin haiyyacinsa ba. Itama din data amsa masa batasan abinda yake shirin aikatawa ba, ya zura hannayensa tsakiyar bayanta yana shafawa a hankali, jikinshi na kyarma, ya zura harshensa a k'asa gurin cibiyarta yana wasa da harshensa, Fadwa ta lumshe ido, yaci gaba da abinda yakeyi, A hankali ya sunkuya k'asanta ya zura harshe da gefe-da gefe yana kad'a harshensa, sosai taji wani irin dad'i wanda zata iya cewa tunda tazo duniya bataji irinsa ba, indai game da jikinta ne, yaci gaba da wasa da k'asanta a hankali cikin natsuwa, yayi mata rumfa da k'irjinsa tare da ambatar adu'ar kasancewa da iyali, lumshe ido tayi kafin ta bud'esu, tunowa da wani littafin hausa data karanta tayu, wanda yake bayani akan inda mace zata kasance tauraruwa a gurin mijinta musamman dayazo zaki jiyar dashi dad'i kana da kuma sauya salo a koda yaushe, ta sanya harshenta a kunnensa ta fara wasa dashi, Abdul-Naseer yaji kamar an tsikareshi da sauri ya zura joi d'insa a hq nata ya fara tafiya dashi a hankali duk da hakan sai da taji zafi, zatayi ihu ya had'e bakinsu guri d'aya yana tsotsa yana tafiya up and down, hawaye ne kawai kebin kumatunta sbda ta d'auka abin mai sauk'i ne, koda ya lashi zumarta bai k'yaleta ba har Saida yaji ya samu nutsuwa, itakam idanunta nata zubar da hawaye sai kuka takeyi, ya mirgina gefe tare da janyota ta kwanta a ruwan cikinsa, dai-daita joi d'in nasa yayi gurin hq d'inta, murya irin ta wacce ta gaji da kuka tace "me kake shirin yi?" "Nima ki yimin" yayi maganar cikin cold voice d'insa, "Inyi maka ke hero wlhi bazan iya ba" Da sauri ya dai-daita kafin ya tura ta tsala ihu tana cewa "wayo Allah zan mutu wayoo Nana ta" Ya matsar da ita yana dariya, SWITZERLAND Yau kwanan momy biyu da tafiya, Beauty ta koma rayuwar d'aki, duk wata hanya da zata sanyata kaucewa "Arif ita takebi" Rabonta da sanya Maleek a ido tun jiya har yammar yau tayi shiru bai lek'o ba, Acan ma'aikatar da suke safarar cocaine Maleek yana zaune shida Hindu su biyu, hannunsa na cikin rigarta a haka yau sukeyin hirar, yana shirin rik'e mata hannu su nufi wani d'akin wayarsa tayi ring, Hindu ta matsa kusa dashi tare da manna mishi tudun boobs d'inta a k'irjinsa, da sauri ya tureta kafin yace "meee?" "Kuna nufin kun fito a d'akin kenan? meyasa zakuyimin haka? meyasa kukeson asirinmu ya tonu" Manaf dake waya da Maleek yace "wlhi Yaya bakasan wuyar da mukasha bane, daka ganmu daka tausaya mana, kasan ta Yaya muka fito?" Allah ne kad'ai masanin hakan Yaya kayi hak'uri" Manaf na gama magana Maleek ya ture Hindu dake 6alle botir d'i. Rigarta, yabar gurin a fusace ... *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 25-26 Abin duniya ya ishi Maleek kullum ya zauna burinsa bai wuce ya hangoshi malale akan dukiyar Oga Abubakar ba, ya k'udurta a ransa sai ya kashe su Manaf suna dawowa ko hutawa bazasuyi ba, zasu huta a lahira. Beauty Tunanin Falak ne ya fad'o mata, ta fara lalubar number Falak, cikin rashin sa'a ta duba babu ta mik'e tana tunanin samawa kanta mafita, wacce inhar ta fice bazata dawo ba, Tana tsaka da tunani Arif ya shigo, a buge yana wata iriyar magana, Beauty tace "hana brother kasan fa Allah ya hana ko?" "Ke dallah can ni bani hakkin in ware" Da sauri ta d'ago takai dubanta gareshi kafin tace "ban gane hakkinka ba, sai kace wata matarka?" Ya hawo har kan gadon da take, kafin yace "akwai sharad'i uku, a firgice take kallonsa har yake furta magana da jajayen lips d'insa, "yau shine end Inzo zanyi abinda nakeso dady baya gari, ya fincikota tare da matseta a jikinsa, ta kurma ihu tana cewa "dan Allah brother kayi hak'uri please, idan da akwai wani lefin da na ta6a yi maka ka yafemin dan Allah, a hankali ta fara karanto, bismillahir rahmanir rahim a'uzubillahi minashaidanir rajim ya ubangiji ka tsareni kayimin katanga daga sharrin wannan yayan nawa, ya ubangiji ya duba lamurana ya ubangiji ka kawomin d'auki da gaggawa" Tana gama adu'ar ta fashe da matsanancin kuka mai tsuma zuciya. Cikin ikon Allah da hikimarsa, Arif ya kwanta yana juyi, abinka da d'an uwa, beauty tace "mene?" "Cikina.." Ya ambata cikin mawuyacin halin, yaja k'afafuwansa ya koma d'akinsa, a fili ya furta "abin sai kace sihiri, wai har cikin ya dena ciwo, kodai in koma ne?" Yana maganar ne yana tafiya a hankali, ya juyo ya fad'a kan katifa yace "plan zan shirya da alamu dole ta kawo kanta" Wunin ranar ya rasa ta inda zai 6ullowa lamarin nata, daga k'arshe ya yanke shawarar sai tana girki bayan ta gama yasa mata magani. Yana tsaka da tunani Maleek ya kira shi, ya daga da sauri, cikin yanayi damuwa yace "mu son su Manaf sun dawo wai duk dad'ewar da sukayi basu kai ga shiga k'ofar ba" Arif ya tashi tsaye a tazame kafin yace "mekake nufi dad shikenan plan d'inmu ya gama rushewa?" Maleek yace "ni yanzu bansan ma me zance ba, ya katse kiran" Arif ya naushi bango da hannunsa kafin yace "burina bazai cika ba kenan?.. Germany yauma kamar kullum sun fito office 9:am dad ne ya fara shiga shago, Falak ta tsaya a waje tana waya da Ummu, daga can 6angaren Ummu tace "Falak kinji dad d'inki na maaganar zuwa Nigeria?" Falak ta k"irk'iro k'arya tace "Eh Ummu ko jiya ma yayi" Ummu tayi hamdala kafin tace "to shikenan ki kula min da kanki" Falak tace "to Ummu" Da sauri ta shiga ciki, ta samu dad yana waya da wannan mutumin meyi musu ciniki, bayan ya ajiye waya Falak ta dafa kafad'arsa kafin tace "my dad Ummu tanason ganinka" Dad yace "dole my daughter inje Nigeria, akwai wani meeting da za'a gudanar dangane da DSS" Falak tace "alhmdulilh" Dad yace "harna gama shirya komai jibi zan wuce insha Allah" Nigeria Saudart House•• Sunday Tana zaune akan cinyar Hamma Aliyu, cikin marairaice murya tace "Hamma mik'omin robar miyau" Ya tuntsire da dariya kafin yace "oh my sweetheart cikin fa ance 1month ne amma har yanzu bai tsaya ba, yana cikin magana ta kwaro amai wanda ta kasa tare zuwansa, ko mik'ewa tayi zataje toilet dole tayi Aman kafin taje" Hamma Aliyu ya zaro ido, kana yace "ya ilahi muje hospital kawai, zaki jigata wlhi" Yana d'auraye mata baki ya gyara gurin, kana ya d'auko mata hijab ya rik'e mata hannu sukazo parking space ya d'auki mota suka tafi. Da isarsu hospital din basu wani samu layi ba, ana dubata aka bata magunguna suka dawo gida, Hamma Aliyu dai aiki ya tsaya saboda rainon matarsa, daga an kirashi zece matarsa babu lafiya, har sai da Ummu taji labari ta dinga fad'a tana cewa "ita Saudart d'in ba mace bace da zata dinga sake jikinta?" Sannan ya fara fita, hakanma baya dad'ewa. Bayan kwana biyar, Tafiyar dad ta kama yau, tsaye take a airport itada dad hannunta rik'e da akwati k'arami mai kyau, idanunta na sanye da glass bak'i wanda ya mamaye, ilahirin fuskarta, dad yace "my daughter dan Allah a kula a dinga daraja mutane kinga harkarmu dole sai da mutane" Falak tace "insha Allah dad" Daganan aka fara sanarwa dad ya kuma yi mata nasiha data nutsu tasan abinda takeyi, sukayi sallama. Ko d'arr Falak bataji ba na tafiyar dad, tad'au alwashin gyara azzalumai dakuma kawo musu sauye-sauye da tsarurruka, tun daga ranar ta fara bincike akan inda company d'insu zai kuma shigowa gari. Egypt Ummu Shukura da momy sun gama Zagaye dangi, sun sa ranar dawowarsu nan da sati d'aya, tunda ta tafi sau biyu Maleek ya kirawota ita kuma ta kirashi babu adadi, a halin yanzu ma kota kira wayarsa sai ace mata a kashe take. Sati biyu da auren su Abdul-Naseer yaje gidansu ya tahoda Granny, d'aki na musamman ya ware mata wanda shima yake d'auke da gado da katifa da sauran kayan more rayuwa, washe gari, ta rigasu tashi da asbha ta fito taje jikin k'ofarsu dan taji kosun tashi, ta kasa kunne a jikin k'ofar, cikin rashin tsammani taji Fadwa na cewa "please my hero bacci nakeji" Granny ta waro ida cikin d'aga murya tace "banda iskanci ba, tunda tace bataso ka k'yaleta mata ana dole ne?" Abdul-Naseer ya rik'e baki bai ce komai ba, Fadwa tasa dariya marar sauti. "In kunga dama ku tashi k'ila sabon dare za'ayi muku" Granny ta fad'a tana masifa. Babu wanda ya kulata, har Fadwa ta tashi Abdul-Naseer ya rik'e mata hannu kafin yace "haba my Fadwa jiya banyi ba, yauma rowa zakiyimin?" Ta marairaice fuska kafin tace "Hero wlhi da zafi kakeyimin ni kuma banajin dad'in hakan" "Abdul-Naseer ya had'e hannayensu guri d'aya kafin yace "I promise basan sake yi miki da zafi ba please ki bani na wannan lokacin nasan zefi ko wanne sweet" Ta rufe ido ta rungumeshi tana dariya. Duk abinda sukeyi a kunnen granny sai dad'a mak'alewa takeyi tana jinjina kai, dataji anyi shiru ta koma d'akinta., ita bataje tayi alwalah tayi nafila ba, ita bata koma baccin ba, lokacin data tashi k'arfe hud'u na asbha dai-dai. Abdul-Naseer yace "kinga bamu da enough time please" Ya shafo gashin kanta yana sauke ajiyar zuciya kafin yace "please zanyi miki tambaya mai Fadwa rayuwar aure bata buk'atar kunya ko duhun kai, inason mu gina rayuwarmu cikin so da k'aunar junamu, shin wane abune idan nayi miki kike jin dad'insa?" Fadwa ta rufe fuska kafin ta kamo hannunsa ta d'ora akan Brest d'inta tace "idan ka murzamin nan inajin dad'i sosai" "Da ina Kuma?" Abdul-Naseer ya fad'a idanunsa a lumshe, "Sai Kuma idan ka zura harshensa cikin bakina kana wasa dashi" "Uhm sai me" Ta nuno masa cibiyarta, Har yanzu beji ta ambaci gurin daya fiye masa komai dad'i ba, shikuma yace sukenan?" Ya d'ora hannunta akan joi d'insa daya wani mik'e kafin yace "nanfa?" Ta waro ido ta kawar da kai tace "wlhi akwai zafi" "Uhm zaki saba da kanki zaki nemeshi" Fadwa tasa dariya tace "Aiko banga wannan ranar ba" Tashi d'aya taji kunyar tasa da takeji ta ragu, tayi su6utar bakin cewa "kai kuma da Ina da inane kafi so" Kamar an tsikareshi ya d'ora mata hannunsa akan joi d'insa ta waro ido tana dariya, tace "nifa tsiro take bani please ka fad'amin gaskiya" Abdul-Naseer yace "wlhi ina mugun jin dad'i inhar kika ta6amin gurin kina shafata a hankali" "Musamman idan ta kawo miki ziyara cikin abinsona da k'auna ai komai yafi tafiya dai-dai" Fadwa ta rufe ido tana dariya, be samu yayinba sbda kiran sallahr asbha da akeyi ankusa shiga, gashi wanka ya kamashi, dole ya wuce toilet yayi wankan kafin ya dawo ya zura jallabiya ya wuce masallaci. Itama ta shiga toilet tayi wanka ta fito d'aure da towel, cikin sauri ta sha fai taje drowa ta d'auki doguwar riga milk color mara nauyi ta d'auki hijab, tazo ta kabbara sallah, tana idarwa ta fara kwararo musu adu'ar neman tsari da zaman lafiya da soyayyar mijinta. Bayan ta idar ta mik'e zata kwanta sai gashinan ya dawo da sauri kamar wanka aka koro, Fadwa tace "lafiya kuwa?" Abdul-Naseer yace "inafa lafiya mutumiyarki na neman hanani sak'at?" Fadwa ta zaro ido kafin tace "amman dai bata hana ibada ba ko?" "Eh man ta isa?" Yaje da sauri ya rungumeta ta baya yana goga mata j yace "idan na kalleki tsantsar farinciki ke riskata, Fadwa kiyi mana fatan zamanmu ya d'ore cikin so da k'aunar juna. A 30 zan tsaya da part 1 zamu shiga book two kenan, Switzerland Tunda Manaf ya kira Maleek ya sanardashi abinda ya faru dasu, yabar Switzerland, ya rage sai magajinsa wato Arif, adu'ar Beauty tayi tasiri akansa dan Allah bai bashi damar cutar da ita ba, Ana saura kwana biyar momy ta dawo, Arif ya shiga kitchen dan ya duba ko beauty tayi girki, cikin sa'a ya samu ta kammala ta ajiye a kan table d'in dake ajiye a kitchen ga juice data had'a na Apple a d'an k'aramin jug, ya sanya hannu cikin aljihunsa ya ciro maganin ya barbad'a mata, da alamu wannan karon maganin na hausa ne bana bature ba, ya mayar aljuhu ya fita a gurin. Cikin ikon Allah sai suka samu sa6anin had'uwa harya gama abinda zeyi bata fito ba, Sai can anjima ta fito tana daddana waya tana wak'a tazo ta d'auki juice d'in da abincin data dafa ta kawo bedroom d'inta ta zauna ta faraci tana danne-dane a wayarta, tanacin abincin tana shan juice taji kamar an tsikareta, da sauri ta gyara zama, takumajin kamar an kuma tsikararta, ta mik'e tsaye tana rik'e da hq d'inta, duk abinda takeyi Arif yana kallonta, da sauri, ya shigo kafin yace "k'anwata menene beauty ta tsinci kanta da rashin jin kunyarsa ta nuna masa k'asanta, da sauri yakai hannunsa gurin kafin yace mekikeso ayi masa?" Beauty tace "yana yimin k'aik'ayine" "A sosa miki?" Arif ya fad'a yana d'aga mata gira, Batare da tsoro ko fargaba ba, Beauty tace "eh" Cikin sauri, jikin Arif har yana karkarwa ya kamo hannunta ya kwaso takalmansa ya tura k'ark'ashin gado, kafin yakai mata wata wawuyar runguma, jikinsa na 6ari ya fara ladar lips d'inta tare da sanya goshinsa a nata, duk da hakan beauty bata yarda da hakan ba, cikin matsuwa tace "nidai-nidai" Yasan da hakan, yafison yabi abin cikin inda ya tsarawa kansa, sai wani shafata yakeyi yana kissing, jikinsa na karkarwa haka itama d'in, takai hannunsa hq d'inta da sauri, saboda tsabar iskanci sai ya nuna tama fishi buk'atar abin ya dinga ja mata aji.... Allah ka tsaremu daga sharin-mai nufinmu da sharri, ubangiji ka tsare mana y'ay'a yenmu Amana ne a garemu amen. *FALAK🍒* Page 27-28 Sosai take binshi yanayi mata wulak'anci, yana wani tureta, Nigeria Hamma Aliyu shida Hibba da Munira, daga can matattakalar jirgin dady ke sakar musu murmishi sakamakon hangosu da yayi, A hankali suka k'arasa inda yake dukkansu suka rungumeshi suna well come to Nigeria dad, cikin fara'a yace well come my family, suka d'unguma zuwa gidan Ummu, sanye take da dakakken leshi mai ruwan purple da fari, yasha d'inki wanda ya shiga da adon kayan, sosai Ummu tayi kyau gunin sha'awa. Sallamar da taji ne ya sata waro ido taga dad, Farincikin da Ummu ta shiga abin baya misltuwa, saboda rabonta da taga dad ta dad'e, Special walimah aka shirya ta cin abinci da d'aukar hotunan murnar dawowar dad, Saudart bata samu zuwa ba, sakamakon laulayin da har yanzu bawai tayi normal bane. Zuwa yamma Hamma Aliyu ya koma gida dad yayi alwalah ya tafi masallaci, sai da akayi sallahar isha'i sannan ya shigo, lokacin Hibba da Munira sunci abinci har sun kwanta sakamakon sanyi da akeyi mai shiga jiki, Sai da dad ya shiga bedroom ya rage kayan jikinsa, kafin ya shiga wanka yana fitowa bayan ya goge jikinsa da towel ya shafa lotion masu k'amshi da taushi ya sanya sleeping dress, yana tsaye yana 6alle botir d'in rigarsa sai ga Ummu ta shigo,tana sanye da sleeping dress d'in itama mai dogon hannu mai shara-shara ana iya hango komai, abinka da an dad'e ba'a had'u ba, dad na ganinta ya rungumeta kafin ya fara shafa fuskarta kafin yace "kullum sake yin kyau kikeyi matata, Ummu dai a matse take, sosai ta nunawa dad zazzafar soyayya, a ranar sun raya daren cikin so da k'aunar junansu. Switzerland Da k'afarta ta tako har inda yake, ta had'e bakinsu guri d'aya tanayi masa tsotsa kamar wata mai jutayyar brain, Arif yasa dariya yace "in cire miki wandon ne?" Da sauri beauty tace "eh ciremin" Da sauri ya cire mata, surar jikinsa ya baiyyana jikinsa har wani 6ari yakeyi, yace "shafamin nan zakiyi" Bazata iya shafa masan ba, sakamakon sha'awar kasancewa dashi da takeyi, ta cire kayanta duka kai kace ba beauty mai kunya da k'yamar aikata akin sa6o, idanunta sun k'ank'ance sun koma kamar name jin bacci, bai jira wata-wata ba, yayi mata rumfa da k'irjinsa ya fara lalubar hanyar kwasar gara, lokacin da joi d'insa takai ziyara hq d'inta taji zafi kasancewar duk yawancin abinda takeyi ba a haiyyacinta takeyi ba, ya dinga sama yana kasa tana dad'a shige masa, a lokacin daya gaji lokacin abin nata yake k'aruwa, ya mirgina gefe, Beauty ta maraice fuska kafin tace "dan Allah kazo ka sake yi Please" "Ina..! na gaji haba"Arif ya fad'a yana mayarda numfashi, da sauri ya tattara kayansa yabar gurin ransa cike da farinciki. Hankalin beauty na dawowa jikinta ta fashe da matsanancin kuka tare da mik'ewa dak'yar sakamakon k'afafunta da take jinsu kamar an d'aure mata su.. Kunsan me? hmmm biki bidiri kenan..bazakuji a bakina ba... 08141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Free Page 29-30 _Ada nace zancigaba a paid yanzu nabarshi a free comments da tayani sharing shine zai nunamin muna tare_ Mutane da dama suna cewa wai meyasa Arif yayi galaba akan beauty? Hankali a tashe tayi toilet tana kuka, bayan ta tsarkake jikinta da ruwan d'umi ta fito har yanzun tana d'ingisawa ba kamar d'azu ba, ta zauna bakin gado, abubuwan da sukayi ya dinga dawo mata kamar a faifen sidi. Haka ta wuni jiki babu dad'i. Germany Falak ta kawo wa d'akin sirrin dad tsaro Wanda duk inda kakai da iya lissafi bazaka iya gano komai akai ba, yau kwanan dad biyu a Nigeria, a Rana ta uku ne ta samu nutsuwa harma ta samu tayi waya dasu, sukayi video call, Hibba ta dinga yi mata tsiya Falak na dariya, Yau ta kasance Juma'a gobe bazataje office ba, ta fita da wuri dan tana son ta dawo da wurin taje siyayyar abubuwan da suka k'are mata, bayan driver yayi parking d'inta ta fito cikin sauri ta k'arasa masu tsaron gurin sunata gaisheta, a nitse take amsawa har ta shige ciki, sai data zauna ta tuna ko breakfast batayi ba, ta dafe goshinta tare da janyo system d'inta da ta shigo da ita mak'ale a kafad'arta, ta fara bincike game da wani abu daya shige mata duhu jiya, ikon Allah Abu kamar almara, hotonsu Manaf tagani harda boka da d'aya abokin tafiyar nasu, cikin mamaki tace "sukuma waye ya shigo dasu?, ta Kara da cewa "inaga kamar nasan wannan" ta nuna Manaf" amma koba komai zan bibiyesu kosu d'in meye manufarsu da zasu shigewa dad har ya amince ya d'aukesu aiki?" Ta mik'e da sauri ta nufi na'u rar ma'aikatar, dawo da abubuwan da akayi kusan sati guda ta dingayi baya, har ta hango shigar mutane ta duhun wani guri, cikin nazari da dogon tunani ta fara tunanin lokacin da suka fito, ita duk ba wannan bama, burinta shine tasan suwaye suka turo su? tayi iya bincikenta har yanzu bata gano hakan ba, yau k'arfe 5:pm tabar gurin aiki, a gajiye ta fito hannunta rik'e da system, tana sauri taje parking space tad'au mota ta buge wani mutumi bature wanda batasan ko shid'in waye ba, da sauri tace "sannu" dan bata da burin wulakanta d'an adam, sunkuyawa yayi zai d'auki paper d'in da suka zube, tayi saurin durk'usawa ta kwaso masa, idanunta suka sark'e a nashi, wani irin kallo sukewa junansu daga k'arshe Falak tabar gurin da gudu, saurayin data cikaro dashi, yakai 35yrs fari ne tasss daka gansa kasan ba d'an Nigeria bane, gashin kansa baƙi ne wulik yayinda ƙwayar idonsa ta kasance baƙa amma ba sosai ba, hancinsa dogo bakinsa madai-daici, cigaba yayi da kallonta tana tafiya cikin sauri, ya kalli papers d'in data miƙa masa ya rungume tare da sakin murmishi, ya fice. Kai tsaye ta wuce mota tana tuna Meta mance can wanda bata ɗauka ba?, Ta shiga mota ta wuce gida, kasancewar sai tayi sallolinta sanan take fitowa ya rage yanzu sallahr magrib kawai take jira, da sallama ta shiga parlon daya kasance babu kowa sai ita kad'ai,masu aiki ma da part d'insu sai time d'in aikin yayi suke shigowa, ta zauna tare da ɗora ƙafarta kan table, a hankali ta fara tuno wannan saurayin da ta buge, a hanya, ta dafe kanta cikin k'an-k'anin lokaci ta tuno abubuwan da suke faruwa da ita na rayuwa, a fili tace "har yanzu inada tambayoyi akan rayuwata duk da cewar ni ma'aikaciyar Dss ce meyasa ake yawan kidnapping d'ina shin me na tarewa mutane?" A hankali ta runtse idanunta tare da tuno kalmar da dad ya gaya mata, Wato "karki dinga damuwa da kidnapping d'inki da akeyi zan dinga amfani dake gurin farauto masu aikata lefuka musamman masu kidnapping mutane" Ta mik'e tsaye tare da fara Zagaye d'akin tana had'e hannayenta. Nigeria Yau kwanan dad biyu, kwanansa d'aya a garin yaje ofishinsu suka gabatar da meeting d'in da yazo yi, sosai suka tattauna game da abubuwan da zasu kawo musu sauye-sauye a aikin nasu, Gidan Saudart• Cikinta ya shiga wata na takwas, hamma Aliyu ya kammala siyayyar twins d'insu da aka sanar musu a asibiti, suna zaune a parlo shida Saudart hannunsa rik'e da remote ita kuma tana can gefe a zaune kan kafet ta jingina da kujera ya d'auketa photo, ta harareshi cikin sigar wasa tace "haba dan Allah meyasa zaka dinga d'aukata hoto bayan kasan nayi wani iri?" Yayi dariya ya taso daga inda yake ya zauna kusa da ita a k'asan kafin yace "ni kyau kike yimin inason in dinga ganinki kina tafiya har wani dad'i nakeji" Saudart ta wurgesa da small pillow tana turo baki, Daga bakin k'ofar aka fara nocking, Hamma Aliyu ya mik'e yana yi mata gwalo, yana bud'e k'ofar ya washe baki sakamakon ganin dad da yayi tsaye a bakin k'ofa hannunsa rik'e da wata babbar leda, Hamma Aliyu ya durk'usa har k'asa ya kar6i ledar yana yiwa dad sannu da zuwa, Saudart na ganin dad ta fashe da kuka zata taho da gudu ya dakatar da ita, Bayan dad ya zauna sun gaisa Saudart tace "dad dan Allah ka kaini gurin Ummu" Dad yayi murmishi kafin yace "Saudart kenan akwai gatan daya wuce d'akin mijinki?" Daga 6angaren Hamma Aliyu kuwa sai gwalo yakeyi mata tana sake turo baki, dad yace "wannan tsaraba ce na kawo muku, Aliyu ka biyoni gida zuwa anjima kamar da yamma" Hamma Aliyu yace "to" cikin ladabi. Dad yayi musu sallama ya wuce. Egypt Yau su momy suketa shirye-shiryen komawa Switzerland kasancewar sammako zasuyi sukahau jirgin safiya. A fannin Fadwa da Abdul-Naseer soyayyarsu suke Sha abin gunin ban sha'awa yayinda granny tasa musu ido duk wani motsi nasu tana kallo akan idonta sukeyi, yau kwanansu biyar da aure, rabon Abdul-Naseer da fita wani guri mai nisa tun bayan auransu, Yau an tashi da zafi sosai, dan neman magana Abdul-Naseer da Fadwa suka dawo parlo cikin dare, kasancewar kujerar mai zaman mutum Uku tanada fad'i sosai, suka kwanta akan kujerar rungume da juna, hannun Abdul-Naseer a cikin rigar Fadwa haka sukayi bacci, granny ta fito tana haske-haske da fitila ta haskosu ta rafka salati tare da ajiye fitilar a gefe tana tafa hannu, duk basu jita ba bacci ya kwashesu, tace "yo ni zainabu naga fitsara k'iri-k'iri kodai basu cikin hankalinsu ne? tsabar ruwan iskanci hannu a rigar mace kamar tsohon bunsuru?" Abdul-Naseer ya d'an motsa sbda jiyo magana da yayi, a hankali ya d'ago ya kalleta, kafin yace "kekuma me ya kawoki nan?" Granny ta ta6e baki kafin tace "ni ban tambayi meya kawoku nan ba ga d'akinku can sai ni zaka tambaya" Cikin bacci Fadwa ta janyo hannun Abdul-Naseer ta rik'e ya kwanto a hankali, granny ta rushe da ihu tana cewa "wayoo nashiga uku zasu koreni dan wannan kora da hali ne" Fadwa ta mik'e da gudu ta rungume Abdul-Naseer cikin firgici, granny tace "wato ke ko sadakar kunya baki da ita, lokacin da akayi rabon kunya kinyi bacci niyau naga ta kaina" Ta shige d'akinta tana sababi, Abdul-Naseer yace "nifa jinayi A.c d'in d'akin baya bada iska sosai zomu koma" Daga can granny data jiyosu tace "munafukai, shiyasa ka mak'ale mata kak'i fita aiki sai kace kana wani abun mtswww" Switzerland Momy sun sauka lafiya, taje ta samu beauty tana zaune ta rame sosai, cikin rashin hankali ko hutawa momy batayi ba ta fara tambayarta shin lafiya kuwa meya faru, kodai baban nata yayi mata wani abu ne?, Beauty ta fashe da matsanancin kuka mai tsuma zuciya kafin tace "momy ke kika haifeni? baba shine mahaifina?" Momy tayi shiru, kamar wacce ruwa ya cinye jikinta yayi mugun sanyi kafin tace "my beauty meyasa zaki yimin wannan tambayar?" Beauty ta Kuma fashewa da kuka tace "momy akwai wani abu da nake tantama shin kud'in iyayena ne?" Momy taja Jakarta gefe kafin tace "ba nice mahaifiyarki ba, haka Maleek ba shine mahaifinki ba" Beauty ta zaro ido cikin tashin hankali tace "suwaye iyayena shin Arif d'anki ne?" "Eh Arif yaronmu ne" Momy ta fad'a cikin gasgatawa, Beauty tace "momy ki bani labarin asalina ko hankalina zai kwanta momy ki sanar dani' dangina domin in samu nutsuwa in sassauta hukuncin dana yankewa kaina domin in samawa zuciyata salama" Momy ta fashe da kuka harda share hawaye tace "beauty zan baki labarin komai dangane dake da rayuwarki ke harma da ahalinmu shin kin fara tantamar ke ba jininmu bace?" Beauty ta fice da gudu ta fad'a kan gadonta tare da sakin kuka mai ban tausayi, Arif, sosai yakejin nutsuwa a ransa yanajin tsantsar kasancewa da ita, sbda tsananin sha'awarta da yakeji, ya rungume hannayensa yana wani lumshe ido, A fili ya furta "kai naso sake kasancewa da waccar yarinyar, gashi momy ta kirani Ina tunanin ma ta dawo" Washe gari da asbha, bayan anyi sallah sam beauty ta kasa koda sake runtsawa saboda kuka da tunanin tanada gata ko bata dashi, meyasa Arif yayi mata fyad'e meyasa-meyasa" Tana tsaka da kuka Maleek ya lek'o, da sauri ta share hawaye kafin tace "baba barka da safiya" Maleek yace "yauwa y'ata ya kika kwana?" Beauty tace lafiya, "baba kawu Manaf fa?" Maleek ya zaro ido alamun rashin gaskiya kafin yace "Manaf ai yana can ma'aikatarmu yana kula da safarar kayayyaki" Beauty tace "Allah ya taimaka" Maleek ya amsa da amen fuska a yamutse" Bayan tafiyarsa Arif ya shigo yana sanye da blue jeans da t-shirt fara daga bakin k'ofa yace "hii my beauty" Beauty ta wurga masa harara kafin tace "karka sake shiga rayuwata zanyi maka illa illar da baka ta6a tunanin samun irinta ba" Arif yayi murmishi kafin yace "haba k'anwata nid'in yayanki ne danme zaki so illatani?" Beauty ta juya masa baya, momy ta shigo, Arif yad'an risina kafin yace "momy sannu da dawowa" Momyn ta harareshi kana tace "wato kafi k'arfin kace kazo kayimin sannu da zuwa sai yanzu dana shigo gurin k'anwarka?" "Kiyi hakuri momy" Arif ya fad'a yana had'e hannayensa. Germany Yau ma kamar kullum Falak ta kammala duk wani shiri nata, da wuri ta fita lokacin k'arfe 8:am, bata d'auki komai ba sai system d'inta da foodflaks d'an madai-daici, tana sanye da Pakistan na riga da wando, rigar bak'a ce, anyi mata ado da milk d'in zare yayinda wandon ya kasance milk color, haka ma d'ankwalin, yau dai abin mamaki hijab tasa iya guwaiwarta, ta fito ta shiga mota securities d'in gurin sunata d'aga mata hannu, driver ya shiga suka wuce, suna isowa ma'aikatar driver yayi parking, mutane da dama sai kallonta sukeyi, rabonta da sanya hijabi, a tak'aice ma babu wanda zaice ga ranar da tasa hijab sai yau, sosai hijabin mai ruwan k'wai yayi mata kyau, yasha guga sai shek'i yakeyi, Ta k'arasa ciki hankalinta nakan takardun, daga can bakin k'ofar akayi nocking, Cikin bada umarni tace "yes com in" Saurayin jiya ya turo k'ofar ya tsaya tana jiran izinin zama, a hankali tace "ka zauna" Ya zauna yana k'arewa halittar fuskarta kallo, kafin yace "ma'am barka da safiya" "Falak tace barka meke tafe dakai" "Nazo neman aiki ne" "Falak ta kalleshi kallon tsanaki kafin tace "kodai kazo ka rama bigekan da nayi ne?..." Afuwan fans nayi tafiya ne, kuma gurin Babu network shiyasa kuka jini shiru. *Mom Islam* *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 31-32 Saurayin yayi murmishi kafin yace "meyasa kika fad'i haka?" Falak tad'anyi juyi a kujerarta tace "sunanka sheikh Abdul-Latif, kana aiki a ma'aikatar kula da jiragen k'asa ko ba haka ba?" Sheikh Abdul-Latif ya waro kyawawan idanuwansa kafin yace "a Ina kika sanni duk tsawon zamana a Germany ban ta6a ganin koda wacce tayi kama dake ba" Falak tayi murmishi kafin tace "a gurguje meke tafe dakai?" Sheikh Abdul-Latif yace "eh dagaske aiki nazoyi" "Meyasa bazaka cigaba da kula da ma'aikatarku ba?" Sheikh Abdul-Latif yad'an sosa kai kafin yace "nazo neman soyayyarki ne wannan shine gaskiyar magana" Falak ta buga table cikin zafin rai kafin tace "waye ya gaya maka Falak zatayi soyayya?" Sheikh Abdul-Latif ya mik'e cikin nutsuwa kana yace "nikuma nace zatayi soyayya" Rai a 6ace Falak tace "k'aryane wlhi kayi k'arya, baga wanda suka d'auki soyayyar nan ba suna ganin abubuwa iri-iri iri, ko ance maka ni irinsu ce? to ban shirya yin aikin 6ata lokaci ba, kullum a cikin aiki nake dan haka bani da lokacin da zanyi asarar damata get out of my office!!".. Ta fad'a tana mayarda numfashi, bece mata komai ba ya fice. SWITZERLAND Har d'aki Arif yabi momy abin mamaki yau shine harda risinawa gaisheta, a zuciyarta tace "sabon ladabi ya tashi" kallonsa tayi kallo na tsanaki kafin tace "Arif lafiyanka kuwa, naga alamun rashin nutsuwa a tare dakai?" "Momy lafiya Lau ina farincikin dawowarki ne" Momy tayi murmishi. Beauty na zaune tana jiran tsammani, idanunta sun kumbura sosai tayi kuka harta gaji, a fusace ta mik'e ta nufi d'akin momy, tana zuwa ta samu Arif yana zaune, Sam ta kasa danne zuciyarta, cikin samin k'warin guwaiwa tace "momy dan girman Allah ki sanar dani iyayena ko bani dasu ne?" Momy ta mik'e tsaye cike da fad'a tace "Islam ni zakiyiwa rashin kyautawa?" Arif ya zaro ido, a ransa yace "tunda nake ban ta6a jin momy tace Islam ba sai yau, to meke faruwa?" Yana shirin mik'ewa momy tace "Arif zauna akwai maganar da nakesonyi dakai" Ta Kira wayar Maleek, yana d'agawa yace "ina hanyar shigowa ne lafiya?" Momy tace "eh lafiya amma ina buk'atar ganinka" Tana rufe baki Maleek ya shigo, ya samesu a zaune fuskar momy a 6ace, ya zauna yana kallon Arif. "To lokaci yayi da beauty ta buk'aci sanin asalinta".. Momy ta fad'a tana kallon Maleek. Cikin rashin fahimta Maleek yace "kina nufin beauty da kanta take buk'atar sanin ko ita waye?" Momy tace "eh" Momy ta kalli beauty kafin tace "ni ba mahaifiyarki bace, mahaifiyarki Allah yayi mata rasuwa, sunan mahaifiyarki Habiba, lokacin kinada shekaru uku, shikuma Arif yanada shekaru tara a duniya, lokacin naje Egypt ziyara, anan na samu mahaifiyarki habiba wato k'anwata da muke uba d'aya tana kwance babu lafiya, lokacin mahaifiyar habiban ta dad'e da rasuwa, sukuma dangin maman naki ba masu sallah bane, shine na shawarci Maleek akan yayi hakuri in taho dake, cikin ikon Allah Abba ya bani ke, tunda mukazo dake muka saki makaranta har kikakai matakin digiri, alhmdulilh munji dad'i sosai, ni naso a d'aura miki aure da Arif tun bakisan ke wacece ba, ma'ana bakisan kanki ba..!!" Beauty ta kalli momy a razane kafin tace "kenan inada aure?" Momy tace "eh Arif ne mijinki, duk da faruwar hakan bamu ta6a sanar masa ba" Arif ya gimtse fuska cikin masifa yace "haba momy ki rasa da wanda zaki hadani sai da wannan yarinyar wacce bata waye ba?" Maleek ya dakatar dashi cikin bashi k'warin guwaiwa yace "ai kai namiji ne kanada damar auran mata sama da biyu dan haka wannan ba wani abun damuwa bane" Arif yayi d'an k'aramin murmishi. Batada tacewa yanzu ba, su momy sun yi mata halacci dukda kallon da takeyiwa Maleek a matsayin mai gur6atacciyar sana'a, dole ta kuma martabasu kodan tseratar da ita dasukayi akan wani addini daban. Cikin k'warin guwaiwa Arif ya mik'e, da zummar ya samu gurin rage zafi, dama shiyaga hanya da farko yanzu basai an had'a da wata k'wayar magani ba, Itama beauty ta fice zuciyarta nayi mata suya marar dad'i, a halin yanzu duk wata dama da takejin tanada ita da burin kasancewarta ma'aikaciyar tsaro bazai cika ba, ta isowa d'akinta tace "to yaushe burina zai cika bayan mijin da babansa masu aikata manyan lefuka ne, kar azo suyi lefi inyi gaba dasu gara in hak'ura" Ta fad'a gado tare da sakin kuka. Germany Ranar ran Falak a 6ace ta koma gida, koyaya ta zauna batada magana sai ta, "mtsw ubanwa zai tsaya 6ata time d'insa a wata tsiya soyayya, duk da nasan bansan ko meye ita d'inba kuma bana fatan sanin komai a kanta" Sai Kuma fuskar sheikh Abdul-Latif ya fara yawo a idonta, shigarsa kyan fatarsa ta larabawa da jan la66ansa dakuma kwantaccen bak'in sajensa kana da faffad'an k'irjinsa suka dinga dawo mata kamar faifan sidi, kamardai hoto, a hankali ta mik'e tare da kuma jan tsaki, tana tsaye hannunta rik'e da wani d'an k'aramin littafi, mai aikinsu ta shigo da sallama, Falak ta amsa cikin sakin fuska dan a haife ma zata iya haifarta, har tsohuwar ta durk'usa FALAK ta kamo hannunta ta mik'ar kafin tace "Baaba shin kafin ayi muku auran saurayi da budurwa kunyi soyayya?" Baaba na neman gurin zama Falak ta zaunar da ita kan kujera tare da d'ora k'afa d'aya kan d'aya kafin tace "Baaba Ina jinki?" Baaban tace "y'ar nan banta6a soyayya ba, bansan menene soyayya ba, saboda a lokacin da aka aurar dani ina da shekaru goma sha biyu, bansan waye mijina ba sai ranar da aka kaini gidan, sannu a hankali yake lallama ta har nazo na fara sakewa dashi, ban ta6a aihuwa ba, koda 6ari ban ta6ayiba sai wata yarinya da nake ruk'o itama ta mutu shekararmu hamsin da aure Allah yayiwa Imam Buhari rasuwa" Falak ta zato ido kafin tace "kina nufin limamanin masallacin Gombe shine mahaifinki?" Baaba tace "eh amma daga Germany ya auri mahaifiyarta ya tafi da ita, yanzu gashi duk rai yayi halinsa" Falak ta mik'e tsaye kana tace "ai kinada gata, gata wanda yawancin al'umma sukeda ita amma basu saniba, mahaifina d'an Gombe ne, hakama mahaifiyata itama y'ar Gombe, kakannninmu suna Gombe, aikine ya kawo dad Germany" Tayi shiru da zancen yayinda take ganin wayarta na kawo haske, Baaban ta mik'e tare da cewa "zan wuce Allah yayi miki albarka" Falak na kallon waya tace "baba dakinyi hak'uri kin Bari idan aiyuka sukayimin sauk'i da kaina zan kaiki garinku" Baaba ta zaro ido kafin tace "kina nufin akan nii zaki koma Nigeria?" Falak tayi murmishi kafin tace "na d'aukeki a matsayin uwa, ban ta6a yi miki kallon mai aikinmu ba, kinsan me yake kawo cigaba a rayuwa?.. Baaban tace "a'a" Falak tace "gaskiya da rik'on amana, kin zauna damu babu cutarwa kin zauna damu cikin aminci" Baaban tayi murmishi kafin tace "karki damu y'ata". Nigeria Duk wani meeting da yakamata a gudanar an gudanar harda k'arin girma akayiwa dad, ya zamo babba a gurin aikin nasu, bayan kwana uku Munira ta fara rashin lafiya, abu kamar wasa ciwon ciki yak'i denawa, dad yace wa Ummu su tafi asibiti, Ummu ta sanyawa Munira hijabi suka tafi akabar Hibba a gida, ranar ta kasa fita shago, koda suka d'auki hanyar asibiti ciwon cikin bai lafaba sai sauk'in musulunci, sosai Munira ta jigata har tanayin kamar ta sume, Ummu ta fashe da kuka tana cewa "yaushe rabon Munira da ciwon cikinnan me uzzura mata?" Dad yace "haba zaki tayarmin da hankali ki bari kiyi mata adu'a dan Allah" Ummu ta share hawayen dake kwaranyo mata a ido lokacin da Munira ta sume babu numfashi a tattare da ita, Suna isowa hospital dad yayi parking suka fito, ya d'auki Munira ya rungumeta sukayi cikin hospital, Da isarsu likita ya tarbesu aka wuce da ita emergency room, aka fara bata kulawar gaggawa, Ummu da dad suka zauna a wata rumfa sunata jimama ciwon cikin Munira. Can anjima suka koma cikin asibitin, cikin sa'a suka suka samu Doctor ya fito, dad yace "ta dawo haiyyacinta ne doctor?" "Eh zaku iya shiga" Doctor yace kana ya wuce office d'insa. Dad da Ummu suka shiga d'akin, samunta sukayi a kwance amma idonta biyu ga wata uwar rama da tayi, Ummu tace "Allah ya baki lafiya Munira, dad ma yayi mata fatan samun sauk'i tare da tambayarta metakeson ci?" Munira tace "babu komai" Wata Norse ta shigo tace "Alhji Wai kusami doctor a office" Ummu tace "to" Suka fito zuwa office d'in doctor, Bayan sun gaisa doctor yace "alhmdulilh jikinta yayi sauk'i amman akwai wani abu d'aya shine maganin rashin lafiyarta" Cikin rashin fahimta Dad yace "likita karka 6oyemin komai" Likita yace "Alhji dalilin ciwon marar dake damunta ya had'un mata da ciwon ciki, Ina tunanin da tanada wanda yake sonta ayi gaggawar yi mata aure inba haka ba gaskiya akwai lokacin da za'a iya rasata" Ummi ta kalli Dad idanunta sunyi rau-rau zatayi kuka, tana jira taji hukuncin da zai yanke wa y'ar tata, Dad yace "ah inhar akan hakane ai babu wata damuwa insha Allah zanyi maganin abun" Doctor yace "Masha Allah Ubangiji ya kara lafiya" Ummu dai uffan ba tace ce, sakamakon tunanin yarta da takeyi akan aikin da ko shekara batayi da farawarsa ba, har yanzu bata kammala karatun ba, tasan inhar akace aure za'ayi mata to komai ya koma baya, saboda daga aure sai ciki daga ciki sai aihuwa, daga aihuwa sai raino" Suka mik'e tare da yiwa doctor godiya suka koma room d'in da Munira take, drip din da aka sanya mata yakusa k'arewa dan haka sukayiwa Hibba waya akan tasa ruwan zafi suna hanya. Saudart•• Cikinta yayi girma sosai aihuwa ko yau ko gobe, cikin yana samun kula sosai, ta 6angaren iyayen Hamma Aliyu da 6angarensu Ummu da Dad, sun shirya komai na aihuwa abin gunin ban sha'awa, ranar Hamma Aliyu baya gida kasancewar yanzu yakama aiki gadan-gadan babu wasa, Hibba ta kawo mata ziyara, anan ne take sanar mata da ai Munira babu lafiya, hankalin Saudart ya tashi tace "yanzu zataje Hibba ta hanata, ta Kira Hamma Aliyu a waya shima ya hanata, ta kira Ummu tanayi mata kuka tace "yanzu ashe sis ta kwana a hospital shine babu wanda zai gayamin haba Ummu" Ummu ta hauta da fad'a tace "danme za'a gaya miki, yanzun waye yazo ya sanar dake?" Saudart tayi shiru tasan koda gigin wasa tace ga wanda ya gaya mata to tajamai masifa. Ummu ta katse wayar, dama tana tsaka da tunanin waye dad zai aurawa Munira. Egypt Wani irin ihu granny tasa tare da buga tsalle tace "Audu Nasuru wallahi tsiyarku ta fara isata, Banda iskanci sai kunzo parlo zata kai mata runguma sai kace kun mayar dani.... Dan Allah kuyi hak'uri har yanzu ban koma gida ba. 08141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Ayimin hak'uri har yanzu ban dawo gida ba. Page 33-34 Abdul-Naseer yayi murmishi kana yace "granny kinada abin dariya" Granny tace "nifa nagaji da zama babu taro babu sisi, d'an kud'in da kake bani matarka ta hana ko?" Abdul-Naseer yace "haba Hajiya granny ai bata isa ta shiga tsakaninmu dake ba Saudart•• Ko runtsawa batasamu tayi ba, sakamakon ciwon mara da baya daya uzzura mata, haka shima Hamma Aliyun inda yaga rana haka sukaga dare, k'arfe 4:am na asuba suka wuce asibiti tare da kayan baby, suna zuwa aka wuce da ita d'akin aihuwa, Hamma Aliyu ya zube akan benci ya dafe kansa yana ambaton sunayen ubangiji, daga k'arshe ya ciro wayarsa ya danna number Ummu kafin ya Kira mahaifiyarsa dake Gombe, sai da yakira Ummu yayi dana sani, kasancewar yasanta da rikicewa, Dad na kwance momy ta tasheshi murya irinta mai damuwa tace "Dad kazo muje asibiti an kwantar da Saudart ina tunanin aihuwa ce" Dad ya mik'e zaune da sauri yana mutsike ido kafin yace "aihuwa kuma?" Ummu tace "eh tashi muje bamu san halinda take ciki ba" Dad yace "ankusa Kiran sallah" Ummu ta mik'e zumbur tare da sanya hijab taje toilet ta kuskure baki ta kamo hannun dad, dad ya kalli Ummu yayi murmishi kafin yace "ke ko kunyar y'ar fari bakyayi sam?" Ummu tace "haba dad sokakeyi kasa muyi let?" Suna cikin magana wayar Ummu tayi ring, cikin azama ta d'aga tare da karawa a kunnenta tace "Aliyu yadai lafiya?" Muryar Hamma Aliyu na rawa yace "Saudart ta aihu namiji" Ummu tace "alhmdulilh Allah na gode maka" Ta ajiye wayar bayan Aliyun ya katse, Dad yace "kindai watsar da kunya y'ar fari" Ummu ta hararesa da sigar Wasa tace "uhm yanzu andena wani d'an fari, dukda ansamu Fulani da kunya" Dad ya rungume Ummu yace "Alhmdulilh nasamu jika a duniya" Ummu ta zagayo da hannunta ta kafad'ar dad tace "ashe kaima akwai taka maganar a ciki" suka kwashe da dariya, A 6angaren Saudart ta aihu cikin k'oshin lafiya, an shirya yaron cikin kayan sanyi yayi kyau, kamarsu d'aya da Hamma Aliyu har dogon hancin, Dad yace "Bari ayi sallah sai kije ko?" "Eh tom" Ummu ta mik'e kasancewar Kiran sallahr shiga da akayi. Ummu na idar da sallah ta wuce gidan Saudart, lokacin suna shirin komawa gida, Hamma Aliyu yace "Ummu ta wuce gida". Anan gidan Saudart d'in suka had'u, Ummu tana shiga ta furta Masha Allah, sosai taji dad'in ganin Saudart d'in cikin k'oshin lafiya ga kulawa ta musamman. Ranar suna yaro yaci sunan dad wato Abubakar, akwati guda dad yayiwa takwaransa tare da bawa Saudart kyautar 100k, yaba Hamma Aliyu mota mai tsadar gaske. Germany Duk wata hidima da su walimah da akayi ranar suna sai da aka d'auka aka turowa Falak, yau ta kasance Sunday babu aiki, tun jiya taketa kwasar bacci, yau kam idanunta sun watsake ba kamar jiya ba, da ana kiran sallahr isha'i ta kwanta sai Kiran sallahr asbha taji, Yau kam hartayi kallo a TV wanda bata wani tsayawa kallo inhar ba wasu abubuwan masu muhimmanci sukeyi ba. Manaf•• Rabonsu da gida yau wata d'aya kenan, har yanzu basu samu kud'in zuwa garinsu ba, kullum aikin kud'i sukeyi kuma suna kashewa musamman ciki da bai san akwai da babu ba, Suna cikin tafiya a gefen hanya wani mutumi ya tsayar dasu, sukaje gurinsa da gudu tare da zubewa a gaban motarsa shikuma yana daga cikin mota, ya lek'o kafin yace "meyasa kuke yawo, Ina yawan ganinku koda wane lokaci nazo wucewa" Boka yace "ranka shi dad'e bamu da aikin yine" Manaf yace "eh hakane" Sheikh Abdul-Latif ya ciro kud'ad'e masu yawa ya mik'a musu Wanda a kudinmu na Nigeria zai kai dubu hamsin-hamsin, suka dinga yi masa godiya kamar zasu ari baki. Washe gari suka shirya tafiya Switzerland, Tashar jirgin k'asa sukaje, nan suka shiga cikin sa'a motar tasu ta tashi zuwa garinsu, Sunyi tafiya mai nisa kafin suka sauka, kai tsaye Manaf ya nufi gidan Maleek, Bud'e get d'in gidan yayi ya shiga a hankali fuskarsa wasai, yana k'arasawa ciki yahau nocking, Beauty ta lek'o tana sanye da hijab, ganin k'anin mahaifinta ne yasata sakin fuska tace "kawu Manaf Kaine inata maganarka baba yace min Wai kayi tafiya?" Manaf yayi murmishi, Banda hak'ora Babu abinda kake gani sai uwar rama da yayi, Baice mata komai ba sai cewa da yayi, "Yaya Maleek yana ciki?" "Eh yana ciki ka shiga" Manaf ya shiga cikin k'warin kai tsaye ya nufi baban parlon Manaf, Maleek na ganinsa ya mik'e tsaye cikin rashin tsammani yace "Yaushe ka dawo meya dawo dakai?" Tambayar da yayan nasa yayi masa ta sosa masa zuciya, sai ya kawar da tambayar yace "Yaya mun kasa samo basirar shiga wannan guri, boka ma yayi iya aikinsa Amma Abu ya gagara" Maleek ya murd'a gashin bakinsa kafin ya tako gaban Manaf yace "bakada zuciyar da zaka farantawa yayanka, bakada imanin da zaka farantawa ahalinka, meye amfaninka a duniya ka ficemin" A firgice Manaf ya fita sbda gudun abinda zai biyo baya. Yau kwanan momy uku da dawowa, beauty Sam ta kasa sakewa da ita, tunda tace akwai alk'awarin aure tsakaninta da Arif a ganinta sam ba'ayi mata adalci ba. Maleek-momy Yaushe rabon Maleek daya zauna da momy suyi magana ta fahimta sai yau, momy na ganinsa gabanta ya fad'i Dan murmishi yakeyi, "oh Allah" A zuciyarta ta ambata tare da tunanin kodai adu'ar da takeyi akan Allah ya dai-daita tsakaninta da mijinta Allah ya amsa ne?, Lokacin k'arfe 12:pm na rana Zaune ya sameta tana gyara paper, yace "kicire ledar dake hannunki ki d'auraye hannu zamuyi magana" Daga haka ya shiga bedroom ya mik'e a gado, Kamar inda ya buk'ata ta cire ledar ta wanko hannunta da omo ta taho zuciyarta cike da waswasi tasan sau tari idan ya fara lalla6ata to akwai abinda yake nema a gurinta, Ta isa ta zauna a bakin gado tare da cewa "gani" Maleek ya sanya hannunsa ya kamo kwankwasonta tare da d'age skirt d'in dake jikin momy yace "kafin mu fara maganar please ki bani" Babu inda momyn ta iya dole ta zame skirt d'in tare da raba jikinta da duk kayan datasa sai d'aurin zani, tazo gareshi, babu wani irin wasa ko kalami hhh kawai Maleek ya shige yana washh ashhh, Arif dake shirin shigowa d'akin momyn, yaji gurnanin Maleek ya tsaya kamar Mai nazarin wani abu, a hankali ya kamo joy d'insa ya matse tashi d'aya yaji shimafa akwai buk'atar ya aika.. Ya juya zuwa d'akin beauty ta window ya fara lekenta ya ganta a kwance, hamdala yayi tare da kwaso takalmansa ya shigo dasu ciki, ya dannawa k'ofar sak'ata ya kwanta a bayanta tare da shafo boobs d'inta, da sauri ta juyo kasancewar bawai tana bacci bane, zurfi tayi a tunanin da bazai fisheta ba, cikin sanyin murya Arif yace "kinsan dai a halin yanzu babu abinda zaisa inji kunyar kusantarki ko dady da momy basu isa su hanani ba" Beauty ta runtse idanunta sbda tunowa da ranar daya keta mata mutuncinta da yayi, cikin tashin hankali tace "ka cuci rayuwata zan iya kashe kaina saboda rayuwa dakai" Da sauri Arif ya rungumeta yana cewa "da gaske zaki iya kashe kanki saboda Arif karyayi rayuwa dake?" To Bismillah Ta kawar da kanta gefe, ya cire mata dogon wandon datasa ya cire mata y'ar rigar dake jikinta kafin yace "meyasa bakyasa bra?" Cikin masifa tace "saboda ni ba y'ar iska bace mugu wawa" Bai kulata ba, ya fara kiciniyar kwantar da ita, ta mik'e tsaye tashi d'aya K'arfi yazo mata ta kwashi Kaya tana gudu daga ita sai gajeren wando, dogon hijab d'in data d'auko tasa tana cewa "Arif zai kasheni wayo baba wayo momy" Momy ta fito da gudu tana tayi d'aurin k'irji tana cewa "meyayi miki Arif d'in?" Sai ga Maleek shima ya fito da doguwar jallabiya a tsorace yace "meye Arif d'in yayi mata?" Beauty tace "soyakeyi yayi min fyad'e" Maleek yazaro ido yace "ban gane ba, mijin naki kike son Kira da kwarto kinada hankali kuwa, komai ma zai iya yi miki inhar bai sa6awa shari'a ba" Momy tace "haba megida meyasa zakayiwa Islam wannan furucin?" Maleek ya dakatar da momy tare da cewa "maganar da mukayi dake jibi lahadi za'a gabatar da bikinsu" Beauty ta zaro ido tare da komawa d'akinta da gudu, tana shiga ta fara had'a kaya tana cewa "zanfara tara kud'in zuwa Egypt nasan acan za'a sami wacce zataji tausayina" Acan Nigeria kuwa dad yanata shirye-shiryen dawowa, a lokacin dayasa ma yau saura kwana uku, Dady na zaune a parlonsa yana kallo yana shirin tafiya office yaji sanarwa a TV Hukumar tsaron farin kaya a Najeriya da rundunar 'yan sandan birnin Abuja sun nemi jama'a su kwantar da hankali bisa gargadin da ofishin jakadancin Amurka a Najeriya yayi cewa akwai yiwuwar kai harin ta'addanci a babban birnin tarayya. ABUJA, Hedkwatar hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya wato DSS ta nemi mazauna babban birnin tarayyar kasar, Abuja su kwantar da hankali sannan su rika taka tsantsan yayin da suke hada-hadarsu ta yau da kullum. Wasu matsaloli da suka sawo kai, dakuma Wanda su dad d'in suke fuskanta yasashi d'aga tafiyarsa harsai k'arshen wata, Nanda kwana biyar, koda Falak taji haka Sam bataji dad'i ba, a zahiri ma tasan ya gaya mata hakane domin hankalinta ya kwanta, tasan sai yafi sati uku bai dawo ba, dama inhar yaje Nigeria tasan ita ze bari da aiki. Tana zaune a office tana lissafin kud'ad'e a wayarta akayi nocking, Umarnin shigowa ta bawa mai k'wank'wasawar kafin ta mayar da hankalinta ga wayar, Shaikh Abdul-Latif ne ya shigo yana sanye da suit sosai yayi kyau cikin bak'ak'en kayan gaban aljuhunsa akwai hanky ja, Ya iso yau kam bai buk'aci gurin zama ba wucewa kawai yayi ya zauna, ya kalleta da k'ananun idanunsa yace "ma'am akwai wata matsala dake tunkaro wannan gurin ina fatan zaki yarda in taimaka miki" Falak ta zare farin gilashin dake manne a idonta kafin tace "taya zan yarda da hakan?" Shaikh Abdul-Latif yace "Bari ki gani" Ya kunna wani video a wayarsa, videon yana nuno inda ake meeting d'in durk'usar da company d'in dad tare da makircin da ake shiryawa da wasu abubuwa da suke son aiwatarwa wanda ita kanta Falak bata fahimci ko menene ba. A zuciye Falak ta mik'e tana huci ta d'auko system d'inta tanason gano abubuwan da shaikh Abdul-Latif ya nuna mata amma ta kasa, mamaki ya kamata Wai ya akayi haka? Ita da inhar taso ganin abu a wannan system d'in nata ko meye take iya ganowa amma yanzu me yasa ta kasa gano komai, da sauri ta d'ago idanunta da sukayi jajir ta kalli shaikh Abdul-Latif tace "ya zanyi kafin dad ya dawo banason yazo ya tarar da matsala kasan dad yanada ciwon hawan jini" Shaikh Abdul-Latif ya rausayar da kansa tare dayin wani shu'umin murmishi yace "kenan dad yanada matsala?" "Eh yanada ita sosai ma, zuciyarsa zata iya bugawa inhar yaji labarin durk'usar da company, nasan masu shirya abinnan Amma yanzu komai nawa bayayi" Shaikh Abdul-Latif yace "inhar zaki aureni wlhi zan shige miki gaba akan komai" A fusace tace "wace baiwa ce dakai da zaka iyar musu ko ka d'auka abin na wasa ne?"... Maiso daga farko tayimin magana 08141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 35-36 Zazzafar cakwakiya🥳 "Abin bana fad'a bane, haka kuma bana nuna damuwa a fili bane" Falak tayi tsaki kafin tace "nifa game da duk wasu abubuwa babu abinda zai gagareni musamman ma da dad baya nan ni zan kula masa da komai, ko ka mance abaya abinda na gaya maka?, bani da time d'in soyayya, domin.." Shaikh Abdul-Latif ya d'aga mata hannu, ta mik'e tsaye cikin zafin rai kana tace "kai waye da zaka shigo min office kana min fighting ficemin bana son k'ara ganinka" Shaikh Abdul-Latif ya fice yana gyara zaman gilashin dake fuskarsa. Kunsan tun da muka fara labari shimfid'a muketayi, har yanzu bamu shigo cikin labarin ba, ma'ana yanzu zamu shiga can ciki.. Wacece Falak? Meya jawo arzikin dad? Me sheikh Abdul-Latif yake tak'ama dashi?.. Menene asalin beauty.. Asalin labarin FALAK GARIN GOMBE Wuro shi 'i' Anguwace mai yalwar mutane, iri-iri, can na hango wani gida mai get da alamun masu gidan suna tashen arzik'i, gidan Alhji Nasir gidane Mai d'auke da mata d'aya tanada yara biyu Abubakar da Usman, lokacin Abubakar yanada shekaru 10yrs a duniya shikuma Usman yanada shekaru 7yrs sun taso cikin kulawa da tarbiya ingantacciya, kullum suna hanyar zuwa makarantar boko da Islamiya, sana'ar Alhji Nasir itace siyarda goro, yana ajiyesu a kasuwa, yanada manyan shaguna acan, sosai ake d'aukar goron zuwa gari-gari a manyan motoci, tashi d'aya Alhii Nasir ya zamo hamshakin Mai nera, Asiya itace mahaifiyarsu Abubakar da Usman, suna kiranta da Ummi shikuma Alhji Nasir suna kiransa da Abba, asalin bafulatana ce haifaffiyar Gombe, fara ce sol tanada gashi har gadon baya, irin fulaninnan ne mazauna cikin gari. Shekarar Alhj Nasir saba'in da uku yabar duniya, kasancewar ciwon k'afa data uzzura masa, lokacin da Ummi ta gama takaba manema suka dinga fito mata Sam tace bazata sake aure ba, taci gaba da kula da y'ay'anta, shekarar Abubakar 30yrs lokacin ya jima da kammala karatunsa, kasancewar aikin Dss ya karanta, cikin hukuncin ubangiji komai yake tafiya dai-dai, shikuma Usman ya cigaba da kula da sana'ar mahaifinsu siyarda goro, Dukkansu biyun Allah ya d'aukakasu fiye da tunanin Mai karatu, kwatsan Abubakar ya biyawa mahaifiyarsu Makkah, tayi murna sosai, bayan dawowarta ta samu yafara gininsa anan kusa da gidansu Babu nisa, shima Usman yana gini kusa da gidansu. Wata ranar Juma'a bayan anyi sallah ya fito daga masallaci, wani tsoho yazo bara gurinsa, Abubakar ya k'irgo dubu goma ya mik'a masa, tsohon ya zube a k'asa yana kuka yace "Allah yayi maka albarka insha Allah a cikin albarka zaka tashi har k'arshen rayuwarka" Abubakar yace "nagode baba" Tsohon yace "Ni nan daka ganni ba mutum bane amma na fito a cikin bil'adama domin taimakawa irinku" Abubakar ya kalli tsohon kallon tsanaki yaga bashi da k'afa, a tsorace yace "to nagode baba ni zan wuce" Tsohon yace "karka tsorata akwai abinda nakeson gaya maka, inason ka nitsu kajini karka kuskurewa duk wani abu" Abubakar yace "to" Tsohon yace "kanada sa'a a rayuwarka, abinda nakeso dakai shine, ka kar6i wannan dutsen dazan baka, ka bar k'asar nan dashi, kaje can wajen k'asarnan ka nemi shagon da babu kowa a cikinsa ka ajiye dutsen da Bismillah bayan ka ajiye sai ka kalli gabas kace alhmdulilh" Abubakar yace "inada kud'i amma bazan..." Tsohon yace "karka damu arzik'in da zaka samu sai yafi Wanda nake yi maka magana akai" "Bazan sake dawowa gareka ba har sai kabar k'asarnan ka koma inda nace makaKanada damar aura za6ar duk k'asar da tayi maka nikuma zan dinga zuwa kawo maka ziyara dani za'ayi komai" Abubakar yace "to" jikinsa a sanyaye Zuwa dare, Ummi taga ya shiga damuwa fara'arsa da walwalarsa duk sun ragu, ta kirashi ta zaunar dashi, cikin tausasa murya ummin tace "Babana" kasancewar sunan babanta aka sanya masa, Ya amsa da "na'am" Tace "tun d'azu na ganka a cikin damuwa shin akwai abinda yake damunka wanda bazaka iya gayamin ba, Ko d'an uwanka?" Abubakar yace "Ummi na had'u da wani tsoho a masallaci nan d'azu" ya gaya mata duk abinda yace ta jinjina kai tare da cewa "me sunan baba, zan siyarda gonata ta gado domin kaje k'asar da kakeso na yarje maka zanci gaba dayi maka adu'a Ina rok'on ubangiji ya ji6anci lamuranka" Ummi ta fad'a cikin k'arfafa masa guwaiwa tanajin a tafiyar tasa akwai alfanu, "Ummi aikinmu fa ya zanyi dashi?" Ummin tace "karka damu zanyi maka adu'a Allah yasa musu fahimtarka a ransu" Anan ne hankalinsa yad'an kwanta, Usman ma daya shigo aka bashi labari, shima yace akwai kud'i da zai k'ara masa. Bayan kwana biyu. Ranar ta kasance Monday ranar aiki, Abubakar yaje da jakinsa a ninke yaje babban ofishinsu bayan sun gaisa a nitse yace "nazo akan maganar ajiye aiki ne" Babbansu ya kalleshi yayi murmishi kafin yace "Abubakar kenan haka ake ajiye aikin?" Abubakar ya sunkuyar da kansa k'asa cikin jin kunya yace "ayi hak'uri shugaba" Yace "zauna mana" Abubakar ya zauna yana jiran hukuncin dazai biyo baya. Shugaban nasa yace "Abubakar rashinka zai iya janyo wa aikinmu matsaloli, bance idan babu kai aiki bazai yiwu ba, zanyi magana a duba maganarka" Da wannan zancen Abubakar yayi masa sallama dan yau jikinsa a ma ce yake yakasa sukuni, Washe gari yana zaune a main parlon Ummi, wayarsa tayi ringing, da sauri ya ciro a aljihu tare da karawa a kunne yace "Allah ya taimaka" Shugaban nasa yace "munyi zama yau da daddare akan barinka aiki, hak'ik'a mun fahimci juna, akan maganar da kayimin kace kanason yin kasuwanci, mezai hana ka dinga kasuwancinka Kuma kana yi mana searching masu lefuka? kobaka zo koda wane lokaci ba, ya kamata kadinga lek'omu" Abubakar yayi matuk'ar murna da k'aunar da suka nuna masa. Sati d'aya da faruwar hakan ya fara shirye-shiryen barin k'asa ba tare daya banbance k'asar da zashi ba. Ana i' jibi zai tafi, Ummi ta kwanta rashinafiyar 6ari d'aya, wannan rashin lafiyar ya tada hankulan gabaki d'aya family d'insu Ummi, magani har angaji dayi, dole Abubakar ya hak'ura da tafiyarsa, wata ranar talata, sun gama d'awainiya da Ummi shida Usman kasancewar y'an uwa sunyi iya bakin kokarinsu sun gaji, sai masu zuwa jefi-jefi. Ya zabga tagumi tsohonnan ya diro gurin yace "mahaifiyarka tana kwance babu lafiya, nayi iya bakin k'okarina domin ganin na roki Allah ya biya mana bukatunmu, ciwon ya ta6a jinin jikinta sai dai muyi fatan warkewarta" Abubakar yace "to baba nagode" Yana shiga gida ya samu Ummi a kwance tana juyi, da sauri ya k'arasa gurinta yana cewa "ummi..Ummi.." Ta juyo a hankali tace "Ina Usman?" Cikin ikon Allah sai gashi ya shigo, Suka durk'usa a gabanta, Ummi tace "hak'ik'a nagodewa Allah daya bani ikon yi muku tarbiya ingantacciya, ba fahariya nake yiba ko zuwa gaba bazaku ta6e ba, wannan mutumin daya yi maka hanyar wannan dutsen kayi masa biyayya, inaji a jikina masoyinka ne" Usman yace "Ummi me kike fad'a haka" Iko sai Allah, Ummi ta fara kalimatusha hada cikin nutsuwa rai yayi halinsa fuskarta na d'auke da murmishi, Usman ganin abin yake kamar almara sai cewa yake "meye haka Ummi, ba'a Wasa da mutuwa meye haka kikeyi?" Sai Allah ya sakowa Usman dauriya yace "haba Yaya Abbakar meyasa kaima kake haka?" Kulinafsin za'ikatul maut, Allah hu Akbar, duk Mai rai makaci ne, shiyasa kayi k'ok'arin aikata alkairi kafin mutuwa ta riskeka kace inda babu halin shawara da wani. Dangi ta ko Ina sun hallara a gidan, abin mamaki sai ga tsohon nan yazo gaisuwar rasuwa ya dinga adu'oi, Tun daga nan duniya ta fara yiw.. Ban dawo gida ba har yanzu Ayimin uzuri nakusa komawa. Banyi editing ba *Mom Islam* *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W 37-38 Rayuwa kenan, yau watan Ummu biyu da rasuwa, abubuwa sun sauya, Usman harkarsa ta bunk'asa sai samun d'aukaka yakeyi ta fannin siyarda goro, Abubakar mutuwar Ummu ta ta6ashi sometimes har sumbatu yakeyi, sai da wannan mutumin ya dinga taimakawa da adu'oi sannan abubuwan suka fara warware wa. Cikin hukuncin ubangiji ya cigaba da zuwa office suna gudanar da aiki, a d'aukan albashinsa na biyu ne ya samu kud'in zuwa Germany, bayan yayi musu bayanin sana'ar da yakeson farawa, babban ogansu ya taimaka masa da kud'ad'e masu yawan gaske, kasancewar ya shigo da k'afar dama duk suna sonsa. Ana saura kwana goma tafiyarsa ya gama komai na hada hadar shiga jirgi ya zamana jiran lokacin kawai yakeyi, sai da yaje dangin Ummu yayi musu bankwana tare da fatan su tayashi da adu'a, kafin ya dawo gida. Ana gobe zai tafi, sun dad'e suna hira da Usman kamar bazasu rabu ba, Washe gari ya fitowa zuwa airport shida Usman da wannan tsohon a siffar mutane, koda suka isa airport d'in tsohon yace "idan ka ajiye duwatsun zasu zamo guda goma, inkana siyarwa gurin zai ha66aka sosai, bayan nan kuma da kaina zan cigaba da aiwatar da komai har zuwa lokacin da komai zai bunk'asa" Abubakar ya dafa kafad'ar Usman yana kuka yace "d'an uwana umarnin Ummu zanbi kawai ka yafemin" Usman yace "baka yimin komai ba wlhi Allah ya yafe mana" Daganan jirginsu ya d'aga sai Germany, A hankali-a hankali ya fara cigiyar shago, cikin sa'a ya samu abin mamaki, yana biyan kud'i ya ajiye wannan dutsen sai gashi ya yawaita ciniki kamar me kowa burinsa yaje shagon yayi siyayya. Haka rayuwa taci gaba da juyi arzikinsa sai dad'a yad'uwa yakeyi, wata ranar asabar yashiga gari lokacin yakai wata biyar da zuwa, yana cikin tafiya wannan mutumin ya tareshi a hanya yace "Abubakar akwai sa'a a tattare dakai inaso inhar kakai shekara d'aya kabar garinan kaje ziyara k'asarka domin duba y'an uwanka" Tun abin yana bawa Abubakar tsoro yanzu har ya dena ya rungumi abubuwan da yake zuwa masa dasu, Lokacin daya cika shekara d'aya ya fara shirin zuwa Gombe, cikin ikon Allah ya isa garin kasancewar ya gayawa abokansa da Usman harda babban ogansu sukazo airport tarbarsa, daga nan suka wuce gida, y'an uwa sunata murnar dawowar Abubakar wasu suna bak'incikin ganinsa da shiga ta alfarma, kowa sai daya bisu da atamfa wasu abayoyi kowa dai da nasa. Washe gari akayi kiransa a office, sosai ya fuskanci 6acin rai musamman akan watsar dasu da yayi babu kira babu bayani, ya durk'usa ya dinga basu hakuri sbda soyayyar da suka nuna masa, Kwanansa Uku ya fara tunanin shagonsa daya Bari, tabbas rufeshi babbar matsala ne a gareshi, kwana hud'u da zuwansa ya shirya fita yawo domin ganin gari da ziyarar kakanninsa na gurin uba, yana shikin tafiya wasu y'an mata su biyu suka zo wucewa, da sauri ya bud'e murfin motar ya fito tare da binsu da sauri kafin yace "aslamu alaikum dan Allah ku tsaya" suka juyo dukkansu, a hankali yakai gurin farar wacce take kamar balarabiya ya kalli d'ayar yace "inba damuwa inason inyi magana da k'awarki" Wacce yakeson magana da ita tace "Babu damuwa kayi sister nace... Wlhi anyi mana rasuwa ne kuyi hakuri ga tafiya da nayi, insha Allah ina koma gida kamar da read more uku sau biyu a Rana zancigaba sbda muyi saurin gamawa, ku Kara hakuri. 08141799224 Mom Islam *FALAK🍒* Mom Islam 39-40 Daga nan ya gabatar mata da koshi waye, cikin ikon Allah ta amince har magana tayi K'arfi a 6angarori biyu, dangin mahaifiyarta da dangin mahaifinta, akan hakan yasa sai daya kai wata d'aya a Nigeria bai koma Germany ba, kasancewar bincike da sukayi suka tabbatar da asalinsa abinka da manya aka yanke dukiyar aure harda sa rana, washe gari jirginsa ya d'aga sai Germany, kafin ya tafi sai daya gina soyayyarsa a zuciyar budurwar tasa mai suna Aisha sannan ya tafi. Koda yaje jikinsa bai mutu ba. Yaci gaba da siyarda kayansa cikin nutsuwa da kwanciyar hankali, kusan kullum sai ya kira Aisha sun gaisa, A hankali- a hankali lokaci ya fara matsowa yana aikawa matar Usman da kud'i ta dinga yi masa soyayyar kayan aure, kasancewar ya jima dayin aure, Lokacin da wata ya cika shago ya bunk'asa ciniki har wani lokacin sai wajen 12:am Abubakar yake tashi, ranar da bikin ya rage saura two weeks ya dawo gida Nigeria, ansha biki anyi bajinta akwatuna goma Sha biyu ko wanne cike yake da tsadaddun kaya, daga nan aka wuce da amarya gidanta da already yariga da ya siyeshi a gine, gidane tsantsarere mai kyan gaske, kowa ya yaba kyan gidan duk da itama Aishar y'ar masu hali ce amma abin yaso tsorata wasu daga cikin y'an uwanta. Abubakar sai daya shafe sati uku yanacin amarci ba tare da yayi tunanin halin da shagonsa zai kasance ba, a sati na ukunne ya koma Germany yaci gaba da gudanar da aiyukansa, Wata ranar Juma'a ya dawo daga masallaci yana shirin komawa gidansa dake nan garin, wannan tsohon yayi masa sallama yana shirin yi masa magana Abubakar yace "baba dan girman Allah kazo mu tafi gidana akwai maganar da nakeso muyi" Tsohon yace "kayi hak'uri d'ana yin magana a gida ba nawa bane sbda bana iya fad'ar abin k'aruwa a cikin gida" Abubakar ya fito da tabarma a motarsa suka zauna tsohon yace "hak'ik'a auren da kayi akwai nasara a ciki, babban albishir d'in da zanyi maka shine matarka tanada ciki zata haifo maka y'ay'a har uku ta hud'un ce zata zamo maka tauraruwa mai haska ko ina naka, daga nan kuma aikinka zai koma hannunta saboda tafika jarimtaka fiye da tunani, Allah zeyi mata baiwa Sosai. Abubakar yayi hamdala tare da fashewa da kuka yace "hak'ik'a Allah ya turoka domin ka zamemin haske a rayuwata tabbas ka zamemin uba Allah gatana kaima gatana ne". Abubakar yace "duk maganar da nakesonyi anrigada anyi nagode sosai Allah yasaka da alkairi, daganan suka rabu ya koma gida tare da kiran Aisha, kafin yace komai tace "Hubby Albishirinka?" Abubakar yace "Ina jinki nima akwai abinda nakeson gaya miki" Aisha tace "inada ciki amma banje hospital ba" Da sauri yace "meyasa, ya akayi kika gane?" Tayi dariya tare da katse Kiran. Shima farinciki yakeyi sosai kamar ya ganta a kusa dashi, Haka rayuwa taci gaba da tafiya har cikin Aisha ya isa aihuwa ta haifi y'arta mai suna Saudart, Saudart nada shekara uku ta haifi Hibba hibba nada shekara biyu ta haifi Munira, sai da tayi shekara biyar bata sake aihuwa ba kafin ta samu cikin Falak, cikin Falak yazo mata da masifaffen laulayi wanda har ta fara cire rai da rayuwa, lokacin da cikin ya isa wata Tara da kwana goma ta haifi Falak a gida ana shirin zuwa asibiti sai ga aihuwa cikin sauk'i. Koda Falak take k'arama ta taso da basira da tausayi har tafi yayunta magana kuwa kome aka gaya mata rik'ewa takeyi, tana cika shekara 3aka sanyata a school driver yana zuwa yana d'aukota, lokacin Saudart ta kammala secondary, Hibba ma takusa ganawa Munira kuma tana jss3, Masha Allah family sun had'u da uwa tagari, dukkansu sun taso da tausayin iyayen nasu biyu. Lokacin k'awar Aisha tanada yara biyu Khausar da Khairat. Dangim Aisha dasu Hibba suke kiranta da Ummu suna yawan kawo musu ziyara sa6anin na mahaifinsu da suka watsar dasu, sbda cewa sukeyi ya tare a gindinta bata Bari ya yiwa danginsa komai, daga ita sai y'ay'anta. Beauty y'ace ga Habiba mahaifinta sunansa Hashim, ada yayi tashen nera, da Habiba da momy wato mahaifiyar Arif ubansu d'aya, a danginsu maman Habiba ita kadaice ta musulunta akan soyayyar mijinta daganan danginta sukace zasu kasheta lokacin tanada cikin habiba cikin ya sami kulawa abin takaici shekararsu d'aya batasan danginsa ba, da tayi masa magana zece duk sun mutu har ya zamo ta hak'ura, mahaifiyarta tana gidansu momyn Arif lokacin da cikinta yakai wata Tara mahaifiyarta ta dawo da ita gida a 6oye, lokacin da cikin ya isa aihuwa ta haifo y'arta mace kyakkyawa aka sanya mata suna habiba, daganan ta fara rainonta a gidansu momy, danginta najin halin da take ciki suka kasheta Wanda Babu Wanda zece ga Wanda ya kashe d'in. Habiba ta rayu a hannun mahaifiyar momy Ummi sun tashi a tare da Momy, lokacin da ta isa aure aka aurar da ita, ashe dangin mahaifiyar habiban ne suketa bibiyarsu sune suka turo mijin habiban, ta aureshi, shikuma babansu momyn bai San da hakan ba, yayi iya bincikensa baiga aibunsu ba ashe sunyi lumbu lumbu ne, Har yana yi mata ciki lokacin wata biyu, suka kasheta suma din a 6oye sai daga baya aka gano dangin mahaifiyarta ne suke bibiyarta tun akan musuluntar da tayi. Lokacin momy ta haifi Arif, yayi girma dataji labarin tazo har Egypt ta d'auki Beauty da aka Haifa taci gaba da shayar da ita, kasancewar lokacin Maleek baya bijire mata kamar haka. Wannan kenan back to story.... Shaikh Abdul-Latif ya rausayar da kansa tare dayin wani shu'umin murmishi yace "kenan dad yanada matsala?" "Eh yanada ita sosai ma, zuciyarsa zata iya bugawa inhar yaji labarin durk'usar da company, nasan masu shirya abinnan Amma yanzu komai nawa bayayi" Shaikh Abdul-Latif yace "inhar zaki aureni wlhi zan shige miki gaba akan komai" A fusace tace "wace baiwa ce dakai da zaka iyar musu ko ka d'auka abin na wasa ne?" Sheikh Abdul-Latif yace "kibar komai a hannuna inhar an d'aura aurena dake wlhi babu Wanda ya isa ya tunkaro wannan company d'in inhar ba nine nasa ba" Da sauri ta sake kallonsa kyawawan idanunta suna zubar da k'walla tace "meyasa kakeson aurena kasan koni wacece?" "Sanin hakan ne yasa nakeson auranki domin mun dace da juna" Falak ta buga table tace "please ka ficemin zanyi shawara" Sheikh Abdul-Latif yace "in dawo gobe?" A hassale tace "eh" Sai daya fita ta fara tunanin meyasa ma tace ya dawo gobe, bata tsaya had'a komai ba ta fito, mutane nayi mata sannu babu Wanda ta kula abin ya matuk'ar dugulgula mata zuciya ta shiga mota driver nata Shan maaifa abinda ya kasance ba halinta ba... Masu so daga farko kuyimin magana 08141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 41-42 Tana isowa gida ta wurgar da handbag d'inta a kan two sitter kana ta shige bedroom kana ta fad'a kan gado ta fashe da kuka, ya zatayi ta kasa taimakon dad akan bom d'in da ake shirin tayarwa a company d'insa, da sauri ta fesar da iska mai zafi daga bakinta tana ambaton "innalilahi wa inna ilaihir, me sheikh Abdul-Latif yake nufi dani, yana nufin in aureshi ya zamo me tozartani kokuma ya hallaka dad? no bazan iya ba koda hakan zata faru, sai dai muyi yarjejeniya da dad akan ya yarda in aureshi bayan aure da 5 month sai insa ya sakeni kafin nan nasan na fice masa arai tunda nid'in ba soyayya na iya ba " Tana cikin magana massage ya shigo wayarta, da sauri ta fito parlo ta d'auki wayar ta koma bedroom d'in ta zauna, tana dubawa taga bak'uwar numberta anrubuta, Amincin Allah ya tabbata ga zuciyar dake k'aunar cigaban mahaifinta, hak'ik'a banso sanardake zancen dazai d'aga miki hankali ba, a gurguje dai yau saura kwana d'aya bom ya tashi a ma'aikatar mahaifinki shin kin amince da aurena ko in fita daga harkar ki!!?" Da sauri ta kira number kasancewar ta rud'e, sheik Abdul-Latif na d'agawa kafin yayi magana tace "na amince da aurenka Amma akwai sharud'a guda uku, inhar ka yarda to auranmu ya tabbata" Sheik Abdul-Latif ya lumshe kyawawan idanuwansa kafin yace "ina jinki" Falak tace "na farko bawai dan ina sonka zan aureka ba na biyu kuma shine sharad'i mai tsauri, koda munyi aure karya kai wata uku zaka sakeni Kuma a auranmu babu buk'atar rayuwar aure" Yayi wani killer smile kamar tana ganinsa kafin ya shafi kwantaccen sajen fuskarshi yace "na amince, nikuma kafin lokacin idan ban koyar dake soyayyata ba kiyi duk abinda kika fad'a, idan har ban dasa miki soyayyar sheik Abdul-Latif a zuciyarki ba kibar aurena" Falak tayi tsaki mtsw kafin tace "baka da ikon samun wata shirme wai soyayya bansan me mutane suka d'auki soyayya ba kun d'auketa a Abu Mai muhimmanci nikuwa inayi mata kallon 6ata lokaci tare da aikin banza" Ta kashe wayar gaba d'aya. A 6angaren sheikh Abdul-Latif ya daka tsalle yana rawa yana cewa "wow nafi kowa sa'a wlhi abin dai kamar a mafarki, kafin nan barinje ma'aikatar mu, nasan a jiragen da zasu tafi anjima bom d'in zai shigo nikuma zanyi iya bakin k'okarina gurin kare faruwar hakan. Nigeria Gobe dad zai koma Germany Ummu sai wani shagwa6e masa takeyi kai kace yarinya k'arama, zuwa dare ya koma d'akinsa Dan haka kawai yaji yanason ya ke6e shi kad'ai, yasa kayan bacci tare dayin alwalah ya dawo yayi adu'ar bacci ya kwanta, can dare yayi mafarki wannan tsohon yazo, yana cewa "hak'ik'a yarinyarka ta had'u da wani saurayi d'an baiwa wanda dole ya kasance suna tare a koda yaushe abinda nakeso dakai shine, ka amince da maganar auranta dashi sannan kuma ka janyoshi a jiki ba macuci bane, haskene a gareka" Da sauri dad ya farka yana mutsike ido kafin ya tashi zaune ya rafka tagumi yana tuno mafarkin da yayi, yasan dole cikin ikon Allah inhar yayi mafarkin wannan mutumin sai abu ya faru to yanzu dai zai zuba ido yaga ikon Allah. Sai wajen asuba bacci yayi awon gaba dashi, Wanda har saida Ummu ta shigo ta tasheshi sannan ya tashi ya jingina kansa a kafad'ar Ummu, kana yace "ki tayani da adu'a am zanbi jirgin 11:am Ummi tace "koda yaushe inayi maka adu'oi sosai insha Allah nasan sun kar6u a gurin ubangiji". Dad ya rungumeta kana ya mik'e yayi alwalah ya tafi masallaci. Bayan yayi sallah ya dawo kai tsaye d'akin Ummu ya wuce ya sameta tayi wanka tayi kwalliya tasa atamfa super Holland yawancin adon atamfar brown ne sai fari da yellow sosai atamfar tayi mata kyau, yana shigowa Ummu ta tayasa cire kaya already ta tara masa ruwan wanka, yana gamawa ya fito d'aure da towel, Sam ta hanashi shafa mai ita da kanta ta shafa masa kana ta ciro masa kayan dazaisa tare da wanda zai koma dasu dukda ba wasu masu yawa bane, lokacin daya gama shiri k'arfe 9:20 a gurguje yayi breakfast yana cewa "to Allah yayi na kammala" Ummu ta marairaice fuska tace "wlhi bana son tafiyar nan taka sam nikam ka zauna kawai" Yasan rigima irinta Ummi some times haka take masa Alhalin tasan abincinsa anan Allah yatsaga. "Kodai so kike in 6ata adon da kikayi?" Ummu tasa dariya tare da cewa uhm nidai..nidai.." Dad ya gyara kwalar rigarsa tare da kamo hannun Ummu kai kace k'aramar yarinya suka shiga bedroom d'insa, kallon agogo yayi yaga k'arfe 10 dai-dai, ya kalli Ummu idonsa a d'an lumshe kafin yace "matata tana buk'atar mijinta amma taki sanar dani, idan ban biya miki bukatunki ba ai na cutar dake sbda bana dawowa da wuri" Ummu ta cusa kanta jikinsa tana dariya marar sauti sosai, A hankali ta 6alle ma6allin suit d'insa tare da zuge zip d'in wandonsa idonta a lumshe take hakan, lokacin dad ya rabata da komai na jikinta daga nan ya mik'ar da ita akan gado ya fara bin kowacce ga6a ta jikinta da kiss sosai k'amshin turaren Ummun ke kawo masa ziyara yana kuma kwad'aitar dashi, kan kace me yayi mata rumfa yana kallon lokaci karya k'ure, sosai yake shigarta cikin salo irin na dad har Ummu ta gamsu sannan ya mik'e ya fad'a toilet yayi wankan tsarki tare da goge jikinsa ya fito ya sauya kaya dan wad'annan sunyi squeezing. Har parking space Ummu ta rakashi ya shiga mota kafin ta dawo zuciyarta cike da kewar mijinta. Saudart•• Zaune take a main parlo hannunta rik'e da mai sunan dad, wanda suke kira da big boy, sosai kamarsa da ubansa ta fito musamman ma da Hamma Aliyu ya mik'o hannu zai d'aukeshi, Saudart tace "habiby inason zuwa gidan Ummu yau" Hamma Aliyu ya waro ido kafin yace watanki biyu nefa sweetie ki Bari jikinki ya sake k'wari, ta had'e rai bata ce dashi komai ba harya fice, dawowa yayi da big boy ya mik'a mata ya had'e hannunta data mik'a masa ya damk'e tare da mik'ar da ita yace "wato kinyi fushi ne, Dama wannan ranar zatazo?" Saudart ta juyar dakai tare da lumshe ido alamar ma bazata had'a ido dashi ba, nocking d'in da akayi ne ya sa Hamma Aliyu nufar door d'in tare da son ganin waye mai shigowar, Hibba da Munira ce dukkansu sunyi k'iba ga wani kyau dukda bawai a wuya suke ba a gidan nasu, amma aikin da sukeyi hankalinsu na kwance. Saudart ta washe hakora tana cewa "oyoyo sannunku da zuwa" Suka k'araso suna tsokanar Hamma Aliyu, suna cewa "kaga yaronnan kamarku d'aya sak" Hamma Aliyu yace "wato kun rainani sam bakwa girmamani tunda kukaga kunyi tsayin k'afa ko?" Sukasa dariya dukkansu. Egypt 12:am na dare, Granny ce la6e a k'ofar su Abdul-Naseer tana jiyo dariyarsu tana zaro ido, da sauri ta koma ciki tana gyara d'aurin zaninta, sakamakon jin tafiya alamun za'a bud'e k'ofa, lokacin data shiga d'akinta bata lura ba ta bige da bango, batasan sa'adda ta tsala ihu ba harda cewa "shikenan na mutu bani da amfani" Abdul-Naseer daya fito zai koma d'akinsa yajiyo ihunta jikinsa na sanye da d'an pants ya d'ameshi, shima dai a kid'ime ya shige "yana granny meya faru?" Idanunta na zubarda hawaye tace "kawai ji nayi an bigeni inaga akwai aljanu a wannan d'akin naku, yo inba haka ba ya za'ayi a bigeni banji ba ban gani ba" Abdul-Naseer yace "d'ago muga gurin bigewar" 'Dagowar da granny zatayi idanunta suka sauka kan d'an pant d'in dake manne a jikinsa, ta zaro ido tare da k'ara tsala mahaukacin ihu Wanda ya ninka na d'azu har tana yi kamar zata shid'e ta runtse ido, bai san meye dalilin yin hakan da tayi ba, dan haka yaje zai rungumota ya rarrasheta tace "dan darajar iyayenka ka fice na warke" Abdul-Naseer ya fice kamar inda ta buk'ata, Sai daya koma d'akinsa ya tuno abinda take yiwa ihu ashe da wannan shigar ya tafi d'akin granny ga joyst d'insa daya mik'e tunda Fadwa ta gama mutsitsikesa tace tana period, yazo zai tafi d'akinsa shine ya jiyo ihun granny yayo d'akinta. Yana fita granny ta shafa gomshinta tare da runtse idonta tace "gulma tayi dadi gaskiya sai nayi sati guda ban kuma zuwa gulmar ba" Germany. Alhmdulilh jirginsu dad ya sauka lafiya, har driver yazo ya tafi dashi gida, cikin farinciki Falak take gudanar da aiyuka, a can k'asan zuciyarta kuma tunanin cutar da dad d'in da ake shirinyi ne yasata sauya annurin dake fuskarta zuwa 6acin rai, da wuri ta tashi yau ta wuce gida, Allah yasa gogan bai zoba bare ya buwayeta. Tana isa ta hangi dad zaune a saman kujera yana sarrafa system d'insa, da fara'arta ta k'arasa tana cewa "dad ko hutawa dad Kaga inda kayi kyau kayi k'iba kuwa?" Dad yana dariya yace "eh to nagode amma ke meyasa naga kin rame ko duk a cikin aikin ne?" Falak tayi murmishin yak'e gami da cewa "uhm dad ai aiki alhmdulilh tunda kullum ana ciniki idan ka huta zuwa Monday ka duba shagon zakaga ya sake ciga wlhi dad Kaya sun dad'u ammafa tunda ka tafi ban kuma shiga d'akin sirri ba" Dad yace "to iya kayan shagon aka dinga siyarwa, shagon Sharif fa kina lek'awa?" Falak tace "eh duka lissafin kud'ad'en suna hannuna duk abinda aka siyar a lissafe yake kamar inda ka tsara tun farko" Dad yace "alhmdulilh Ummunki tana gaisheki ga dambun nama tace a kawo miki" Cikin farinciki ta kar6a kana tace "dama inason ince tabayar a tahomin dashi, Allah sarki Ummu nagode sosai" Daga nan ta wuce da ledar dambun naman d'aki, dan yau batajin cin abinci duk da taga baban tayi abinda takeson ci. Koda ta shiga d'akin nata sallah kawai tayi tana shirin mik'ewa daga kan sallahya message ya shigo kamar jiya, "karki mance gobe da safe ne" Tayi tsaki tare da bugar goshinta ta duba agogo, k'arfe Tara na dare, cikin tashin hankali tace "kodai inje gurin dad ne" Bata tsaya yin shawara da zuciyarta ba ta fice da gudu, tana isa bedroom d'in dad ta samu ya jingina da gado har yanzu aiki yake, tayi sallama ta zauna a kan kujera wace take ajiye a nesa da gadon, dad ya gyara mazaunin gilashin sa kafin yace "Daughter Ina jinki" Falak tace "dad please inba damuwa inason yin magana mai muhimmanci dakai dad" Dad ya rufe laptop kafin ya maida kallonsa ga Falak yace "Ina jinki" Falak taja dogon numfashi kafin tace "dad akwai wani Ina tunanin zaga ganeshi sunansa sheik Abdul-Latif yana yawan siyayya a gurinka" Dad yace "eh na ganeshi meya faru?" Falak tace "wai yana Sona har.." Dad ya katseta da cewa "kema kina sonsa ne?" Ta girgiza kai alamar a'a kafin tace "dad gobe da safe da misalin k'arfe 1:40pm kasandai lokacin al'umar da suke cikin ma'aikar nan sun tafi sallah ko? to da lokacin ne za'a kawo bom ciki domin babu kowa, sunason su tashi ma'aikatar daga aiki" Da sauri dad d'in ya kalleta kafin yace "me sheikh Abdul-Latif d'in yayi?" "Uhm cewa yayi wai inhar na amince zan aureshi wlhi babu wanda ya isa yazo ko kusa da ma'aikatar nikuma dad babu aure a tsarina" Cikin rashin hankali da rarrashi dad yace "Falak ki dubi Allah ki dubeni ki dubi 6arnar da ake shirin tafkawa ki dubi soyayyar da kike yiwa dad d'inki kice gobe ya turo iyayensa koba komai shid'in haskene a garemu tabbas..... Masu so daga farko ga numberta 07141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 43-44 Falak ta girgiza kai kafin tace "dad nace masa inada sharad'i akan auran kuma ya amince da hakan" Da sauri Dad yace "sharad'in meye daughter?" Falak tace "koda ya aureni 5 months zanyi ya sakeni ko 3 bayan haka kuma babu wata mu'amala a tsakaninmu yace ya amince" Dad ya zaro iso tare da cewa "Falak yaushe kika iya tsara magana haka, kina nufin auran mekenan zakiyi? Falak tayi shiru, can kuma tace "Dad nafasa wannan auren" Ai da sauri ya kamo hannunta yana cewa "gobe ne Falak shikenan kinason jefamu a halakar rayuwa ko?" Falak tace "Dad na amince amma ka yarda da sharud'a na" Dad yace "na amince daughter" Washe gari. Sheikh Abdul-Latif ko runtsawa beyi ba, yana can ma'aikatar su yana son ya gano jirgin da za'asa bom din yakai company d'in dad, cikin sa'a ya gano jirgin ya d'auki video ya turawa Fakak, tana gani ta tafi gurin dad daya dawo daga masallaci yanzu ta mik'a masa tana cewa "dad ka kalla dakyau, ka kira sheikh Abdul-Latif kace "na amince" Hannun dad na rawa ya danna number sheik Abdul-Latif a wayar Falak kafin yace "nine mahaifin Falak, da sauri sheikh Abdul-Latif yace "barka da asubha dad" Dad yace "barka ina fatan ta sanar dakai akan ka turo iyayenka?" Sheikh Abdul-Latif yayi shiru kafin yace "eh tayi magana" Dad yace "good yanzu dai ya ake ciki?" Sheikh Abdul-Latif yace "na dakatar da duk wani jirgi dazai kai kaya Germany saboda karsu shigar ta 6arauniyar hanya" Dad yace "to alhmdulilh godiya muke gaskiya shigowarka rayuwarmu babban abun alkairi ne" Sheik Abdul-Latif yayi murmishi. Falak ta harari dad kana tace "haba Dad kamarka kana k'as k'antar da kanka a gurin sheikh Abdul-Latif wannan bai dace ba" Dad ya kalleta kafin yace "ni ai naga dacewar hakan" Yau kam basu fita aiki da wuri ba saboda tattaunawar da suka tsayayi su biyun. K'arfe 12:pm suka isa company kowa sai gaishesu yakeyi suna amsawa cikin mutunci, har suka k'arasa office. Dad ya wuce 6angarensa itama ta wuce nata, bata wani yi aiki ba sai tunani daya d'auke mata hankali, musamman ma akan amincewar da tayi na auranta da sheik Abdul-Latif, tana tsaka da tunani CC tv ya nuno shigowar sheik Abdul-Latif cikin office d'in dad, da sauri ta juyar da kanta dan ko burgeta bayi yake ba, gashi dai fari sol harya fita haske duk kyawunta idan suka tsya zaka iya cewa yakusa finta kyau, Bayan sun gaisa da Dad sheikh Abdul-Latif yace "nagode da k'ar6ata da kayi Dad iyayena suna hanya gobe ni d'an Switzerland ne amma ina aiki anan Germany ma'aikatar kula da zirga zirgar jiragen k'asa" Dad yace Masha Allah "muna son sanin anguwarku" Sheik Abdul-Latif yace mahaifina ba wani 6oyayye bane hasali ma shine liman a babban masallacin Juma'a na Switzerland ana kiransa da Imam Abdurraman" Dad ya rik'e baki kafin yace "babu buk'atar bincike ai mutumina ne, ko makonni uku da suka shud'e yazo yasiyi zobuna a gurina dan haka sai sunzo" Daga nan sukayi sallama akan gobe iyayensa zasu iso, Zuwa dare dad yahau WhatsApp lokacin Ummu tana online, bayan sun gaisa ta dinga bashi labarin missing d'insa da tayi tare da yi masa adu'oin nasara a rayuwarsa,bayan sun gama magana yayi gyaran murya, tare dayi mata voice yace "Albishirinki Y'arki ta sami miji insha Allah bazamuyi dana sani ba ni kaina ada naso k'in auren yanzu kam ina ganin akwai alkairi" Ummu ta saka emoji na alamar zaro ido kafin itama tayi voice d'in tace "amman nasan ba lallai Falak ta amince ba sbda tanada taurin kai, to shima d'an Nigeria ne ko ya akayi?" Ummu ta tambaya cikin son jin inda saurayin yake, Dad yace "a'a anan Switzerland yake yaron limamin can ne" Ummu tace "idan alkairi ne Allah ya tabbatar idan sharri ne Allah ya watsa lamarin". Dad yace "Amin" Sukayi sallama. Sai yamma liss suka koma gida, sam dad ya kasa gano inda Falak d'in ta dosa, abinda bata ta6a yi masa ba yau shine takeyi masa, fushi sosai takeyi. Bayan sun isa gida, Baaaba mai aiki ta jere musu abinci kala-kala da wanda Dad yakeso dakuma wanda ita Falak d'in takeso, daga haka tayi musu sannu da isowa ta fice. Dad ya kalli Falak dake shirin mik'ewa ya k'irk'iro murmishin yak'e kafin yace "daughter bazan yi miki auran dole ba inhar bakya sonsa a fasa auran?" Falak ta kalli Dad, sosai tausayinsa ya kamata tace "dad zan aureshi amma inhar ka yarda da sharad'ina" Dad ya k'ara cewa "na amince" Daga haka ta fice, sbda kiran sallahr magariba da akeyi, shima dad d'in ya fice masallaci. Switzerland Bom biyu Maleek yasa aka fitar, d'aya za'akai Germany d'aya kuma India duk ma'aikatar mutane, sosai abin yaba Maleek mamaki ta inda yaga an sauya jirgin da aka sanya bom din aciki I zuwa wani daban, ya fara tunanin akwai me yi musu lek'en asiri kodai Manaf ne munafukinsa? Ya mik'e a zuciya ya fice kai tsaye gurin aikin hodar ibilis d'in da akeyi masa ya nufa, ya sami Manaf ya zubawa acikin wata leda babba ma'ana yana gudanar da aikin kamar inda ya kamata, Maleek ya girgiza Kai tare da shafa saman zuciyarsa yana lumshe ido, yasan inhar ya kashe Manaf to komai nasa zai koma baya, koba komai yana taimaka masa,amma zeyi masa last worning akan fitar masa da sirrin sa. Acan gidan momy anata shirye-shiryen komawarsu sabon gidan beauty da Arif, Beauty sam ta rasa nutsuwarta harta fara tunanin guduwa dan tana ganin su momy sunyi san ransu ne kawai. Ranar laraba da safe, 9:30am momy ta kira beauty bayan tazo tace "ga akwatuna nan Arif ya kawo, Wanda a zahiri Maleek ne yayi su babu laifi kayan sunyi kyau gasu Kuma masu tsadar gaske, "Sunyi miki?" Momy ta tambaya sbda taji ra'ayina, "Eh tace " "Amman kinsan da cewar jibi ne zaku koma gidanku ko?, dan babanki yace baya san wani taro" "Tom" Kawai beauty tace kanta a k'asa, Tun yau Momyn take ta bata wasu jik'e-jik'e wanda Sam ba dad'i sukeyi mata a bakinta ba, Washe gari momyn da kanta ta kar6o Kaya a gurin d'inki kayane ba irin namu ba dan babu atamfa aciki daga sari sai Pakistan da sauransu, A ranar momy tayiwa Ummu Shukura waya tace "magar tarewar beauty ya tashi amman karta gaiyyaci kowa" Ummu Shukura ta shirya itama ta taho da nata maganin Kona meye oho aka dinga bata tanasha, in taki suyi mata masifa dole ta sha. Washe gari suka rakata gidanta dake can k'asa dasu anguwarsu babu nisa tsakaninsu da momyn, gidan ya had'u babu k'arya ko mak'iyi albarka amman a zuciyar beauty sam babu abinda ya burgeta bare ya bata sha'awa, ko kwana basuyi ba suka dawo gida suka barta ita kad'ai sai kace maiyya, tayi kuka kamar zata tsiyayyar da idanuwanta amma Babu Wanda yasan tanayi balle ya kawo mata agaji, ga gidan tafkeke sai kace ma'aikatar guda, ta mik'e jiki a sanyaye ta fara Zagaye ko ina tana share hawaye, a tsorace ta jingina da bango dan tagaji da yawo jiri ya fara d'ibarta, ta zube akan doguwar kujerar data gani a d'akin, bayan jirin ya lafa mata ta tako a hankali ta bud'e wani d'aki, babu kowa a ciki Amma a shirye yake da makeken gado da drowa masu kyau da kafet a tsakiyar d'akin kamar an sata ta bud'e drowar tana ja da baya, cikin sauri ta kulle tana ambaton "innalilahi wa inna ilaihir" Ta toshe bakinta tana wani irin kuka, ta kasa janyo k'afafunta daga gurin bare ta samu tabar d'akin, jikinta ya fara karkarwa abinda ta gani ya dinga dawo mata tana jijiga tashi d'aya kanta ya fara neman juyewa, da k'yar ta fara karanto sunayen Allah bakinta na rawa, sannan ta Sami k'warin guwaiwar ficewa tanayi tana tangad'i har ta koma sashen da aka ajiyeta, a daren tayi kuka harma ta rasa inda zatayi, idanunta sun k'ank'ance muryarta ta dashe, ko tafiya sosai bata iya yi, itada bata k'etare lokacin Sallah, yau kam ko sallahr isha'i batayi ba balle magariba haka ta kwanta sbda tsoron abinda ta gani ya mugun tsumata. FALAK•• Asabar basu fita aiki ba, kafin zuwan su Imam Abdurraman Dad yayiwa manyan abokansa maganab akan sirikinsa zai zo, basu bashi matsala ba sukayi masa halacci irinna mutanen arzik'i, nan danan aka fara yi musu special food gida ya game da k'amshi, Falak ko tana kwance a d'aki ko breakfast batayi ba bare tasaran mik'ewa, dan tun sallahar asbha da tayi ta kashe wayarta ta kwanta bata kuma tashi ba. K'arfe 2:pm dai-dai iyayen sheikh Abdul-Latif suka iso Dad yasa akayi musu masauki a guest house d'insa da yake saukar manyan bak'i, Dad manyan abokansa guda uku sun zauna a had'ad'un kujeru masu kyau suna jiran isowar su Imam, ba'a wani d'auki lokaci Mai yawa ba motarsu ta iso, akayi musu iso zuwa ciki, bayan sun gaggaisa dasu da abokan dad da shima dad d'in, y'an uwan Imam sukace "yaronmu yaga y'ar gurin Oga Abubakar yanaso shine mukazo, yayi mana bayanin anason ganinmu" Su dad suka ce eh, daga nan aka yanke magana, Imam yace "dama na dad'e Ina jiran wannan ranar nasan duk d'an daya fito daga tsatson Oga Abubakar to insha Allah bazamuyi nadama ba, Dad ya fita waje, sbda kiran d'an uwansa daya shigo wayarsa, "Hello Usman" "Barka Yaya da fatan Kuna lafiya?" Dad yace "Alhmdulilh" sai dai inason sanar dakai y'arka tayi miji amman nace iyayensa suzo, bansan ya zaka d'auki abun ba?" Yace "Alhmdulilh ai hakan yayi kyau, kaga munyi nisa inhar akwai masu tsayawa akai Kuma ka aminta da danginsa ka gano basuda wata matsala sai ka yanke lokaci nikam ko yaushe akasa a shirye nake" Dad yace "to Masha Allah, barinje muji inda za'ayi domin maganar aure ba maganar wasa bace" Bayan ya koma sun tattauna aka yanke sadaki dubu d'ari biyu, Dad yace abada, Imam Abdurraman yace "zai bada dubu d'ari 5 badan yaso hakan ba sai dai yana gudun bada mai yawa dad d'in yace "a'a", a take a gurin Imam yace "asa musu Rana" Cikin ikon Allah aka yanke rana wata biyu, Imam ya ce "Alhmdulilh ubangiji yasa ayi damu Allah yasa ayi damu". Suka amsa da Amin. Zuwa dare Dad ya koma gida ya Kira Ummu ya sanar mata ya kira kaf danginsu ya sanar musu, har Saudart Saida Kira ya gaya mata, lokacin Falak na zaune, amma bai gaya musu bikin saura wata nawa ba, yadai ce an kawo dukiyar auren Falak. Bayan ya ajiye waya Go Falak tace "dad naga kamar farinciki kake da aurennan?" Dad ya washe hakora kana yace "eh sosai ma dole inyi farinciki Falak" Ta girgiza kai sbda Allah ne kawai yasan abinda ke cikin zuciyarta. Beauty•• Ga mamakinta dai Babu Arif babu alamarsa dan bata ga ko inuwarsa ba, dak'yar bacci ya d'auketa Saida ta dinga kwararo adu'oi sannan. Washe gari a makare ta tashi bata nufi ko Ina ba sai toilet, tana Hamma, brush tayi kana tayi alwalah ta fito jikinta a sanyaye, bata rama sallolin jiya ba saboda basu zatayi ba sai lokacinsu yayi, ma'ana idan aka kira magrib raka'a shida zatayi kowacce uku, hakama isha'i, tana idar da sallah tayi adu'a sannan ta shafa ta yakice hijabin jikinta, tare da nufar hanyar kitchen, abin mamaki d'akin data shiga jiya ta tsorata a bud'e yake Kuma bataga abin ba, da sauri ta Kuma lek'awa wanda rabi tsoro takeji Amma take lekawan, Sai ta durk'ushe a gurin naji tana cewa "gawa?" Ta koma d'akinta da gudu kamar zawatacciya, gadai shi jiya taga gawa a d'akin harda farin Kaya Amma yau inda aka sanya gawar ma a bud'e yake, ta fara zargin to ba ita kad'ai take zaune a gidan ba, dole akwai wani "kai anya manaf zai iya kawo gawa haka? gashi hancinta duk auduga anyi mata Zane da farin abu, a tsorace sifar gawar ta dinga dawo mata, ta firgita matuk'a dan har tana wani irin tsorata, yunwar da takeji tayi mata k'aura. Takai awa d'aya a haka daga k'arshe ta sake fitowa taje kitchen din, komai na kayan abinci gashinan Babu abinda Babu, ta bud'e fridge d'in kitchen din taga kayan marmari a ciki da kaji d'anyu gyararru harda gasassu, da sauri ta d'auki bucket ta d'ibi su lemu kankana apple abarba da sauransu duk ta zuba, ta d'auki gwanwanin Madara da chocolate data gani a ajiye, kai duk wani Kaya Wanda ba'a dafawa su ta d'iba ta koma bedroom d'inta dasu, hatta bucket dinma bata mayar dashi kitchen d'in ba tsabar tsoro, mancewa tayi bata d'auko abin girki ba, a tsorace tace "nashiga uku" Sai Kuma ta mik'e bakinta d'auke da adu'a ta d'auko k'arami electric stove kasancewar sauran duk manya ne ta dawo bedroom, sbda akwai flaks na ruwan zafi anan, tasawa k'ofar key ta cire key d'in, ta kudurta a ranta bazata sake fita ba harsai taji muryar wanda tasani, Yau kwananta d'aya a gidan amma ji takeyi kamar tana cikin kurkuku, harta fara tunanin anya gidan da aka kawota ba gidan yankan kai bane?" Tunda gashi taga gawa ido-da ido. Sunday FALAK• Tana zaune a gida tana sanye da gajeren wandon jeans iya guwaiwarta, sai riga mai dogon hannu mara nauyi waccw ta kameta wandon bak'i rigar fara, a gaban rigar an rubuta princess Falak, tana zaune dad ya shigo hannunsa rik'e da keys d'in motarsa, yace "daughter zanje ganin wasu kaya Sheik Abdul-Latif yace yana hanya ki kula da kanki, tashi ki sauya shigarnan kisa hijab" Ta mik'e batare da tace masa komai ba harta shige sanan shima ya wuce. Kamar daga sama taji nocking, batada mafitar daya wuce tunda ta sauya kayan zuwa pink d'in abaya sai taje ta bud'e masa, ta gyara zaman d'ankwalin rigar ma'ana ta yafa a saman kanta, taje ta bud'e, shid'in ta gani yana sanye da fararen Kaya masu kyau ya shafa sajensa kafin yace "zan iya shigowa? *FALAK🍒* Mom Islama E.O.W Wlhi ina fama da ciwon kai Please a tayani da adu'a👏. Page 45-46 "Eh shigo" Falak ta fad'a, kana ta nemi guri ta zauna. Shima zaman yayi kafin yace "amincin Allah ya tabbata a gareki haske kuma annurin zuciyata" Da sauri ta watsa masa mugun kallo kafin tace "ban gane me kake nufi ba, meye ma'anar hasken da shi kansa annurin?" Yayi mamakin rashin sanin abinda take tambayarsa, ya gyara zama yace "Falak Ina godiya ga Allah daya sa zaki zamo matata mallakina halaliyata" Har yanzun dai harara sa takeyi dan ko kad'an batajin dad'in kalmomin da yake ambatowa, Ya mik'e tsaye tare da cewa "zan sa su Imam su rok'i dad a sake matso da ranar auranmu ko na samu sassauci a cikin zuciyata" A fusace ta kallesa kafin tace "nifa bana son shashanci Dan banga amfanin auran ba" Sheikh Abdul-Latif yace "ni yanada amfani a gurina, bacin kina sona" Batasan lokacin da tace "wlhi ka cuceni nikam bana sonka ban ta6a jin soyayyar wani namiji a rayuwata ba, dan me zaisa in soka?" Sheikh Abdul-Latif ya tako a sukwane kamar meyin hanyar fita yayi mata kyakkyawar runguma tare da had'e bakinsu guri d'aya....😭😭😭😭 Wlhi bazan iya cigaba ba kaina ciwo Please kuyi hak'uri zuwa gobe insha Allah ku taimakamin da adu'a.. 08141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W 47-48 Cikin masifa ta fizge bakinta tana gogewa da hijab tace "banda iskanci kace zaka had'a baki da Falak, kasan koni wacece?" "Eh nasani mana, ked'in matatace se me Kuma?" Damafa nazo ne ince zanyiwa Imam magana ince ranar da akasa ta bikinmu tayi yawa ko zasu matso da ita, abarshi a wata d'aya" Falak tace "nifa ba sonka nakeyi ba kuma ko nanda kwana d'aya akace, lokacin da na rubuta yana cika babu makawa dole ka sakeni inci gaba da aikina" Sheikh Abdul-Latif yace "eh naji amma karki manta KECE" Cikin rashin fahimta Falak tace "nice me? please ka ficemin daga gida kafin insa ayi waje dakai" Sheikh Abdul-Latif yace "lallai da an kwashi y'an kallo oya kice mana" Ta kawar da kanta zata koma bedroom ya sake rungumota a karo na biyu yace "hak'ik'a ni mai sa'a ne, Allah ya mallakamin ke a matsayin mata ai sainayi wata biyar d'in da kika ambata ban fita aiki ba" "Mtsw me kake nufi" Sheik Abdul-Latif ya saketa tare da ficewa yana dariya. Da gudu ta shige bedroom d'inta ta fad'a gano, maganganun da yadingayi suka dinga dawo mata, Beauty•• Yau kwananta uku da zuwa gidan Arif, rabonta da lek'a parlo tun ranar da taje ta kwaso kayan girki ta dawo dasu bedroom, inatayi sallah tayi wanka intayi wanka ta d'ora girki tana gamawa taci ta jona waya a chaji ta kwanta, ko wanne da lokacinsa. Cikin rashin tsammani taji ana nocking, a tsorace ta mik'e har zata fito ta fasa ta koma ta zauna, jin an turo k'ofar bedroom d'in nata anji a kulle yasata hamdala dan tuni ta koma toilet tsabar tsoro, key d'in bedroom d'in akasa aka bud'e ya shigo yana sanye da fararen kaya na yadi Mai laushi irin nasu na turawa, Arif yace "please ki fito nine momy ta aikoni da wani abu" sannan ta fito shid'in ma ba wani yarda dashi tayi sosai ba sbda kawai abin da ta gani a gidan, ta taho jiki a sanyaye ta zauna nesa dashi tace "gani" "To yau kuma tsoron yayan naki kikeyi?" Beauty ta sunkuyar dakai, dan anan gidan bazataso yi masa kuskure ba zai iya hallakata ya 6oyeta kamar inda ya 6oye wannan gawar da ta gani, Ya matso kusa da ita yace "ango na shigowa ya kawo kaza a daren farko Niko haka na shigo sai sakon momy data bayar in kawo miki bud'e ki gani" Farfesu ne ta bud'e kana tace "nagode" Ya janyota jikinsa yace "oya a ciremin Kaya kinsan fa ni mabuk'aci ne ni bana wasa" Cikin sauri har jikinta na rawa ta cire komai ta zauna aihuwar uwarta tace "gani" Sai kace wani saniya, ya cire nasa kayan yayi mata rumfa sai wani sukuwa yake a jikinta kamar wani doki, sam takasa cewa ta gaji sai kuka take marar sauti hawayenne suke sintiri a fuskarta. Sai daya gama wulakancinsa sannan ya k'yaleta yana dariya, "Ni naji kin Kuma dad'i ne kodai kinje kinsha wani abunne domin ki sanyani nishad'i? zuwa anjima zanzo in k'ara kinji?" Beauty tace "to" Falak•• Abin kamar da wasa ashe Sheikh Abdul-Latif da gaske yakeyi bikin Falak ya koma saura kwana ashirin da tara, yasa an rage, sosai abin ya bata mamaki shin Wai wannan mutumin me yakeso da ita ne? ya gama tozartata a idon duniya sai kace wani abun arzik'i su dad harda biye masa Alhalin dad d'in yasan aikin banza akayi tunda ga abindats fad'a, Haka kawai ta dena zuwa company sbda koda yaushe cikin 6acin rai da dana sanin amincewa da auran sheik Abdul-Latif datayi, tasan da bata amince da auransa ba tabbas ko ita zata cire bama bamai d'in duk da tayi iya bakin k'ok'arinta abin yafi k'arfinta, Dad ya fuskanci fushi take akan maganar auran amman be nuna mata ya gane ba saboda yanason su gama wani aiki da sheik Abdul-Latif yake tayashi a company. Abun mamaki yanzu shine ya maye gurbin Falak, duk wani k'ok'arin da take yiwa dad akan d'aukakar company d'insa abin ya bunk'asa har ya kere tunanin dad, sosai yake jin dad'in aiki da sheik Abdul-Latif, idan yayi aikin dad ya koma gurin aikinsa nanma yayi duk da shid'in babba acan d'inma. Maleek Manaf da Arif suna zaune a wani guri wanda babu mutane sosai, masu wucewar ma basufi d'ai d'aiku ba, Maleek ya murza gashin bakinsa kafin yace "abinda nakeso daku shine, ko wanne zai sami Namiji d'an uwansa ya dinga sxx dashi nima dole hakan zanyi domin cika umarnin boka" Manaf zeyi magana Maleek ya dakatar dashi gami da cewa "nasan damuwarka zakace kinya kakeji ko ni da kaina zan samar muku karku d'auka duniyar nan anzo shan wahala ne, no hutawa mukazo yi dan haka kuje kuji dad'inku" Zuciyar Manaf tana tafarfasa, a ransa yace "ni musulmi ne nasan illar yin hakan ya Allah ina rok'onka da ka kawomin mafita akan wannan al'amarin dake tunkaroni bazan iya ba inajin kunyar kaina" Arif da sai yanzu yayi magana yace "Dady yayi dai-dai amma gaskiya yanzu akwai wani aiki da nakeyi ko zaka bari sai sati nagaba" Maleek ya tako yazo gaban Arif ya wankesa da mari kafin yace "buk'atarka har tafi tawa, kanada hankali kuwa?" Arif yace "kayi hakuri dady zanyi" Maleek yaci gaba da cewa "kai Arif a gidanka za'adingayi saboda yanada girma shiyasa ma na gina makashi da part by part" "To" Kawai Arif d'in yace tare da fara tafiya, maleek ya dakatar dashi kafin yace "Ina ajiyar dake cikin gidanka?" Arif yace "jiya an fitar da ita an koma da ita part 3" maleek yace good aje aci gaba da aiki" Nigeria•• Oh ikon Allah kenan, tashi ɗaya Allah ya fitowa da Hibba da Munira mazajen aure, d'aya sana'ar man fetur yakeyi yanada gidan mai sunkai biyar a garuruwa, na Munira kuma kayan provision yake siyarwa, yanada super market manya manya. Ummu tayi farinciki, da aka sanarwa da dad yace shikam bashi da matsala inhar d'an uwansa da sauran danginsa sunyi bincike, Bayan sun gama binciken da zasuyi iyayen samarin nasu sukazo Hibba mijinta nada mata ita Kuma Munira saurayine, Aka sanya ranar biki wata biyar, Ummu najin bikin Falak an sake matsowa dashi ta zargi ko ankuma fuskantar kidnapping d'inne dad yak'i sanar mata, amman dai tanata shirye-shirye duk da anan Nigeria za'ayi komai, Acan gidan Saudart kuwa, yaro yayi wayo gudu ko ina yakeyi, suna zaune cikin farinciki da k'aunar juna, Ranar Sunday Hamma Aliyu baije ko Ina ba yace "amarci zasu Sha" Saudart ta dinga dariya tace "nifa naji hausawa nacewa "da zarar mace ta aihu soyayyarta ta ragu a gurin miji shin haka ne?" Hamma Aliyu yayi dariya kafin yace "haba meyasa kikayi wannan tambayar ba gaskiya bane" Itama tana dariyar tace "Allah nimafa na fara ganin alama" Hamma Aliyu tazo ya d'agata cak, yana cewa "big boy ungo waya je kayi game a d'akinka ina zuwa" Rungumeta yayi yace "dan Allah karki 6oyemin duk wani abu wanda kikaga na sauya daga lokacin auranmu har zuwa yanzu" Saudart tace "gaskiya inajin kunyarka nifa bazan iya fad'a ba" Yace "nikuma idan baki fad'a ba Allah nasan zaman da zamuyi dake, meye abin jin kunya magana ta fahimta mukeyi fa?" Saudart tace "uhm da sweetheart kake cemin yanzu Kuma maman big boy, Da kana yawan yimin Wasa yanzu ka dena, "Uhm ka rufe idonka, zan Kuma magana" Hamma Aliyu yace "to na rufe ina jinki" Saudart tace "dafa har...har" "Oh kunyar Fulani ta motsa kenan, kinban dariya ai naga da bakyajin kunyar komai ashe kema kinada taki matsalar" Saudart tace "to yanzu zan fad'a" Da idan munayin sex dakai kana shamin kan nipples d'ina Amma yanzu ka dena, an then baka dad'ewa yanzu ko 15 mints baka kaiwa" Hamma Aliyu yayi murmishi kafin yace "kin gama ko akwai wani" Saudart tace "yauwa naga kafison big boy akaina" Nanma dariyar yayi mata yace "ba zancen haka bane, ba daka jikinki ya fito ba? dole inso duk abinda ya fito daga jikinki domin ina sonki so marar misaltuwa" "Akwai wani??" Hamma Aliyu ya tambayi Saudart yana kallonta, "Eh akwai, yauwa da sau uku kakeyi wlhi yanzu sau biyun ma bakayi sau d'ayan ma sai mukai kwana uku" Hamma Aliyu ya fashe da dariya mai sauti wacce tasa big boy fitowa shima ya a dariyar kamar yansan abinda ake fad'a. "Zan baki amsoshin tambayarki sweetheart Amman sai zuwa anjima idan naje gidansu Hajiya na dawo, kinga lokacin anyi isha'i insha Allah bazan mance ba, koda na mance please a tunamin" Saudart tace "to aikuwa yau baza kayi bacci ba sai ka bani amsa gamsashiya" Ya mik'e yana dariya, ya fita. "Zonan big boy" Ya taho da gudu yana cewa "momy kisani a school" Saudart tayi dariya kafin tace "idan an saka zakayi karatu sosai ko?" Yana dariya yace "eh momy, amma tare zamu dinga zama a aji nidake" Saudart ta fashe da dariya, Wayarta dake kan table tayi ring, da sauri ta mik'e taje ta d'auko tana gaishe da Ummu, Ummu ta sanar mata da ansa bikinsu Munira, cikin murna tace "alhmdulilh za'a had'a dana FALAK kenan?" Ummu tace "no sai anyi na Falak kafin za'ayi nasu" Saudart tace "to Allah yasa munada rai da lafiya, ranar Monday zanzo Nima" Ummu tace "Allah ya kawoki lafiya" Big boy yace "nima zan gaishe da mamanki" Saudart tace "mamanmu dai kai ka ware kanka kenan?" Yasa dariya yana yi mata gwalo. Kiran sallahr magariba da akayi ne yasata mik'ewa ta rik'e masa hannu suka isa bedroom d'inta ta zaunar dashi akan gado ta shiga toilet d'auro alwalah, tana idarwa ta kamo hannunsa tace "zo kayi alwalah muyi sallah tare" Ta taimaka masa yayi alwalar suka fito a tare ta shimfid'a musu sallahya ta kabbara sallah, tana idarwa ta fara adu'a a fili domin big boy yaji shima ya dingayi, bayan ta idar tace "gaji adu'ar da nakeyi ko?" Yace mata "eh" tace "to kadingayi, adu'arku yara tafi saurin k'ar6uwa kaji" Big boy yace "to momy" Sai da sukayi sallahar isha'i sannan ta ninke sallahyar ta fito parlo gurin abincin data jere a dinning ta zaunar da big boy akan kujera tace "tuwon shinkafa ko farfesu" Big boy yace "tuwo momy tuwo" Tayi dariya tasa masa itama tuwon tasa sukaci, yau kam yunwa takeji gashi mai gidan har k'arfe 9:pm bai dawo ba, bazata iya jiransa ba Dan haka ta samusu suci. Sai da suka gama ci sannan ya shigo ya samesu akan kafet suna shan A.C, big boy yaje da gudu yayi mass oyoyo, ita Kuma tana dariya, Hamma Aliyu yace kinga kema dai yanzu akwai lefinki guda d'aya Wanda da kinayi yanzu Kuma kin dena" Saudart ta sunkuyar da kanta tana cewa "sannu da dawowa, naga ka jima ne Allah yasa lafiya" Hamma Aliyu yace lafiya Lau wlhi munata shan hira ne dasu Hajiya shine ban fito da wuri ba, Yana rungume da big boy ya fara Hamma alamar barci yazo, ya d'agasa cak ya kaishi gasonsa dake can gefe da gadon Saudart yayi masa adu'a ya tofa masa...! Kaina a k'asa Ina baku hak'uri akan latti da nayi please and please kuyi hak'uri naji sauk'i masu kirana a waya da masu yimin fatan samun sauk'i ta WhatsApp nagode. 08141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 49-50 Yana shirin fitowa Saudart ta shigo. "Yauwa baby muje d'akina zamuyi magana" Saudart ta kama hannun Hamma Aliyu suka wuce d'akinsa, Akan bed suka zube kowannensu fuskarsa d'auke da murmishi. Saudart ta zuba masa ido tana kallonsa, Hamma Aliyu ya hura mata iska kafin yace "uhm bafa guduwa zanyi ba" Ba shiba har itama dariya tayi tana toshe baki, ya janyota jikinsa kafin yace kin yimin tambayoyi a k'alla sunkai kala biyar ko sunfi ma?" Saudart tace "uhm" Maganar sxx da shan nipples abinda yasa na dena Sha, kinyi shayarwa shine dalili ina tunanin har yanzu da ragowar ruwan nono, Rashin dad'ewa ta matsalar itace "gaskiya da nafi jinki a matse yanzu kam dana fara sai inji kin bud'e. "Kince nafi son big boy akanki, wannan ba haka bane, kece ta farko kuma big boy a jikinki aka samoshi dole inso abinda yakeda nasaba "dake. "Shikuma cewa da nakeyi maman big boy ai banga aibu ba, amman idan kinaso a sauya wani sunan sai a sauya princess Saudart" Da sauri ta rungumeshi tana dariya, Germany Yau kwana biyu da zuwan sheik Abdul-Latif, Ranar ta kasance Monday Dad yanata shirin tafiya Aiki amma banda Falak, daya kirata a waya ma cewa tayi ciwon ciki take, dad ya k'araso har d'akin abin mamaki ya sameta tana daddana waya, ya k'araso cikin tausasa murya yace "haba daughter meyasa zaki dena taimakon dad d'inki?" Ko kallon dad d'in batayi ba tace "Dad ni yanzu ka Dena Sona komai sai dai inji kace Sheik Abdul-Latif sai kace ka sanshi" Dad ya girgiza kai kafin yace "to kiyi hakuri zomuje ki za6i kalar furnitures d'in da kikeso" "Dad wai auranne harda wani gado?" Dad yace "eh mana ai dole ne ko kinaso mutane su fahimci abinda ke faruwa?" Falak ta mik'e dama already ta shirya ta d'auki mayafi ta ninke a kafad'a, dad ya rik'e hannunta suka fito parlo, kallon agogon dake d'aure a tsintsiyar hannunta tayi k'arfe 9:30am, Dad yace "kiyi breakfast sai mu wuce ni nayi tun 8:am" "No dad banajin yunwa muje kawai" Bai tsaya sake yi mata magana ba, domin lalla6ata yakeyi suka wuce parking space, suka shiga mota. Bayan sun iso company d'in motar tayi parking a inda ake ajiye motoci suka fiti, Falak ta kar6i y'ar ledar dake hannun dad tana dariya, Dad yace "daughter kenan me kika gani" Falak tace "dad invitation card nefa na bikin waye?" Dad yace "na bikinki zan rabawa abokan arzik'i ne" Abin ya sake bata dariya, sbda tana yiwa dad d'aukar yana aikin banza ko tace yana k'ona kud'insa, auran da ba wani jimawa zeyi ba, ai ko a hotel zasu zauna. Suna shiga office Dad ya wuce sashen sa itama ta wuce bayan sun gaggaisa da mutane, sai tsokanarta suke suna cewa "Hajiya ashe biki yazo" Falak tayi murmishin yak'e ta shige ciki, batasan sheik Abdul-Latif yaje yayo hotunan free weeding ba, Abin mamaki baya k'arewa hotuna sun karad'e garuruwa harda Nigeria Facebook Instagram WhatsApp telegram Twitter da tiktok, gash hotunan sunyi farinjini, duk Wanda ya gani sai yayi saving ya d'ora a status da sauransu, abindai sai Wanda ya gani, sun dace sosai, Sheik Abdul-Latif yafi Falak gaske duk da itama d'in ba baya ba gurin kyau. Tana zaune kamar ance duba Instagram, tana dubawa taga photonta an rubuta Mrs Sheik Abdul-Latif, "Bura'uba" Falak ta fad'a tana buga table ta zare farin gilashin dake manne a idonta ta fito waje tana mamakin raina mata hankali da wannan nonsense d'in yayi, "a inama ya Sami hotonta?" Batada mai bata amsa dan haka ta koma ciki rai a 6ace, Wunin ranar duk Wanda ya shigo cewa takeyi aje gurin dad ko gurin manyan ma'aikatan. Zuwa yamma babu wanda ya gane kanta har dad d'in, Tana zaune tana harhad'a kaya mutumin nata yayi sallama, Runtse ido tayi ta bud'e tana searching d'in irin rashin mutuncin daya kamata tayi masa, Sbda jira take taji yayi mata magana. "Mrs Abdul-Latif" Ya fad'a kansa tsaye, "Meyasa zaka baza hotunanmu a duniya bayan ga alk'awarin da mukayi dakai akan wannan auran?" Sheik Abdul-Latif ya gyara tsayuwa kafin yace "haba kyakkyawar mijinta haba tauraruwar mijinta" Falak tace "tauraruwar dad dai Allah ya kyauta, kuda kuka d'auki soyayya da amfani kuje ku k'arata a haka zaku k'are wlhi, ta janyo system d'inta ta rik'e a hannu kafin tace "kaga wannan wlhi Allah ya fiyemin komai musamman ma wannan k'addararren auran" Sheik Abdul-Latif yace "Auranmu mai inganci ne wlhi sai na koyar dake soyayyata sai na ilmantar dake menene so sai na nuna miki tsantsar shak'uwa da banbancinta da soyayya sai na nuna miki rayuwa babu ni zai iya zame miki tamkar duhu a rayuwar ki" "Kull wlhi ka gyara kalamanka ba'a haifo Falak domin tayi soyayya ba, ko ce maka akayi soyayya nazoyi duniya?" "Sheik Abdul-Latif ya sheik Abdul-Latif yace " kowacce zuciya Allah ya halicceta da soyayyar Allah da manzonsa sannan kuma da soyayyar halitta, kinga kema kina ciki, da babu soyayya da baza ayi aure ba" Falak tace "naji shikenan lokacin tafiya yayi" Ta ra6a ta gefensa ta wuce. A hankali ya furta "I love you Falak with all my heart" A mota sai mai-maita maganar sheik Abdul-Latif takeyi, dad yanata yi mata magana Sam bata jinsa, har sai daya ta6ata sannan ta juyo. A haka suka isa gida, Dad bai sake cewa ta za6i irin kayan gadon da takeso ba yadai sa ayi mata mai tsadar gaske Wanda sai d'an wane da wance. Talata. Biki ya rage saura kwana ashirin da biyar, abu sai tafiya yake, a y'an kwanakin nan bikinma ko a jikin Falak dan sai sha'aninta takeyi babu ruwan ta, Egypt•• Granny ce zaune a parlo tana ta sababi Amma Babu Wanda ya kulata a cikinsu, tasani Sarai Abdul-Naseer d'in yana ciki bawai ya fita bane, Cikin d'aga murya tace "Nasiru wlhi zanci mutuncinka dama ka d'aukoni ne ka mayar dani kamar mara gata?" Har yanzu dai shiru ba'ace mata komai ba, Acan bedroom d'in Fadwa sunata sanya kayan da zasu bata tsoro tunda daren jiya ta hanasu watayawa, dan harya fara tunanin ya mayar da ita gida. Tana turo k'ofa ba tare da tunanin komai ba ta hango wani dodanni anyi musu adon farin Kaya kamar gawa, da gudu ta ruga tana cewa "Nasiru nayi gamo kuzo ku fiddani daga gidannan ko me nakeci wlhi na hak'ura wannan masifa har Ina?" Tana fita Abdul-Naseer ya mik'awa Fadwa hannu suka tafa ya cire kayan ya fito yana mik'a, "Nasiru saboda rashin tausayi kana jina inata darara ihu shine ko kazo jin abinda yake faruwa ko?" Abdul-Naseer ya rausayar da kansa kana yace "nifa daga bacci na tashi Ina matar gidan?" "Oho idan iskancin nata ya motsa ko yankani za'ayi bazata fito taji ko meye ba,nidai shawarar dazan baka shine ka k'ara aure dan wlhi juya ka auro sai dai taci tayi Kashi kusan wata biyar kenan Ina la'akare da ita ko 6atan wata bata ta6a yiba" Abdul-Naseer ya kamo hannun granny kafin yace "abinda nakeso kisani anan shine aihuwa da rashinta duk na Allah ne,ai Fadwa batayi dad'ewar da A'ace dole ta samu ciki a wannan tsukukun kwanakin ba" "Au haka kace? Ina kallon komai da kukeyi kuma ina jinku, koda yaushe a band'aki kuke wuni kamar jikokin agwagi zaka kawomin maganar banz, gobe zanje gida in dawo idan na dawo zakaci sammaci Dan harda me ruk'iyya zan taho gidannan akwai aljanu gaskiya ban yarda dashi ba" Abdul-Naseer yace "to" Tabbas beji dad'in aibanta masa mata da takeyi ba,Amma babu inda ya iya da ita dole ya lalla6ata su rabu lafiya, sai yanzu yake nadamar kawota gidansa. Jiki a sanyaye ya shiga bedroom d'in Fadwa, ya sameta ta jik'e da hawaye, ya janyota jikinsa yace "haba mai ya faru Kuma?" "Abdul-Naseer Allah yasan ina sonka kaima nasan kana Sona, amma ga kakar ka tana neman rabamu, nima inason inga na aihu k'ila haka Allah ya halicceni" Ta fashe da matsanancin kuka mai ratsa zuciya, Bazai iya jurewa ganin kukanta ba yace "d'auko mayafi mu fita" Babu musu ta d'auko suka fito, y'ar sa ido tana zaune a parlo tana ganinsu tace "ina zuwa?" Abdul-Naseer yace "zamuje gaisuwar marar lafiya ne" "Au ni kad'ai zaku Bari a gidan?" Abdul-Naseer yayi mata gatse yace "in zaki taho" Aiko granny ta d'auko mayafi ta fito suka jera a tare suka je parking space suka shiga mota, Yana driving yana kallon mood d'in Fadwa daya sauya tashi d'aya, Haka suke tafiya babu mai cewa kowa komai har suka isa gidan su Abdul-Naseer d'in, granny na ganin yayi horn a bakin get tace "oh kana nufin ni bazakaje dani dubiyarba kenan?" Abdul-Naseer ya dafe kansa yace "dan Allah ki shiga zan dawo mu tafi anjima" "To" Tace, abinka da tsufa sai jera musu Allah ya isa takeyi tana cewa "munafuki ya fifita matarsa akan kakarsa" Tana shigewa Abdul-Naseer yayiwa motar key a guje. Sunyi tafiya mai nisa kafin ya tsaya a gefen titi, yace "My Fadwa ki ajiye a ranki Abdul-Naseer naki ne bana wata ba, nasan daga d'azu zuwa yanzu granny ta sanya miki tantama a cikin zuciyarki please ki cire ki watsar da komai muci gaba da rayuwarmu" Fadwa ta share hawaye kafin tace "kayimin alk'awarin bazaka yimin kishiya ba" wlhi bazan iya jure ganinka tare da wata ba" Abdul-Naseer yace " I promise insha Allah sai dai wani ikon Allah" Daga haka yaci gaba da tafiya har suka isa restaurant, take away yayi musu na foods da drinks daga nan suka dawo gida, ya k'udurta a ransa bazai sake dawoda granny gidansa ba sbda tana neman tarwatsa masa farinciki. Acan 6angaren granny abin harya isheta, har anyi magriba Abdul-Naseer bezo d'aukarta ba, dole tayi alwalah tayi Sallah tana jiran zuwansa, bata gama tsurewa ba sai da taji anyi isha'i har wajen k'arfe tara.har goma shiru bai zoba, dole ta kwanta badan yaso ba, sbda ta saba dacin kayan k'walama a gidan, anan kuwa kafin ta rarrafa tahau steps ta gayawa masu gidan sai taci kwakwa" Switzerland "Hindu meyasa kike son nace min ne bayan kinsan nace yanzu ba wannan rayuwar bace a gabana" Maleek ya fad'a yana kissing d'in Hindu, Ratayo hannuwanta tayi a kafad'ar sa kafin tace "nayi kewarka wajen one month kenan bama tare" Maleek ya watsa mata kud'i mai yawa kana yace "zan nemeki sorry my sweet lady" Bataji zafin wulakancin da yayi mata ba, kasancewar ya watsa mata abinda tafiso Wanda yake wanke mata zuciya, Tana tafiya, Maleek ya d'aga waya ya kira wani saurayi wanda befi 20yrs ba, yace "ya maganar da mukayi dakai zan baka duk abinda kakeso gida Mai kyau sabuwar mota y'ar yayi kai koma meye" Yaron yace "okay ai gobe ne alk'awarin sbda yau munada jarabawa" Idan kukaga ban turo k'arfe 8:pm ba ayimi afuwa zuwa 9:pm please Nagode da shar'i wlhi shike k'aramin k'warin guwaiwa. 08141799224 *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W *_Inayi muku albishir da sabon littafina mai suna WAKE ƊAYA, ba sai nace muku komai ba duk Wanda ya karanta FALAK🍒zai bada labari_* Page 51-52 Germany Yau Falak ta riga Dad fita, tana zuwa company ta samu sheik Abdul-Latif da wasu mutane a tsaye, bata bi takansu ba ta shige dan ba sune a gabanta ba. Shawarar d'auko system d'inta tayi domin ta duba abubuwan da suka faru jiya da tak'i zuwa office. "Whtsapp" Ta fad'a da cold voice d'inta, Sak'onni rututu ne suka fara shigowa, na mutum biyu ta aiyyana a ranta zata duba, Ummu da Dad, Farko ta bud'e na Dad, video ya turo mata na gidan da sheik Abdul-Latif ya siya kayan furnitures d'in kuwa wanda yasa akayi order d'insu, Tana dariya tace "wlhi gidannan yayi kayau ammafa idan ni aka siyawa anyi asarar kud'i wlhi" Ta fita a Dad ta duba na Ummu. Anko suka fitar, shadda wagambari wacce a farashin sari takai 100k five yard golden color, Falak ta rik'e baki tayiwa Ummu voice tace "Ummu kina tunanin wannan shaddar mai tsada nawa za'a kashe?" Cikin sa'a Ummu tahau online tace "kinci gidanku ko wanne mutum d'aya 100k Falak 100, Saudart 100k Munira 100k Hibba 100, sannan ni da dad 200k nawa ya kama?" Falak tace "700k" Ummu tace "kina ganin kud'in yayi yawa ne?" Falak tace "eh Ummu a tausayawa dad" Ummu tasa dariya kafin tace "na mance ban gaya miki ba, jiya dad d'inku yaba saurayinki waya muka gaisa har saurayin yace dole sai dai mu turo da account number, da fari nak'i Dan har kashe waya nayi, dad yace "dole in turo ba'a mayar da hannun kyauta baya bayan mun tura sai gashi ya turo mana da dubu d'ari biyar" Falak ta dafe k'irji ta kasa cewa komai kawai ta tsinci kanta da kashe data ta kifa kanta akan table. Sallama dad yayi a k'ofar office d'in nata yaji shiru, daga k'arshe dai ya murd'a handle d'in k'ofar ya shiga da sallama, samunta yayi ta kifa kai, yayi magana har sau uku Amma bata d'ago ba, cikin tsoro ya tallafo kanta yana cewa "daughter.." Shiru nanma, sai daga baya ya gano ai suma tayi, ya d'auko ruwa ya yayyafa mata, A hankali ta bud'e idanunta ta saukesu akan dad kafin ta fashe da kuka, "Meya faru?" Dad ya tambayeta fuskarsa akwai alamar damuwa, "Dad ka kaini hospital please a duba brain d'ina" "Wace irin magana kike fad'a FALAK?" Ta sunkuyar dakai hawaye na zuba a idonta tace "jiri nakeji ka kaini asamin drip" Dad ya kalli agogon hannunsa kafin yace yanzu k'arfe 10:am zamuyi meeting barin samo Mai kaiki oya yi K'arfi da jikinki muje parking space" Falak ta gyara zaman mayafinta tare da mik'ewa ta d'auki wayarta Dad na rik'e da hannunta suka fice, lokacin da suka fito sheik Abdul-Latif na shigowa da motarsa, yau sabuwa fil aka hawo mai masifar kyau,gata dark blue. Sheik Abdul-Latif na ganinsu yayi parking a gefe, sakamakon ganin mutuniyar tasa da yayi sai wani had'e hanya take kamar zata fad'i, Bata ma san shine yayi parking d'in ba, saboda k'ank'ancewa da idanunta sukayi, musamman yanzu da zazzafan zazza6i ya dirar mata, batajin maganar ma da sukeyi itadai tasan a tsaye take. Dad yace "wlhi na shiga office d'inta na samu ta kifa kai akan table kuje dai hospital kawai, sheik Abdul-Latif ya kamo hannunta yasata a gidan gaba shima ya shiga suka wuce hospital. Sosai ta kwantar da kanta a jikin kujerar motar Sam ko iya bud'e ido batayi sbda tsananin zafin zazza6in, Cikin ikon Allah suka iso katafaren asibitin Universitätsmedizin Berlin Berlin hospital dake nan Germany, Cikin kulawa irin tasu da marar lafiya, dan kamar zasu mayar da ita ciki, tunda aka bata gado masu tattalinta suka shigo, hankalinsa nakanta, ita kuma sai bacci takeyi. Har k'arfe 1:30pm bata farka ba, ya mik'e da niyar zuwa ya gabatar da alwalah kafin ta farka, Ana idarda sallah ya dawo, ya sameta a zaune an bud'e mata drinks d'in daya ajiye an had'a mata tea, a hankali ta d'ago ido ta kalleshi ta kawar gefe sabda tuno farincikin da Ummu tayi da kud'in daya tura musu, shiko besan abinda ke wakana ba, Cikin kulawa yace "sannu princess" "Uhm" Tace bakinta a kunshe, kai kace wacce ta cusa bread. Bai samu yasa Abu Mai nauyi a cikinsa ba, duk da shid'in gwanin kwasar girki ne, sai drinks dayasa Allah yasa ma mai kauri ne. Haka sukayi zaman kurame, dayaga ko kulashi batayi ba ya shiga danne-danne a wayarsa, sai a lokacin ta tuna ai ta fito da waya bata Kuma San inda wayar tata tayi ba, gashi tana son tambayarsa bata son raini, Har yamma tayi tana kan gadon a zaune bata motsa ba, har yayi la'asar ya dawo, yace "ki tashi muje kiyi alwalah ko a zaune sai kiyi sallahar" "Banayi" Falak ta fad'a kai tsaye, sheik Abdul-Latif yace "ashe dai zamu samu baby nan kusa?" Sam takasa fahimtar abinda yake nufi, Dan harga Allah itakam bata d'auka shima ya mayarda abin serious ba kamar inda ta d'auki auren nasu a shirme, sai ta watsar da zancen nasa. Wayarsa ta fara ringing, taga ya d'aga tare da durk'usa har k'asa yace "Imam muna hospital princess ce babu lafiya" Already sunsan ita d'in ce tunda sunan da yake kiranta dashi kenan a gidansu. Imam yace "kodai muzo ne?" Sheik Abdul-Latif yace "a'a yanzu ma za'a sallamemu an kirani a office da sauk'i" Imam yace "a mik'awa Falak wayar" Duk rashin mutuncin data shiryawa kanta sai ta fasa ta sunkuyar da kai cikin ladabi da ban girma ta gaishesa, ya amsa cikin kulawa kafin yayi mata ya jiki tace masa yai sauk'i" Zuwa k'arfe 6:pm aka rubuto musu sallama, a office d'inne sheik Abdul-Latif yake tambayar doctor abinda ke damun Falak d'in, doctor yace "ba wata babbar matsala bace firgita tayi amma yanzu komai normal sai dai k'arfin jiki, shima insha Allah zamuyi k'ok'ari ga wannan paper kaje pharmacy ka siyo Allah ya bata lafiya". Kallon kud'in yayi a takardar sallamar, ya mik'a 🏧 d'insa aka ciri kud'i yaje zai kama mata hannu domin su fito, ta fizge hannun ta matsa daga inda yake, dole ce tasata hawa motar badan taso ba sai dai saboda kar dad ya fahimci wani abun, Ta jima a motar kafin ya shigo hannunsa rik'e da leda, ya tayar da motar suka wuce". Yana driving yana satar kallonta, ita kuma tanata yamutsa fuska a back side, sbda wannan karon tak'i shiga gaba. Har suka iso bece mata ba bata ce masa ba, Yayi Horn a bakin get d'in gidansu, ana budewa ya shiga da motar yana parking dole dai ya rik'e mata hannu suka k'arasa badan taso ba. Har bedroom d'inta ya kaita, suna shiga ta fizge hannu kafin tace "dan Allah ka wuce" Sheik Abdul-Latif ya kalleta da mamaki a zuciyarsa yace "wato taga munzo gida?" Kamar daga sama cikin mamaki da tsoro Sheik Abdul-Latif ya cire alkyabbar dake jikinsa ya wurga gefe yayi mata rumfa da faffad'an k'irjinsa, K'amshin turarensa ya addabi d'akin, K'wayar idonta yake kallo ita Kuma ta wani d'aga idon sama daga k'arshe ta runtse idanunta saboda ta gama saddak'arwa wannan kasheta zeyi bawai zai barta da numfashi bane, Sam batasan, haka a soyayya ba shiyasa ma bata kawo, soyayyar yake gwada mata ba, Jira kawai take taji ya shak'eta babu buk'atar tayi ihu saboda idan wani yazo cetonta zai iya had'awa dashi, cikin sanyin murya irinta marar lafiya tace "kabari inyiwa Dad magana kafin in ambaci innalilahi wa inna ilaihir nasan ko yanzu na mutu bazan mutu da bak'incikinsa ba" Shimafa bai fahimci abinda take nufi ba, had'a jikinsa Kuma da yayi da nata ba k'aramin kasala ya haifar masa ba, ya kasa daurewa da Kuma mik'ewa yayi tafiyarsa ya k'udurta a ransa yau sai ya tsotse wannan bakin da yake bashi sha'awa, Ko uffan bece mata ba ya had'e bakin nasu guri d'aya jikinsa har yana rawa, Falak tace "wlhi sai nayi maka ihu, a wani film dana ta6a kallo wannan abun da kayi yana nufin fyd'e kenan" Sheikh Abdul-Latif ya runtse ido tare da yin kyakkyawan murmishi yace "wannan abun da nakeson yi miki shine... Sai ya sanya bakinsa ya janyo harsheta ya fara tsotsa, dannewar da yayi mata bana Wasa bane, dan haka yasa ta kasa tureshi sai dai ta jira d'agawar da zeyi, Kamar me neman wani abu a bakinta haka ya dinga dashewa, har yakai hannu zai ta6o mata breast ta bige hannun tare da cizonshi a harshe, da sauri ya mik'e sai Kuma taga yana dariya, a fili yace "haduwar jikinmu ya haifarmin da matsananciyar sha'awa ina fatan zaki amince in ajiyeta kafin nan kafin darenmu na farko?" "What!!!" "Mtsw wannan iskanci ne Please fita, sa'arka d'aya bani da lafiya wlhi da saina illataka" Sheik Abdul-Latif yasa alkyabbarsa kafin yace "bazaki iya ba" ya fice. Kallon ledar maganin tayi ta janyo tare da karanta lokutan daya kamata Tasha ta mayar ta ajiye. Sai da akayi isha'i sannan Dad ya dawo, ya shigo hannunsa rik'e da frame mai d'auke da photon Falak da dad harda Ummu d'ayan Kuma dukkansu harda su Saudart. Kasancewar tasami sauk'i ba kamar d'azu ba, yasa ta fito parlo parlo ta zauna, tana ganinsa ta washe hakora, photon da Dad ya nuna mata sunyi mata kyau sosai, amman dad bai sanar mata ga Wanda zai bawa ba, ko ga inda zaisa ba. SWITZERLAND Yau satin beauty uku Safiyar talata momy tazo lokacin k'arfe bakwai, 7am momy ta lura da abubuwan da suke faruwa, momy ta janyo beauty jikinta kafin tace "Islam meke faruwa?" Beauty ta fashe da kuka kwai ta tsinci kanta da bawa momy labari har akan gawar Cikin firgici momy ta kira number Arif cikin sa'a ta shiga, yana d'agawa tace "kana ina ne?" Arif yace "ina haryar zuwa gida gurin beauty" Momy tace "to shikenan, kafin ta rufe baki sai gashi ya shigo ashe yana k'ofar d'aki suke maganar. Arif ya shigo ko sallama Babu, already ma yariga da ya cire komai sai boxes ya shigo da niyar firgitata ya far mata. yaga momy, a zaune cikin firgici ya durk'usa a gabanta ladabin dole yace "sannu da zuwa momy" Yauwa tace "kafin tace "Arif banji dad'in ganin beauty haka ba, yarinya ta wulakance ko kyan gani Babu?" Arif yace "momy komai akwai a gidannan kud'i abinci" Momy tace "duk arzik'in gidan aure inhar Babu kwanciyar hankali wlhi aikin banza be" Arif yayi shiru, momy tace "meya kawo gawa cikin gidannan?" Gaban Arif ya bada duuum. Momy ta ajiye mayafinta a gefe ta fara searching ko Ina, Babu d'akin da bata bud'e ba, Amma bata ga gawa ba ko abinda yayi kama da cutarwa, Momy ta dawo Babu k'warin guwaiwa tace "beauty kekuma sakaiyyar da zakiyimin kenan?" Nayi miki inuwa kina neman jefani Rana? So kikeyi kice Arif yana kisa domin a raba auranku ko? Wlhi duk abinda kika sake fad'a koda Wasa bazan sake yarda dashi ba tunda baki da kirki" Momy ta fice hannunta rik'e da mayafi rai a 6ace, Arif yayi murmishi ita Kuma beauty ta fashe da kuka, ya janyota da K'arfi ta fad'a jikinsa ya zuge zip d'in rigarta tare da fitoda breast d'inta waje ya kama kamar wani marar hankali tasa ihu saboda zafi takeji kamar zai cire mata kan nipples....! Ayi hakuri bamu da wuta Amma yanzu komai normal zaku dinga jina, Masoyana masoya littafin FALAK, inayi muku albishir da sabon littafina Wanda yazo da sabon salo kardai ince yafi Falak kuce ba hakaba, wlhi Ina baku labarin cakwakiyar dake cikin littafin sai ya baku mamaki ga sarkakiya, sai a cikin littafina mai suna WAKE ƊAYA... Nafara posting d'insa yau d'innan 08141799224 Mom Islam *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Page 53-54 Yana mik'ewa tace "Allah ya isa" Duk iya dauriyarta gurin jure hakan ta kasa dole ta had'ashi da Allah, bai kulata ba ya fice, Beauty ta dinga rera kuka. Haka rayuwa taci gaba da tafiya mata cikin k'unci da rashin walwalah a 6angaren momy kuwa sam bata yarda da maganar beauty shiyasa ko marmarin zuwa gidan beautyn batayi dan bak'inciki. Nigeria "Sweetheart kiyi sauri ki fito wlhi idan mukayi late kece kika jawo mana" Hamma Aliyu ya fad'a yana kallon big boy dayasha wankan shadda mai ruwan k'asa harda malun-malun, Saudart ta fito, gaskiya ban ganeta ba, ammandai ganinta a gidan yasa dole nace "eh itace fa" Tana sanye da shadda irinta big boy anyi mata stone work, shima Hamma Aliyu kalarta yasa, sunyi kyau sosai, Saudart tasa mayafi mai pink haka ma takalmi da jaka duk kala d'aya, yayinda ta wadata wuyanta da sark'a mai tsada ta zinare, duk acikin kayan da dad ya kawo musu tsaraba ne wannan karon, Hamma Aliyu yace "gaskiya wannan kwaliya muje in 6ata ta dan wlhi za'a cuceni a kallemin ke" Saudart ta ruga waje da gudu tana dariya, shima fitowar yayi suka nufi parking space, suka shiga d'aya daga cikin motoci ukun daje jere a gurin, Suna tafe big boy na cewa "Dady momy tana kallonka harda harara" Hamma Aliyu yace "waya gaya maka harar takeyi?" Big boy yace "naga idonta na rawa" Suka shek'e da dariya, Saudart tace "wai nikam ka sanarwa da Shuraim zuwanmu ko sai dai ya ganmu a hall?" Hamma Aliyu yace "tuni ya sani gurin zamanki dabanne" Suna cikin tafiya tace "oh ansa bikin autar Ummu fa saura kwana goma" Hamma Aliyu yace "oh ikon Allah kamar ba kwanaki naji ance saura wata biyu ba" Saudart tace "ai an dawo dashi wata d'aya shiyasa yayi kusa, amman zata dawo Nigeria anan za'ayi komai" Hamma Aliyu yace "nifa lamarin autar Ummu yana bani mamaki, tace bata soyayya dan Allah ya akayi suka had'u da wannan har ake maganar aure?" Saudart tayi dariya kafin tace "laah wai dama kai yarda kayi? ni nasan dole wannan ranar zatazo indai munada rai da lafiya" Hamma Aliyu yace "to abin tunani ma ya Dad zeyi da maganar taimaka masa da takeyi?" "Toh Allah ne masani, ni banmayi tunanin hakan ba wlhi" Saudart ta fad'a tana cewa "munzo fa" Dole yayi parking a bakin get tare da mik'a pass sannan suka shige, Suna shiga yayi parking bai Bari ta tafi ita kad'ai ba ya hanata Wai duk inda zataje tare zasu tafi, Babu inda ta iya dole hakan tayi suka shiga rik'e da hannun juna, Abin mamaki kallo ya dawo kansu kowa sai kallonsu yakeyi, badan yaron dake hannun Hamma Aliyu sunyi matuk'ar kama ba, da cewa za'ayi Saudart budurwa ce, saboda tanada kyan diri gata ba Mai jiki ba kamar dai Falak, sa6anin su Munira da sukeda k'iba. Shuraim na daga zaune akan wata had'a d'd'iyar kujera shida amaryar ya d'agawa Hamma Aliyu hannu, Germany Dad na zaune a parlo hannunsa rik'e da key's d'in mota, Falak ta shigo a gajiye ta zube kan kujera 1 sitter, dad yace "Daughter kin kammala shirye-shiryen?" Falak tace "eh dad amma hotunan nan za'a tafi musu dashi ne?" Dad yace "no kawai dai nayi ne" Dad yagama komai na shirye-shiryen bikin Falak kan kace me maganar auran nasu taje inda basuyi tunani ba, Ana saura kwana biyu tafiyarta biki biki ya rage saura kwana takwas, Bata fita Company d'inba tanata shirye-shirye tayi gyaran gashi, da duk wasu abubuwa daya kamata, dad ya kira wata mata balarabiya, kasancewar had'in magungunan da take bawa Falak d'in basu da wasu hamami sai zak'i, dan yawancinsu Madara ne sai kaninfari da sauransu, abin mamaki had'i akeyi na musamman, aikam Falak Tasha a rashin sani dan sam batasan me abinda tasha yake nufi ba. A ranar ita kadaice aiyuka sunyiwa dad yawa yasa bai shigo da wuri ba, shikuma sheik Abdul-Latif ya d'auka Dad d'in ya rigada ya shigo ne, ya shigo cikin nutsuwa yaji shiru, ko daga bacci ta tashi tasan me muryar dan haka ta amsa sallamar a cikin ranta dan karma yasan tana ciki bare ya dameta da shinshina jiki kamar rat, Garin bud'e bud'en kofa ne ya bud'o d'akin Falak, tana tsaye tana jera Kaya a trolley sai ta shirya kayan ta wargajesu haka ta dingayi har yazo ya sameta, tana sanye da gajeren wando iya cinya sai rigarta t-shirt black color wandon blue rigar ta rufe mata cibiyarta, daga bakin k'ofar ya hango mazaunanta inda suke juyawa idan taje d'auko wani kayan, ya waro ido tare da toshe baki, kamar ance juya, saboda tsarguwa da tayi taji kamar ana kallonta suna had'a ido tace "me kazo yimin, daga auran taimako ka dawowa da Dad d'ina k'imar company d'insa sai shishigi nifa ka fita a harkata anyi 1 month saura 2 months auranmu ya mutu, Nima na rage oya ka fita" A inda take maganar tsananin sha'awar kasancewa da ita yakeji, ta nunashi da hannu tace "malam ka fice nace ka fita..!!!! Waro idanunsa yayi ya taho a hankali ta shige toilet ta 6uya tare da sanya key daga cikin toilet d'in tace "inkaga dama ka tafi, wlhi ina toilet dinnan har k'arfe tara na dare" Dariya yayi mai sauti kafin yaci gaba da shirya mata kayan har yazo kan bra da pants, abin dariya sai ya rungumesu yana shinshinawa, nikuma nace "oh ashe haka yake shikuma" A tunaninta ya riga ya fita ne, lokacin k'arfe 5:30pm ta fito tana y'ar wak'a ta gansa zaune akan bed ya d'ora k'afa d'aya bayan d'aya, "Naci kamar kuturu" Sheik Abdul-Latif yace "d'an mai-maita mana me kikace?" Tayi shiru, shi abinma ya bashi dariya ko meye kuturun ma oho. Yai saurin mik'ewa ya kamota tare da d'orata akan cinyarsa, tana kici kicin k'wacewa yana d'ad'a cakumota, "Na barka da Allah, bakasan koni wacece ba shiyasa kake abinda kayi ra'ayi, wlhi idan raina ya 6aci zanyi maka abinda baki tsammani ba" Bai kulata ba ya shafo gashin kanta dayasha gyara yace "Masha Allah kiny kyau my princess saura lalle" Kamar jiya ta gantsara masa cizo ya saketa ta koma toilet ta rufe tana masifa, Sai k'arfe 10pm yau dad ya dawo, shikuma sheik Abdul-Latif k'arfe "6:40pm yabar gidan, yana tafe yana tuno irin kewarta da yayi sosai yakejin zeyi missing d'inta idan ta tafi Nigeria, Kasancewar tayi wanka jiya yasa tanayin sallahr isha'i ta kwanta ko abinci bataci ba, sai zumar magani datasha. Acan Egypt kuwa Granny Tasha kuka a d'aki tare da tsinewa Abdul-Naseer dan cewa tayi yaci mutuncin ta, ko kad'an batajin dad'in dawo da ita gida sa yayi ba, kwananta uku da dawowa, ta tattaro kan babansu momy da Ummi tace su had'a mata kud'i zata koma gidan Abdul-Naseer, Abba yace "Hajiya ki hak'ura in aka d'an sake kwanaki sai kije" Granny tace "banda rainin wayo Dan na tambayeka kud'i shine zaka dinga gayamin magana nifa bana son munafurci, ba k'aramin k'ok'ar nakeyi ba gurin taya Fadwa aiki, kullum Ina kicin kamar tsohuwar kuku yanzu haka nasan tana can tana Shan bak'ar wahala tunda bana nan" Dayake Ummi tasan hali batace komai ba, ta mik'a mata d'ari biyar tace "to ko kefa, dukda dai nasan a jikin d'ana aka samu" Abban ya Mik'a mata dubu biyu yace "zomuje in ajiyeki a k'ofar gida fita zanyi" Cikin sauri ta d'auko akwatin data loda kayanta ta fito tana gyara zaman mayafinta tacewa Ummi, nabaku guri ku sake" Ummi dai batace komai ba har granny ta wuce gurinda ake ajiye mota ta shiga suka wuce gidan Abdul-Naseer, Fadwa•• Tashi d'aya taji gabanta nata fad'uwa ta dinga ambaton innalilahi wa inna ilaihir, Abdul-Naseer dake shirin fita aiki yazo kusa da ita yace "haba baby yanaga mood d'inki ya sauya bayan kafin in shiga d'aki ba haka na barki ba?" Fadwa ta juyo tace "Babu komai kasan yanayin rayuwa" Badan ya yarda Babu komai d'inba sai Dan bayason ya cika matsa mata, dan haka ya koma ciki yana sake shiryawa. Sallamar granny dataji ne ya sata waro ido gabanta na tsananta fad'uwa, Dan a tunaninta anyi zamanne tazo gaya mata ko Abdul-Naseer ya saketa ko ya k'aro aure, sai taji granny ta balbaleta da masifa tana cewa "kn wani kafeni da ido kamar na mujiya ko kar6ar kayan kyayi ai kinayi kamar baki San daga inda na fito ba" Jikin Fadwa a sanyaye ta kar6i jakar kayan ta wuce mata dashi d'akinta kafin ta durk'usa ta gaisheta ta fito, har zatayi bedroom d'in Abdul-Naseer granny ta k'wala mata kira,tazo da sauri tace "ubgo wannan" Fadwa tayi kamar bataji ba, Granny tace "yau naga gantalewa Banda iskanci in baki maganin dad'in zaman lafiya kice ke ba haka ba?" Fadwa tace "ai muna zaune lafiya" Granny tace "ke wawuya yanzu Babu macen da take zama, dukda shid'in jikana ne ke naga kinada biyayya shine nace barin kawo miki domin kid'an dinga yago mana wani abun mu fara safara zuwa Dubai" Sosai Fadwa taji mamakin surutun granny ta kar6i maganin ta wuce. Bata nunawa Abdul-Naseer d'inba ta wurga can waje ta window ta wuce gurinda, yana shirin fita tace "granny fa ta dawo" "Haba?" "To duba ka gani" Abdul-Naseer yace "metazoyi mana?" Cikin shagwa6a Fadwa tace "baby Ina zan sani, kodai ta kawo maka photon budurwar da zaka aura ne?" Ya had'e rai, ya ja kunnenta da k'arfi sai da tayi k'ara kafin yace "karki sake banason haka" Hugging d'inta yayi, wannan al'adarsu ce idan ya dawo sai tayi masa oyoyo da gudu take zuwa ta rungumeshi, hakanidan zai fita sai yayi mata hot kisses sannan zai fice, Ko d'akin granny bai nufa ba ya wuce cikin sand'a har yana k'arawa da gudu, yana zuwa parking space granny ta hango fitarshi, sbda window d'inta yana kallon hanyar gurin, ta dawo ta zauna kana tace "Kan uba wato saboda tsabar iskanci da munafurci da bawa mace Amana da izgilanci da tsantsagwaron tantiranci shine zai wuce ba tare da yayimin magana ba ko?, wlhi yaci bashi munafuki" Ta k'arashe maganar tana turo d'aurin d'ankwali gaba, Acan bedroom d'in Fadwa Sam ta mance granny na gidan, ta fito daga ita sai mini skirt da y'ar riga iya breast d'inta ya rufe kanta babu d'ankwali ta taho tana wak'ar larabawa, Granny na ganinta tahau tafa hannu tana cewa "yau naga tsiya naga arzik'i naga iskanci a had'e, wannan shigar kuma yaushe kika koyota" Fadwa ta koma ciki jiki a sanyaye ta zumbula abaya tare da fitowa ko kallon inda granny din take batayi ba ta wuce kitchen, Granny tace "wato badan nasan gidan iyayen yarinyar nanba wlhi zance karuwa Nasuru ya auro, saboda tacewa ta fito haka, wlh matan yanzu suna iskanci mu zamaninmu ai bamuti wannan ta6arar ba... Ayimin hak'uri.. Kardai ku mance da hadaden littafin WAKE ƊAYA 🥰 ina gaiyatar masoya Falak dasu karantashi kuji abinda labarin ya k'unsa 08141799224 Mom Islam *FALAK🍒* Mom Islam E.O.W Marubuciyar Guntun goro Tsautsayin tauna Wake ɗaya Falak Jinin Abbana Nancy ƴar ƙarya Zaɓin shi ce Yarinya mai taɓargaza Lamarin ƙaddarar aurena Diyana Ladidi ƙauye Mk mijin delu Nida yarinya Macen sirri Da sauransu. Page 55-56 Washe gari sheik Abdul-Latif yazo da wuri, ya zauna a parlo tare da kiran number Dad d'in, Cikin farinciki Dad ya fito daga bedroom d'insa kafin yace "muje part d'in daughter" Suka wuce gurin Falak, a parlo suka tsaya saboda ganin trolley d'inta da sukayi a ajiye, Dad yace "Bari inyi mata magana" Dad ya shiga bedroom d'inta yaga wayam, babu Falak babu alamarta, a tsorace ya fara nocking a toilet yaga k'ofar ta bud'e, gabansa ya bada rass, da sauri ya juya ya dawo parlo ya kalli sheik Abdul-Latif yace "ban ganta ba, kozaka Kira mana wayarta, nabar tawa wayar a d'aki" Sheik Abdul-Latif ya gwada number shiru switch of, yace "dad mu tambayi Mai gadi ko yaga fitarta, dad ya zube akan kujera kafin yace "jeka tambayo shi ina jiranka, sosai dad ya shiga damuwa saboda koda Wasa bata fita a gidan idan ba gurin aiki zataje ba to Ina Falak d'in taje?" Bashi da me bashi amsa dan haka ya yayi tagumi. Da sauri Sheik Abdul-Latif ya shigo, dad na ganinsa ya mik'e tare da cewa "ya akayi ta fitan?" Yace be ganta ba wlhi nidai ina ganin muje company ko taje sallama da y'an can, Dad yabi shawarar sheik Abdul-Latif suka wuce company, canma wayam bata nan itada ko fita kasuwa ba damunta yayi ba, gashi dad ya asalin shiga damuwa ya kasa ta6uka komai. Ranar dai sun shiga munmunan tashin hankali saboda rashin ganin Falak d'in, Sheik Abdul-Latif dake tsaye rabi hankalinsa na kan TV ya ta6o Dad kafin yace "waccan kamar Falak?" "Cikin in ina dad yace eh..eh..i..ita..ce" Dad ya fashe da kuka, yana cewa "meyasa Falak zatayi min haka, meya had'ata da gurin party?" Suna zaune a gurin har k'arfe tara tayi, Kuma k'arfe 10:am jirginsu zai tashi,, dad ya kalli sheik Abdul-Latif yace "sake kiramin numberta" Sheik Abdul-Latif ya kuma gwada number cikin sa'a ta shiga, dad yace "bani wayar" Cikin kuka Falak tace "am sorry dad dan girman Allah ka yafemin ina zuwa yanzu" Dad ya ajiye wayar ba tare da yace komai ba, saboda bata da number sheik Abdul-Latif d'in, kasancewar da farko muryar Dad d'in taji. Mintuna ashirin da biyar suka wuce sai gata nan ta shigo direct parlonta ta fara kallonsu, sai kuma ta share zufar data karyo mata tana sanye da sari wanda yayi matuk'ar yi mata kyau, "Ina kikaje?" Sheik Abdul-Latif ya tambaya, "Ina ruwanka?" Falak ta fad'a tana hararasa, Cikin fushi dad yace "wato a yanzu kin Dena gujewa 6acin Raina ko, kinfi son ki ganni a kwance gadon asibiti?" Falak ta fashe da kuka ta mik'awa Dad wayarta tace "ka kalli wannan videon" Abinda ya faru a jiki shine, ana cewa.. "Hhh, amarya, muddin baki bi abinda mukeso ba wlhi burin mahaifinki bazai ta6a cika ba, mun duba y'an matan Germany kaf babu wacce ta dace da mu sanyata a tallar company d'inmu na had'a sabulun wanka daya wuce ke, idan kika k'i yarda wlhi sai mun kashe mahaifinki, domin kin durk'usar mana da komai d'in da muka shirya" Dad ya ajiye wayar gefe, shima ya fashe da kuka, "Yanzu akan haka kika za6i kije duniya kiyi rawa?" "Fuskar Falak a jik'e da hawaye tace "dad meye amfanin rayuwata bayan ban faranta maka ba, banyi abinda ya zamo haramun ba, iya rawa nayi musu Kuma ban buk'aci da su biyani ba yanzu ba gashi na dawo lafiya ba, kaga zasu barka shikenan" Sheikh Abdul-Latif ya rungumeta yana share hawayen daya zubo masa, Falak ta zame jikinta a nasa tare da hararasa, dad yace "k'arfe tara da rabi muyi sauri fa" Bata tsaya sauya kaya ba ta wuce kai tsaye bedroom d'inta ta d'auki abubuwan da zata buk'ata ta lodasu kafin suka wuce airport, fuskar sheik Abdul-Latif wani iri kamar Wanda aka ce masa gobe zaka mutu. Nigeria Acan Hall kuwa, an mik'awa Saudar abin magana ta fad'i jawabai game da abokin mijinta, Ta fara jawabai kamar haka da harshen fulatanci.. Assalamualaikum, meen deebo sobajo ango unn, middo wanna amarya lelle, min mi anndi gurko ma sosai an, a waddi sa'a , gurkumma goddu kirki ummm, oddo balle gurku an sosai , sai dai àddua min be makko, Allah hukke umm judde jam, Sosai abin ya k'ayatar masu d'aukar photo sukazo zasu d'auka Hamma Aliyu ya dakatar dasu yaje ya kamo hannunta suka zauna, Shuraim ya nunawa amaryar Hamma Aliyu sukasa dariya, take ce mata soyayyarsu tana burgeshi, gashi har sunada yaro Amma kullum suna k'ara san junansu, Bayan an sa kid'a anyi rawa, amman banda saudar sbda ya hanata yana rik'e da hannunta a inda suke zaune, aka rarraba gift d'in shaddoji masu masifar kyau da abinci a take away da drinks na gora, Anyi taro lafiya an watse lafiya. Switzerland Safiyar yau beauty ta tashi da matsanancin ciwon mara, tana zaune ko gabanta bata gani, sam takasa koda ihu ne sai hawaye dake sintiri a fuskarta, Arif ya shigo da gadara yana 6alle botir d'in rigarsa, ya ganta a wannan halin, duk iya zalincinsa baya iya jure yaga mutum yana halin rashin lafiya, yai saurin isa inda take, ya tallafo kanta da yayi zafi sosai cikin tausayawa yace "Beauty tashi muje hospital" Babu musu ta mik'e tana sanye da riga da wando ya kamata sosai Arif ya cire mata su yasa mata doguwar riga, Niko nace ashe yana kishinta duk iskancinsa, Suna zuwa hospital aka bata taimakon gaggawa tare da yi mata gwaji, anan ne aka tabbatar masa da tana d'auke da juna biyu na wata biyu, mamaki ya kama Arif, a zuciyarsa yace "kodai tun lokacin da nayi mata fyd'e shine ta samu ciki?" Daga k'arshe ya duba takardar da aka bashi, yaje ya biya kud'i kafin yaje ya kar6i magani akayi masa bayanin kar a dinga 6ata mata rai, kana kar ta dinga d'aukar abu mai nauyi daga k'arshe sukace tana buk'atar walwalah a tare da ita, Koda suka koma gida, yaji soyayyar cikin jikinta na dad'a shiga ransa, har wani shauk'i yakeji, ga kulawa ta musamman da yake bata, ammafa idan buk'atarsa ta motsa sai dai yaje ya sami matan waje haka yakeyi har lokacin da cikin nata ya fara fitowa, Momy bata sake zuwa gidan ba koda aike ita a dole tayi fushi, haka ma beauty bata ta6a marmarin zuwa gidan momyn ba, burinta bai wuce ace cikin dake jikinta ya 6are ba, da tafi kowa farinci, saboda tsanarsa da Allah ya d'ora mata" Maleek•• Kamar inda bokansa ya fad'a yau litinin yau zaiyi kud'i naban mamaki tunda sun cika sharud'a, su uku Manaf da Arif dashi kansa, kowa ya kwanta da namiji d'an uwansa kasancewar anyi aikin bokanci dukkansu biyun badan sunso hakan ba, k'arfe 2:pm su Maleek suka fito daga masallaci ya gaiyyacesu zuwa ke6a6en gidansa, suna shiga suka zauna a parlo ya shiga ciki sai gashi ya fito musu da kud'ad'e masu yawa wanda idan suka tsaya k'irgawa sai sun 6ata lokaci, sai dai bank, Manaf ya zaro ido jikinsa na karkarwa yace "a Ina ka samu wannan kud'ad'en Yaya?" Maleek ya shek'e da dariya kafin yace "bana buk'atar bincike ko doguwar magana, wannan naka ne wannan na Arif kuji dad'inku" Arif dama ba yanzu bane sabon rik'e ire-iren kud'ad'en a gurinsa, sai dai zai iya cewa "wannan sunfi na ko yaushe yawa" Bayan sunci sun k'oshi a gidan Maleek d'in suka kama hanyar zuwa gida, ko wanne rik'e da jakar kud'i a hannunsa. Nigeria, airport.. Ummu Saudart da Munira da Hibba dukkansu sunyo ayari zuwa airport suna zaune a inda aka tanadar, 'Daga idon da Ummu zatayi taga jirginsu Falak na sauka, zubawa mutanen da suketa fitowa idanu tayi tanason taga fitowar Falak,can hangota tana sanye da sari, ba k'aramin kyau tayi ba, ta lullu6e kanta da mayafin tana ta murmishi, kasancewar ta hango mahaifiyar tata nata raba idanu, Su Saudart ma sun hangota, tana isowa da ta kusa zuwa gurinsu ta rugo da gudu ta rungume Ummu tana dariya, wani hawayen farinciki ya kwaranyo wa Ummu suka shiga mota suka wuce gida. Abin mamaki, an Zagaye gidan da furanni sosai gidan yayi kyau ga walimar cin abinci da aka shirya, ga mamakin Falak taga gidan ya cika da y'an uwan dad da na Ummu duk sun hallara suna jiran shigowarta, Driver na parking suka fito, mutanen da suka taru sunajin k'ugin mota sukayo waje da sauri ana cewa *"Happy birthday to you Falak* sai a lokacin ta tuna ai yau ne birthday d'inta ashe shiyasa Dad ya matsa ta taho, Suna k'arasawa ciki kowa ya fara kallonta, sai cewa sukeyi tayi k'iba takara haske Takoma kamar ka ta6ata jini ya fito, a tak'aice dai ta koma kamar balarabiya, Ko hutawa batayi ba aka fara gudanar da bikin birthday party d'inta aka yanka cake me d'auke da sunanta anci ansha an goge wuya, Egypt Har k'arfe 9:pm Abdul-Naseer bai dawo ba, Fadwa ta gaji da jiransa ta koma d'akinta ta kirashi yace "yakusa shigowa tayi hakuri" Kamar granny tasan lokacin da zai dawo ta d'ibo bargo da pilo ta dawo parlo ta kwanta akan kafet, sallamarsa da taji ne ya sata mik'ewa zumbur tare da cewa "sannu da dawowa, kaga ni dana damu dakai gashi nazo na zauna ita kuwa ko oho tanacan tana sharar bacci" Abdul-Naseer yayi murmishi kafin yace granny ga kaza please kiyi hak'uri ban taho miki da tuffa ba" Jikin granny na rawa tace "d'an albarka shiyasa nake sonka, ai akwaika da hankali ga kyakkyawan hali kamar na mahaifinka Allah ya saka da alkairi, ammandai ka siyowa matarka ko?, karta zo ta ganni taji haushi kasan yaran yanzu mugun hali garesu kishi harda iyayen miji nikuma banason wata matsala ta giufta muna zaune lafiya daku"... *FALAK🍒* Mom Islam Arewabook@momIslam11 E.O.W Page 57-58 Abdul-Naseer yayi murmishi kafin yace "ai Fadwa batacin nama" "A'a kace tabar dad'i shiyasa duk zuwan da nakeyi sai inga tayi miya ba nama, kumafa ina ga kana siyowa ko tana tattarawa iyayenta ne?" Abdul-Naseer ya mik'e kana yace "zan shiga ciki sai da safe" Granny ta wurga masa harar tare da turo baki gaba. Kai tsaye d'akin Fadwa ya shiga tare dayin sallama ta rungumeshi da sauri ya d'agata sama yana cewa "naji ki fayau Ina tunanin yau bakici komai ba" "Naci" Fadwa ta fad'a tanayi masa murmushi, Tunda taga granny tazo ta dena ajiye masa abinci a dinning sai dai ta shigo dashi bedroom d'inta ta ajiye masa akan table saboda sa ido irinna granny dakuma gani Babu k'yalewa. Nigeria•• Sai wajen k'arfe 9:30 Hamma Aliyu yazo ya d'auki Saudart suka wuce gida, yana tsokanar Falak. Washe gari da ragowar y'an uwan Ummu biki ya rage saura kwana biyar, anata hada hadar biki anyi anko yakai kala biyar iyaye da nasu y'an mata da nasu yayu da nasu ka kanni da nasu sai Kuma na k'ananan yara suma da nasu, A y'an kwanakinnan Sam Saudart dasu Munira basu da zama, Hibba kam rufe shago tayi saboda bama zuwansa takeyi koda yaushe ba, Sunje kasuwa sun siyo hanbag mai hannu wacce idan mutum ya rataya tsayin hannun zai kai kwankwaso a cikin ko wacce ansa Zobunan azurfa masu tsadar gaske wanda Dad ya Aiko dashi da turare shima ba d'an Nigeria ba, kafin zuwan Falak. ledar walima Kuma ansa turaren tsinke irin mai guda d'ari sai kasko shima Mai kyau. Harda ledar fulani day suka bugo Wanda Falak ta aiyyana a ranta bazataje ko guda d'aya ba, bama zata fara gaya musu ba bare hankali ya tashi. Ana biki saura kwana biyu, Falak ta sake Shan gyaran jiki bayan Wanda akayi mata a Germany sosai ta fito kamar wata balarabiya tsabar kyau, ga haske da fatarta ta sakeyi gunin sha'a wa, a yau Friday sukaje lalle da wani gyaran kai bayan Wanda taje akayi mata, lallen yayi masifar yi mata kyau, mai zanen ja da bak'i har kafarta, ranar asabar dad da Imam da sheik Abdul-Latif da sauran abokan arziki suka sauka a Nigeria, iya dad ne kawai bak'ar fata, dukda shima d'in bawai bak'i bane amma a gabansu dole zai kasance bak'i, Ummu Tasha ado abin ba'a magana kamar ba ita ta haifo su Saudart ba tayi kyau sosai, su Dad na isowa suka kirata ta tura driver ya kwaso su,kai tsaye dad yace a wuce dasu guest house d'insa kana yasa ayi musu take away na abinci a babban restaurant na garin Gombe, cikin hukuncin ubangiji kafin su isa abincin ya isa, katafaren gidan dad kenen wanda tsakaninsa da gidan Ummu yakai nera d'ari, gidane had'ad'd'e wanda kullum sai anyi mopping an tsaftaceshi, bayan sun isa sun huta dayake su biyar ne, ko wannensu yayi wanka ya sauya Kaya suka nufi dinning room Dan cin abinci, sheik Abdul-Latif yace "Sheik Abdul-Latif ya bud'e Abincin Wanda a k'alla zeyi na 30k sheik Abdul-Latif yace "Imam wanne kakeso?" Imam yayi murmishi yace "abinci ba kalar namu ba, da yarensu suke maganar shikuma dad yana bedroom yana waya da Ummu. Imaam yakai lomar abincin bakinsa ya lumshe ido yana Santi. Acan gidan Ummu kuwa bak'inciki fal Cikin Falak cewa take "meya kawo sheik Abdul-Latif Nigeria wace alak'ar suka k'ulla dazai kashe kud'in zuwa?" Bata sake Ummmu taji na bare ta fuskanci fad'a da gareta Dan haka tayi shiru da bakinta amma ta ke6e kanta a d'aki. Washe gari da misalin k'arfe 1:30pm Falak tasha makeup tayi kyau sosai ranar tasa wata riga Tasha ado daga ganin rigar ma zakasan taci kud'i, A hotel akayi order abinci sai dai adinga kar6owa su Ummu ko tukunya basu Dora ba sai masu wanka da sauransu. K'arfe 2:pm dubban al'umma suka sheda d'aurin auran Falak da Sheik Abdul-Latif lakadan ba ajalan ba, idan kaga mutanen da suka halaci d'aurin auren sai kayi mamaki saboda yawansu, duk da dady ba mazaunin Nigeria bane, tunda aka dawo d'aurin auren Falak na gidan Saudart gabanta sai dukan uku-uku yakeyi tarasa dalilin hakan, Amma ta rubuta a ranta auren wata biyar zasuyi ko wata uku kafin sheik d'in ya gama dai-daita company d'in dad, Anyi rabon gifts sosai abin Kuma ya burge mahaifin Sheik Abdul-Latif yasa dad ya rakashi banki ya ciro kud'i ya diga sadakar dari biyar har na dubu ashirin, Bikin Falak da Sheik Abdul-Latif ya kafa tarihi, kowa yaga bature ko balarabe sai abin ya girgizasu, tambayar tasu anan shine dama balarabe yana auran bak'ar fata? Acan guest house d'in Dad, iya sheik Abdul-Latif ne ya dawo ya kwanta a bed zuciyarsa nata bugawa da K'arfi kamar zata fito, ya rasa ta inda zai fara misalta ranar yau to shikuma fad'uwar gaban da yakeji na meye?" Cire kayan da be saba sawa yayi ba, wato manyan kaya ankon shadda Wanda sukayi su shida harda dad, da abokan dad uku da sheik Abdul-Latif da Imaam, Sallamar su dad da yaji ne yasashi runtse ido kamar meyin bacci Wanda a zahiri idonsa biyu kawai yayi hakanne saboda kunyarsu da yakeji. Dad yace "wanan wane irin ango ne,Kunga Wai bacci yakeji Allah yasa ma tunda yazo yaga Falak d'in?" Abokin dad me suna Rajab yace "gashi dai yazo ya kwanta ko hayaniyar ce ta dameshi?" Ikon Allah hausa rangadau a bakinsa, Kwanansu d'aya dad ya fara nema musu tafiya Germany Gidan Saudart, Falak ta cika tayi himm wai Dan taji ance da ita zasu tafi, Ummu harda wani yi mata fadan kula da miji itada auran tak'aitaccen lokaci zasuyi. Abin takaici Wanda ya sake 6atawa Falak rai shine, Wai sheik Abdul-Latif shine zeci gaba da kula da komai na dad, ita Kuma idan aka kunsheta a gida shikenan? Ummu tayiwa Falak siyayya musamman kayan gyaran da kayan sawa da abubuwan buk'ata wanda ba lallai ta samu akan kari ba tunda ba daga zuwa zata fita ba. Kwana ukun da tayi kafin su wuce Ummu ta dinga yi mata nasiha akan biyaiyya da sanin darajar miji da iyayensa, itadai Falak ko a jikinta saboda ba sune a gabanta ba, burinta suna komawa ta d'auki system d'inta ta koma bakin aiki tunda an kammala games d'in, saboda duk wasu hidimomi da akayi harda d'aurin aure gani take a drama yake. Dad shima yayita k'ok'arin nusar da ita tabi mijinta, kasancewar a d'akinsa suke Kuma shi da ita ne kawai yasa ta cewa "dad nifa nagaji da wannan surutan har Ummu tun shekaranjiya abinda take fad'a kenan ko ka mance auran wata uku zamuyi bayan nan ya sakeni in abin yayi yawa ne inyi wata biyar?" Dad ya d'aga hannu zai kai mata mari, ko meya tuna oho ya sauke hannun yana kallon Falak rai a 6ace yace "aurannan da kikaga anyi wlhi sai dai idan mutuwa kikayi shine za'a fasa wannan auran Kuma kinyishi kenan har abada babu fita sai dai ki kawowa iyayenki ziyara da marmpari" A zabure Falak ta kalli Dad da idanunsa suka sauya launi tace "dad dan girman Allah ka fahimtar dani ma'anar aurannan? Kaine fa ka yarjemin akan auran wata biyar zamuyi farko ma shida nace, sai Kuma nace uku kace eh ka amince amma yanzu me kake fad'a Dad kana nufin baka sona kenan ka Dena Sona wani yazo ya rabani dakai,Shikenan dad wlhi da kace kadena Sona gara in kashe kaina kafin muje can" A gigice dad yace " listen to me daughter meyasa zakice haka?" Ina sonki abinda nakeso ki sani shine, aure ba abin Wasa bane, Ni kaina nasan baki San komai akan aure ba, ni sheda ne, Falak aure yafi gaban tunaninki inhar kinason farincikina dakuma tsawon rayuwata in Allah ya barni ba tare da ciwona ya tashi ba to ki zauna lafiya a gidan mijinki shine magana, inhar kika sa6a masa wlhi ni kika tozarta ni za'a zaga ki zubarmin da mutunci a idon mutane, Falak ta hanyar aure aka sameki Dan me yasa kema bazakiso gudan jininki ta hanyar aure ba?" Jikin Falak ya gama sanyi, sai ta fara cewa "wato sai yanzu nasan me nake ciki na d'auki soyayya aikim banza na d'auki aure aikin banza meyasa nakasa fahimtar komai akai?" "Saboda baki da lokacinsu aiki shine abokin aikinki shine abokin hirarki shine komai naki zan iya cewa a abubuwan da suka shafi rayuwa abu biyu kikafi bawa muhimmanci, sallah da aiki, shiyasa koda yaushe bana son rabuwa dake, aikin DSs da mukeyi dake ya zamo ni kad'ai akwai wata mota da oganmu ya baki Ina fatan zakiyi masa godiya idan komai yayi Normal?" Tayi farinciki da kyautar, sai dai tana cikin hargitsi ba sosai ta nuna farincikin ba, rayuwa tayi mata kunci a halin yanzu batason jin muryar kowa burinta shine ta ganta a d'aki ita kad'ai har na tsawon sati ba tare da wani ya furta mata koda sannu bane" Washe gari jirginsu Falak ya d'aga sai Germany, ************************ Bayan sun sauka abokan dad da Imaam sukace Sheik Abdul-Latif ya wuce da Falak gidansa, Falak ta kwa6e fuska kana tace "company d'in Dad fa?" "Akwai ma'aikata a ciki kuje can gidanku idan kin huta kafinnan an kwana biyu sai ki zo ki duba" Dole tabi abinda Imam d'in ya fad'a gudun gardama, kai tsaye suka shiga mota sai anguwarsu, a mota kowa da tunanin da yakeyi, musamman ma Falak data kasa gane menene auran shi kansa, duk da anyi mata bayani yafi sau ashirin amma ta kasa ganewa. A wani tangamemen get yayi parking tare da kallonta, kwar da kai gefe tayi, ya danna horn mai gadi ya bud'e ya kutsa motar ciki, bayan sun gaisa da mai gadin ya shige yayi parkin, shi ya fara fitowa kafin yazo ya bud'e mata murfin mota, ga mamakinsa wayarta take dannawa ba tare da tunanin fitowa ba, "Heart beat ki fito munzo" Sheik Abdul-Latif ya fad'a cikin siririyar murya, Ko kawosa akai batayi ba taci gaba da abinda takeyi, batayi aune ba taji ya d'agata sama cak ya shiga da ita, kasancewar akwai mata tsofaffi masu aiki a gidan yasa yana nocking aka bud'e masa, again bata dena danne-danne a wayar ba, ya direta a bedroom d'insa tare da shigewa toilet ya d'auro alwalar magriba ya fita masallaci, alamun rashin caji da wayarta ta nuna ne yasata d'ago kai tana neman inda zata mak'ala chaji, kasancewar tana tafe da cazarta a jaka, mutuwar tsaye tayi, sakamakon ganin wani irin ado tare da flowers da suka Zagaye d'akin sai k'yalli sukeyi, shi kansa mudubin d'akin abin kallo ne ga kayan d'akin farare tass abinda ya kasance purple shine, adon jikin gadon da k'ofar toilet, har cikin toilet d'in shima fari ne, Itama sallahar ta tashi tayi tazo ta shimfid'a sallahya ta kabbara sallah, tana idarwa tayi adu'oi sannan ta mik'e ta dawo kan gado bayan ta jona chaji, wata dattijuwar mata ce ta shigo zatayi shekaru hamsin a duniya ta ajiye wani babban tirai mai d'auke da abinci masu lafiya da fruits da kayan lashe-lashe, kafin ta gaishe da Falak cikin girmamawa, ba halinta bane wulakanta d'an adam shiyasa ta amsa da "lpy ya aiki" Matar tace "alhmdulilh" Shigowar sheik Abdul-Latif ne yasa matar ficewa bayan ta gaishe shi, ya zauna kusa da Falak yace "heart beat please kici wani abu" Falak ta watsa masa mugun kallo kafin tace "shi bugun zuciyar me yake nufi Banda rashin aikinyi" Yai saurin matsawa gareta yana rungumota tare da shafa bayanta yace "ya kikeji da muka kasance tare?" "Mekuwa zanji Banda bak'incikin rabani da Ummu da dad kai munafuki ne wlhi mugu Mai katon kai"... Gaskiya bazaku dinga samun update akan lokaci ba, inhar kunaso ku dinga ganinsa kullum adinga tayani sharing zuwa sauran groups inba haka ba hhhhh. *FALAK🍒* Mom Islam Arewabook@momislam11 E.O.W Page 59-60 end of book 1 "Sweetheart ki tattausa kalamanki saboda akwai ranar da zaki so in kasance tare dake" "Tirr da zuwan wannan rana wlhi sai kayi nadamar aurena da kayi, har yanzu ban gama yarda dakai ba ban gama yarda da cewar kai mutumin kirki bane" Yau kam ransa ya 6aci, cikin zafin nama ya turata gefe yana huci ya ce" karkiga Ina lalla6aki lokaci yayi dazan gaya miki wanene Sheik Abdul-Latif meyasa na shiga jikin mahaifinki" Falak ta zaro ido a tsorace tace "cuta ce ta janyo hakan" "Shittt na aureki saboda d'aukar fansar Aljani Amin Kuma wlhi sai na d'auka zan fita daga rayuwarki".. Nigeria•• Hankalin dad ya kwanta sosai saboda burinsa a rayuwa shine yaga ya aurar da y'a yansa, gashi bikinsu Munira saura 3weeks an kammala shirye-shirye a 6angarensu, kusan kullum sai yayi waya da Sheik Abdul-Latif sai yazo zai ambaci sunan Falak sai bakinsa ya rufe, Wata ranar talata kwanansu uku da aure, Ummu tace "ka kiramin Falak rabona da inyi waya da ita na mance" Har dad ya ciro waya sai ya mayar yace "d'azunnan muka gaisa da ita harda hotonta ta turomin bari idan na dawo zuwa anjima zan nuna miki komai" "To" Kawai Ummu tace saboda bata da inda zatayi dole ta hak'ura a hakan. Saudart, tunda akayi bikin Falak bata samun isashiyar lafiyar da zata kawowa Ummu ziyara bare suyi hira, kullum cikin zazza6i take komai taci sai ta amayar gashi bata k'aunar taga Hamma Aliyu yazo inda take, da ya shigo zata hau kwara amai, wannan abin da takeyi shi ya daukesa a tama gama rainashi kamar taga Kashi zata dinga amai daga ta gansa?, A zuciyarsa kuwa ya aiyana aure zai k'ara inyaso tsabar kishi ta kashe kanta, A halin yanzu ma sun Dena had'a gado d'aya rabonsu da kwana tare tun ranar da sukaje party suka dawo abin ya faru da ita, Washe garin ranar yace mata suje asibiti, kasancewarta mai taurin kai tace "Babu inda zata ya barta zata warware, dole ya k'yaleta tunda ya zare mata idon Amma a banza tak'i saurarsa, Da abin ya gagareshi yaga tana wahala ya Kira dad yace masa "Saudart fa tak'i zuwa asibiti Kuma batada lafiya" Dad yace "kace mata injini inhar bata je hospital ba wlhi zan 6ata mata rai" Dole Saudart ta shirya jiki babu k'wari taje hospital, anyi mata gwaje-gwajen abubuwan daya kamata, aka bata guri ta zauna tajira sakamako, wani doctor ya fito hannunsa rik'e da farar takarda ya mik'awa Saudart, bayan ta kar6a yace "congratulations madam an sami juna biyu har na wata d'aya" A zuciyar Saudart tayi hamdala sosai musamman ma da taji ba'asin ciwon nata, tayi alk'awarin bazata nunawa Hamma Aliyu ba inhar Allah ya bata lafiya sai dai yaga cikin a jikinta, Ta dawo gida zuciyarta cike da farinciki, tana zaune a parlo yamma tayi har k'arfe shida da rabi 6:30pm Hamma Aliyu ya shigo hannunsa rik'e da ledoji manya, masu d'auke da fruits, Saudart taje yimasa sannu da zuwa, yana rungumeta ta wanke masa jiki da amai, Hamma Aliyu yayi tsaki kana yace "Saudart meyasa kike wulakantani ko wani lefin nayi miki ai sai kiyimin bayani ba kidinga tozartani ba, duba kigani yanzu kin 6aramin jiki hankalinki ya kwanta ko? kinayin abu kamar k'aramar yarinya" Saudart ta share siraran hawayen da suka sami damar sulalowa daga fuskarta tace "Hamma na kayi hak'uri haka kawai na tsinci kaina wlhi bawai da niyya nayi hakan ba" Ya ajiye d'ayar ledar da be mik'a mata ba ya shige ciki hankalinsa a tashe da bak'incikin sabon halin da Saudart d'in ta d'auko Wanda besan dashi ba. Germany•• "Dan Allah ka zubarmin da cikinnan ko nawa ne zan biyaka" Doctor ya kalli beauty yace "baki da miji ne koke budurwa ce sannan kuma meyasa kikeson a zubar miki da ciki?" Beauty ta fashe da kuka saboda jin tambayoyin daya jero mata tace "ka taimakeni idan zaka iya ba sai kasan wani abu game dani ba, idan har bazakayi ba zanje gaba akwai me yimin" Doctor ya girgiza kai kafin yace "a zubarda ciki cikin biyu za'ayi d'aya, ko cikin ya fita ki rayu ko cikin ya fita ki mutu" Cikin sauri tace "ai rayuwata a duniya bata da amfani Sam banga amfaninta ba shiyasa nakeso hakan ya zamo hanyar ajalina" Cikin azama doctor ya kama hannunta kamar me tafiya da ita wani guri ya turata waje tare da rufo get d'in hospital d'in, a zuciyarsa yana ambaton astagfirullah Allah ka yafemin kamar inda na d'aukarwa Mama alk'awarin bazan cutarda d'an kowa ba insha Allah bazan cutar d'in ba, Amma inajin wannan yarinyar kamar munada dangantaka tsakaninmu, kai koma menene taje gaba mu anan bamayi" Yana gama maganar ya zube akan kujera ya safe kansa tare da fad'awa duniyar tunani, har abokin aikinsa yayi nocking ya sakeyi har sau uku doctor din beji ba, dole yasa abokin aikin nasa ya kirashi a waya, kasancewar zuuu d'in da takeyi ne ma yasan ana kiransa anda yasa a vibration, firgit ya mik'e kamar me bacci tare da d'aga wayar yana cewa "Umar lafiya?" "Eh mana tunda kana jina kak'i daga waya saboda wulakanci" Doctor mai suna Adeeb yace "Hamm shigo ka zauna in baka wani labari" Umar yace "labarin naka da baya wuce wannan yarinyar da kaga an hasko a TV mai suna Lina?" Adeeb yace "nifa yau ina gaya maka wlhi Raina ya matuk'ar 6aci, sakamakon zuwan wata yarinya Wai a cire mata ciki" Umar yace "ciki?" Adeeb yace "eh ciki, wai har cewa take, tana son ta mutu" Umar yace "k'yalesu shegu y'an iska suje su aikata iskancinsu sannan suzo suna cewa wai a taimakesu, k'ila bata so a gidansu asan tayi ne" Adeeb yace "haka kawai nakejin wani abu game da yarinyar nan tausayinta ya addabi zuciyata" Umar ya ta6e baki yana dariya ya nuna Adeeb yace "kodai kana sonta ne kaga sai kuyi rainon yaron" Adeeb yace "Amma zanci uwarka haba dan Allah daga magana sai ka siffantata da wata kalma wacce batada ma'ana" Beauty na tafe tana kuka, batayi tsammanin akwai Wanda ke binta a baya ba taji anyi mata horn, "shiga in taimaka miki" Driver ya fad'a yana kallon Beauty, Arif dake backside yayi murmishi kafin ya kalli mudubin gaban motar wanda kana iya hango Wanda yake zaune a gaba, Ga mamakinsa yaga yau tayi mugun ramewa kamar wacce tayi tafiyar k'afa bai San kuwa tafiyar k'afar tayi ba. A wani tamfatsetsen gida drivern yayi horn suka shiga ciki, Beauty ta zaro ido kafin tace "driver nikuma me zanyi anan nida kace zaka taimaka ai ko a gefen hanya zaka ajiyeni" Cikin rashin tsammani dakuma bazata taji muryar Arif, "Ina kikaje nan gidan ne ya dace dake domin hutawa dole ki dawo gidannan wancan yayi miki k'ank'anta so nan ne dai-dai ke" Cikin sauri ta waiga gabanta ba dukan uku-uku, ta wani kalleshi kamar me ciwon wuya sai Kuma ta sunkuyar da kanta k'asa, Jinin jikinta yana bata ba lafiya ba, ita dai har ga Allah wannan gidan bawai ta yarda dashi bane, Anya akwai k'amshin gaskiya a tare dashi? bata da mai bata amsar maganar hakan yasa tayi tsaye tana jiran kalma ta biyu da zata fito daga bakinsa, "Mrs Arif well come to the new house" A halin yanzu tunda ta sami cikinnan sai taji ko kad'an bata San muryarsa ta tsaneshi shi da cikin jikinta, Ganin bazata taho ba yasa shi d'agata cak ya wuce da ita had'ad'd'en parlon, koni da nake baku labarin mutuwar tsaye nayi sakamakon aljannar duniyar dake cikin parlon kaya ne akasa nagani na fad'a, a zuciyarta tace "d'azu fa na baro gida tayaya aka sami wannan gidan, kodai Arif yanayi mata shigo-shigo ne ruwan ba zurfi" Ganin zancen zuci zai iya fitowa fili ya sata yin shiru ta tsaya cak akan kujerar ma bata zauna ba tsabar tsoro, My everything nan ne gidanki momy ta koma can, akwai komai da kike buk'ata momyn ma tace zuwa gobe muje tana yi miki albishir da gobe ne zagayowar ranar aihywarki" Tak'aitaccen murmishi tayi na gefen baki kafin tace "momy tayi fushi dani danme zanje gurinta?" "Arif ya Kira wayar momyn Ring d'aya zuwa biyu ta d'aga cikin fara'a momyn tace "ah my son Ina Islam?" Abin ya matuk'ar bata mamaki Anya wad'annan sababin gidaje da fara'ar da momyn takeyi Babu wata manufa?" Bayan ya mik'a mata wayar momy tace "My daughter nayi kewarki ashe har k'aruwa muka samu bani da labari?" "Oh momy kamar me ta6in hankali" Beauty ta fad'a tare da kawar da zancen ta hanyar cewa "momy ashe gobe ne birthday d'ina?" Momy tayi dariya tace "kin mance ne ai duk shekara munayi liyafar dana shirya miki harda na jikana sai kinzo d'in dai kawai" Batare da tacewa momyn komai ba ta mik'awa Arif wayar tare da gyara zamanta akan lallausar kujerar mai zaman mutum biyu. "Zo kigani" Arif ya janyo hannunta ya kaita wani d'aki Wanda ya kasance bedroom d'inta, mutuwar tsaye tayi sakamakon ganin uban dukiyar da aka kashe, shi kansa gadon ma Mai remote ne gadon yana hade da katifar Kuma koda yaushe Ac na kad'ashi, beauty ta dinga ta6a gadon tana mamaki tsakanin sati guda a ina suka sami wad'annan mak'udan kud'ad'en?" A man bedroom d'in ya barta ya fito parlo kasancewar bak'in da k'ararrawa ta sanar masa yayi, anan kan gadon tayi bacci sakamakon laushin katifar ga wani k'amshi da take fitarwa abin ba'a cewa komai, Har akayi sallahar magriba bata tashi ba, shikuma Arif d'in baya gidan sun fita da bak'in da sukazo d'azu, saukar ruwan saman da taji ne ya sata farkawa sakamakon sanyi da yayiwa jikinta yawa, ta fara neman bargon rufa, idonta har yanzu da ragowar bacci ta d'ago ta kalli agogon dake manne a jikin banti, taga har k'arfe takwasa 8:pm alamun har anyi sallahr isha'i, da sauri ta mik'e tare da duba ina ne toilet d'in ina ne Kuma wasu k'ofofi da tagani a bedroom d'in, cikin sa'a k'ofar da ta bud'e itace toilet d'in ta tsaya tana k'arewa komai na toilet d'in kallo gashi komai sabo, a zuciyarta tace "duk wani namiji yana Gina gida domin yasa mace a ciki to nima ya Gina wannan domin ya sani a ciki ne kokuma da wata manufa?" Nigeria 12:31am na dare, juyi Dad yake tayi a bed d'insa kasancewar yau baya tare da Ummu yana d'akinsa" Wannan mutum yazo masa cikin mafarki yana cewa "an d'auki dukiyoyin jaririnmu an mallaka maka, an d'auki sirri. tsibirinmu an nuna maka sannan an wakilta jaririyarka da sunan siffarmu, wace makomace a gareku dukkanku da ahalinku gabaki d'aya?"...." Yanzu wasan ya fara, amma zakuyimin afuwa book two zai kasance paid saboda wasu dalilai domin samun posting akan lokaci, Ina fatan bazaku nunamin rashin adalci akan hakan ba, zanyi Free pages guda biyar a book2 sannan muci gaba da paid group zaku sameshi akan 300 only dominku masoya domin neman Karin bayani 08141799224. Mom Islam *FALAK🍒* Book2 sabuwar cakwakiya🥱 Mom Islam E.O.W Page 1-2 Dad ya tashi a firgice cikin azama ya tofar da miyau a gefensa na haggu, sam ya kasa ban bance abinda yayi mafarki bare ya samu damar bawa wani labari, yanata so ya tuna amma abin ya gagara, ya dinga mai-maita innalilahi wa inna ilaihir har bai San iya adadin da yayi ba, Baccine a idonsa dole ya koma ya kwanta jiki a sanyaye. Acan 6angaren Ummu baccinta takeyi harda mafarki mai dad'i , rabi mafarkin nata akan auta Falak tayishi, wai ta aihu twins yaran kyawawa ga surutu. Washe gari Dad ya tashi jikinsa sam babu K'arfi, haka ya tafi masallaci bai dawo ba sai da gari yayi haske sannan ya dawo, kai tsaye ya wuce bedroom d'in Ummu, ya sameta a zaune a bakin gado tana d'aura agogonta mai kyau a hannunta, tana ganinsa ta sauka k'asa tare da cewa "ina kwana Habibyna" "Lafiya Lau kin tashi lafiya?" Ummu tace "sumul kai fa naga mood d'inka ya sauka ko lafiya?" "No babu komai karki damu am fine" Tunda yace mata babu komai yayi k'ok'arin kawar da damuwa daga ransa kafin yace "yau zanyi breakfast da wuri yunwa nakeji" Ummu tayi dariya tare da rungume dad kana tace "baka da matsala su Hibba tun d'azu suka shiga kitchen" Germany Inda tana gara haka taga dare, saboda tsoron abinda yake tunkarota gashi ta kasa yarda da Sheik dama tun tuni bawai ta yarda dashi d'in bane, babban kuskuren da dad yayi damk'a masa company d'in da yayi a hannunsa yanzu bata da damar k'ar6a tunda k'arfinsu ba d'aya ba, Gashi duk wani k'arfinta na taimakon kare kanta daga cutarwa ko ta dinga ganin Wanda zai cutar da Dad bata gani Sam, tarasa meke shirin faruwa da ita, Har k'arfe 3:am na dare yayi idonta biyu tana zaune a parlo sai dai gyangyadi ya fizgeta lokaci zuwa lokaci, Acan bedroom d'in nasa kuwa baccinsa yake shara kamar ba shi yayi maganar dazu ba, Kiran sallahr asbha da ake tayi daga masallatai da dama ne ya sashi farkawa sai Kuma ya tuna ashe yabar y'ar mutane a parlo, da sauri ya sakko daga kan bed d'in tare da nufar parlo, yana zuwa ya sameta sai bacci takeyi, sheik Abdul-Latif yayi murmishinsa mai kyau kafin yace "my heartbeat ina matuk'ar sonki" A zabure ta farka saboda jin d'umin jikinsa da tayi, cikin k'araji tace "ka saukeni ko inyi maka ihu" "Haba Falak nifa mijinki ne meyasa kike haka?" Abin ya bata mamaki, muryar yanzu da muryar d'azu da banbanci, duba da yadda yanzu yake maganar cikin tausasa kalami sai kace ba shine ba, "Zo muje muyi nafila kafin a Kira sallahr asbha" Batace masa komai ba, yana d'auke da ita ya kaita toilet d'in d'akinsa kana yayi alwalah yace "yi sai muje muyi Sallah, sanin darajar sallahar ne yasata aminta da hakan badan sallah yace ba da wlhi ko bangon gidan batayi alk'awarin ta6abawa ba, Bayan ya shimfid'a musu sallahya suka kabbara sallah, binsa kawai take har sai da sukayi raka'a bibiyu har takwas sannan yayi sallama itama tayi, kafin ya gyara zama ya d'auki alkur'ani itama ya mik'a mata, "meye nufinsa?" Ta fad'a a cikin ranta, Inkaji inda yake rangad'a kira'a sai abin ya baka nishad'i, muryarsa ginin daɗi. Bayan sun kammala yayi adu'oi itadai ta d'aga hannayenta sama, tana bin adu'ion da yakeyi a zuciyarta, kafin suka shafa ya matso kusa da ita yace "barka da safiya bugun zuciyar Sheik Abdul-Latif" Falak tayi kamar kurma, Ya Kuma cewa "barka da safiya bugun zuciyar Sheik Abdul-Latif" "Nifa ka isheni ka fito ka fad'amin asalinka da shirye-shiryen kashe Dad d'ina da kakeyi shi kawai nakeson ji wata k'ila in rufa maka asiri ta wani 6angaren" Bai gane abinda take cewa ba saboda duk zancen da takeyi bai zan da zamanshi ba, cikin sanyin murya yace "me kike nufi kina nufin zan kashe Dad ne?" "Eh da bakinka ka fad'a jiya ko k'arya nayi?" Sheik Abdul-Latif ya k'ura mata kyawawan manyan idanuwansa kafin yace "wlhi Allah ni bamuyi wata magana dake ba haba, Falak ki tambayi kaf family d'inmu babu Wanda ya ta6a kisa bare yawo da makami" "Hamm haka kace narantse da Allah wata biyu nayi ko minti uku bazan sake yi a gidannan ba" Sheik Abdul-Latif yace "ai wata biyar akace na kuma rubuta na ajiye" "Ina wata biyu zanyi inbar gidannan" Bai ce mata komai ba ya mik'e kai tsaye kitchen ya nufa, ya d'auki flaks Wanda already Mommahan sa ta saka ruwan zafi a ciki, ya had'a musu tea a cup biyu ya jere a faranti, ya d'ora gwangwanin Madara da bonbita a ciki sannan yasa d'ora robar zuma, ya nufi bedroom d'insa dashi, tana kallo ta kawar da kanta, saboda zuciyarta ta rigada ta sharad'a mata yasa maganin mutuwa a ciki, Yace "heart beat Bismillah" "Nifa bance Ina son cin komai ba, na d'auki azumi" A inda take maganar sai ya baka dariya saboda ita ba ma'abociyar son fad'a ko hayaniya bace, wannan dinma da takeyi na dole ne, Batayi aune ba taji hannunsa sak'ale a cikin rigarta ko me yake nema oho, Shiru tayi bata hanashi ba tanaso taga gudun ruwansa, har ta tafi duniyar tunani taji yafara murza mata kan nipples d'inta da hannuwansa biyu, Falak ta zaro ido cikin sisiriyar muryarta tace "wato iskanci zakayi kenan wlhi wannan abin bai kamaceka ba, d'azunnan mukayi sallahar asbha kafin sai da mukayi nafila mukayi karatun alkur'ani sannan yanzu Kuma kana neman hallaka kanka da kanka iskancin banza da wofi" Sheik Abdul-Latif yayi murmishi kafin ya lashi pink lips d'insa yace "kefa matatace a jikinki babu abinda aka haramtamin sai saduwa ta baya" "Mtew sai akace maka shi nake nema kokuma shi Dad ya turoni yi?" "Idan ba shi kikazo yi ba ai babu maganar d'aurin aure a tsakani" sheik Abdul-Latif ya fad'a yana son sake tura hannunsa cikin rigarta, da sauri ta bige, ta mik'e tsaye, ganin yanayin dirin jikinta ya Kuma saukar masa da kasala doguwar rigar shaddar da sukayi anko tasa anyi mata stone work ga wasu flawoyi da aka sassaka gashi kamar ba wacce tayi aure ba tayi k'iba, a zuciyarsa yace "Masha Allah nayi dacen cikakkiyar mace" Tana shirin fita ya rungumota ta baya yana manna joyst d'insa a mazaunanta, FALAK ta fincike jikinta da sauri jikinta na 6ari tayi d'akin da batasan ko na waye ba tayiwa k'ofar key har yanzu jikinta na rawa" Tunowa da lokacin da ta farka kafin ya d'auketa ta tura wayarta aljihun rigarta, yasa ta danna number dad' Ring d'aya kamar me jira ya d'aga nan danan kud'in wayarta ya k'are, saboda yanayin kud'in da suke cirewa da yawa, kuka tasa a fili tace "wancan d'an iskan dazan yi masa magana da gudu zai siyamin katin Amma wlhi bazata kulashi ba, ta bud'e Whatsapp cikin sa'a dukkansu wand'anda take son yin magana dasu suna online, tayi hamdala tare dayin voice a lambar dad, Tace "Dad wlhi kayiwa sheik Abdul-Latif magana" Gaban Dad ya fad'i ya d'auka wani gagarumin abune ya faru, dad yace "Falak meke faruwa sanar Dani" Cikin shagwa6a Falak tace "wlhi Dad iskanci yake yimin" Dad ya danna emojis na alamar zare ido sai yayi mata typing yace "haba Falak Ina iliminki yaje da zaki dinga yin Abu kamar wacce bataje makaranta ba?" Harga Allah bata fahimci abinda Dad dun yake cewa ba, ta Kuma cewa "Dad wlhi iskanci ba Abu bane Mai kyau kayi masa magana koni in koya masa hankali" Tanaso ta gayawa Dad maganar da sheik Abdul-Latif ya gaya mata jiya tana tsoron inda Dad d'in zai d'auki maganar tasan Kuma komai yana iya faruwa dangane da ciwonsa ko wani sabon ciwon ya shigesa lokaci d'aya, Dad ya lalla6ata tare da cewa "naji zanyi masa magana nidai fatana duk abinda ya saki kiyi dan Allah karki bani kunya kinji" "To kawai tace" A k'asan zuciyarta kuwa babu tabbacin zatayi hakan, tace to d'inne domin to bata karya wuya kar hankalin dad d'in ya tashi, Sukayi sallama yace "karta kuskura ta sake gayawa wani wannan maganar koda Ummunta ne" Kasancewar soyayyar da take yiwa Dad da tausayinsa yasa tayi masa alk'awarin babu Wanda zata sake gayawa komai zata dinga shanyewa, sai dai idan har taga ranta zata rasa, Tunda Falak ta fita ya kwanta akan bed tare da fad'awa duniyar tunani, shin hakan zamansu zai cigaba tsakaninsa da Falak kokuwa zasu samu sauyi nan bada jimawa ba, A fili yace "duk runtsi duk wuya zanyi k'ok'arin nusar da ita ya akeyin so da Kuma soyayyata, Ya mik'e ya fad'a toilet, wankan tsarki yayi kafin yayi na soso da sabulu ya fito k'ugunsa d'aure da towel fari ya zauna a bakin gado, rabi tunaninsa na Falak d'inne wayarsa tayi ringing, duba mai Kiran nasa yayi yaga ansa Mommah ya runtse ido ya bud'e kafin yayi k'ok'arin saita muryarsa yace "aslamu alaikum Mommah" Daga can 6angaren tace "zaka shigo yau ne?" "Eh sheik Abdul-Latif yace tare da ce mata akwai matsala ne?" "A'a ka bani matar taka mu gaisa" Gaban sheik Abdul-Latif ya fad'i cikin inda-inda yace ba..ba..tanan.. tana toilet" "Okay a gaishe ta" Mommah ta nuna kamar bata fara fahimtar wani abu a game dasu ba. Bayan Falak ta gaisa da Ummu ta yiwa Saudart ya jiki saboda tun ranar da zasu taho dad yace bata da lafiya yaga yanayinta, sun danyi hira ba sosai ba ta sauka ko su Munira bata yiwa magana ba, gashi Kuma alamun sunyi mata magana, ta gaji yasa bata basu amsa ba. Switzerland Yau kwananta d'aya a gidan amma duk a tsarge take, har yanzu bata gama yarda da komai na gidan ba, gashi Arif bai ce mata komai akan fitarta da tayi ba, abin ya dameta duk da dama bawai tanason taji yayi maganar bane, Yaune Kuma zuwanta gidan momy, tunda Arif d'in ya d'auko meyin makeup gabanta keta fad'uwa ta rasa dalili, A drowarta ko wanne Kaya sabone babu tsoho a cikinsa haka takalma da jaka sunada yawa ga hijabs suma masu yawa y'an yayi, duk wani kaya na ado ya siya ya zuba ba tare da tasan lokacin ba. Bayan an gama mata makeup din, da kanshi yaje ya d'auko mata wata doguwar riga wace Tasha ado harta gaji tsabar kyau, ya kawo aka sanya mata, wow kuzo kuga beauty tayi kyau sosai sai ta koma kamar budurwa" Arif ya dinga d'aukarta a photo yana murmishi, transfer yayiwa mai kwalliyar tayi masa godiya ta wuce. Da kansa ya d'auko mata takalmi da jaka da hijab harda niqab, abin dai sai ya baka mamaki wai Arif ne yake tattalin beauty Anya lafiya?, Hannunsa cikin nata suka shiga had'ad'd'iyar motarsa, bai buk'aci driver ba da kansa ya shiga itama ta shiga aka bud'e musu get ya fice a guje...." Babu editing ayi hakuri Hhh ana wata ga wata shin wannan lalla6awar da Arif yakeyi na lafiya ne kuwa? Ga sheik ya zuba iskanci jiya harda wasu maganganu me kuke ganin zai faru?? Shin kunada amsar mafarkin da dad yayi?? Ina labarin Maleek, wane tuggu momy take shiryawa??? Amsarku na cikin book2 wato sabuwar cakwakiya. Nayi book 1 free saboda soyayyar da kuke nunamin, yanzu 2 zai kasance na kud'i, akan farashin 300 Nima a nunamin so Nagode. Page 3-4 Daga gobe nefa💃💃🔥 Arif yayi horn a k'ofar gidansu nada da, wanda a yanzu ya zamo mallakin momy, mai gadi ya bud'e masa, yana d'aga musu hannu, kai kawai Arif ya gyad'a masa kana kutsa kan motar ciki, Tunda suka shiga gidan gaban beauty yake dukan uku-uku, a hankali ta dafe k'irjinta tare da runtse idanunta, "Babyna fito" Taji muryar Arif kamar daga sama, a zuciyarta tace "babyn wa Allah ya tsine" Gidan yayi kyau sosai musamman ma da aka sanya flowers sun haska gidan sosai, bayan yayi parking ya rik'e mata hannu suka fito, kai tsaye suka wuce inda momyn take, da shigarsu parlon beauty taga Cake babba wanda aka zagayeshi da sunanta wato Islam happy birthday Islam, neman bak'incikin da take ciki tayi ta rasa sakamakon farincikin zagayowar ranar aihuwarta. Momy ta shigo tana sanye da abaya Brown anyi Mata ado da milk color na zare, ga stone da aka mammana sosai momyn tayi kyau gashi ta sake haske, tana ganin beauty ta washe baki tare da cewa "daughter kun iso kenan?" Beauty ta zame har k'asa ta gaishe da momy, momyn ta dafa kafad'arta tare da nuna mata gurin drinks da kayan ciye-ciye da aka jera akan had'ad'd'en table d'in, Arif yace "momy ni ko murnar zuwana bakyayi" Momy tayi murmishi kafin tace "to Naga y'ata na rud'e" Arif yayi murmishi suka saka momy a tsakiya aka kunna wak'a suka cashe da rawa beauty tana ta dariya, daga nan aka yanka cake tare da shafa mata a fuska duk Arif ya 6ata mata fuska da cake. Wunin farinciki sukayi a ranar har beauty taji bata son taga tabar gidan momy, saboda sai riritata takeyi kamar k'wai, suna zaune kowanne nacin cake Maleek ya shigo yana sanye da kaya irinna Salman Khan wuyansa rataye da abin da kayan ya taho dasu,shima yayi kyau abin ba'a magana, sometimes abin yana bawa beauty mamaki, tambayarta shine "yaushe sukayi kud'i a tsakanin sati biyu" rayuwar gidan ta sauya sosai, ko wanne burinsa yaga yana faranta wa beauty. Maleek ya washe baki kana yace "y'ata ashe kinzo Masha Allah ya jikin naki?" Beauty ta sunkuyar da kanta kafin tace "alhmdulilh dady ya kuke?" Shima yace "lafiya" Ya zauna sukasha hira, har wajen k'arfe 8:30 suna gidan momy, Arif da Maleek kuwa tunda suka tafi masallaci sai da akayi isha'i sannan suka dawo, hakama beauty da momy sallahr sukayi sannan suka dawo parlo suka zauna akaci gaba da hira, shigowar Arif da Maleek ne yasa suka amsa sallamarsu momy tace "Arif meyasa bazaka dinga siyo mata fruits ba kasan mai ciki anaso ta dinga ci" Arif yace "momy insha Allah yanzu muna fita zan siya mata" Maleek yace "kuyi himmar tafiya gida" Beauty tace "uhm momy ni anan zan kwana" Arif yace "ina jiranki a waje" ba tare da yayi musu sallama ba ya fice, Maleek yace "jeki sai da safe mijinki na jiranki" Beauty ta mik'e tana tura baki ta wuce inda Arif d'in yake, Tana zuwa ta d'an harareshi sai kuma ta bud'e murfin motar ta shiga gaban, Arif ya kamo lallausan hannunta kafin yace "my babyna kullum sake kyau kike" "Uhm yaushe ka gama bani wahala" Beauty tayi zancen zuciya Wanda ya fito fili, Batasan zancen zuci ya fito fili ba ta rufe bakinta gabanta na fad'uwa. Ami makon taji ya rufeta da faɗa sai taji yace "insha Allah bazan sake 6ata miki rai ba, nayi alk'awari, inason kema ki zamo meyin biyayya a gareni" Beauty ta share hawayen daya kwaranyo mata kafin tace "ashe wannan ranar zatazo, ranar da zanyi farinciki ranar da zan fad'a a ko Ina na samu y'ancin kaina, Ina alfahari dakai" Wani dad'i ya ziyarci zuciyar Arif har wani shauk'i yakeji, cikin farinciki suka k'arasa gida, suna shiga bayan an bud'e get suka bud'e k'ofar babban parlonsu, beauty tayi d'akinta shima yayi d'akinsa, kwanciya tayi sakamakon gajiyar data addabeta ko Ina na jikinta ciwo yake, ga tashin zuciya. Bacci ya fara d'aukarta Arif ya shigo yana sanye da sleeping dress na riga Mai dogon hannu da wando marasa nauyi, a hankali ya k'arasa inda take ya kwanta a bayanta tare da rungumeta tsam a jikinsa, gaban beauty ya bada rass sakamakon fargabar sex da takeyi dashi, sam batajin dad'i ko kad'an amma dole zata d'aure karya fahimci hakan. Idanunta a runtse ya shafo mazaunanta ta baya yana d'aga rigarta yana kiran sunanta a hankali, "babyna.. babyna.." Cikin siririyar murya ta amsa da "na'am" "Me kikeso in ta6a miki?" Cikin sauri beauty tace "babu komai" Arif ya rad'a mata "k'arya kike" A hankali cikin hikima ya rabata da kayan jikinta kaf ya kalli cikinta da yad'an fara tasowa, ya shafashi kafin ya had'e bakinsu guri d'aya yana tsotsar harshenta, a hankali ta wani gantsare, ya d'auka dad'i takeji har wani cafko mata kan nipples yana murjawa, ita ko wuya takesha saboda gajiyar da tayi gashi cikinta har wani ciwo yakeyi, A hankali ya cire bakinta a nashi yakai bakin kan nipple d'in yana tsotsa cikin hikima yana mulmula d'aya, Abinda bai saba yi ba kenan, Wasa da ita kafin sxx hakan yasa tayi laushi ma'ana tai saurin gajiya dama a gajiye take, Shigar joyst d'insa da taji a hq d'inta yasata farka tare da zaro ido waje sai Kuma tayi shiru, Arif cewa yake "shafamin bayana tsakiya" Beauty ta fara shafa masa, ai kamar zai tsaga jikinta ya shige dan dad'i har wani zillo yakeyi ita Kuma har yanzu bata dena ba, sai da ya samu nutsuwa sannan ya k'yaleta, ta mik'e cikin sauri ta tsarkake jikinta kafin tayi alwalah ta fito ta kwanta, shima mik'ewar yayi ya tsarkake jikinsa kana ya fito yasa kaya, itama kayan tasa ta kwanta bayan tayi adu'ar kwanciya baarci. EGYPT asubar fari Fadwa ta dinga kwara amai kamar zata amayo da hanjin cikinta, lokacin Abdul-Naseer yaje masallaci, granny ta fito da gudu har tana sulewa, kasancewar dai bataji ciwo ba taci gaba da tafiya harta iso d'akin Fadwa ta bud'e toilet ta shiga, sannu ta dinga jera mata kafin ta mik'a mata ruwa tace ta d'auraye baki, Godiya Fadwa tayi mata kana ta ra6a ta gefen granny ta fito ta zauna a kan gado tare da fashewaa da kuka, "Wai akan wannan aman da kikeyi ne zaki fashe da kuka? in tak'aice miki zance ciki kika Sami ina gaya miki, gashi da alamu cikin zai wahalar dake" Fadwa dai murmishi tayi saboda bata yarda cikinnne da ita ba. Sai da granny ta tsaftace toilet d'in sannan ta fito tana jerawa Fadwa sannu, "Yauwa" tace a wahalce dan bakinta mugun d'aci yakeyi mata, Abdul-Naseer na dawowa daga masallaci ta tareshi a parlo tace "Albishirinka matarka ciki ne da ita yanzunan na gama kwashe amai" Abdul-Naseer ya ciro kud'i a aljuhunsa ya mik'a mata tare da tafiya bedroom d'in Fadwa, a zaune ya sameta ta jingina kanta da jikin gadon, tace "cikina yana ciwo please zuwa anjima ka kaini hospital" "To" Abdul-Naseer yace mata jikinsa na rawa, Acan gurin granny kuwa murna har ba'a magana, burinta shine gari yayi haske suje hospital aji ko wata nawa ne cikin, Da wuri granny tayi breakfast ta had'a komai gari nayin haske ta ajiye musu a dining ta ajiye nata akan kafet, kafin suzo harta cinye jollof d'in taliyar da ta zuba ta Kora da tea, kafin ta bubbuga musu k'ofa, Abdul-Naseer yace "gamu nan fitowa", bayan su fito sunyi breakfast d'in duk da ita d'in ba wani me yawa taci ba tace ta k'oshi, ya d'auki key d'in motarsa ya rik'e mata hannu tare da zuwa yayiwa granny sallama suka wuce, a hanya sai dariya yake mata Wai tacika raki sai kace ba jarumarsa ba... Germany Wani irin juyi tayi tare da rik'e cikinta saboda zanen cikinta na maps din d'akin sirri, a zabure ta fashe da matsanancin kuka kafin tace... Littafin Falak book2 na kud'i ne akan nera 300 Book2 page 5-6 end🥰 Bonus "Wannan wace irin masifa ce anya Sheik Abdul-Latif yanada gaskiya kuwa?" Ta mik'e a hankali lokacin har 12:am tayi a dai-dai lokacin taji ana nocking, da sauri ta k'udundune kanta a bargo, k'irjinta na dukan uku-uku, Daga can bak'in k'ofar taji yana cewa "Falak ki budemin k'ofa zan d'auki abu ne" Falak ta runtse ido tare da tsala ihu, saboda ji takeyi kamar ana tsaga mata ruwan cikinta, sai gabannin asbha sannan ta samu bacci mai nauyi ya d'auketa. Kiran sallahr asbha da akayi ne yasa sheik Abdul-Latif farkawa yana salati ya mik'e zaune, tare da tashi ya shiga toilet yayo alwalah, a fili ya furta meyasa Falak take guduna?, Gaskiya nayi kuskure dana barta ta kwana a d'aki ita kad'ai. Kyara dai-daituwar hannayen rigarsa yayi ya fice da sauri saboda an fara sallah, sai da yayi haske sannan dawo. Yana shigowa parlo ya sameta a zaune har tayi wanka tana sanye da atamfa super Holland wace tayi mata kyau duk da ba wata kwalliya tayi ba, Batasan da shigowarsa ba, hakan yasa ta saki jiki take ta danna wayarta hankali kwance, "Ina son wannan kwalliyar taki" Falak ta kalleshi da sauri sai Kuma ta mik'e tsaye tace "wlhi na gaji da wannan wasan kwai-kwayon naka, kana nufin ba Kaine me neman hallakani ba?" Sheik Abdul-Latif yace "haba Falak sau nawa zance miki ina sonki har cikin zuciyata har k'arshen rayuwata tunda nake ban ta6a son wata halittaba bayan ke, meyasa zan cutar dake?" Amma ai Kaine kazo min jiya da daddare" Sheikh Abdul-Latif yace "wlhi Allah ban fita ko Ina ba, nida nake ta tunaninki?" Falak tace "wlhi wannan karya ne akwai wani abu a zuciyarka akwai shirin da kake yi a kanmu nida dad, dama ba tun yau ba wlhi ban yarda dakai ba, sai dana gargad'i Dad amma ya bijire, gashinan na aureka kana neman kasheni Kuma wlhi baka isa ba kayi kad'an" Bai Bari kalamanta sunyi tasiri a zuciyarsa ba ya rungumota tare da danne zuciyarsa yace "ina son kwalliyar atamfa please ki dinga yimin" "Mezesa inyi maka kwalliya ashema tsoronka nakeji kenan?" Sheik Abdul-Latif yace "haba my sweetheart kidena gayamin wad'anan maganganun karfa daga baya kizo ki mutu a kaina" Falak tace "Allah ya kiyaye duk Wanda ya bawa soyayya gurin kwana to shi a tsakiyar gari zai kwanta, abinda nazoyi gidannan shine ibada sallah abinci ma bai zamemin dole ba" Rufe mata bakin surutun yayi da bakinsa yana wani tsotsa yana lumshe ido yana d'ad'a matseta a jikinsa kamar wani zai k'wace masa ita, Falak dai ta fara gajiya da abinda yakeyi mata saboda Sam batason takura, ta mintsineshi yaki sakinta, tana shirin cizonshi ya kwanta da ita akan kujerar kasancewar mai zaman mutum Uku ce, yayi mata rumfa da faffad'an k'irjinsa tare da kai bakinsa kunnenta yace "ina sonki please ko sau d'aya ne kice kina sona" "Cikin masifa tace "aikin banza aikin wofi badan ka danneni ba da na nuna maka aikin hankali nifa ban ganewa wannan abin da kakeyi ba?" "Soyayya ce fa" Falak tace "soyayyar taci...." Ya rufe mata baki. A hankali ya tasar da ita zaune yace "yau zanje company please kiyimin abinci inason cin girkinki" Falak ta kalleshi kafin ta juyar dakai saboda tsayawa magana ma 6ata lokaci ne, "Eh my sweetheart baki bani amsa ba?" "To mezance maka ko k'arya kakeso inyi maka ina maraba da fitarka adai kula da amanar Allah" A fili ran Sheik Abdul-Latif ya 6aci yace "kina nufin zanci amanar dad kenan?" "Wai da haka nayi tsammani" Ya girgiza Kai ya shige ciki, wanka ya shiga yana gamawa ya fito d'aure da towel kafin yazo ya zauna gaban mirror ya shafa lotion masu k'amshi bayan ya tsane jikinsa, shawarar yasa shaddar da Dad yayi musu a Nigeria yayi, ya d'auko mai ruwan coffee wacce tasha aiki ya sanya ta, ya ciro takalminsa marar nauyi yasa kana yana hula, wow kuzo kuga inda sheik Abdul-Latif ya fito ya d'aura agogon ya feshe jikinsa da turare, kana ya kalli kansa a mudubi, yace "kodai kayan sunfi yiwa y'an Nigeria kyau ne?". Ya fito parlo tana zaune da waya a hannunta kamar inda ya tafi ya barta d'azu "my sweetheart zan fita" Falak ta d'ago ta kalleshi sai Kuma tace "jeka kayi kyau" Iya hakan da ta gaya masa ba k'aramin dad'i yaji ba, har yana wani zama kusa da ita a tunaninsa ta sakko yace "a bani morning kiss " Falak ta sake baki tana kallonsa kafin tace "shidai wannan abin idan da karatu ne nayi hadda to sai Kuma me?" "Yauwa tawan dama haka nakeso kiyi haddar soyayyar sheik komai zefi tafiya dai-dai" Ya mik'e saboda ganin yana neman yin latti, Harya fita bataje dashi komai ba, shiko yana mamakin Falak wacece irin mutum ce da soyayya bata gabanta duk wannan abin da yake nuna mata har yanzu ta kasa fahimtarsa, Falak najin motarsa ta fice ta shiga d'akin data kwana ta fad'a toilet tayi wanka, iya mai ta shafa, bata Bari ta shafa man da yake jere akan dressing mirror dinba na cikin hand bag dinta ta ciro, bayan ta gama ta mayar da kayan da ta cire kafin ta fito zuwa parking space "ina drivers d'in gidannan?" Falak ta tambaya cikin d'aga murya, Wani mutumi ya fito balarabe wanda zeyi shekaru arba'in yace "mah gani" "Zaka kaini Berlin" Drivern ya shiga motar itama ta shiga backside yayiwa motar key, mai gadi na bud'e get d'in suka fice. Kasancewar tsakanin su day gidansu ita da dad d'in babu nisa hakan yasa basu wani yi tafiya sosai ba, suna isowa anguwar sai da ta fito tayi nocking mai gadin ya tabbatar da itace sannan ya bud'e mata ta shiga, kai tsaye part d'inta ta wuce, Abu na farko data fara dubawa system d'inta cikin sa'a ta gani amma koda ta bud'e babu komai akai, batayi tunanin komai ba, ta d'auka ko saurin da takeyi, ta tattaro ragowar kayanta ta zubasu a bag babba sannan ta fito tana yiwa mai gadin sai anjima, Bayan ta bud'e k'ofar get d'in ta bud'e motar ta shiga suka koma gida, Switzerland Zaune suke a wani bak'in daki da Zagaye yake da jan k'yalle jikin momy da Maleek da Manaf da Arif duk rawa yake, sunaso suji sharad'in da dodo yace zai sanar dasu a ranar 27/3/2023 yau ranar ta cika cif gasu a gabanshi ko wanne ya sunkuyar da kansa, cikin k'araji dodon nasu yace "kuci gaba da rainon cikin da me cikin, alkwarin da zamuyi daku shine duk yaron da ta Haifa ko yarinya dole a dinga bamu jininta" Momy ta kalli Maleek da yake murmishi, Dodon ya sake cewa na biyu kuma dole ya zamo dukkanku kuna neman matan waje kema ki nemi wani a waje da zarar kunzo yin sex ku shimfid'a k'yalle abinda ya zubo shi nakeso, na uku zaku dena yin Sallah har na tsawon sati guda bayan haka sai kuje kuci gaba da shagali, tun anan zuciyar Momy ta tsinke mugun kishinta ya mota damuwarta yanzu neman matan da dodo yace Maleek yayi shine babbar damuwarta. Tunda beauty taga sakin fuskar da momy tayi mata taci gaba da farincikinta da Arif, koda wane lokaci tana k'ok'arin faranta masa shiko zuciyarsa ta kasu gida biyu, amma a fili yana nuna mata so, a ransa kuma abin cikinta shine damuwars, Yau kwanansu uku da zuwa gidan momy, ta Aiko musu da had'ad'd'en abinci, wanda rabi da jini akayishi a matsayin manja kasancewar abincin manja tayi, Arif ya riga da yasan da zaman abincin dan haka wunin ranar ko lek'owa gidan beyi ba, beauty taci abinci tayi nak ta dinga santi harda Kiran momy a waya wai gobe ma idan tayi abinci irinshi a Aiko mata dashi, momy tayi dariya tace "ashe kinason irinshi dama nayi ne bansan ko zakici ba" Beauty tayi murmishi kamar momy na ganinta tace "momy wlhi dad'in ma ba'a magana" Acan gidan momy Maleek na zaune yana jin duk abinda suke cewa, bayan momy ta ajiye waya yace "Maleek ya rungume momy kana yace "yanzu dai beauty itace kud'inmu idan Babu ita muna cikin bala'i?" Momy tace "tabbas amma fa ni ban yarda kaje ka nemi wata acan waje ba bayan gani" Maleek yace "kefa da dodo yace kema kije ki nemi wani a waje?" "Nima ba zuwa zanyi ba wlhi ka share maganarsa har sallah duk muyi abinmu" Maleek ya dakawa momy tsawa kamar ba shine Mai fara'a ba kafin yace "kinsan waye dodo kuwa? hhh in ma kina mafarki ne kiyi gaggawar farkawa saboda yafi gaban tunaninki yasha gaban kwatancenki har wannan maganar da mukeyi yana jinmu" Momy ta toshe baki tare da fito da ido waje tace "na tuba bazan sake ba, dodo idan kaji wannan maganar kuskure mukayi" Egypt Jiki a sanyaye suka dawo gida, granny na ganinsu tace "Masha Allah kuce ciki harya fara girma dubi inda kikayi haske kika murje" Abdul-Naseer yayi murmishi itama Fadwa murmishi tayi suka wuce ciki dukkansu, granny tace "oh ni Allah yara basu da kunya ina tayasu murna sun shige?" Bedroom Abdul-Naseer yace "please Fadwa ko da Wasa karki sake ki nunawa granny doctor yace Babu cikinnan" Fadwa ta fashe da kuka tare da fad'awa jikin Abdul-Naseer kafin tace "gara a gaya mata me amfanin boye mata, idan akazo mukayi wata biyar akaga Babu ciki ace naje na zubar ko me kake nufi?" "Nasan inda zanyi karki damu nidai na gaya miki" Fadwa ta share hawaye tare da kifa kanta akan bed. Acan gidan su Ummi wato mahaifiyar momyn Arif, sunata wadak'a da kud'ad'e momy Sai transfer take yi musu daga cunce suna son abu, granny da taji labarin Abba yayi kud'i ta uzzurawa Abdul-Naseer akan dole ya mayar da ita gida, Abdul-Naseer yak'i sai hanya hanya yake yi Mata, da damuwar duniya ta isheta ta nad'a kayanta a d'ankwali ta fito kai tsaye gurin get ta nufa tana zuwa tace "ku bud'emin kofa ai zama a gidan nasa ba dole bane" Mai gadi yace "Alhji yace kar abar kowa ya fida dan haka ki koma gida, granny tace "shegu munafukai da gemu kamar na wani abu da ake nunowa a TV zaku bud'emin ko sai nayi muku ihu?" Mai gadi yace "na fad'a miki gaskiya kaka ki koma ciki kawai idan Alhjin ya dawo sai ki fita.. Germany Wani irin kururuwa take sakamakon ganinta da tayi a tsakiyar halittar da batasan sunanta ba, tayi gabas Babu mataimaki tayi yamma nan ma haka, a hankali ta durk'usa tare da rushewa da matsanancin kuka gashin kanta duk ya rufe mata idanu, bamu mukullin d'akin sirri Falak tace.... Ayi hakuri banyi editing ba Masoya yau zamuyi muku bye bye sai mun hade a paid group. 7-8* FLK Juyi tayi a makeken gadon da take kwance, tare da mik'ewa a zabure, tare da share zufar dake bin fuskarta, sai Kuma ta fashe da kuka, a fili tace "wannan wane irin lamari ne da baya riskarta da rana sai da dare, ta fad'a toilet ta d'auro alwalah ta shimfid'a sallahyar data gani a ajiye kan bedside tare da d'aukar mayafinta ta kabbara sallah, tana idarwa ta jingina da jikin bango, sai Kuma ta janyo system d'inta domin ta kunna karatun alkur'ani abin mamaki taga babu komai akai, Waro ido tayi tare da kashe system d'in ta sake kunnawa har yanzu ma haka take nunawa, Falak ta sake fashewa da kuka saboda muhimman abubuwanda take dasu a ciki masu amfani wanda duk iya basirarta da rik'e abu bazata iya kawo wasu abubuwan ba, Tashi d'aya idonta ya k'auracewa bacci ta fara tunanin barin gidan Sheik kota halin ƙaƙa saboda bazata iya jurewa fitinar dake barazana ga rayuwar ta ba, abinda yake matuƙar bata mamaki bai wuce kasa sanarwa da dad halin da take ciki ba, lamarin da yafi ko wanne hautsina kwanyarta kuwa shine a halin yanzu bata isa ta sarrafa abubuwa kamar da ba, koda mutum ne a tsaye ko a zaune idan yazo da niyar cutarwa ne to tabbas sai ta ladaftar dashi amma yanzu tana ganin abin cutarwa bata isa ta yiwa kanta magani ba, A hankali ta gama Zagaye d'akin kamar me neman wani abu, Rufewar da idanunta suka farayi ne ya sata neman guri ta zauna, kamar kullum dama sai da asubha baccin yake d'aukarta haka yauma sai gabannin asbha baccin ya sureta, kafin sheik-Abdullatif ya tafi masallaci sai da yazo ƙofofin guda huɗu duk yayi nocking saboda bai san wannene take ciki ba, Firgit Falak ta farka tare da yin salati ta rufe idonta da tafukan hannayenta kafin ta sauko jiki a mace ta wuce toilet wanka tayi tare da yin brush sannan tayi alwalah ta fito ɗaure da towel jakar kayanta ta buɗe ta ciri riga da skirt na material Wanda duk a Nigeria akayi mata d'inkin, ta ciro hijab tasa tare da shimfiɗa sallahya ta kabbara sallah, bayan ta idar ta ɗauki Alkur'ani wanda ya kasance akan wani ɗan table, ta fara rera karatu, sheik-Abdullatif yazo wucewa ya jiyo zazzaƙar muryarta tana karatu, lumshe kyawawan idanuwansa yayi kafin ya tura ƙofar da yaji saurin karatun, bayan ya shiga da sallama ya zauna har sai da tayi kabbara kafin ya riƙo mata hannu yace "Barka da safiya bugun zuciyar Sheikh-Abdullatif" Bata ce masa komai ba, shima bai sa ran zata amsa ba, yayi matuƙar riskar kansa a wani yanayi musamman ma da sanyin asubar nan yake ratsa ko ina na sassan jikinsa, Idanunsa a lumshe ya ce"dan Allah ki saurareni inaso muyi magana muhimmiya idan har zaki amince ɗin" Abin mamaki sai yaji tace "ina jinka" Ta miƙa zuwa gaban dressing mirror ta ɗauko Vaseline kasancewar shi kaɗ'ai ta gani a ɗakin sai farar powder, bayan ta shafa man ko kallan inda yake har yanzu batayi ba, har ta shafa powder ta mayar da kayan ta dawo ta zauna kan sallahya, daga nan ta ɗauko wayarta dake hand bag ta kunna tare da shiga game, abin ya bashi mamaki, ya daɗe yana tunanin "Falak wace irin yarinya ce da komai bai dameta ba shin kuma idan aka barta haka zataci gaba da rayuwa kenan?" Bashi da mai bashi amsar tambayarsa ya kawar da zancen ta hanyar cewa "nayi magana baki ce min komai ba" "Nace maka ina jinka" Sheik-Abdullatif yayi murmishi a karo na biyu kafin yace "Falak wlhi ina sonki har cikin zuciyata ina ƙaunarki haka duk wanda naga ya nuna miki so tabbas masoyinmu ne nida ke, mezesa bazamu gina rayuwar auranmu kamar inda sauran masoya ma'aurata suke gina rayuwarsu ba?" Falak taja dogon numfashi tare da kashe datar da ta kunna tace "am kanaso kaji amsarka ko? first bana soyayya ban taso a cikinta ba, babu abinda na sani banda karatu bansan wani hira mai tsayi tsakanin mutum da mutum ba, koda Dad bana hira ko munyi befi na gajeren lokaci ba, kafihimta?" Yaji daɗin maganar da tayi masa kuma ya fahimce ta, Ya ce na fahimci komai kuma naji daɗin hakan abinda nakeson ki sani rayuwar aure ba abin wasa bane, rayuwar aure ba wasan yara bace rayuwar aure ba abin yin ko'in kula bane, yanzu kinsan tulin zunuban da kika ɗaukarwa kanki ta sanadiyar k'in kwana a ɗakina?" Karo na farko kenan da Falak ta ɗago ta kalleshi, kafin ta ce "ka mance saura wata uku auranmu ya ƙare?" Sheik-Abdullatif yace "haba ai kin sake ragewa cewa kikayi wata shida ko biyar daga baya kikazo kikace uku" "Wlhi lokacin na cika zanbar gidannan saboda banga amfanin rayuwar da kullum zaka zauna guri ɗaya kamar mai babban lefi" Sheik ya ce "munyi alƙawarin nanda wata uku sai na saka miki sona a zuciyar ki ko kina ganin bazan iya ba?" "Eh tabbas bazaka iya ba saboda soyayya itace kuke cewa rayuwar aure ko?" Sheik yace "kinyi kuskure k'auna itace gaba akan komai inason ki fahimci hakan" Tayi shiru ba tare da ta sake magana ko ta sake kallonsa ba, "Kayanki suna can ɗakinki zomuje in kaiki" Haka kawai ta tsinci kanta da binsa can ɗin, mutuwar tsaye tayi saboda ganin tsaruwar bedroom ɗin tayi tunanin wanda take ciki shine, a ƙasan zuciyarta tayi farinciki saboda Falak akwai don gayu. Bayan sun shiga ya kulli k'ofa tare da kunna karatun Alkur'ani a wayarsa ya ajiye gefe, cikin ƙasa da murya yace "Please kin hirani da yawa zuwa yaushe zaki amince inzo gareki bazanyi miki dole ba" Tabbas tasan zuwa gareta be wuce yace zeyi hugging d'inta ba, bayan haka batasan komai, jakar kayanta da ta hango takai hannu zata zuge zip ɗin ya sanya hannunsa a saman nata kafin yace "Please ki bani amsa?" "Koda Dad yace min zan aureka bamuyi dashi wani abu zai shiga tsakanina dakai ba kamar inda kakeso, nifa bani da... A sukwane ya yi mata kyakkwar runguma tare da kamo hannunta ya fara mammatsawa kamar me lalubar wani abun, rungumar dayayi mata bata wasa bace dan haka duk iya k'arfinta data tattara domin ta ƙwace kanta abin ya gagareta, A wahalce tace "idan har haka ne soyayya turrr wallahi masu yinta sunyi asara" Da sauri Sheikh yayi saurin sakinta yana kallon ƙwayar idonta, Wani irin sauke numfashi yakeyi wanda shi kaɗai yasan a halin da yake, Nigeria Wani irin kuka saudart ta fashe dashi wanda sai ta baka tausayi, cikin yana matuƙar wahalata gashi duk ta rame taƙi sanarwa da Ummu gudun karta tayar mata da hankali, shi kuma hamma Aliyu a nasa haukar wai ta sauya bata sonsa shi yasa ya dena shiga sabgarta kwata-kwata, Wata ranar Wednesday da safe misalin 11:30am tun gaisuwar safe babu abinda ya sake haɗashi da Saudart, yana zaune a doguwar kujera mai zaman mutum Uku ya ciro wayarsa a Aljihu ya danna number wanda ni kaina bansan wa zai kira ba, cikin rashin tsammani naji yace "hello mu Khausar, daga can ɓangaren wacce ya kira da Khausar ɗin ta buɗe baki cikin mamaki tace "ashe ranar da nake jira takusa zuwa, Aliyu baƙi aure ina jiran ka na kori samarina kaf dominka yau gashi ina jin Muryar ka cikin farinciki" Kasancewar a speak out yasa ana jiyo komai yasa Saudart ta ɗago idanuwanta ta kalleshi kafin tayi murmishi yaƙe wanda yafi kuka ciwo, yanayi yana kallon Saudart ɗin ta gefen ido, Sai da yaɗau lokaci kafin yace "Khausar karki damu Allah ya amsa adu'arki a halin yanzu zan iya ce miki mrs Aliyu" Khausar ta fashe da dariya tare da buga tsalle kamar yana ganinta, tace "wai da gaske yaushe zaka turo?" "Gobe insha Allah munyi magana da Bana" Khausar tace "Allah ya kaimu nima zan sanarwa da Abbana" Tsabar ya turawa Saudart baƙinciki harda yiwa wayar kiss kafin ya kwashe da dariya, Saudart dai taga duniya abinda ko a mafarki bata taɓa tunanin zai faru ba, wato kishiya, ina alƙawarin da yayi mata ina son da yake yi mata duk babu kenan?, Ko da wasa bata bari ta sauya yanayin fuskarta ba bare ya gane abinda ke damunta dole ta kame kanta, ta miƙe a hankali duk da cikin nata bai fito ba, kuma baya ma fitowa sai ta kusa aihuwa cikinta mai bin jiki ne yasata ƙiba, "Ina big boy ne?" Hamma Aliyu ya tambayi saudart ba tare da ya kira sunanta ba, "Yana ɗaki har yanzu be tashi ba" "Kiyi masa wanka zuwa anjima zamuje gidansu ƙausar" Hamma Aliyu ya faɗa tare da miƙewa be jira amsarta ba, Dole ta tashi duk da nauyin jikin da take ji taje ta tasheshi ta kwaɓe masa kaya ta kaishi toilet tayi masa wanka, bayan ta gama masa ta naɗeshi a towel tare da fitowa dashi, ta zauna kan bed kana ta jinginar da kanta ta rasa abinda yake yi mata daɗi a duniya, tabbas tana cikin tashin hankali tunda har aure yake neman yi, kodai ta gaya masa tanada ciki ne? wata zuciyar tace dama can yanada niyar yin aure ƙyaleshi, shawarar ƙyaleshin tabi ta shirya big boy, taje kitchen ta haɗo masa tea ta ɗobo bredi guda biyu mai yanka ta ɗora akai ta kawo ta ajiye masa, bayan ya gama karyawa ta shirya shi cikin sabuwar shadda orange color ta sanya masa babbar riga da takalminsa baƙi mai kyau kafin ta fito dashi ta riƙe da hannunsa, kallon agogon dake manne a jikin bangon parlon tayi, a fili ta furta ƙarfe "12:pm anguwa zakije da dadynka zauna ka jirashi, tana faɗar haka ta koma bedroom ta kwanta, tun tana ɗan wasa da ƙafafunta tana motsasu har bacci ya ɗauke ta, Hamma Aliyu ya fito yana sanye da lallausan yadi mai kyau brown color kasancewarsa fari sai yadin yayi masa kyau, ya d'ora hula a kansa already yasa takalmi da agogo ya feshe jikinsa da turaruka masu sanyin ƙamshi, yana fitowa yaga big boy yanata tsalle-tsalle akan kujera cikin fara'a yace "my big boy harka shirya kenan?" "Eh dady momy ce tace wai zamuje anguwa in jiraka anan" "Okay ai na shirya barinje gurin momyn naka inyi mata sallama sai mu wuce" Koda yaje bedroom ɗinta ya sameta tana bacci tayi wata irin kwanciya, ya gyara mata kwanciyar tare da ɗaukar biro a loka da takarda ya rubuta, "na tafi Allah ya tasheki lafiya, dan kar kiyimin rakiya shine kika kwanta bacci ko?" Ya rasa abinda zai sake rubutawa bayan haka, dan haka ya fice tare da riƙe hannun big boy suka fice, yau aikin na manya ne bai nemi driver ba da kansa ya shiga mazaunin driver shikuma big boy yana gefensa suna tafe suna hira, har suka iso wani super market, big boy yace "Dady zaka siyawa momy kayan kwalliya ne?" Hamma Aliyu yace "eh da second mom ɗinka Dukansu zan siya musu" Abinka da yaro yahau murna yana dariya, Siyayya yayiwa Khairat kamar besan zafin kuɗi ba, yana shirin shiga mota wayarsa tayi ring, number ya gani babu suna dole ya nutsu kafin ya ɗaga, zeyi magana akace masa Saudart tana Emergency batasan waye a kanta ba...! Littafin Falak na kud'i ne 08141799224 *FLK 9-10* A gigice Hamma Aliyu ya juya kan mota zuwa hanyar gidansu, ya ciro wayarsa a Aljihu ya danna number da aka kirashi tana shiga ya tambayi asibitin bayan an gaya masa ya katse kiran, "Dady momyce Babu lafiya" "Eh big boy kayi mata adu'a kaji" yana isa hospital din kai tsaye ya wuce d'akin da akace an kwantar da Saudart, A kwance ya sameta an lullu6eta da blue d'in k'yalle, a fili yace "d'azunan fa na baro gida" Ummu ta fito daga toilet hannunta rik'e da kayan jini na Saudart da aka wanke, cikin rashin fahimta Hamma Aliyu yace "Ummu dan Allah meke faruwa?" Ummu tace "gatanan ta farka tambayeta" tayi gaba ta barsu. Hamma Aliyu ya juyo ga Saudart dake yiwa big boy murmishi ta mik'o hannunta muryarta bata fita tace "my boy harkun dawo ne?" Hamma Aliyu yace "Saudart ba d'azu muka rabu dake ba na barki kina bacci?" Saudart ta gyad'a kai kafin tace "ikon Allah ya fi gaban wasa jini ne ya 6alle ashe 6ari nayi" "What!! dama cikine dake?" Saudart tayi murmishi tare da mayar da kanta ta rufe ido kamar me bacci, nan ko gawaye ne suke ta neman silalowa a idonta, a hankali hawaye suka wanke mata fuska, zuciyarsa a tashe ya fara kiran sunanta ina numfashinta ya fara sama yana k'asa, Hamma Aliyu ya tafi da gudu har yana bigewa ya kirawo doctor, Bayan doctor yazo yace "please ka jiramu a waje kai waye?" "Ni mijinta ne" "Eh to ka jiramu" Hamma Aliyu ya rik'e hannun big boy ya tsaya jikin bango alamun Babu inda zeje, doctor ya sake cewa "please ka jiramu a waje" "Kai nifa Babu inda zani kana ganin halin da take ciki ne zaka koreni idan bazaka iya aikin ba ajiyemin kayan aikin mtsw dallah matsa" Doctor dai yaga masifa zuciyar zaki ta 6aci, Hamma Aliyu ya fara yi Mata gwaje-gwaje kamar shine doctor d'in, sai doctor ya koma jikin bango ya jingina yana kallon ikon Allah, Can anjima Hamma Aliyu yace "innalilahi wa inna ilaihir raji'un, Saudart ya akayi haka?" Ya kifa kansa akan gadon kusa da ita yana kuka, ganin haka big boy shima yasa kuka, daga can waje Ummu ta jiyo kukan ta shigo da gudu, turuss ta tsaya sakamakon ganin doctor da tayi a gefe Hamma Aliyu ya kar6i aikin, batace komai ba taja hannun big boy suka fita, zuwa can wani lokaci naga Hamma Aliyu ya sharce zufar da ta karyo masa yace "malam gashi nagode" "To kawai doctor ya fad'a kafin ya fice, yaje yana bawa abokan aikinsa labari. Niko nace da wani ne doctor d'in daya zabgawa Hamma mari ya samu me tsoronsa ne kawai hhh. Bayan mintuna talatin ta farka tare da bud'e idanunta a hankali, "Sannu lovely" "Uhm" Saudart tace kana tace "zansha ruwa" Ya kai hannu bag d'in ruwa ya bata guda d'aya tare da sake jera mata sannu, Ganin jikin nata da sauk'i yazauna kusa da ita kafin yace "please ki sanar dani meyasa kika sawa kanki damuwa har jinin ki yahau?" Saudart tayi ajiyar zuciya kafin tace "aure fa kakeson ka k'ara bayan kasan a yanayin da nake ciki" Ummu ta turo k'ofa tana cewa "jeka gata can ta tashi" Sannan Hamma Aliyu ya durk'usa ya gaishe da Ummu sbda yama mance bai gaisheta ba, Ummu tace "jikinma yayi sauk'i, ya wajensu anty?" Hamma Aliyu yace "sunan lafiya jiya ma naje tace a gaisheki" "Wai ni dama Aliyu ka karanci likita ne?" Hamma Aliyu ya sosa kai kafin yace "Ummu ai shina karanta kin mance Abbana yace sai dai muyi business" Sai da tayi kwana uku sanan aka sallameta suka dawo gida bayan an rubuta sharud'a wanda ya zamo dole hamman ya bisu, Switzerland Ikon Allah kenan hankalin beauty ya kwanta tayi k'iba tayi haske ga cikinta ya fito sosai, yau sunada wata biyar da aure, Yawancin mutane kowa nata hada-hadar zuwan azumi da siye siye haka fannin Arif ma tab ya cika store da kayan abinci, washe gari Alhamis, kaf girke-girken da y'an aikin da aka ɗauki sukayi beyi mata ba, ta ture abincin tare da fashewa da kuka, Arif dake ɗakinsa yana k'irga kuɗaɗe ya fito da sauri sakamakon kukanta da yaji, "My baby menene bana son inga kin tayar da hankalinki gayamin kinji?" "Ni bazanci abincinnan ba na momy nakeso" Arif yace "Babu matsala zan aika driver yaje ya kar6o Amma kafin nan barin kirata a waya" Ya je d'akinsa ya d'auko wayar ya danna number momy, tana d'agawa yace "momy yarinyarki ce tak'i cin abinci wai se naki takeso" Momy ta washe baki kafin tace "lahh aiko driver ya kar6a mata kokuma in Aiko mata dashi, Arif yace "eh momy ki aiko dashi" Wajen magriba momy ta aiko driver da shinkafa da miya, gaskiya shinkafar Switzerland akwai tsayi lolz Sai da beauty tayi alwalah tayi Sallah kafin ta gyara zama ta kwashi girki harda had'a zufa, anan gurin tayi bacci, Arif ya lek'o ya sameta a kwance a gefen kwanuka, kwashe kwanukan yayi tare da kaisu kitchen ya dawo ya d'agata sama ya Dora a gado tare da shafar k'aton cikin nata yayi murmishi ya fice. DUNIYAR ALJANU.. Zaune suke akan wata dank'areriyar bishiya wace misalta tsayinta sai yaba mutum mamaki, Aljn Abdurraman yace "Umar me yasa ka had'a baki da rayuwarmu ake zaluntar mutumin dana taimakawa?" Umar yace "munyi dakai inhar ka taimakeshi zaka bani alk'awarin da ka kar6a a gurina, ko ka mance zinarai Wanda na baka gudunmawa Amma nace maka duk lokacin dana nemi wani abu a gurinka tabbas koma meye zaka bani?" Abdurraman yace "Amma ai kasan su bil adama ba kamar mu ba, taya za'ayi kuyi aure tsakaninku da ita bayan kasan hakan bazai yiwu ba?" "Shine me yuwa da in dinga hanata rayuwar aure ai gara idan taje gurin mijinta nima tazo gurina idan hakan ta kasance zan barsu suyi zaman lafiya, idan Kuma aka samu akasin hakan sai na talauta mahaifinta ruwan Sha ma sai sunje nemowa" Abdurraman ya girgiza Kai tare da cewa "kai Kuma hukuncinka na gurin Allah Dan kaga ka fini K'arfi shine kake son 6atamin alkairin da nayi?" Zancen ya fara zama musu fad'a sai ga sarkinsu nan ya fito, ko wannensu ya sunkuyar da kansa tare da yi masa jinjina, kafin yace "Abdurraman naji maganarka kaima Umar naji maganarka hukuncin da zan yanke shine abarwa Umar komai a hannunsa idan ma ginin za'ayi masa kusa da ita duk Babu lefi ai shi yace yana sonta" Abdurraman ya rasa inda zesa kansa dama yasan hakan zata faru, tunda Umar da Sarki y'an uwan juna ne, Abdurraman ya bar gu cikin sanyin jiki, tare da alk'awarin ko meye yazo ze sami Falak bazai Bari a cutar da ita ba sai dai idan har sunfi k'arfinsa to dole ya hak'ura ya Mik'a musu komai, Germany Sheik Abdul-Latif yace "ina sonki so mai tsanani ina kishinki Falak yaushe zaki gane soyayyar da nake yi Miki?" Yau yasha alwashin kar6ar hak'k'insa tunda ya bita ta laluma abun ya gagara, Cikin rashin tsammani hannunsa ya sauka kan tudun breast d'inta, ya waro ido kamar me tsoron wani abu, jikinsa ya fara rawa yana wani irin sauke numfashi, Mutuwar tsaye tayi saboda inda taji yana wani mammatsa Mata su sai kace ta sashi, a hankali ta shammaceshi ta buge hannun tana hararasa, lokaci d'aya ta mik'e zaune cikin wani irin K'arfi ta k'wace jikinta sakamakon ganinsa da takeyi tamkar dodo, Ta matuk'ar firgita har da wani irin rawa kanta keyi a hankali ta rarrafa tabar d'akin, shikuwa yana zaune yafara surewa da lamarin Falak shin duk a cikin k'iyayyar da take yi masa ne yasa take hakan ko me? A hankali yayi ajiyar zuciya tare da mik'ewa akan gadon yana ambaton innalilahi wa inna ilaihir wannan wace irin rayuwa ce tabbas ina cikin tashin hankali "ko in Kira Malama Nuriyya ne?" Yanajin nauyin gaya Mata abinda ke faruwa dashi baki-da baki ya yanke shawarar yayi mata sako a whtsapp tunda suna yawan gaisawa, Da farko yayi Mata sallama kafin ya sanar da ita duk abinda ke faruwa ya k'ara da cewa yanason tazo gidansa domin ta gyara masa zamansa da matarsa, Bata online hakan yasa yabar sak'on yana hawa lokaci-lokaci ya duba ko tahau amma sai yaga har yanzu bata online d'in. Acan bedroom Falak ta runtse idanuwanta, sakamakon ciwon da kanta keyi har wani bak'i-bak'i take gani, a hankali ta fara karanto adu'oin tsari .. Wayarta tayi Ring, cikin azama ta janyo wayar taga Ummu, abin mamaki sai ta katse ta Kira, Ummu na d'agawa Falak ta fashe da kuka tana cewa "Ummu kaina Ummu kaina Ummu ki taimakeni Ummu na rasa inda zanyi" Hankalin Ummu a tashe ta fashe da kuka ta katse kiran saboda ta kasa furtawa Falak ko kalma d'aya, Falak ta fashe da kuka saboda tsananin ciwon kan da yake damunta yasa batajin motsin komai sai dummm kawai takeji. Acan Nigeria Ummu tasa dad a gaba da kuka akan sai ya kaita taje taga halin da Falak take ciki, gashi dad yak'i Kiran Sheik bare yaji abinda ke faruwa, Cikin kwantar da hankali dad ya cewa Ummu "karki damu munyi waya da Abdul-Latif Falak tana lafiya, Alhalin yayi ne kawai dan ya kwantar Mata da hankali, duk da haka bata yarda ba sai da yayi mata alk'awarin zai biya mata taje ta dubota. Jikin Saudart yayi sauk'i sosai, koda ta dawo gida bata wani fuskantar damuwa a gurin Hamma, musamman ma daya gano ai wannan cikin ne ya sa take wannan abun, Can 6angaren iyayensa kuwa an tsayarda maganar aure wata uku, shikam a halin yanzu ce musu yayi ace ya janye bayaso, iyayen nasa sukace ai k'arya yakeyi baze mayar dasu k'ananun mutane ba, dan haka biki na nan daram, Hamma Aliyu ya matuk'ar tsorata saboda Saudart ya kasa sanar da ita komai akan maganar auran gashi doctor sun ce karya kuskura ya dinga sanar da ita abubuwan da zasu sata fad'uwar gaba ko 6acin rai zuciyarta zata iya bugawa cikin k'an-k'anin lokaci. Ranar da Hamma Aliyu ya dawo daga gurin aiki, ya sami Saudart tayi kwalliya kamar budurwa, gabansa yayi mummunan fad'uwa sakamakon sabon auran daya tuna Wanda tsakaninsa da Allah inhar yayi bazai iya adlaci ba tunda dama yafi son Saudart dalilinsa na neman aure kuwa ranar ya tashi da matsananciyar sha'awa, yaje ga Saudart ta kwararo masa amai dalilin da yasa zuciyarsa ta tunzura kenan... Littafin kud'i ne 08141799224 Ga tsarin biyan kud'in Account number 3175689751 Zainab Habibu first Bank Shedar biya ta wannan number 08141799224 Katin mtn da Vtu ta wannan number 08163626370 Shedar biya ta wannan number 08141799224 Y'an Niger zaku tura da katin Airtel ta wannan number 08141799224 Mom Islam