👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan labarin kagagen labarine banyi shi dan cin zarafin kowa ba in yazo dai-dai da naki kiyi hakuri Note ban yarda wani ko wata ya canjamin labari ko ta wata tsiga ba ko kuma min editing akara abinda bani na rubuta ba in haka ta faru Allah ya isa ban yafe ba. Please na roke duk wani wanda yake da interest a wanan littafi ya fara bibiyata tun yanzu bana son sai nayi nisa afara tambaya daga farko wallahi bana son daga farkon nan gomma ka tambaye ni daga farko gomma a ce in yi typing page 10 please Ku taimaka Dedicated to ANTY SHAMSIYYA 🅿1⃣&2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Minna Tunga goro chanchaga Wata farar kyakyawar budurwa na hango da bazata wuce shekara ashirin ba Rike take da mpj5 Wanda yake hade da torchlight ta kunna waka sai rawa take A hankali mutane suka fara zageyeta suna kallonta wata budurwa ce ta zo da gudu tace"anty samhat bazaki bari ba ai in yaya anwar ya kamaki zaki ji jiki" Murmushi tayi ta rage volume din mp din tace"hanifa shareshi kawai ni babu wanda ya isa ya hanani jin dadin rayuwata yau lahadi kuma baza a bari mutum ya wala ba?gaskiya da sake"ta kare magana da jan hanun hanifa Kwacewa hanifa tayi tace"rufamin asiri har yanzu ban manta dukan da yayi min jiya ba" Tace"toh tsaya ki sha kallo dan nikan rawa zanyi"rawa take duk ta hade zufa sai ihun sunanta yan anguwan keyi ana samhat yar rawa itako sai washe baki take Can sai ga wani saurayi ya fara karasowa inda suke da Sauri hanifa na ganin shi tace"lah ga yaya nan zuwa nidai nayi nan"tana gudu tana cewa ke bazaki gudu ba?" Kowa ya watse amma banda samhat da ta cigaba da rawarta Hakan ba karamin b'ata ranshi yayi ba Yana karasowa ya fara kokarin cire belt din wandon shi Itako rawa take tana satar kallonshi da gefen ido Tana ganin ya ciro belt har ya d'aga hannu zai zuba mata Ai sai tayi tsalle ta kankameshi gam ko kwakwaran motsi be iyawa Kokarin raba jikinta yake da nashi amma ya kasa balle ma ya zane ta wani juyi yayi ai sai suka zube kasa Dariya yaran dake boye suna kallon su sukayi Itako hanifa wani yawu ta hadiye me daci gaske domin tasan yau samhat tasa ta a Matsala Itako samhat kwance take a saman jikin shi da sauri ta mike kafin yayi nasaran kamata Tana mikewa ta kyakyale da dariya Da haushi ya tashi zai bita da sauri ta d'auke mp dinta ta ruga tana dariya Cikin jin haushi yace"........ Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan page din nakune yan ONLINE WRITERS GROUP 🅿3⃣&4⃣ Cikin jin haushi yace"ai zaki dawo gida samhat yau sai na koya miki hankali" Dariya tayi tana me gwalo tace"kai kasa ni,hello hy bye bye" Kokarin binta yayi ta ruga a guje a lungun da hanifa ke buya ta shige Hanifa na ganinta Sai ta fashe da kuka tace"gaskiya kina sani a matsala samhat yau babu abinda zai hana yaya ya duke ni" Dariya samhat tayi tace"shine kike kuka haka share kawai hello hy bye bye" Toh fans an gama da oil oil yanzu kuma mun dawo hello hy bye bye🤣 Cikin kuka hanifa tace"kullum haka kike cewa"da anyi magana Sai ki ce hello hy bye bye gashi dukan da ya min jiya har yanzu bayana na min ciwo" Tace"ke dan Allah share,ni yar iska ce zan bari ya dukeni? Ai kece wawiya da kike bari yake zane ki kamar yar cikin shi nifa da ya kawo hari nike tarewa ta hanyar kankameshi Sai ya kasa kwakwaran motsi ko kuma mu fadi tare" Hanifa tace"ni dai bazan iya ba kunya nikeji" Samhat tace"toh miye ba yaya mun bane,kin gan yau ma ba ganina zaiyi ba balle ya dukeni domin UK bello zani musical concert nima in nuna nawa baiwar ta rawa da waka su M sheriff zasu zo hello hy bye bye" Hanifa tace"karfe nawa za a fara nima ina son inje ai" Samhat tace"hello hy bye bye karfe 8pm " Hanifa tace"ni dai bazan je ba dare ne ina tsoron yaya anwar" Tsaki tayi tace"hello hy bye bye ke dai muje kawai abinda za a ayi mu koma gida mu bashi hakuri da dare in ya fita kin San baya dawowa da wuri sai muje a boye kafin a CE karfe goma mun dawo gida ai kin gan bezai sani ba hello hy bye bye." Hanifa tace"ah'a wallahi ban zuwa" Haka fa samhat ta cigaba da zuga hanifa harta yarda zata bita UK bello art theater yin waka Zama samhat tayi a wani dakali tace"hmm hello hy bye bye,hanifa kin ji abdul wai sona yake" Hanifa tace"toh me zai hana ki so shi ai ya kai matsayin da zaki so shi" Wani mumunan kallo ta jefa hanifa dashi tace"hello hy bye bye lallai hanifa kin cuceni ni kike cewa in so Abdul Allah ya kiyaye Abdul is not my type " Hanifa tace"madam hello hy bye bye toh fada min waye type dinki" Gyra zama tayi tace"ni ina son namiji fari Sol kamar ni as in handsome man when I said handsome i mean first class kyau ya kasance miskili me ji da kanshi Wanda baya son hayaniya me ji da kudi da dangi Wanda zai kasance JININ JIKINA ya kasance da jinina yake rayuwa, baya son yawan surutu tunda ni ina da surutu hmmm hello hy bye bye" Hanifa tace"stop dreaming cause kullum in kina fadamin sai in gan kamar babu mutum da za a samu da irin abubuwan nan don't you think you are asking for two much?" Tace"... Mu hadu a next page Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my family 🅿5⃣&6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"no dear iam not asking for too much is a wish kuma inshaallah Allah zai cikamin burina,ina ji a jikina na kusan haduwa da JININ jikina ,hello hy bye bye " Tsaki hanifa tayi tace"waike baki magana ne sai kin ce hello hy bye bye Allah yasa dai baki fadin haka in kina sallah cikin karatu baki cewa hello hy bye bye" Tace"ke me kika maiyardani? Ai nasan ba a wasa da sallah ni dai kawai matan birgeni take a film din forbidden love da anyi abu sai tace hello hy bye bye" Hanifa ta mike tace"ke kika sani nidai na tafi gida kafin yaya ya kara jin haushina" Samhat tace"toh ya zaki UK? Ko kuwa?" Tace"zani mana in yaya bazai gane ba" Tace"good toh muje gida yunwa nikeji wallahi" Hanyar gida suka kama hanifa sai masifa take Wanda kwata-kwata ba jinta samhat keyi ba Sai cewa take ba dole ki ji yunwa ba mutum in ya kama rawa kamar mahaukaci Bangaren yaya anwar ko yana komawa gida ya tarar da Ammi tana girki a kicin Cikin b'acin rai yace"Ammi wallahi bangan abinda zai hanani casa samhat yau ba a nan gidan Tace"me tayi kuma?" Labarin komai ya bata ga,mamakim shi sai ya gan tayi tsaki ta hau shi da fada tace"ai kai ka jawo da baka bita ba ai bazata kada ka ba yanzu ka wani zo kana wani hade giran sama dana kasa kana niman cin zalinta" Yace"Ammi kefa kike d'aurewa samhat gidin take abinda takeso shiyasa bata kallon kowa da mutunci" Ba tare data kulashi ba ta kwaco kudi a zani ta mika me Yace"me zanyi dashi?" Tace"bobo zaka siyowa samhat domin nasan duk inda take yanzu tana jin yunwa gashi ban gama girki ba ka siyo guda hudu tayi manaji kafin abincin ya nuna" Kallonta yayi cikin takaici yace"Ammi meyasa kike b'ata samhat ne haka eh?jibi fa inda kike nuna musu banbanci kwata kwata baki nunawa hanifa irin son nan ko kadan" Ran b'ace Ammi tace"..... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my best friend anty Rabi tabbas ki kasance kamar yar'uwa a gareni har wasu suna ganin mu yan biyu ne saboda irin kamar da mukayi Allah ya barmu tare 🅿7⃣&8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Rai b'ace Ammi tace"toh ubana rufeni da duka ita hanifa ce maka tayi zata sha bobo ai samhat aka sani da shan bobo ko cikin dare domin in bata sha ba bata barci ai lalura ce kuma hanifa bata dashi toh sai in siya mata a'ah wallahi ban siya kai me sonta sai kaje ka siya mata,oh kana son ita hanifan kake zaneta" Yace"kedai Ammi baki son gaskiya yaushe hanifan tace" bata shan bobo eh?nidai babu inda zani in samhat din ta dawo taje da kanta" Ammi tace"ban isa ba kenan in aike ka ko?" Yace"ammi ai kin isa amma ai samhat kanwata ne be kamata ana Aikena in siyo mata abu ba" Tace"toh bari inje da kaina tunda kaki zuwa" Yace"toh kawo ko kulashi batayi ba ta wucewarta Tana fita yaji muryar samhat suna shigowa B'oyewa yayi a bayan kicin Ya ji tace"alhamdulillah bakin mugun baya nan bari in baje" Hanifa tace"kedai baki ji nidai ba ruwana daya dawo zan bashi hakuri Tace"Allah ya kiyaye in bashi hakuri ubana ne shi?" Belt ya ciro ya fito daga inda yake boye batare da b'ata lokaci ba ya watsa mata shi a jiki Wani ihu ta sake ta fara birgima a kasa Itako hanifa zubewa tayi tace"ka dubi girman Allah kayi hakuri" Kallonta yayi yace"ai ban dake daga yau ni na daina dukanki tunda babbanci ake nuna miki" Cigaba yayi da zane samhat Shigowar Ammi ne yasa shi guduwa Da matukan b'acin rai ta karasa inda samhat ke kwance tayi limis Tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my lovely kid sister Dinahtu and Gladys 🅿9⃣&1⃣0⃣ Bimillahir Rahmanir Rahim Tace"me kika me ya miki wanan dukan?' Ganin ammi yasa ta kara d'aga muryar cikin kuka tace"hello hy bye bye,haka kawai ya kamani yana ta dukana banyi me komai ba" Ammi tace"ai nasan Anwar da mugunta rabu dashi zan rama miki" Goge hawaye tayi tace"Ammi BoBo" Ammi tace"ai gashi dama shi naje siyowa" Budewa tayi ta fara sha ko minti biyu bata kai ba ta shanye ta kara d'aukan wani Hanifa ko kallonta take tana girgiza kai Ammi tace"ke bari kallonta karta shake" Sai a lokacin samhat ta kalleta tace"zaki sha ne?" Hanifa tace"wane ni ai wanan Sai Ku manya"ta kare magana tana kallon ammi dake hararanta Yaya anwar ne ya shigo da viju milk yace"hanifa zo oh ki amsa ai yanzu nima zan fara siya miki" Wani tsalle tayi tana murna Ammi tace"ai na kwana biyu ne zai daina" Samhat dai bata ce komai ba tana gama shan na hannunta Wanda shine na hudu ta wurga goran dai-dai inda anwar ke tsaye Da sauri ya tunkarota,da gudu ta mike ta boye bayan ammi tace"ammi hello hy bye bye" Kwafa yayi yace"bar ganin kina gaban ammi zan zane kine" Hanifa ko sai dariya takeyi tana shan viju Da misalin karfe 7:30 ammi ne da su samhat zaune a tsakar gida suna hira Samhat tace"ammi na tuna so nike inje bakin titi inyi photocopy takarduna kinsan gobe zan fita niman aiki hello hy by....." Ammi tace"wallahi karki karasa in kika karasa zamu b'ata wanan wani irin jaraba ce babu salati a bakin ki sai wanan matsifa" Rufe bakinta tayi da tafikan hanunta Tace"yi hakuri Ammi na hello hy b...."sai kuma tayi shiru Ammi tace"ai ya zama JININ JIKI Allah ya kyauta" Samhat tace"ammi inje?" Ammi tace"a'ah ki bari gobe" Tace"ammi wani irin gobe kuma nida zan fita niman aiki da wuri ina zan tsaya layin yin photocopy " Ammi tace"ki je amma dan Allah samhat karki dade" Tace"ai ba dadewa ma zanyi ba hanifa nema zata raka ni" Kafin ammi tayi magana Anwar ya fito a d'akin shi Yace"ina dai fatan ba musical concert zaki ba?domin wallahi in na samu labarin kin je UK wallahi sai na mugun b'ata miki rai" Ammi tace"nima banson ki je ki dade bana ma son kije wani wuri daban" Tace"bazan dade ba ammi bari ma inyi wanka in shirya" Anwar yace"nan da titi shine sai kin yi wanka?" Tace"ai ba kowa bane kazami kamar su O A" Takalmin kafanshi ya cire zai halbeta ta ruga da gudu" Wanka tayi ta shirya cikin gown ja ta shafa hoda da lipgloss ta bala'in yin kyau Ta fita a lokacin ammi na sallah ko takan hanifa bata bi ba dan tama San ba zuwa zatayi ba UK bello Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my cute handsome brothers Reuben and Samuel 🅿1⃣1⃣&1⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Uk bello art theater hall din cike yake da dubin jama'a mawaka irinsu m sheriff da nura m inuwa su naziru Ahmed duk wani babban mawaki ya hallaci concert din Ba tare da b'ata lokaci aka fara gudanan da abin da ya tara jama'a D'aya d'aya ake kiran sunan mawaka suna zuwa stage suna waka Misalin 8:19 samhat ta shiga hall din ta samu wuri ta zauna a inda audience ke zama Kawai sai m/c yace"in kasan ko ki San kina da talent ko passion ma music ki fito ki bada sunan ki za a kiraki ki fito stage ki nuna mana naki baiwar" Da sauri samhat ta mike taje gaba ta bada sunantaa,sanan ta dawo ta zauna A lokacin da aka kira m sheriff stage samhat kamar tayi hauka domin tana bala'in son wakokin shi Ai bata San sanda ta karasa gaba ta d'auki speaker ta farayi me amshi ba Shi kanshi ta birgeshi domin sai ka d'auka da ita aka tsara wakokin saboda kwarewarta a rera su Bayan sun gama ta bishi sukayi hoto tare a wayarta Bayan m sheriff ya bar stage aka kira wani rapper shi raps zaiyi duk yayi dying kanshi zuwa golden colour Yana zuwa ya fara nashi raps din gayu mashaya sai ihu suke Ya birge wasu masu dabi'u irin nashi Itako samhat dariya ma ya bata harda rike ciki Da ya gama m/c ya fara ihu yana d'aga me hannu yana hailing nashi M/c yace"jama'a Ku tafa mishi Tafawa akayi mc yace"dawa ya muku kama?" Kawai sai aka ji muryar samhat tace"da d'an iska" Sit wajen yayi mc ya wayance yace"mun gode golden the rapper zaka iya tafiya" Shiko anwar yana jin ance d'an iska yacewa abokinshi umar samhat ne" Umar yace"ya akayi ka gane?" Yace"muryarta na ji kuma nasan ita kadai keda wanan gut din kasan bata da kunya" Kiranta akayi stage tayi waka wanda ya matukan yiwa jama'a dadi Wani shareren mawaki ne zaune ya kasa d'auke idonshi akanta ko keftawa ba yayi domin tayi mugun tafiya da imanin shi Hmmmm j b kenan Tana gamawa ta fito haraban UK tana danna waya domin dare yayi Kawai sai taji an rungumeta ta baya Rai b'ace ta juya ta gan j b tsaye Wani gigitacen mari ta wanka me Tace"how dare you hug me" Yace"haba baby muna fad'a ne?" Tace"waye baby ka?ni fa banson iskanci" Wani daga cikin guard dinshi ne ya je zai riketa Jb ya d'aga me hannu da sauri yayi baya Jb ya jefeta da shu'umin kallo yace"I like your gut babu wata mace da ta taba marina sai ke kuma ina sonki" Kafin tayi magana taji an d'auketa Da tsoro ta kalli wanda ya d'auketa sai ta gan anwar ne Ajiyar zuciya ta sauke Yana kaita inda zasu samu abin hawa ya sauketa Yace"samhat meyasa baki jin magana ne?kin San masifa da kike son jawo mana kuwa ko kin San waye jb bashi da imani kuma zai iyayin komai akan abinda yake so,kwanaki ya sace wata budurwa yayi mata fyde ya kasheta har yau ba a kamashi ba saboda rashin shaidu" Tsoro ne ya bayyana a fuskarta cikin tsoro tace"yi hakuri YAYA na tuba please ka yafe min kuma karka fadawa ammi na zo nan" Yace"toh amma ki daina rashin ji" Tace"toh,kuma karka bari ya sace ni " Yace"har abada bazan bari a cutar daku ba keda hanifa wallahi samhat dole ya kesa nike dukan Ku" Tace"mun gode tabbas kun yi mana komai kai da ammi" Nasiha yayi mata a hanya har suka kai gida wanda jb ya bisu a baya ba tare da sun sani ba Suna shiga ta shige daki ta kwanta Misalin karfe 1:30am ta farka taje tayi alwala ta zo ta fara gabatar da nafila Ta dade tana addu'oi kafin ta koma barci Washe gari Maman Noorul Hudah Luv my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my elder sis anty Gloria my friend,my mum my sis my everything I love you a lot dear Gaskiya fans naji dadin comment dinki a cigaba da gashi 🅿1⃣3⃣&1⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari da sassafe ta farka ta sha Bobo sanan tayi wanka ta shirya cikin wani dogon riga golden colour da gallen shi Light make tayi ta bala'in yin kyau A tsakar gida ta tarar da hanifa cikin uniform na makaranta ammi na sallamata domin da anwar zasu fita zai sauketa a makaranta sanan ya wuce aiki Kallon ammi tayi tace"Ammi na wuce hello hy bye by" Kallon da ammi ta mata ne ya sata yin ahiru Ammi tace"Allah ya bada sa'a Allah yasa ki samu wanan karon" Tace"amin ammi" Kudi ta ciro a zani tace"gashi kisha Bobo dan Allah karki shiga rana" Tace"inshaallah ammi hello hy bye bye"tana gama fadin haka ta gudu tana dariya Tsaki ammi tayi ta girgiza kai Wani private hospital taje tayi wa inchage din magana Amsar takardun yayi yace"wow what a good result a qualified nurse midwife for that matter" Tace"yes hello hy bye bye" Yace"abinda zamuyi ki dawo next week domin me asibitin sai next week zaiyi fara zuwa inshaallah zaki samu" Har kasa ta sunguna tayi me godiya Yace"ki bani phone noba dinki da copy of your credentials inshaallah daya zo zan bashi papers dinki duk inda mukayi sai in ki raki" Godiya tame ta bashi abinda ya bukata sanan ta bar hospital din Tana fitowa a gindin wani shago ta zauna ta sha Bobo Sanan ta kama hanyar gida A hanya zata sallake titi wani mota yazo kamar zai kwasheta Da sauri ta koma baya har takardunta ya fadi kasa Ta d'ago da niyar yin masifa sai idonta ya hadu da dattijuwan matan dake cikin Motan Ganin ta manyanta yasa samhat gaisheta cikin ladabi Amsawa matan tayi cikin sakin fuska da murmushi Matar tace"sorry ya'ta wallahi ummin naki leaner ce" Murmushi samhat tayi tace"babu komai"ta kare magana da d'aukan takardun ta Matar tace"ina zuwa shigo in kaiki" Samhat tace"no nagode" Tace"toh ni ban gode ba ki shigo ki nunamin kasuwa shi nike nima na gama zagaye garin nan" Murmushi samhat tayi tace"lah ai can baya ne in kika bi wancan titin hajiya"ta kare magana da yi mata nuni Tace"hajiya kuma? Ke kirani da ummi kinji my cute daughter" Tace"OK my Darling ummi" Dariya ummi tayi tace"that better oya shigo muje kasuwa muyi catching fun na ummi and daughter" Zagawa samhat tayi tace"WOW my ummi I like fun" Tana shiga ummi ta ja mota suka tafi Wacece samhat? Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to children NAZEERA and MINAL 🅿1⃣5⃣&1⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Nafisa mohamed Yusuf shine asalin sunanta Ya'ce ga alhaji Mohammed Yusuf mai tulare da mahaifiyarta hajiya saratu Su yan asalin Maiduguri ne,ko kuma ince muku a Maiduguri aka haifesu su hudu iyayenta suka haifa maza biyu mata biyu Wanda mazan yan biyu ne hassan da Hussein sune manya sai ita sai autansu hanifa Sun taso cikin gata ne cikin so da kulawan iyayensu domin yan gata ne babu ma kamar samhat domin sonta na daban ne a zuciyar iyayenta kasancewar ummita ta sha wahala da cikinta kuma da aka haifete sai tazo ba lafiya ta zo da nemonia babu Wanda yayi tunanin zata rayu Babansu alhaji Mohammed shago yake dashi a kasuwa na sayar da tulararuka duk tularen da kike bukata in kika je shagon zaki samu Shago ne da manyan ke zuwa kama daga humra da na kanti duk akwai mai kudine sosai domin business na tafiya inda ya kamata Ya kasance mai taimakon na kasa dashi domin kap anguwan an sanshi da taimako Akwai wani makocin shi malam musa bashi da wani karfi kuma yana da mata da yaro mai suna anwar Haya sukeyi a wani karamin gida Wata rana mai gidan yazo ya balbaleshi da bala'i akan sai sun barme gida domin basu biya akan lokaci An taro ana bashi hakuri amma yaki Alhaji dake zaune a kofar gidanshi bece komai ba Har me gidan ya fito me da kayan shi waje Yana ganin an fito dasu ya mike ya karasa inda suke Yace"kai anwar kwaso kayanku muje" Da mamaki suka kalle shi Mahaifiyar anwar salamatu tace"alhaji bamu da wurin zuwa Yace"ai shiyasa nace"ya kwaso kaya muje daga yau kun daina yawon gidan haya" Kwashe kayan suka fara kokarin yi dama ba wani yawa ne da kayan ba Kallonsu yayi yace"ina nufin Ku kwashi kayan da ya ke da muhimmanci a gun ku, Ku bar sauran akwai komai a gidan da zan baku " Godiya sukayi suka zab'i wanda suke so Kusa da gidanshi ya kaisu yace"kai hassan shiga ka d'auko min makullin gidan nan" Yace"toh abba " D'ankowa yayi aka bude musu Da suka shiga ammi mahaifiyar anwar bata San sanda tayi hawaye ba shikuma baba ya zube kasa yana me godiya Yace"babu komai ai shi baya son ya gan an wulakanta d'an Adam,domin yasan zafin wulakanci kuma shi babu Wanda ya taimaka me a lokacin da yake niman taimako" Sosai suka ji dadi abinda ya musu ammi tace"maman yan biyu na ciki?" Yace"eh tana nan ciki" Tace"toh bari in Shiga mu gaisa" Yace"toh"barin gidan tayi ta barshi da baba suna magana Wanda alhaji tambayoyi yake yiwa baba akan wani sana'a yake so Cikin jin kunya yace"ko me na samu zanyi" Yace"toh zan baka kudi ka ja jali " Godiya yayi sosai suka fito suna hira Ammi ko a falo ta tarar da ummi ta zauna tana lallashin samhat sai shagwab'a takeyi domin lokacin tana karama Bayan sun gaisa ammi tace".... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MUM KHADY 🅿1⃣7⃣&1⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yaya haka ya'ta kike kuka?" Murmushi ummi tayi tace"wallahi wai bobo zata sha kuma Wanda tasha yau ya fi goma" Zaro ido ammi tayi tace"kuma bai sata zawo?" Tace"ah'ah beyi mata komai ta saba, da shike dashi aka yayeta,yi hakuri na barki tsaye zauna ga kujera" Zama ammi tayi tace"dama Nazo ne in miki godiya akan abinda alhaji yayi mana"ta kare dayi mata bayani Murmushi ummi tayi tace"babu komai ai yiwa kaine gaskiya naji dadi da kuka tare na samu wajen yawo yanzu tunda katangan ya raba mu" Ammi tace"in baki zo bama ni zan zo"duk suka kwashe da dariya Suka fara hira kamar sun saba Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda shakuwa ya shiga tsakanin ummi da ammi sosai sun zama kamar yan uwa ammi na bala'in son samhat yanzu domin tama d'auketa kasancewar bata da wani karamin yaro anwar ne kadai kuma ya girma Ummi ko a ganinta an hutaceta ne domin yanzu tana bawa hanifa kulawar da ya kamata Su baba ko kasuwanci ya bukansa yanzu ya zama yana da shago sayar da provistion na kanshi a cikin kasuwa Sosai canji ya zo rayuwar su Anwar ko alhaji ya saka shi cikin makaranta da su yan biyu Yanzu su samhat sun fara wayau kuma da Ammi kawai ta saba Bayan wasu shekaru lokacin su samhat an girma tana zuwa secondary school tana jss 3 a lokacin Maiduguri ya fara fuskantar matsalan tsaro saboda Ga jama'a gari sun fara wahala saboda rashin abinci ga babu tsaro Kwasam wata rana aka kai harri cikin kasuwa nan fa bomb ya tashi da baba da alhaji da Hussain da ya kai musu abinci ya bisu massallaci domin suna tsaye ne a bakin matsalaci sun fito sallah A nan take suka mutu bomb ya kona su Hmmm nan fa tashin hankalin yake domin da aka je aka sanar dasu ammi da ummi Nan take ummi ta fadi summamiya Da sauri aka kaita hospital sai dai fa da k'yar aka samu ta farfado Tana farfadowa tayi ta kuka tana fisge fisge domin hawan jini yayi mata mugun kamu Ammi ko ta rungume yaran tana ta kuka kamar zata shide Amma dole tayi tawakalli ko saboda yaran da suka dogara da ita Bayan kwana uku ummi itama tace"ga garin Ku"kuka sosai ammi tayi kamar ranta zai fita hassan ma wani rashin lafiya ya kamashi na rashin d'an uwanshi da kuma iyaye samhat ma da hanifa sun sha kuka domin sunyi wayau Sosai ammi tayi ta jinya hassan ga damuwa rashin mijinta ga kuma marayu ya'ya Wanda bata San yan uwansu ba domin da ummi ke raye ta fada mata ita bata da kowa a gidan marayu ta taso Amma alhaji nada yaya domin shi d'an asalin nijar ne sab'ani suka samu ya bar nijar Amma ita daga ina zata fara nimanshi Haka rayuwa ta cigaba da tafiya tana kokarin wajen kulawa da yaran Ranan da hassan ya samu lafiya yace"ammi zan fita inja kafa" Tace"toh kuje da anwar" Suna fita ko nisa basuyi ba aka kawo hari anguwan inda akayi ta kwashe ya'ya maza Anwar na ganin haka yace"hassan mu gudu" Gudu suka farayi amma da yike hassan bashi da ishashen lafiya anwar ya gudu ya barshi Nan fa wani ya zo ya d'aukeshi a kafada Aka wurga shi mota Tsalle yayi ya diro a mota ya fara kokarin guduwa Amma sai yaji an halbe shi da bindiga ta baya A hankali ya zube nan take ya mutu Bayan komai ya lafa jami'an tsaro sun zo suna kwashe gawawaki nan fa aka sanar da ammi hassan na cikin su Ammi tayi kuka tace"dama anwar aka kashe da ya fi mata domin yaran amana ne a gunta" A daren ranan ta fara shirin barin garin ta kwashi duk wani abinda zasu bukata su gold din ummi masu tsada gaske Sai dai fa cikin dare aka kuma kawo musu hari ana konawa mutane gidaje Goya samhat ammi tayi ta goyawa anwar hanifa duk da sun girma suka samu lada suka hau Katanga Da k'yar suka samu hanya suka shiga daji Sunyi kwana uku kafin suka samu wani ya taimaka musu Ammi ta cire yan kunni samhat da hanifa ta bashi Ya kawosu har minna Sun sha wuya kafin ammi ta samu karamin gida mai d'auke da d'aki uku ta tsiye kasancewar ta kwaso gwala gwalen ummi da kuma ATM card dinta dana ummi domin anwar yasan pin din Bayan sunyi settling a chanchaga a anguwan da yake minna Ta mayar da su makaranta shi anwar ya fara c o e ita kuma samhat da hanifa secondary school inda samhat ke ss1 itakuma hanifa jss1 Bayan samhat ta gama secondary school ammi tayiwa wani makocinsu magana aka samo mata admission a school of midwifery tunga Cikin ikon Allah tayi ta gama ta samu sakamako mai kyau Yanzu hanifa na ss3 Shikuma anwar har yayi degree a f u t yana aiki da wani kamfani Samhat bata jin magana ko kadan domin a lokacin da take abu ka nuna baka so toh a lokacin zata karayi fiye da da Ammi na matukan son samhat bawai bata son hanifa bane ah'a tana son su duka amma son samhat daban yake Tasa samhat ta raina anwar ta maidashi kakanta Abinda yasa ammi keson samhat shine she is weak bata cika lafiya ba because bata son sanyi ta fiye ciwo Ita kuma hanifa ta fita hakuri da tsoro Samhat akwai rainin wayau gata mayya Bobo domin abinci be dameta ba a dai barta da bobon A wuni tana shan fiye da gora goma bata barci sai ta sha Cikin dare ma tashi take ta sha Ammi ko kudin bobo daban yake akwai gwangwani da take tara hamsin goma in ta sayar da kayan miyanta wanan kudin bobo ne Ko kudin abincin anwar ya kawo sai an cire na bobo Hakan yasa anwar ke jin haushinta Samhat na matukan son waka da rawa domin mafalkinta ta zama mawakiya Bata da kunyar rawa ko a gaban waye Samhat tana da ibada ga taimako tausayi yayi mata yawa Ga son kallon indiya series anan ta samo hello by bye bye a film din forbidden love da akeyi a startimes Chanel din starlife amma wasu sunfi sanin film din da suna strange love Wanda yanzu ko magana zatayi sai tace"hello hy bye bye " Babu inda ammi batayi ba akan ta daina amma ina abin ya bi jini Samhat fara ce tas domin har jaja farinta keyi Kyaakyawa ce ajin farko domin tana da duk wani abinda ake so cikkekiyar mace ta samu Tana da tsayi gata da hips da normal boobs dan basu da girma sosai Tana da dogon hancin sai karamin baki In ka gan sumarta sai ka d'au ba Nigeria bace Kamarsu d'aya da hanifa sai dai fa ita hanifa tana da jiki kuma bata kai samhat haske ba domin ita ta biyo abbansu ne ita kuma samhat ummisu ne sak Anwar ko black handsome ne domin bakinshi har shining yakeyi Samhat tana da shekara 20 ita kuma hanifa 17 Shikuma anwar 28 Wanan kenan Sauran bayani sai a nan gaba Cigaban labari Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans 🅿1⃣9⃣&2⃣0⃣ Cigaban labari A mota sai hira ummi kewa samhat kamar sun saba Itako ta sake da ummi sosai Ummi tace"ya sunan daughter nawa?" Tace"sunana samhat" Ummi tace"wow what a nice name" Tace"thanks amma ummi ke bakuwa ce ko?" Tace"ni bakuwa ce last month muka dawo minna da zama" Samhat tace"shiyasa baki San kasuwa ba Da kwatance samhat ta nunawa ummi kasuwa Siyayya sosai sukayi inda suka shiga wani store ummi tace"samhat ki zabi duk abinda kike so" Tace"no bana son komai ummi nagode" Ummi tace"saboda me ki zab'a bana son haka" Samhat tace"ummi kiyi hakuri ko na zab'a ban isa in kaisu gida ba ammina zatayi fada" Kafin ummi tayi magana wayarta yayi kara Dubawa tayi ta gan BOBO ne a rubuce a screen Murmushi tayi ta d'aga Tace"hello son" Sai kuma tace"yi hakuri BOBO gani nan zuwa" A gurguje ta zab'i kaya ta biya suka bar shagon Suna fita samhat tace"ummi sai anjima tunda kin gane wuri" Ummi tace"ai tare zamu ko?" Zatayi magana ummi tace"umurni ne" Babu inda ta iya haka ta shiga motar sai anguwan su ummi London street Tunda suka shiga anguwan samhat ta fara tsorata da kyau da tsari irin na anguwa amma batayi magana ba A ranta tace"hmmn yau na shigo hannu masu Satan mutane" A wani haddaden gate ummi tayi horn maigadi ya bude mata ta Shiga A car park tayi parking ta fito Samhat ma fitowa tayi tana kalle kalle Wata budurwa ne ta fito da gudu ta rungume ummi Tace"ummi ki min wayau kin tafi kin barni" Tace"ai satar fita nayi domin nasan Amir bazai bari in fita ba sai da driver kuma I need a privacy ismat bana son a takurani" Ismat tace"hakane aiko yana ta fada sosai" Ummi tace"rabu dashi ina d'an na BOBO?" Kallon sama tayi tace"yanzu fa na ganshi a saman nan" Tace"muje ciki"sai a lokacin ismat ta lura da samhat Tace"lah ummi waye wanan?" Ummi tace"second daughter na ne" Ismat tayi murmushi tace"wow kyakyawa ce"ta kare magana da hugging samhat Tace"da fatan zamu zama abokai" Samhat a ranta tace"tuni ai yanzu sai inda kukayi dani tunda kun satoni" Amma a fili tace"eh babu komai" Hanunta ta kama suka shiga ciki Da sallama suka shiga falon Ummi ta fara dube dube Tana cewa"....... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans 🅿2⃣1⃣&2⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi sai cewa"take BoBO iam home" Samhat sai kallo take sama da kasa Ismat tace"ummi ai yana ciki" Samhat tace"toh ke je ki d'auko shi mana " Kafin ta bata amsa ummi ta ganshi kwance a gujera Tace"kai BOBO kana nan ina ta kira ka shareni ko fushi kayi ne? Shiru beyi magana ba domin ya basu baya Kallon shi samhat tayi ta ganshi kwace Sai kawai ta kece da dariya tace"lah ummi dama wanan katon ne BOBO?ni na d'au ko yaro ne karami" Ummi tace"yaron nawa ne kato?" Tace"yo ummi ai wanan tsoho ne wai dama ke kika haifeshi?ai duk da ban gan fuskarshi ba nasan tsoho ne kalli kafarshi fa" Ummi tayi murmushi tace"a gabana kike aibata min d'an?BOBO juyo ta gan fuskar ka tasan d'an nawa handsome ne" Be ko kulasuba ya gyra kwanciyar shi tare da kara boye fuskarshi a filo Wani dariya samhat tayi tace"ai yasan muni ne dashi shiyasa" Ismat tace"ke dai bari kar ummi ta b'ata dake domin bata son abinda zai taba yaya BOBO" Zama samhat tayi a kujera kamar wanda ta saba dasu Ummi ta kalli ismat tace"ke kawo mata abinci" Samhat tace"ai ni dam nike" Ummi tace"toh abin sha fa?" Tace"nagode ummina" Ummi tace"ai baza mu yi haka ba ki fadi kome kike so a kawo" Samhat tace"toh in akwai bobo a kawo" Ismat tace"bobo kuma?" Tace"eh" Ummi tace"ga fridge can ki d'auko" Tashi samhat tayi ta je ta bude sai gata ta dawo da bobo guda 8 a hannu A kasa ta zauna ta bude ta saka stroke ta fara sha harda lumshe ido Baki sake ismat da ummi ke kallonta Ismat ne ta kunna tv suka fara kallo Samhat tace"hello hy bye bye please ki canja chanel ban son Chinese film" Ummi tace"bari inje ciki inyi wanka" Samhat tace"toh ummi" Kallo India film sukeyi suna dariya ko wani waka akayi sai samhat tayi Shiko tsaki yakeyi yana juye juye alamun sun dame shi Kallon inda yake samhat tayi Tace"hello hy bye bye" ta harare shi sanan ta d'aga murya tana dariya Ismat tace"please ki rage murya mun dame yaya" Samhat tace"ai ba a bacci a falo in bacci zaiyi yaje d'akin shi" Ismat tace"wa ya ce miki bacci yake?" Kafin tayi magana ummi ta sauko Tace"ismat please je part din Amir ki ce ina niman shi" Tashi ismat tayi ta bar falon Bayan ta wuce ummi tayi tsaki tace"wai ina hajara ne?" Samhat tace"ummi lafiya" Ummi tace"kayan da muka siyo nike son ta ciro a mota" Samhat tace"babu komai bari in ciro ina nan kike niman wata hajara" Tace"toh je ki Ciro" Mikewa tayi bayan ummi ta bata makullin mota Tana barin falon ya mike Ummi tace"sannu BOBO kana ji ina maka magana kayi shiru" Da k'yar ya bude baki yace"kin dawo"yana magana yana haurawa Girgiza kai ummi tayi tace"miskili kafi mahaukaci ban haushi" Samhat na dawowa ummi tace"kai wanan bobo sama by your left zaki gan wani part Ki shiga ki jera su a fridge Tace"toh" Haurawa tayi da ledar bobo shida akai Bata sha wuya ba ta gane part din Da sallama ta shiga Lumshe ido tayi sakamakon kamshi da ya dake hancinta Tace"hello hy bye bye gaskiya mai d'akin nan akwai safta" Gaban fridge taje ta bude Ai sai ta gan fridge din bobo ne cike daga sama har kasa sun yi mugun sanyi Tuni ta hadiye miyau tace"hanya zan iya hakuri da bobo nan kuwa gasu sunyi sanyi Girgiza kai tayi tace"ai gomma insha inya so in naje in cewa ummi na sha kar in cuci kai na Ajiye na kanta tayi ta Ciro Wanda zata sha ta zauna a kasa Ta fara sha ta dade zaune sai gyasa takeyi Tana kokarin tashi kawai sai taji an d'auke wuta Duhu ne ya mamaye d'aki bata iya ganin komai Tsoro ne ya kamata ta fara lalubar bango tana niman hanya Can taji tayi karo da mutum Fuskarshi ta fara tabawa tace"hello hy bye bye waye ne" Shiru taji,ta kuma cewa"waye?" Wanan karon sai taji an rungumeta Ihu tayi tace"wani d'an iska ne?" Ba tare da anyi magana ba taji an Mu hade a next page Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS CHAMBER GROUP 🅿2⃣3⃣&2⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ba tare da anyi magana ba ta ji anyi kissing dinta Musu-musu kwace kanta ta farayi sai dai kash anyi mata mugun runguma Tafi minti biyar tana kokarin kwace kanta amma ta gagara Can dai taji an d'an tureta ta fadi saman gado Wani ihu tayi cikin tsoro tace"hello hy bye bye aljani a gidan na..." Bata gama magana ba ta gan haske ya gauraye d'akin Mikewa tayi zata gudu sai ga ismat ta shigo Kallonta tayi tace"hello hy bye bye dama gidan naku akwai aljani ne?" Ismat tace"aljani kuma?mu dai bamu da aljani a nan gidan zuwa nayi in kira ki ummi tace in dubo ki ta gan ki dade" Tace"eh nidai yau nayi gamo da aljani yanzu fa wutan d'akin nan ya d'auke sai yanzu aka kawu" Da mamaki ismat ta kalleta tace"ai ba a d'auke wuta ba tun d'azu nike kallo" Samhat tace "toh gaskiya daga yau na daina zuwa gidan Ku " Ismat ta kalli goruna bobo da tasha Tace"wa yasha wanan?" Samhat tace"ai ina ganin shi miyau na ya tsinke toh shine na kasa hakuri na sha amma wallahi ni ba barauniya bace" Dariya ta bawa ismat tace"toh wa yace miki barauniya?amma wallahi in yaya AMAR ya kamaki kin sha me bobo hmmm zaki fuskanci rashin mutunci" Tace"waye shi AMAR din?" Tace"ai YAYA na ne AMAR maye bobo ne sai yasha goran bobo 10 a take" Samhat tace"wanan tsohon?shike shan bobo" Ismat ta rike hanunta suka bar d'akin tace"wa yace miki tsoho ne?shekaranshi fa 35 " Wani ihu samhat tayi tace"ai tsohon ne,35 hmmm amma yaranshi sunkai biyar ko?" Ismat tace"no beyi aure ba d'an uwanshi ne Amir shine ke da mata da yara biyu" Suna kaiwa falo samhat ta zauna dan dama suna tafiya ne suna magana Samhat tace"nidai gaskiya bazan iya auren Wanda ya kai 35years ba ina laifin 25 nafi son saurayi" Bobo dake kwance a kujera gyra kwanciya yayi Ummi ne ta sauko daga stairs din tace"sannu daughter bari a kawu miki abinci" Tace"dam nike ummina ai ina shiga dakin nan na bude fridge na gan bobo masu sanyi gaske shine na sha ki yi hakuri ban nimi izinin ki ba" Ummi tace"babu komai" Samhat tace"sai dai fa ummi akwai abinda ya faru ina ciki sai wuta ya d'auke kawai sai......" Maganar be gama fitowa ba sakamakon Tari mai sanani da bobo ya farayi kuma yaki d'ago fuska Da sauri ummi ta karasa tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS PAGE. 🅿2⃣5⃣&2⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi tace"sannu BOBO tashi ka zauna abin zai lafa" Girgiza mata kai yayi yace"iam ok"Wanda maganar ta fito kasa kasa ummi kawai taji Tace"OK sorry my son" Yace"thanks" Tabe baki samhat tayi tace"ummi ni zan tafi gida kafin ammi ta fara nima na" Tace"ok ga kaya can a leda naki ne" Zaro ido samhat tayi tace"no ummi wallahi in na kai kayan nan gida ammina zata yi fada" Tace"ai da kaina zan zo gidan in yi ma ammi magana mun zama d'aya musaman yanzu da nike son had'a ki da"sai kuma tayi shiru Ismat tace"ai tare zamu in San gidanku amma bari muyi sallah yanzu 3:40pm sai muje" Ta kare magana da Jan hanun samhat zuwa d'akinta Suna shiga ummi ta kalleshi tace"BOBO ka tashi please ka kai daughter gida in kaje ka shiga ka gaida amminta" Gyra kwanciya yayi ba tare da yayi magana ba can anjima ya mike Ummi tace"yauwa son je kayi sallah ka shirya kafin su fito" Bayan su samhat sun idar da sallah wani kwaliya ta sake yi Tayi kyau ismat sai yaba kyaunta take Tace"gaskiya zaki sa ayi ta hatsari a titi" Dariya tayi tace"hmmm shiyasa nike so in auri under 25 saboda mu mori juna" Ismat da ta rasa mai zata ce sai kwai tayi ajiyar zuciya tace"hmmmm" Samhat tace"muje na shirya " Suna fita suka tarar da ummi na sallah a falo jira sukayi ta idar Babu inda ummi batayi ba akan samhat ta tafi da kayan amma taki Ummi tace"kuje Ku jira son yanzu zai fito" Ismat tace"toh" A wajen motar shi suka tsaya samhat ta jingina da motar tana ta zuba surutu Bayan minti goma taji an ja motar wanda yayi sanadiyar fadiwarta Tace"hello hy bye bye kashe ni za a yi" Ismat da dariya ya ci karfinta domin basu tab'a tunani yana ciki ba Kuma yanayin fadiwar samhat ya bata dariya Da k'yar samhat ta mike tace"waye ya min wanan muguntan?' Ismat tace"wallahi yaya bobo ne, ya gaji da jiran mu shiga shine ya ja yayi tafiyar shi bari kawai insa driver ya kaimu" Tace"na ratse da Allah sai na rama wanan abinda yayi min" Driver ne ya kaisu har gida a lokacin har hankali Ammi ya gama tashi tasa anwar ya nimo ta Ammi na ganin ta tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS GROUP. 🅿2⃣7⃣&2⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ammi tace"daga ina samhat?" Samhat tace"ammi dan Allah ki yi hakuri naje wani gidane" Hanifa tace"nima dai nace ammi ta kwantar da hankalin ta ai bazaki b'ata ba amma tabi tasawa kanta damuwa" Anwar da shigowar shi kenan yace"ai ammi na abune kamar bata San halin samhat ba ita tasan inda ka aiki samhat ba nan take zuwa ba" Kallonshi samhat tayi ta murguda me baki tace"hello by bye bye" Buge bakin ammi tayi,da sauri ta rufe tace"yi hakuri ammi na daina kinji kiyi hakuri wallahi naje gidansu wanan ne"ta kare magana da nuna ismat dake ta kallon Anwar tunda ya shigo Shiko ko kulata beyi ba Har kasa ta sunguna ta gaida Ammi Sanan ta gaida anwar dake ta wani basarwa Sosai ammi tayiwa samhat fada akan karta kara zuwa ko ina ba tare da izininta Ismat ma sai hakuri take bata Kafin suka shigar da ita daki Samhat ta d'auko musu shinkafa da mai da yaji Suka ci hanifa ta kalli ismat tace"Ashe kina ci?" Tace"me zai hana?" Tace"naga Ku yan gayu ne masu kudi" Murmushi tayi tace"babu abinda banci" Ta dade a gidan kafin ta sallamesu Da dare misalin sha d'ayan dare samhat ne kwance ta kasa barci sai juyi take Tunanin abinda ya faru a gidansu ummi ke dawo mata A ranta tace"toh wanene wanan ya zo ya rungumeni harda kiss?hmmm koma waye inaji a jikina ya hadu kuma yana da class.ga kamshin shi da dadi nidai ina son shi" Wani zuciyar tace mata kinsan ko aljani ne?" A fili tace"hmmm kuma fa abin yayi kama da hakan domin yana zuwa wutan ya d'auke kuma daya wuce wutan ya dawo kenan aljani ne,ya Allah karka d'auramin abinda yafi karfina" Hanifa ta juyo tace"lafiya kina ta magana ke kadai?" Tace"ai na hadu da dream man dina" Tashi hanifa tayi ta zauna tace"a ina?" Murmushi tayi tace"a gidansu ismat" Hanifa tace"ya yake gista ni" Tace"taya zan gista ki bayan ni kaina banga fuskarshi ba" Tsaki hanifa tayi tace"taya kuka hadu?" Samhat tace"zan gista ki amma ba yau ba,ya labarin wanan saurayin naki?" Tsaki hanifa tayi tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans Na fa lura mutane kalikan keyin comment da sharhi sauran daga stickers sai txs in Baku so is beta in daina wahalal da kaina Yan groups dina namarasa ya zanyi daku gaskiya zan fara shara 🅿2⃣9⃣&3⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir rahim Hanifa tace"ai yaya ya koreshi kuma yace dana gama secondary school in cewa ammi zanyi aure,sai a mana aure in daina kula maza" Samhat tace"toh ke kina sonshi ne?" Hanifa tace"toh ni ina nasan manene so kawai dai zan aure shi" Samhat tace"ai na dade da sanin yana sonki shiyasa komai hanifa ki so shi kawai hanifa dan shine abinda zamuyi dan nunawa ammi hallaci domin soyayarta a gare mu" Tace"hakane ko bana sonshi zan danne" Washe gari samhat ta tashi da Mura mai karfi har muryata be fita Ammi tace"fadi gaskiya yar'nan ki sha abu mai sanyi ko?" Tace"wallahi ammi bobo 8 ne kawai nasha mai sanyi a gidansu ismat" Ammi tace"ai kin kyauta kin san fa jikin ki be so abu mai sanyi shine zaki sha ko?" Tace"yi hakuri" Ammi tace"toh sai ki fadi sunan maganin da za a siyo miki kisha" Zatayi magana wayarta tayi kara tana dubawa ta gan ismat ce D'agawa tayi tace"ya dai "tayi magana cikin sigan marasa lafiya" Ismat tace"ya dai?naji muryar ki wani iri" Tace"eh wallahi banjin dadi ne" Ismat tace"dama ummine tace"in kira ki ko zaki zo taji kewar ki,ga ta kuyi magana" Ummi tace"daughter ya kike" Samhat taja majina tace"lafiya ummina" Tace"ya haka" Tace"wallahi zazzabi ke damuna" Ummi tace"aiko gani nan zuwa in gan daughter na " Murmushi samhat tayi tace"sai kin zo" Yanke wayar tayi tare da kallon BOBO da kanshi ke saman cinyarta tace"kaji wai daughter ba lafiya" Lumshe ido yayi ba tare da yayi magana ba Amir yace"ummi wai wacece wanan daughter ne" Murmushi tayi tace"eh mata na samo ma BOBO" Ai mikewa yayi yace"what?" Tace"yes ita zaka aura" Ismat tace"yaya Amir baka ganta bane she is very beautiful but she talks alot sha,but bata karya" Murmushi Amir yayi yace"wow perfect match kin gan tunda BoBo mun baya magana ai zata koya me" Ismat zatayi magana ya daka mata sawa da cewa"my friend will you keep quiet?" Shiru tayi ya kalli ummi yace"ummi please stop it before it get worst " Tace"wallahi in kana son ganin farin cikina toh ka so samhat domin tana da tarbiya ina ganin ta nasan she is the one for you Amar bazan bari a lalata ma rayuwa ba kamar inda akayiwa d'an uwanka Amir" Amir yace"ni kadai nasan abinda nike going through da wacce akuyar da Abba ya aura min wai mata" Yace"ai ni bazan yarda a min auren dole ba I will get married when iam ready but not now"ya kare magana dasa takalmin shi ya bar falo Ummi tace"zamu gani ko ni na haifeka ko kuma kai ka haifeni" Amir yace"ummi mu bishi a hankali ni bansan meyasa kwata kwata baya son maganan aure ba" Cikin b'acin rai ummi tace"wallahi this time around bazaiyi escaping ba cause na gaji shi ba yaro bane,kwata kwata twins brother ka beda tunanin" Nace"twins kuma?sai yanzu na lura da kamaninsu gaskiya ummi na kokari wajen gane su" Ummi tace"tashi muje gidansu zanyiwa amminta magana ina so ayi bikin nan da kankanin lokaci kafi abbanku ya dawo ina son ya dawo ya tarar dashi da matarshi dan bazan yarda ya aura me wanan yar'iskan yariya ba salma" Amir yace"hakan yafi domin babu alkhairi tattare da ita gashi nima ina fama da wanan kairat din" Ismat tace"ni har ban son Abba ya dawo" Ummi tace"muje amir ka ji" Wanene BOBO? Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls sha re 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans groups 🅿3⃣1⃣&3⃣2⃣ Mai karatu natsu ka karanta wanan page din domin shine labarin Bismillahir Rahmanir Rahim Dr Hassan shamsudeen Yusuf shine asalin sunan shi su uku iyayensu suka Haifa maza biyu mace d'aya Su yan biyu ne shida husaininshi Amma anfi kiransu da Amir da Amar Sai dai kuma a gida anfi kiranshi da BoBo Bayan haihuwarsu sanda ummi tayi shekara 15 kafin ta haifi ismat Shamsudeen Yusufu shine mahaifinsu da mahaifiyarsu hajiya hindatu Alhaji shamsudeen d'an ne ga alhaji Yusuf mai rago Alhaji Yusuf ya kasance yana da mata biyu Aisha da halima Halima itace uwargida ta dade bata samu haihuwa ba hakan yasa ya kara aure ya auro Aisha Aisha na zuwa ko shekara batayi ba ta haiho d'an namiji Ba karamin farin ciki yayi ba da haihuwar da akayi me sai dai haka besa ya wulakanta halima ba kuma baya bari Aisha ta wulakantata Hakan beyiwa Aisha dadi ba domin taso ne tayi ta kuntatawa halima sai dai kash bata gan fuska ba Ranar suna yaro yaci shamsudeen Halima na matukar son shamsudeen sai dai Aisha bata bari halima ta d'aukeshi Hakan yasa halima kama kanta Ga gorin safe daban na rana daban Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda Aisha tayi haihuwa uku maza biyu mace d'aya Sosai duniya tayiwa halima zafi domin zaman gidan na niman gagaranta Domin da Yusuf yasa kafa ya fita kasuwa wajen sana'an dabbobin shi toh Aisha zata fara yiwa halima gorin haihuwa Sai dai ta shiga daki ta ci kuka Cikin ikon Allah da addu'oi kwasam sai ga ciki ya bayyana a jikin halima a lokacin shamsudeen nada shekara goma Babu inda Aisha bata shiga ba dan a zubar da cikin halima amma hakan ta gagara Cikin so da kulawa yusuf ke kula da halima Domin yana bala'in ji da cikin nan Bayan wata tara ta haihu d'anta namiji ya ci suna Mohammed Yusuf na bala'in son Mohammed domin kap ya'yan shi yafi son shi Hakan da yake nunawa shi ya haddasawa Aisha bakin ciki da mugun kudiri da kuma haddasa babu abinda take burin kamar ta gan wani abu ya same Mohammed Sai kawai ta shiga biye-biye bokaye da b'atawa ya'yanta tarbiya domin kwata-kwata basu da tarbiya Babu kamar shamsu da ta Riga ta cusa me kiyayya d'an uwanshi kwata-kwata ya tsane Mohammed ko kadan bata son ganin shi cikin walwala Mohammed Nada shekara goma jinya mai sanani ya kama halima ta dade kwance kafin rai yayi halinshi Wanda dasa hanun Aisha Sosai mutuwar halima ya girgiza Yusuf da mutanan garin domin macece mai hakuri da juriya Bayan rasuwar halima gidan ya zamewa Mohammed wuta domin dashi da almajiri ko ince bawa babu banbaci domin Aisha ta mallake Yusuf kome tayiwa Mohammed baya magana Harta tukan tuwo,dibo ruwa wanki da wani aiki duk shi keyi sai dai in baya nan zainab yar Aisha ta taya shi a boye domin tana tausayin shi Sosai rayuwa ta yi me zafi Domin wani lokaci sai yayi kwana uku baici abinci ba Sai dai makota su bashi Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda duk yaran gidan na boko amma shi baya zuwa Mohammed Nada shekara ashirin ya fara buge buge niman hallak babu aikin da bayayi Kasuwa yake zuwa yana kwasan kaya a Biro a biyashi amma daya dawo zata kwace kudin Yana da shekara ashirin da biyu Allah ya yiwa mahaifinsu rasuwa Wanda mutuwan ya girgiza Mohammed domin shi kadai yake gani ya ji dadi Shamsu ko har ya gama jami'a a Nigeria yayi karatu sai dai shi ya taso da mugun zuciya da kuma son abin duniya Wanda zai iyayin komai dan cikan burin shi Sosai Mohammed ke wahala yana kaiwa Aisha kudin Yana da shekara 23 Wata rana yana kwace a zauren gidan domim nan ne d'akin shi yaji jama'a sun shigo gidan Sai cewa"ina munafukin yaron b'arawo" Kafin ya mike an rufeshi da duka cikin rashin sanin abinda yayi yace"me nayi muku?" Sai suka ce mun samu labari kai kake zuwa gonakin mutane kana sata Yace"wallahi bani bane" Suka ce"yi shiru munafuki da ne muke tausayama amma ba yanzu ba" Duka suka me sosai wanda sunki su saurare shi kuma sahun b'arawo ya taka domin shamsu ne yayi satar bayan ya dawo shine Aisha ta tura shi ta hanyar sanan ta kira wani ya je ya gan shi Shine suka biyo shi Sosai Aisha ta ji dadi domin babu Wanda zaiyi zarginsu ne kuma ganin Mohammed a bakin ciki yana sata nishadi Shiko an had'a me jini da majina Ya shiga cikin gida ya ji tana cewa"ai kaga gomma da mukayi me sharri yanzu masu tausaya me suna ganin muna kuntata me zasu daina" Hawaye ne ya gangaro me ya d'anga labulen ya shiga yace"tabbas burin ki ya cika amma daga yau na bar miki gidan Ku kuma bazan taba yafe muku kazafin da kuka min ba kuma inshaallahu zaku gan sakkaya" Shamsu ne ya tureshi ya fadi har kasa Mikewa yayi ya bar gidan Zuwa yayi ya kwashi ajiyar da yakeyi a boye da abinda zai bukata ya bar gidan Motan dake shigo da raguna Nigeria ya biyo inda suka sauka a Maiduguri Sosai Mohammed ke niman na kanshi babu aikin da beyi ba kama daga shoe shiner wanki da guga da tura Biro Wanda kirkin shi da rikon amana shi ya hadashi da wani hamshakin mai kudi Ya fara zama me a shagon turaruka ya zama yaron aikin shi yana biyarshi duk wata dubu 15 Wanda Mohammed ya tara kudi Bayan wasu shekaru yayiwa alhaji sani magana akan shima yana son bude nashi shagon na kanshi Ba karamin dadi ya ji ba yace"nawa kake dashi?" Yace"dubu dari" Yace"toh zan kara maka" Godiya yayi me alhaji sani yace"karka damu halinka ya jawo hakan wallahi da ina da ya'mace dana baka" Yayi murmushi yace"wanan ma nagode" Sosai abubuwa suka fara canzawa domin ya bude shago kuma ba laifi yana samun kasuwa Bangaren shamsu ko bayan Mohammed ya bar gari ya tattari inashi inashi ya bar gari ya dawo Nigeria Shima ya fara niman aiki har Allah ya bashi under kamfanin wani minister alhaji bala Sosai shamsu ke yiwa bala duk wani dirty work Hakan yasa alhaji bala ke sonshi A cikin kankanin lokaci yayi kudi har ya auri wata hindatu Wanda ba wani halinshi ta sani ba kawai ta amince domin ya zo mata mutumim kirki Haihuwar farko shine ta haiho Amir da Amar Sai ismat Shiko Mohammed bayan ya kafa kanshi yasan zai iya tsayawa da kafafun shi ya fara niman mata Amma dayawan mutane basa son bashi domin ba asan asalin shi ba A gidan marayun da yake kai musu taimako ya hadu da saratu har ya aureta yar shekara 17 wanda gidan marayu sinta ta akayi tun tana da shekara biyu sunyi cigiya gidan radio da tv station amma babu Wanda ya zo yayi claiming nata harta girma Haihuwar farko itama yan biyu ne sai kanne su mata biyu Sosai shamsu ya zama mai kudi sai dai baya kaunar talaka komai nashi ya dawo Nigeria Allah yayiwa kanin shi rasuwa basiru shi da kanwar shi sakina suka rage wanda tafi ta harkanshi kuma tana aure a nijar Mahaifiyarshi ne keme shige shige dan niman tsari Building company yake dashi yana amsar kwangila a gomnanti domin in ba an fada ba ba a sanin shi ba d'an Nigeria bane Zai iya yin komai dan ya samu kwangila shiyasa ya had'a Amir aure da kairat yar senator ya so a had'a bikin dana Amar (Bobo)da wata yar minister salma amma Amar yaki kasancewar yasan halin Amar yasa shi bawa minister hakuri akan a kara me lokaci domin salma tace"sai Amar in bata aurashi ba zata kashe kanta" Salma bata da tarbiya ko kadan tana da wani saurayi musician jibrin amma anfi sanin shi da jb shima d'an minister ne baya jin magana ko kadan Kwanaki yayiwa wata yariya fyde ya kasheta Wanda yanzu case din na hanun barrister hussaini shamsudeen Yusuf (Amir) Ummi ta fara gajiya da halin mijin nata domin ya fara using yaran for his own selfish games na niman contract Shiyasa ma ta baro abuja zuwa minna da zama domin kwata kwata ba jin dadin zama da shi tana dai jurewa ne dan darajar ya'yan dake tsakanisu Hajiya hindatu (ummi) ya'ce ga alhaji sanusi mai dala baban ta Sana'a canji kudi yake Watoh bureau de change Mata biyu yake dashi safiya da zinat Safiya nada ya'ya uku duk mata kuma ita ce uwargida Hindatu da rukkaya sai maryam Ita kuma zinat yara biyar duk maza itace amarya Kasancewar ita safiya tun bayar haihuwan maryam haihuwa ya tsaya mata Hakan yasa zinat ta fara ganin ita wata ce Ta fara yiwa safiya gori wai ita ke da gida domin yaranta maza ne (Mata muyi ta kiyaye abinda ke fita a bakin mu So what in yaranki mazane? Yawanci iyaye mata sun kashe zuciyoyi ya'yan su maza da maganar gado domin tun suna kanana suke ji ana fadin sune da gida Hakan zai sa su taso babu zuciyar niman na Kansu domin suna ganin in mahaifinsu ya mutu suna da komai Wanda kwata-kwata be kamata ba Because babu komai a gado domin bata dadewa Mu kiyaye please) Safiya ko kulata batayi ba saima cusawa ya'yanta niman na Kansu Alhaji sunusi mai dala asalin d'an Nigeria ne Adamawa to be pricise amma kasuwanci ya kaishi Cameroon Allah ya jarabbeshi da son maryam domin duk ya'yanshi yafi sonta Tunda aka haifeta duk wani kadara da tsiye sunanta ne akai Hakan yasa zinat fara tsanata domin a ganinta ai ita keda yara maza daya kamata a mallaka musu komai shine dan cin fuska za a dinga saka sunan yar yariya da bata fi shekaro biyu ba Ba tare da dogon tunani ba tasa wata kawarta hajiya dake shigowa Nigeria sace maryam Tace"ki yi nisa da ita inda babu Wanda zai zargin tana wajen" Hajiya binta tace"ai karki damu nasan inda zan kaita" Nigeria hajiya binta ta kawota bayan zinat ta biya ta kudi masu yawa A kofar orphanage din Maiduguri ta ajiyeta har worker suka sinceta Kasancewar basu San sunanta ba kuma bata da wayau kir-kir yasa suka Samata suna saratu Ba karamin kuka safiya tayi ba da b'ata maryam har ya haddasa mata hawan jini Bayan wasu shekaru Allah ya tona asirin zinat ta sanadiyar fada da tayi da hajiya binta Hajiya binta ta tona mata asiri domin tasan sirrinta Harda na duk ya'yanta babu na alhaji sunusi ciki na samarinta ne A station aka tursasa musu fadin inda suka kai maryam binta ta fada sai dai ko da akaje maidugurin an tabbatar musu maryam ta rasu da ya'yanta Ta sanadiyan rashin tsaro garin Domin bayan barin ammi dasu samhat yan gari sun d'au kashesu akayi domin washe garin ranan ba karami kisa akayi ba Sanadiyan abinda ya faru yasa alhaji sunusi tattaro iyalanshi bayan ya saki zinat suka dawo Nigeria a abuja suke zama Nan ya bawa yaranshi mata biyu tarbiya da karatu mai zurfi Inda hindatu ta zama Dr ita kuma rukkaya lecturer ce a university of abuja Har yanzu sun kasa mantawa da mutuwar maryam domin abin yafi damun su da suka San tayi aure harda yara kuma duk sun rasu Wanan shine kadan daga cikin tarihin ummi da Abba Amar cikkeken likita ne da ake ji dashi a Nigeria ya bude asibiti a nan minna mai suna Amar specialist kuma yana dashi a abuja Shikuma amir lawyer ne mai tashe da taimakon talakawa Kwata-kwata BOBO da jb basu shiri domin BOBO ya taba wanka me mari a public Saboda ya so yayi misbehave da ismat lokacin suna abuja Hakan yasa jb rantsewa da inda har yana numfashi toh sai ya hana yan biyu zaman lafiya Domin bayan mari da Amar yayi me Amir ya amsa case na yariyar da ya kashe kuma yasa ana bincike Jb yarone da iyayenshi suka b'ata shi kuma babu Allah a zuciyarshi Hmmm Bobo dogo ne fari Sol kyakyawa ne ajin farko domin ya kai da a kiranshi da namiji ta kowani fanni Miskili ne domin in baya gan dama ba sai ya wuni beyi magana ba Shi babu Wanda ya isa yasa shi abu sai yayi niya kuma sai ummi kadai amma ko Abba baya sauraron shi Basama shiri kasancewar ya tsane hallayen abban nashi ko kadan basa shiri Kamarsu d'aya da Amir sai dai suna da babbanci ra'ayi Amir Nada mata da ya guda matarshi kairat Bata da hankali da tunani ga rashin tarbiya Hakan yasa yake shirin kara aure a ra'ayin shi yafi son mace yar 18yrs Amar shi mutum ne da baka gane meya keso ga shegen girman kai Bari in barku a nan nasan yanzu kusan inda labarin ya dusa Toh ga samhat ga BOBO ga jb ga kuma salmat yar minister Ga kuma hanifa ga Amir da matarshi kairat da kuma anwar Ga Abba ga senator bala da yayi sanadiyar kudinshi Ga kuma samhat da jb keso Shin samhat zata so BOBO koda bayan aurene in ta gane mahainshine yayiwa mahaifinta kazafi sata da kuma zancen mahaifiyar Abba Aisha ita ta kashe kakarsu halima? Shin zata yafewa Abba in ta gane ummi yayar mahaifiyata ne zata hakura ta zauna da Amar? Wani mataki jb zai d'auka in ya gane samhat yake so zata auri Amar makiyinshi? Ya anwar zaiyi in hanifa ta nuna bata sonshi? Ku biyoni dan jin ya zata karke Nice maman Noorul hudah Sai na gan comment da zai girgiza group zan tsaki sauran labarin Bana son sticker just comment da sharhi In kinsan bazakiyi comment ba ki hakura kawai ki bawa masuyi wuri Domin shine karfin guiwan mu Real fans masu comment tanks alot Muje zuwa Let go there😀 Hello hy bye 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my WONDERFUL MOM 🅿3⃣3⃣&3⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yanzu AMAR da Amir suna da shekara 35 Ismat kuma ashirin Wanan kenan Cigaban labari Shiryawa ummi tayi Amir ya kaisu gidansu samhat tare da taimakon kwatancen ismat A kofar gidan suka sauka yace"in sun gama su kirashi ya dawo ya d'auke su Bayan su ummi sun shiga ciki ya juya kan motar shi dan komawa gida Hanifa ne a hanya tana takowa da kayan makaranta duk yunwa ta dame ta domin yau takowa tayi anwar be je ya d'auketa ba domin aiki ya me yawa Bata lura da motar dake fitowa daga lungun gidansu ba domin sauri take Kawai sai taji anja birki mota kiiiiiiiiiiii A tsorace ta kalli motar da sauran kiris ya kwasheta Wanda sab'an rudewa garin kwacewa ta fadi kasa Jikinta sai rawa yake Shiko Amir ganinta zube a kasa yasa shi fitowa karasawa yayi yace"ina fatan dai baki ci ciwo ba?" Ba tare da tayi magana ba ta girgiza mishi kai alamun a'ah Hanunta ya kama dan taimakata ta tashi Jin hanunshi jikinta yasata d'agowa ta kalleshi Idonsu na haduwa sukayi pause babu Wanda ya iya kwakwaran motsi Sun dade a haka kafin ta fisge hanunta tace"na.. .go..de" Yace" wow what a nice voice"yayi magana tare da mikar da ita Murmushi tayi tace"thanks tana magana tana kokarin ratsashi Yace"wait" Cak ta tsaya Yace"toh ya sunan ki?" Cikn yaranta tace"ai yaya ya hanani kula maza yace shi zai aure ni" Amir ya zaro ido yace"toh yaushe za ayi auren?" Tace"ni dai yunwa nikeji na tafi gida"ta yi tafiyarta ta barshi tsaye Binta yayi da kallo a ranshi yace"exactly my type" Bangaren su ummi ko Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my GROUPS 🅿3⃣5⃣&3⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren su ummi ko tarba mai kyau Ammi tayi musu ba karamin dadi ummi taji ba da irin sakin fuska da karamci da suka samu a wurin ammi Ummi tace"ni sunana hajiya hindatu na hadu da yar'ki a hanya shekaran jiya haka kawai naji ta shiga raina Murmushi ammi tayi tace"Allah sarki ai itama yar'ki ne ai samhat akwai shiga rai" Ummi tayi murmushi tace"ashe zaki bani ita d'an na ya aura kenan?" Murmushi Ammi tayi ba tare da tayi magana ba Ummi tace"nifa ba wasa nike ba" Ammi tace"bari in kirata ai kunfi kusa" Ummi tace"OK nasan ma baza ta ki ba" Ismat ko dadi take ji yayarta zai auri samhat Cikin jin dadi tace"ammi ina hanifa?" Kafin ammi tayi magana hanifa ta shigo da sallama Ummi da tun shigowar hanifa take kallonta Gaishesu hanifa tayi ummi ta amsa Hanifa tace"Ammi yunwa nikeji yau yaya be zo ya d'aukeni ba" Ammi tace"je kicin abincin ki na nan" Tace"yau ammi har wani dishi dishi nike gani" Ammi tace"mutum sai shegen cin tsiya" Hanifa da ke kai loma d'an wake tace"ai gomma in ci shiyasa nafi yar'ki karfi mai shan BOBO" Ummi ta karbe zancen da cewa"ai da gaskiyarki ya'ta ai bobo ba abinci bane" Ammi tace"tarun dangin za ayiwa ya'ta" Ummi tace"aini dukan su biyu zan kwace" Jagora Ammi tayi musu zuwa d'akin su samhat Kwance take tana jin jiki zazzabi ya rufeta sai nishi take sama sama Ganin halin da take yasa ummi karasawa tace"subhanaallah daughter meya same ki haka " Ammi tace"ai sanyi da ta sha a gidan Ku shi ya haifar da haka" Ummi tace"iam so sorry ai bansan nimonia petient bane dana hanata sha" Ammi tace "ai samhat bata jin magana" Ammi tace"wani magani ta sha?" Samhat cikin maganar marasa lafiya tace"yanzu nayiwa kaina allura inshaah zai lafa" Ummi tace"OK" Kallon ammi tayi tace"ki fada min inda za aje niman auren samhat saboda in tura magabatan Amar" Gaban samhat ne ya fadi tace"Amar kuma waye shi? Kuma ai banda niyar aure yanzu" Ammi ko da ta d'au wasa ummi keyi d'azun da tace a bata samhat d'anta ya aura da mamaki ta kalli ummi Tace"aure kuma?" Tace"yes ai bana son abin ya wuce nan da sati biyu" Ammi tace"shi d'an naki yana son samhat ne?" Ammi tace"karki damu ai samhat bazata wahala ba amma muje waje muyi magana" Fita sukayi a d'akin zuwa sakar gida Ummi ta kalli ammi ta Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan na kane MU'AZ 🅿3⃣7⃣&3⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Suna fitowa ummi ta kama hanun Ammi tace"yar'uwa na zo ne ki taimakeni ki bani auren samhat d'an na ya aura ki rufamin asiri kema sai Allah ya rufa miki domin na yaba da hankali samhat shiyasa bana son d'an na ya rasata" Ammi zatayi magana ummi tace"dan Allah karki ce a'ah"tana magana tana kokarin durkusawa ammi Ammi ta rukota kafin ta kai kasa tace"miye haka hajiya" Ummi tace"please ki amince" Cikin sanyin jiki ammi tace"ni bani da tacewa sai abinda samhat ta yanke in tana so ai zan amince kasancewar bani da wata buri da ya wuce in gansu cikin farin ciki domin marayu ne nine na zame musu uwa da yan uwa" Ummi tace"kina nufin ba ke kika haifesu ba?" Ammi tace"eh bani na haifesu ba hasalima bani da dangi dasu amma munyi zaman mutunci da iyayensu wanda mahaifinta ba karamin taimakon mu yayi a baya"labarin komai ammi ta bata sosai ta tausaya musu wanda ta karajin soyyaya yaran a zuciyarta har take jin da anyi auren su samhat da BOBO zata nimawa Amir auren hanifa Bangaren su samhat ko su ammi na fita ta d'ago da k'yar ta kalli ismat tace"waye Amar kuma ya yake da shekarunshi" Ismat da ta fuskanci samhat bata gane BOBO shine Amar ba Tace"kanin su yaya BOBO ne ni ke binshi shekaran shi 25" domin samhat ta fada mata bata son wanda yafi 25years Samhat tace"yi min kwatancen shi da aikinshi" Ismat tayi murmushi tace"fari ne yana da tsayi ga farfadan kirji"kwantata mata yaya BOBO tayi ta kare da cewa"Dr ne" Samhat tace"wow,amma yace yana sona ne?" Ismat tace"eh mana shi ya takura mu wai ashe ya ganki randa kika zo lokacin da zaki kai BOBO d'akin" Samhat tayi shiru tana tunani a ranta tace"kenan shine ya biyoni yayi min kiss ko dai d'an iska ne?" Ismat tace"ya naji kinyi shiru?" Tace"a'ah babu komai toh ina wanan BOBO naku wallahi ko na aure kanin shi sai nayi me rashin mutunci" Ismat tace"yana nan amma be kamata ki rike yayan mijin ki a zuciya ba" Tace"hello hy bye bye sai dai in fasa auren mijin amma sai na rama" Ismat a ranta tace"hmmm tirkashi" Su ammi ne suka shigo Ummi tace"dear ya jikin?" Samhat tace"da sauki" Ummi ta zauna kusa da ita ta rike hanunta tace"ina niman alfarma a gunki daughter" Samhat tace"ki bani umurni kawai ummina inshaallah zan zama me miki biyyaya" Cikin jin dadin maganarta ummi tace"toh nagode ina so ki auri d'ana Amar" Samhat zatayi magana ummi tace"umurni ne nasan na is a dake ne" Shiru tayi ta dukar da kai tana wasa da yatsan hannayenta Ummi tace"nagode ya'ta domin shirun ki ya tabbatatmin kin d'aukeni a matsayin uwa a gareki" Ummi tace"ammi ki yiwa makocin naku magana gobe zan turo tunda kin ce shi ke musu komai kuma yasa ayi bincike" Ammi da abin mamaki yake bata tace"toh amma a kara mana lokaci" Ummi tace"karki damu kudi ba matsala bane" Babu inda ta iya tayi shiru Sun dade a gidan wanda ummi ta saki jiki dasu har d'an waken ta ci Hakan yasa Ammi ta kara sakin jiki da ita Kafin ta kira Amir ya zo ya d'auke su A kofar gida ya tsaya ya kirasu Ummi tace"hanifa ba za ayi mana raki'a bane?" Hanifa tace"bari insa hijab Ammi zata musu rakiya ummi tayi saurin cewa"a'ah yi zaman ki kar a barmin daughter ita kadai" Ammi tace"toh a gaida gida" Tace"zasu ji" A zaune a saman mota suka tarar da Amir Ummi na ganin shi ta washe baki tace"Amir sannu da zuwa" Amir da yayi nisa wajen kallon hanifa ko keftawa bayayi yace"yauwa ummi"yayi magana ba tare da ya kalleta ba Dadi taji a zuciyarta kar dai Amir son hanifa yake? Ummi tace"hanifa je Ku gaisa da yayan ki" Hanifa da duk kunya ya lullubeta tayi murmushin karfin hali tare da cewa "ina yini yaya" Shima murmushi yayi yace... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan nakane 80k 🅿3⃣9⃣&4⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"lafiya lau yar kanwata" Murmushi tayi ummi tace"hanifa yaushe zaki zo gidanmu?" Tace"zanzo inshaallah in mu gama waec next week" Kafin ummi tayi magana Amir yace"zan zo in kaiki" Tace"ah'a yaya zai kawoni" Wani haushi ya dibeshi yace"ah'a ni zanzo in kaiki ai besan wuri ba" Kafin tayi magana Anwar ya dawo a mashin Wani fadiwar gaba yaji ganin hanifa nayiwa Amir murmushi Gashi yalura da irin kallon da yake jefa mata Idansu na haduwa ya harareta da gudu ta shige ciki ta bar Amir tsaye Ismat ne ta washe baki ta kalleshi tace"sannu da dawowa yaya anwar" Fuska ba walwala yace"yauwa"ya shige gida Tabe baki Amir yayi a ranshi yace"karya kakeyi" Ummi dake zaune a mota da dadewa tace"toh Ku shigo mu tafi mana" Shiga sukayi Amir yaja mota A mota sai hira suke wanda rabi tsara bikin su samhat ne Ummi tace"kayiwa d'an uwanka magana ya kwantar da hankalin shi ayi bikin nan kafin mahaifinku ya dawo ya b'ata mana komai" Ummi tace"nafi son ayi kafin wanan kakan tamu ta samu labari" Ummi tace"inshaallah baza a samu matsala ba" Amir yace"ai in naje zan zaunar dashi muyi maganar fahimta" Ummi tace"da dai yafi ai gata ake mashi" Suna kaiwa gida kowa yayi part dinshi Da misalin karfe 8:30 Amir ne zaune da Amar suna hira Amir yace"bro wallahi kayi sa'a mata daga gidan karamci da tarbiya" Tsaki yayi yace"nifa ba auren ne bana so ba, nifa bana son auren karamar yariya ce kuma naji ance she is just 20 haka kawai ta zo tana min yaranta kuma nasan bazata iya d'aukan lalurata ba" Amir yayi dariya yace"toh tsoho tuzuru masu lalura amma a ganina auren yariya mai yaranta yafi sai tayi ta zuba ma yaranta kai kuma kana kwasan gara kana fresh" Basarwa yayi kamar beji ba Amir yace"nasan ka jini but let be serious ya kamata kaje ka gaida amminta da ita ka mata sannu da jiki" Yace"babu inda zani" Amir yace"toh bari in kira ummi ka fada mata domin umurninta ne" Yace "toh naji zani amma sai jibi" Murmushi amir yayi yace"ai tare zamu domin nima inada mission" BOBO be sake magana ba har Amir ya gaji da surutu ya bar me part dinshi Bayan kwana biyu sosai samhat ta samu sauki amma da sauran zazzabin kadan Yau take shirin zuwa wani show da dare na mawaka Da misalin karfe 8:pm ta saci hanya ta bar gidan Tana fita su AMAR suka zo gidan Domin Ummi tame rashin mutunci,shiyasa ya zo Har kasa suka sunguna suka gaida Ammi Taburma ta shimfida musu Gaisuwa suka mata da kyau tare da tambayar ya mai jiki tace"da sauki" Ruwa ta kawo musu shiko Amir sai raba ido yake ya gan inda hanifa zata bullo Shiko Amar ya sunne kai kasa Ammi ko rasa rasa me zata ce musu tayi domin samhat bata gida Can dai Amir yace"ina mara lafiya?" Ammi tace"wallahi tayi barci sai dai in kunzo gobe sai Ku gaisa" Amir yace"babu komai Ammi" Shiko Amar a ranshi yace "kenan bata gida kenan?" Amir yana so ya tambayi hanifa amma kunya ta hana Can dai sai gata ta fito a d'akin Anwar domin nan suke kallo Yana ganinta ya sakar mata murmushi Sai ga anwar ya biyota Hada rai Amir yayi Amar ko ya sallami ammi Shiko anwar wani murmushi ya sakarwa amir dake ji kamar zuciyarshi zata tawartse Bayan sun bar gidan Amar ne ke tuki dai-dai inda zasu fita lungu gidan sai ga samhat tsaye da wani daya rakota Amar ne ya hangosu har ya haska musu wuta Tsaki samhat tayi tace"hello hy bye bye kuji sabon iskanci haka kawai za wani haskawa mutum wuta" Rai b'ace ya ja Motan da gudun bala'i Wanda har suka kai gida babu wanda yayi magana Washe gari sun kara zuwa da dare amma still ta fita duk da fada da ammi ta mata Bayan kwana biyu Yau ta kasance Monday samhat ta shirya zuwa asibiti domin Incharge din asibiti ne ya kira samhat wai ta zo yau oga zaiyi resuming Shiryawa tayi ta sallami ammi Takawa takeyi domin babu abin hawa Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to NANA KHADIJA KANO Gaskiya naji dadin comment dinku ya sani nishadi harda su bobiya🤣🤣🤣🤣a cigaba da gashi suya sai ran sallah.I LUV U FANS kuyi hakuri da rashin reply kunyi yawa ne amma ina jin dadin shi 🅿4⃣1⃣&4⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tafiya takeyi a gefen titi kasancewar babu abin hawa,duk keken da ta tare a cike yake da yan makaranta Bangaren AMAR ko da safe ya shirya zuwa asibiti yana sauko falo ya tarar da ummi zaune a dining tana breakfast Tana ganinshi tayi murmushi tace"my son zo kayi breakfast" Murmushi yayi yace"good morning mum" Tace"morning my son how was your nite?" Yace"fantastic" Tace"zauna mana" Yace"no sauri Nike cause na makara kuma Amir yace in biya chanchaga in amsa mishi files" Tace"shi Amir din ina yake" Yace"ya tafi Abuja tun da asuba" Tace"shine ba sallama?toh Allah ya kiyaye hanya" Amar yace" zai kira ki a waya,mum ni dai na wuce sai na dawo" Tace"take care" Yace"I will mum" Da kanshi yaja mota har ya bar gida A chanchaga ya karbi sako a hanyar komawa shi office ne Ya samu wani mugun hatsari dai-dai city gate domin wani motar tanka ne ya sha gabanshi kafin yace"zaiyi wani abu it was too late cause be ganta da wuri ba saboda hankalin shi na wayar da yakeyi da Abbanshi Abba na fada me nan da 2month zai aura me salma Ganin motan gabanshi ne ya firgitar dashi da sauri ya kwace ya shiga roundabout din da aka yi rounding da karafuna Motar shi ya bugi wani concrete da street light din Wanda sai da ya karye kafin motar ta fadi culvert Mutane ne suka cika wurin Kowa da abinda yake fadi Wasu na video da zasu tura a social media madadin a taimaka mashi Wani ne yace"please a taimaka a Ciro Wanda ke ciki duk da musan ba lalle bane ya rayu" Wani yace"gaskiya a bari yan sanda su zo ko road safety su zasu yi aikin" Samhat da abin ya faru a gabanta domin a d'ayan lane din take Da Sauri ta sallako ta fara tura motane dake zagaye da motan kowa da abinda yake fadi Wani ko sai kokarin shiga culvet din yakeyi Dan yayi videon da kyau Wani haushine ya kamata cikin b'acin rai Ta kwace wayar ta wurga a kota Tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to Anty shamsiya 🅿4⃣3⃣&4⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"wanan wani irin iskancine?wai Ku mutane ne kuwa?a ce kun gan mutum a mawuyacin hali instead of Ku taimaka me shine kuke video,dan niman suna a social media ko niman like da comments kun manta da humanity,wanan wani irin rayuwa ce? a ce mutum ya gan d'an Adam kamar shi a irin wanan Matsala amma Ku kasa taimaka me sai dai ayi video,toh wallahi daga yau mu daina kiran kanmu mutane domin bamu da zuciyar da ya cancaci a kira mu da mutane domin ko dabbobi sun fi mu" Wani yace"toh ai ba aiki mu bane" Rai b'ace ta karasa gaban shi ta nuna shi da yatsa tace"ina son ka kalli wanan motar dake culvet ka raya kaine a ciki amma anki tausaya a taimaka maka saboda ana jiran yan sanda,wallahi in wanan mutumin ya mutu toh ba hatsarin da yayi bane ya kashe shi mu da muke tsaye har muka bari ya mutu ba tare da mun taimaka mashi ba mu muka kashe shi,toh yama al-uma mu da kasar mu zata cigaba tunda mu kanmu bamu taimakon juna?" Zaiyi magana ta katseshi da cewa"ba sai kace komai ba ina son yau in yan sanda sun zo sun cireshi a mace ka koma gida kayi barci harda minshari,Wanda nasan zuciyar ka bazata bari ba domin zaka rayu ne da guilt na ka bari wani ya mutu alhalin kana da hanyar taimakon shi,that is if you have a conscious " Tana gama magana ta dira cikin kwatan ba tare da tunanin komai ba ta fara kokarin bude motar Amma ta kasa,mutumin ne ya diro ya fara taimaka mata domin maganar ta ya shige shi Nan fa aka fara kokarin taimaka mata Da k'yar aka fito da shi jini ya wankeme fuska Wani ya kira noban emergency na general hospital akan ana bukatar ambulance Wani yace"mu kaishi nisa da motar domin nan da lokaci kadan motar zata iyayi bindiga" Nisa da motar suka kaishi samhat ko haka kawai taji jikinta na rawa ga bugun zuciyarta na karuwa Wani ne ya duba shi yace"lah baya numfashi" Wani fadiwa gabanta yayi tace"me kace?" Yace"kamar baya numfashi" Da sauri ta zube kasa ta aza kanshi a cinyarta baka iya ganin fuskarshi domin jini ya wankeme fuskar Kunni ta kai kirjinshi taji kamar zuciyarshi na bugawa a hankali sai kuma taji shiru Jiki na rawa ta sauke kanshi a rude tace"dole ayi resourtating dinshi" Ganin inda jikinta ke rawa yasa wani yace"kin sanshi ne?" Tace"no" Tsungunawa tayi ta fara danna me kirji cikin kwarewa kasancewarta nurse" Ta dade tanayi amma babu alaman zai motsa Harta fara karaya sai kawai taji yayi tari Murmushi tayi tare da hade bakinsu ta fara bashi numfashi Sanda ta tabbatar ya fara numfashi ta kyaleshi Wani yace"alhamdulillahi mun gode da kika ganar damu" Wani yace"gashi har yanzu ambulance bai zo ba" Tace"in bamuyi wani abu ba nan da minti goma komai zai iya faruwa because yayi loosing JINI sosai " Wani dabara ya fado mata da sauri tayi dialling noban incharge Yana d'agawa tace"sir kayiwa Allah kayiwa annabi dan darajar iyayen ka da kaunar da annabi ka turo ambulance city gate yanzu please akwai wani emergency ne" Zaiyi magana ta katseshi da cewa"Dan Allah fa nace" Yace"OK" Bayan wasu mintina ambulance ya zo aka saka shi Itama bayan ta shiga wata nurse na kokarin sa mai drip ta fisge Nan fa ta samu wuri a mota ta zauna a kusa da shi ta hade hanunsu Suna kaiwa asibiti aka fitar da shi zuwa emergency In charge yace"kafin ayi me aiki sai an kira yan uwanshi kuma sai anje police station saboda karya mutu a bar mu da gawan kuma asibitin su ya Shiga matsala" Cikin b'acin rai samhat tace"what nonsense?wanan wani irin doka ce?mutum na nan rai a hanun Allah amma a ce sai an bi wani procedure " Yace"ya kamata ki gane wanan shine rule din hospital din nan" Tace"rules my foot,ka tashi kaje kayi treating dinshi ko kuma ka rayu da guilt din har karshen rayuwar ka" Yace"toh ko na yarda zan dubashi wa zai biya hospital bills?" Ajiye wayar da ta gani a motarshi tayi a table din Tace"wanan wayar yayi worthing 350 thousand domin na taba ganin shi a magazine kaje kayi inshaallah kudin ba zai gagara ba domin a irin motar da yayi hatsari ya tabbatar min mai kudine" Yace"toh in ya mutu fa?" Cikin jin haushin maganarshi tace"in be mutu ba ka karasashi" Murmushi yayi ya mike yana cewa"wai miye hadinki da shi ne?kika dami kanki haka" Tace"ba komai wallahi banma sanshi ba ko yanzu ma bazan ce ga fuskarshi ba" Yace Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. 🅿4⃣5⃣&4⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"shine kika damu yanzu zan Shiga in duba shi" Binshi tayi a baya tace"ni ma a bani lapcot da kaya zan shiga wanan basamudiyar nurse din ta jira mu" Yace"je changing room akwai kaya a drawar na workers ne da aka dinga ki sabi wanda kike so" Sharp-sharp ta shiga ta canzo kaya ta bishi zuwa emergency Babu b'ata lokaci suka fara aiki ana goge fuskarshi sai incharge yace"sir ne fa mai asibitin nan" Tace"what?" Yace"muyi sauri we don't have time" Tace"but muna bukatar JINI" Yace"yanzu zan kira twins brother shi " Da sauri ya fita yaje office yayi dialling noban Amir amma be shiga" Tsaki yayi ya kira na ummi amma bata d'aga ba Sai kawai ya kira na ismat Dake school ya fada mata halin da ake ciki Cikin tashin hankali tace"toh gani nan zuwa" Kafin ya gama wayar sai ga samhat ta biyo shi yana ganinta yace"ya dai?" Tace"gaskiya muna bukatar JININ da gaggawa because yana cikin mawuyacin hali domin komai zai iya faruwa" Yace"toh ai babu jini a lab dinmu dama yau muke son tsara inda zamu tafiyar da asibitin kin San sabo ne?" Tace"toh kai ka bashi mana" Yace"ni JINI O-negative ne" Tace"muje lab a diba nawa ni positive ne" Yace"wai me ya hada Ku ne kike ta taimakame" Tace"yaya na ne" Yace"but ai ismat ce kadai sister shi ke bansanki ba" Tace"yaya mijin da zan aura ne Amar" Zaiyi magana ta katseshi da cewa muje yanzu ba lokacin magana bane"ta kare magana da mayar da facemask dinta Yace"OK" Bayan an gwada JININTA an tabbatar bata da wata cuta aka diba Leda d'aya aka sa mai" Akayi dressing din ciwonshi da wasu allurai da suka dace Sanan aka mayar dashi word Suna fitowa sai ga ummi ta shigo da ismat Ummi sai zufa takeyi Incharge ne yace"ummi karki damu inshaaallah zai farfado nan da awa hudu" Tace"ance motar ya kone kurumus" Yace"ai sai dai mu gode Allah domin samhat tayi saurin yi me abinda ya dace da badan wanan abin da tayi ba hmmm" Ummi zatayi magana sai ga samhat ta fito tana kokarin cire fasemask" Ummi tace"samhat" Tace"na'am ummina" Ummi tace"kece kika taimaki BOBO" Tayi murmushi In charge yace"ai ita taba da jini" Ismat tace"mun gode sosai" Ummi tace"kaini in ganshi" Tace"OK muje yana ciki" Suna zuwa ummi ta ganshi kwance da bandage akai Hanunshi ta kama tana hawaye Samhat tace"ummi karki damu zai samu lafiya" Ummi tace"toh kema karki damu kinji inshaallah zai samu sauki" A ranta tace"toh miye hadina dashi kuma?" Samhat da jiri ya fara dibanta tace"ummi zani gida" Ummi tace"no ki zauna kiyi jinyar shi ni zani in dafo muku abinci" Samhat a ranta tace"ni na ga takaina ni zanyi jinyar yaya mijina?" Ismat tace"ni zan koma school ina da test" Ummi tace"ni zanje in nimo maku abinda zaku ci zan kira ammi in Sanar da ita kina asibiti amma sai zuwa yamma zan dawo"ta kare magana da mikawa incharge kudi Tace"gashi ka aika a siyowa daughter malt da abincin mai kyau" Yace"OK"da misalin karfe 4:30 pm Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS 🅿4⃣7⃣&4⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Da misalin karfe 4'30pm Samhat ne zaune a kujeran ruba na asibiti sai haushi take ji Tana kunkuni tace"haka kawai an barmin kato inyi jinya shi me ya hana yayi aure gaskiya da munyi aure da Amar zan sa mu bar gari,ai irin wanan sai kayi ta girki tsohon nan naci,shi bazai je yayi aure ba sai mungunta banza ai wallahi bazan manta yadani da yayi ba kuma sai na rama,hmmm hello hy bye bye" Shiru Amar yayi yana kallonta domin yanzu ya bude ido Murguda baki tayi kamar ana kallonta tace"kai yau ni nagan ta kaina da jinyar tsoho yayan miji "tunawa tayi da ta hade bakinsu d'azun dan ya samu numfashi Zaro ido tayi tace"hello hy bye bye yanzu in Amar ya ji na hade baki da yayarshi ba dan ya samu numfashi zaiyi fushi" Kallon fuskarshi tayi.shiko yayi saurin kulle idonshi Kallonshi tayi daga sama har kasa, sai ta tabe baki tace"ba lafi yana da kyau,da badan shekarun shiba da shi zan aura amma gomma in auri kaninshi zaifi min" Ta gama mana da mikewa ta d'auko bobo ta bude ta zuka Duk yana kallonta,juyowa da zatayi suka hada ido Yatmusa fuska yayi,ita ko ta lura kamar ya dade da farkawa domin yanayin shi ya nuna beso ta ganshi ba Basarwa yayi yace"ina nike ne?"ya kare magana da kallon wuri Itako a ranta tace"kuji rainin hankali sanda ya gama kallona zai tambayeni ina yake? Juyowa tayi ta kalleshi Tace"..... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS 🅿4⃣9⃣&5⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"a lahira kake" Zaro ido yayi,tace"eh baka yarda bane?watoh dan mugunta kai kace kar ayi treating accident pertient sai an kawo police report?wallahi ka godewa Allah da yau ka zama gawa saboda banzan dokan ka,ai shiyasa in zaka gina ramin mugunta ka gina karami" Zaiyi magana ta katseshi da cewa"ya kamata ka nimo wanda zaiyi jinyarka domin ni gaskiya bazan iya jinya ka ba,dan bani na hana ka aure ba tsararakin ka wasu har sun haifi kamana" Rike kai yayi yace"ashhhhh"domin kanshi na wani tsarawa Da sauri ta karasa tace"menene"kallonta yayi yace"please ki daina tsurutu haka iam felling headache"yanayi da yayi maganar sai ka d'au bashi yayi maganar ba Kallonshi tayi ta harareshi tace"hello hy bye bye nike surutu?madadin kace ka gode shine zaka ce ina surutu?lallai kana da aiki kuwa matan ka ta shiga tara ba uku ba" Incharge ne ya shigo yace"oh sir ashe ka farka?" Da kai yayi me alama da eh Yace"ok " Drip ya fara kokarin cireme sai ga ummi ta shigo da ismat na binta da basket din abinci Karasawa tayi tace"ya dai son" Alama yayi mata da kai tace"sorry fa" Har incharge zaiyi me allura ummi tace"bari ya ci abinci tukunna" Ta kalli samhat tace"ki dibo abinci ki bashi" Tace"ni dai na gan ta kaina wanan tsohon za a ba abinci?" Kasa kasa tayi maganar wanda shi kadai ya ji domin tana kusa dashi" Dibowa tayi ta zauna a gefen gadon ta fara bashi Tana hararanshi da yime masifa da ido A ranshi yace"hmmm yanzu kila a zuciyarta ta fadi hello hy bye bye yafi dari" Ko luma shida beyi ba ya kauda fuska Tace"kuji rainin wayau madadin yace ya koshi shine ya kau da fuska" Ummine ta kalli incharge tace"ya jikin nashi ne usman?" Yace"da sauki ai hajiya an gode Allah domin a inda aka kawoshi ban taba tunanin abin zai zo da sauki haka ba godiyan Allah mu shine kan be bugu ba kuma anyi saurin kawoshi" Ummi tace"toh an gode Allah,amma ya abin ya faru ne daughter? Kuma ya kika San shine"ta kare maganar da kallon samhat Tace"wallahi ina ta takowa ne domin incharge ya kirani jiya in zo asibitin,ban samu abin hawa ba a dai-dai city gate abin ya faru,ni banma San shi bane domin basan shi ba dama"bata labarin komai tayi Ummi tace"hmmm kin kyauta wai yanzu a ce mutane in Abu ya same mutum sai a mayar dashi film" Shiko yi yayi kamar yayi barci Itama samhat diba abincin tayi ta ci kadan Misalin karfe 5:pm sai ga Ammi da hanifa sun shigo Gaisawa sukayi da ummi tayi masu ya mai jiki Ummi ta amsa da sauki Zuwan su ummi ba da dadewa ba sai ga Amir ya shigo a rude Bayan sun gaisa da ummi da ammi Yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fan Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to GORGEOUS WRITERS FORUM 🅿5⃣1⃣&5⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"ummi ya jikin nashi?" Tace"da sauki yanzu ya koma barci" Yace"ya dai farfado ko?" Tace"eh har yana magana ai mun gode Allah" Ajiyar zuciya ya sauke Ummi tace"Ammi yara muje waje muyi magana"bin bayanta Ammi tayi A waje ummi tace"kin yiwa alhajin magana domin yau zan turo Ammi tace"eh,amma me zai hana a bari ya samu lafiya tukuna ai ba gudu akeyi ba" Ummi tace"no ni nafi son ayi da wuri" Ammi tace"in na koma zan fadame toh" Ummi tace"yauwa ai yafi haka" Ammi tace "toh bari in tafi da wuri dan shirye-shirye" Ummi tace"ok " Tare suka shiga word din,ammi ta sallanesu Amir tace"mu zamu tafi" Ummi tace"ah'a ki tafi ke kadai sai anjima hanifa zata dawo zansa a dawo da ita" Ismat tace"eh ammi ki tafi koni zan dawo da ita na zo da mota" Ammi babu inda ta iya haka ta hakura ta tafi Shiko Amir ya kafe hanifa da ido kamar wani dolo duk ya takura mata Shigowar salma ne ya katseshi,hade rai ummi tafi kamar wanda be taba dariya ba Itako sai rankwada takeyi tana cin cingum Kallon ummi Amir yayi,ganin inda ta hade rai abin ya so ya bashi dariya amma ya gimtse Karasowa tayi ta kalli ummi ta basar tace"ya jikin nashi?" Ko kallon inda take ummi batayi ba balle tasa ran zata samu amsa Amir ne ya bata amsa da cewa"da sauki" Samhat ko mamakin waye ita da zata shigo ba sallama balle gaisuwa Ummi tace"daughter ya kamata a tashe shi haka domin magrib tayi" Samhat tace"toh" Kallon Samhat Amir yayi yace"hmmm ba laifi tana da kyau" Itako samhat a ranta tace"wallahi sunyi kama da k'yar matansu zasu iya babance su" Samhat taje zata tashe Amar taji an wani bangaje ta Juyowa tayi ta gan salma ce Salma ta kalleta sama da kasa tace"ke a gabana zaki tabamin mijin da zan aura nan da watani,kina da hankali kuwa?toh ina son ki sani yafi karfinki" Ran samhat ne ya b'ace,cikin b'acin rai Tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my sweet and handsome nephew melchezadac (BOBO) 🅿5⃣3⃣&5⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin b'acin rai samhat tace"ke wace irin jaka ce eh?ina ruwana dan zai aure ki,kina jin sanda ummi tace in tashe shi da kike magana mijin ki ne toh ina kike lokacin da yayi hatsarin " D'aga hannu salma tayi zata kaiwa samhat mari,da sauri samhat ta rike hannu ta mata murmushi tace" hello hy bye bye karki kuskura dan bazan barki ki mareni ba sai na rama" Ummi yi tayi kamar bata jin su domin ta ji dadin inda samhat ke bata amsa Kwace hanunta tayi tace"ke kin San koni waye kuwa nice salma yar minister " Samhat tace"and so what?" Kallon ummi salma tayi cike da rainin tace"ke bazaki fada mata koni waye ba?" Juya kalma ke samhat ta farayi,shiko Amir zuwa yanzu ranshi ya fara b'aci Samhat tace"ummi kike cewa ke?kuma a haka kike tunanin zata bari d'anta ya aure ki" Salma tace"ke wai bazaki fada mata koni waye bane a gun Amar ko sai na kira mijinki wanda ya hada m...." Bata Karasa ba sakamakon wani mahaukaci mari da ta ji Wanda yasa kowa ya kalli inda karan ya fito Hanifa ne tsaye tana huci,da mamaki ummi da Amir suka kalleta domin kowa ya zata samhat ne tayi mari Hanifa ta nuna ta da yatsa tace"daga yau in zakiyi iskanci da fitsaranki karki kara had'awa da manya wanda suka haife ki" Nuna kanta tayi tace"ni kika mar..."wani saukan mari taji ta ji Wanan karon samhat ne,tace"an mare ki yar iska Mara tarbiya,ki koma gida ki kalli kanki a madubi nan zaki San baki isa kiyiwa ummi rashin mutunci ba mu kyaleki,dube ki kamar birin daji ko kyau babu ma kike son a soki" Kallon Amir tayi tace"a gaban ka yaran nan ke ci min mutunci?" Ciro waya yayi ya fara latsawa kamar bada shi tayi magana ba Kallon su samhat da hanifa tayi tace"YAU NI SALMA NAYI MUKU ALKAWARIN TARWATSA RAYUWAR KU GABA D'AYA KUMA ZAN RABA KU DA DUK WANI FARIN CIKI" Samhat tace"babu abinda zaki iya yi mana" Kallon ummi tayi tace "ke kuma sai na aure d'an ki zan hukunta ki" Amir na son ya karasa gabanta ummi ta rike shi Cikin kuka salma ta bar wuri da tunanin irin cin mutunci da zatayiwa su samhat Waya ta Ciro a jaka ta kira daddynta Bugu d'aya ya d'auka,kuka ta fashe me dashi Yace"meya faru baby" Tace"ba a asibiti bane aka ci min mutunci ba" Labarin komai ta bashi Yace"what?karki damu yanzu zan kira shi shamsu din kuma zan dakatar da kwangilanshi har an isa a taba min ya'a kwana lafiya,ki kwanta da hankalin ki aure kamar an d'aurane" Murmushi tayi tace"that is my father" Bangaren su ummi ko rungumi hanifa tayi tace"nagode my daughter " Murmushi hanifa tayi tace"ai ammine tace mana karmu bari a wulakanta babba a gabanmu" Ismat tace "yau na ji dadi an koya mata sense sai dai nasan yanzu Abba zai kira ya zazzage mana" Aiko wayar Amir ne yayi kara,yana dubawa ya gan Abbansu ne Kashewa yayi gaba d'aya ya saka aljihu Kiran ammi yayi amma bata d'aga ba Kafin ya kira ismat ta kashe nata wayar Ummi tace"ki tashe shi samhat" D'an taba kafanshi tayi sai ya bude ido,wanda dama ba barci yayi ba duk abinda ya faru ya ji Bude ido yayi ya kalli ummi.sai kawai tausayinta ya kamashi Amir yace"ya jikin bro?" Cikin karfin hali yace"da sauki" Amir ne ya taimaka me yayi sallah magrib a zaune yayi Shima yaje masallaci yayi nashi sallah Ya dawo,a lokacin duk sun gama sallah suma" Ummi tace"Amir ka kai hanifa gida kai ma kaje ka huta tunda yau ka dawo" Yace"ke kije ummi ki huta ni zan kwana dashi" Tace"no kaje kawai,ismat kema kije kawai sai gobe kin ji" Samhat a ranta tace"ni fa banji ance in wuce ba" Shima kallon samhat yakeyi domin yana jiran abinda zata ce, amma sai yaji tayi shiru Amir yace"toh malama hanifa muje ko?" Tace"eh muje" Har ismat zata wuce,cikin dakiya samhat tace"ismat bari nima in zo ki saukeni a gida " Amar a ranshi yace"da bakiyi magana ba da an canja miki suna" Ummi tace"no daughter a nan zamu kwana banza iya zama ni kadai ba shiyasa na taho miki da kaya sai kiyi wanka a nan Ranta beso ba amma babu inda ta iya tace"toh ummi" Bangaren su hanifa ko suna fita a harabar hospital din Direct inda ya paka mota suka je, ya bude mata ta shiga Shima ya zaga ya shiga, kallonta yayi ya sakar mata murmushi Kau da kai tayi Yace"hani fushi kike dani dan jiya banzo zance ba" Zaro ido tayi ta kalleshi tace"ni? " Yace"yes kefa,ai na gan tun d'azu kike hararata" Tace"ni dai ba ruwana ba haka bane" Aza hanunshi yayi a saman nata yace"toh fad'a min yaya ne?" Tace"please ka bari yaya zaiyi fushi kuma nasan yana can yana jirana" Hade rai yayi yace"oh ni baki gudun b'acin raina ko?" Zatayi magana ya katse ta da cewa"ba sai kin ce komai ba nasan dama ba sona kike ba nika dai ke wahala akanki" Jan motan yayi,itako haka kawai taji bata son b'ata mashi rai Sai kawai ta fashe da kuka Basarwa yayi,sai dai yana jin kukan nata har cikin zuciyanta Ganin bata da niyar yin shiru yasa shi parking a gefen titi.ya kalleta yace"me ya same ki?" Cikin shashsheka tace"ba kaine kayi fushi ba" Murmushin samun nasara yayi a ranshi yace"wanan akwai yaranta ba wayau" A fili kuma sai yace"ai dole inyi fushi tunda kin nuna baki sona" Tace"nifa bance ba" Yace"toh kina sona ne?"ya gama magana da d'aga mata gira Rufe fuska tayi tana murmushi,girgiza kai yayi ya ja mota A kofar gidansu ya paka Har zata fita ya jawota yace"toh ai bamu gama zancen ba" Tace"toh" Jawota yayi ta fadi jikinshi Yace"fadamin me yaya naki yake fada miki?" Turo baki tayi tace"ai cewa yayi shi zai aureni"kwashe komai tayi ta fada me Yace"toh ke kina sonshine?" Shiru tayi,tana turo baki Yace"ina jinki" Tace toh ni nasan miye so ne" Cafke bakin yayi ya fara Sosa kamar sweet Sanda ya gaji dan kanshi ya barta Tace"babu kyaufa" Ko magana ya kasa yi domin yana jin wani feeling ne a kanta Da k'yar ya dai-daita natsuwan shi Yace"na baki nan da sati d'aya zaki fahimci menene so" Bude motan tayi ta fita,a kofa ta tarar da anwar Yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS. 🅿5⃣5⃣&5⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace "ke zo nan" Jiki na rawa ta karasa gabanshi Yace"daga ina kike?" Tace"asibiti ne muka je" Yace"waye ya dawo dake?" Tace"yaya Amir ne"ai sai taji saukan mari Yace "Ashe bana hanaki kula wani ba?" Zatayi magana ya katseta da cewa kina fadin ko kalma d'aya ne zan fasa bakin nan" Fushi tayi ta shige gida yau for the first time da ta fara barin shi tsaye Baki sake ya bita da kallon mamaki Yace"ikon Allah" Niko nace yo ba dole ba,ka fiya zuciya ga saurin fushi da duka Bayan kwana uku Sosai Amar ya samu sauki yana iya tafiya da kanshi Ummi ne zaune a asibiti da samhat ta zauna a dadduma ta cika tayi pam domin ta gaji da kwanciyar asibiti Shiko ya kwanta a gado yana satan kallonta time to time Kallon Ummi yayi yace"Ummi kije gida kawai ki huta karkiyi zazzabi kin gan tun jiya kina fama" Ummi tace"toh wa zai zauna da kai?" Yace"ga SAM nan kuma ai incharge na nan" Murmushi samhat tayi a ranta tace"for the first time tsoho yayi abin kirki" Ummi tace"waye kuma SAM?" Kallon samhat yayi,ummi tace"ok toh samhat ki zauna dashi" Kallonshi tayi ya sakar mata wani kayatacce murmushi Hararanshi tayi tace"ummi in zashi toilet wa zai kai shi?' Kafin ummi tayi magana yace"ai incharge na nan"ya kare magana da yin murmushi kasa-kasa A ranshi yace"tsohon nan dai da baki so kiyi jinya,yau aikin shi zakiyi" Ummi tace"karki damu daughter usman na nan zai duba shi" Ji tayi kamar ta kurma ihu,ji tayi kamar ta shake shi gashi yau akwai show Ummi tace"inshaallah gobe zaki koma gida" Tace"toh ummi" Ummi tace"toh na tafi ismat zata kawo miki abinci da wani abin bukata" Tace"toh" Ummi na barin d'akin ta juya ta kalleshi Tace"sannu da ka had'a wanan abin,me zan ma" Yace"ba komai I just want to see you suffer" Wani ihu tayi tace"Ashe yau akwai drama domin zan koya maka hankali tsoho ba wayau kawai,in ba iskanci ba ina matar da kanin ka zai aura zaka sani gaba Dan bakin ciki kamar ni na hana ka aure, shima munafuki Amar din ya tafi ya barni ko ganin sa ban tabayi ba" Murmushi rainin wayau yayi mata domin yana jin sanda ismat kece mata Amar yaje abuja Masifa takeyi ta inda take shiga ba nan take fita ba Shidai shiru yana kallonta domin shi kadai yasan irin rashin mutunci daya tanadar mata Misalin karfe 8:pm Amir ya shigo da basket din abinci Ganinta yayi zaune a dadduma ta hada rai Murmushi yayi yace"amarya lafiya kuwa?" Ko kulashi batayi ba,ta cigaba da danna wayarta Amar yayi murmushi yace"amaryar rikici take jin yi" Ajiye basket yayi yace"ai gomma in tafi in barku karta hada dani" Murmushi Amar yayi yace"da yafi maka because inda ta kumbure haka zata iya explosion kamar bomb" Har Amir ya kai kofa zai fita tace"ka zo fa ka zauna da d'an uwanka dan bazan iya ba" Zaiyi magana Amar yace"tafi abinka oh" Yace"ai dama" Yana fita wayarta yayi kara,mikewa tayi tasha rawa kafin ta d'aga Shidai kallonta yake a ranshi yace"itadai komai ta iya yanzu ta gama karatu Al-qurani kamar yar SUDAIS" Tace"ya dai Hafiz" A can bangare Hafiz yace"kira nayi in fada miki akwai show ba 9:pm a youth centre" Tace"ai zan zo ka bani nan da minti 30 su stars zasu zo?" Yace"eh" Tace"ai irin haka be wuceni" Yanke wayar tayi, tayi murmushi,agogo ta duba ta gan 8:40 Tace"good"tashi tayi tace"kai tsoho ga abinci in kaji yunwa zanje kallon show" Mikewa yayi ba tare da yayi magana ba yaje ya kulle kofa ya zare key Yace"toh sai kin dawo" Zaro ido tayi tace"hello hy bye bye dama kana da lafiyar da zaka kulle kofa kasa ummi tasa inyi jinya ka,toh baka isa ba sai ka bude" Yace"toh ina jira inji abinda zakiyi" Tace"OK zamu gani domin yanzu zan danne ka in kwace" Zuwa tayi amma kafin ta karasa ya saka key cikin wando yana dariya yace oya zo ki cire Zama tayi ta fashe da kuka Yace"wait har kin fara kukan ne tun dare beyi ba ai alkawari nayi baza kiyi barci yau ba " Tace"mugu kawai" Yace"yes nine" Kwanciya yayi ya fara barci hankaki kwance Itama gajiya tayi da kuka har barci ya d'auketa Da misalin karfe 12:30am Ku bari nima inyi barci da wuri saboda in farka in d'auko muku ruhoto yau aikin dare zanyi Hello hy bye bye🤣 Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans 🅿5⃣7⃣&5⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Da misalin karfe 12:30am Amar ya farka daga barci,tashi yayi ya zauna ya kalli samhat dake barci hankali kwance ta ma manta a asibiti take Murmushin mugunta yayi yace"yau zaki gane shayi ruwa ne domin tsoho zai addabe ki" Tashi yayi ya d'auko basket din abinci ya gan bata ci nata ba Budewa yayi ya zauna a kushin din dake d'akin domin special word ne babu abinda babu" Zama yayi ya cinye shi tas harda niman kari domin wani yunwa yake ji Tashi yayi yaje toilet ya wanke hannu ya dawo,basket din ya kalla ya gan bobo a ciki wanda ummi ta bayar a bawa samhat Domin d'an zaman da sukayi a asibiti ta lura cikin dare samhat sai ta sha bobo take barci Murmushi yayi yace"WOW my bobo" D'aukawa yayi ya bude ya fara sha d'aya bayan d'aya har ya shaye gora bakwai Rufe goronan yayi kamar ba a taba ba Sanan yaje gabanta yana kallon fuskarta Ya dade yana kallonta kafin ya gyra mata suman daya rufe mata fuska Kallon karamin bakinta yayi mai tsiwa har ya kai hannu zai shafa sai ta fara juye juye Bude idon da zatayi sai idonsu ya had'u Kashe mata ido yayi,itako a zabure ta mike da salati a baki tana gyra dogon riganta da ya d'an sauka ana d'an ganin kirjin Tace"hello hy bye bye me kakeyi a nan?" Yace"hy bye bye zuwa nayi in ci mutunci ki"ya kare magana yana kallon kirjinta" Gyrawa ta farayi tace"ni fa ban son iskanci,wanan ai iskanci ne" Yace"ai iskanci nan da ba ki so shi zamuyi yanzu" Zaro ido tayi tace"toh wallahi baka isa ba in kai d'an iska ne ni ba yar iska bane.kai ko kunya Baka ji ina masayin budurwan kanin zaka nima kayi iskaci dani,toh wallahi gomma in bari ka keta min haddi gomma in rasa rayuwata" Yace"ok zamu gani" Yi yayi kamar zai fado mata tayi sauri kaucewa Tace"kai mugu banza karka manta da JININ JIKINA kake rayuwa dan haka Karka kawo min iskanci" Yace"and so ai bani nace ki bani ba,iskanci ki ne yasa kika bani,anga handsome harda wani hade bakin mu da sunan bani numfashi tir da mai hali irin naki" Haushi maganar shi ya bata ji tayi kamar da shake shi Cikin jin haushi tace"Baka ma gode ba na had'a bakina da dogon bakin ka,kasan maza nawa ke mutuwar son wanan bakin nawa?amma ba gan laifin ka ba domin taimakon ka nayi da na barka ka mutu da yafi min " Zuwa yayi dab da ita yace"bakin waye dogo" Tace"naka mana" Ba tare da yayi magana ba ya ja zuwa toilet Dai-dai wajen madubi ya tsaya yace"ki kalli kanki da kyau zaki san kin fini muni domin nafi ki kyau nisa ba kusa ba" Tace"ai ba sai na kalla ba ko makawo yasan nafi ka kyau" Zatayi magana ya hade bakinsu,musu musu ta fara tana dukan kirjin shi Amma yaki bari ya dade yana kissing dinta har ya fita hayyacin shi Sanda ya gaji son ranshi ya barta Kuka ta fashe dashi tace"oh ni na hadu da tsohon d'an iska" Shiko a ranshi yace"nayi fuck up meyasa bana iya controlling kaina in ina gaban yariyar nan yanzu ai sai ta raina ni ta d'auka sonta nike" Hade rai yayi yace"ke miye haka kikewa mutane kuka?karki gan Dan nayi miki karamin abin nan ki d'auka sonki nike, ni bana sonki ko kadan" Cikin kuka tace"Allah ya isa sakani na da kai mugu kawai,toh in dai wanan karamin abune a gun ka that means kanayin wanda yafi wanan"wani kuka ta kara fashewa dashi sai cewa take hello hy bye bye Buge mata baki yayi yace"daga yau karki karamin Allah ya isa in ba haka ba zaki sha mamaki" Kuka ta fashe dashi domin taji zafin buge mata baki da yayi Shiko fitowa yayi ya kwanta ya barta a toilet Bayan minti goma sai gata ta fito tana rike ciki alamun yunwa take ji Direct gaban kula taje ta bude ga mamakinta ta gan wayam Kallon gefenshi tayi,sai ya kau da kai Murmushi tayi data gan goruna bobo tace"shiyasa nike sonki ummina" Da farin ciki ta d'auka sai taji shi ba nauyi Budewa tayi ta gan babu cikin tashi hankali ta fara bude marfin goran d'aya bayan d'aya amma empty ne Kallon gefen shi tayi tace"kan uba yau akwai hy bye bye a dakin nan" A fusace ta tashi ta karasa inda yake kwance ta rike kugu Tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my niece peace 🅿5⃣9⃣&6⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"sannu tsohon mugu abinci ka cinye dan mugunta baka tsaya a haka ba ka ka shanye min bobo,toh yau zaka gan rashin mutunci domin wallahi kowa a gidan mu yasan gomma a shanye min bobo gomma an sace min waya" Kallonta yayi daga sama zuwa kasa yace"please let me sleep in peace domin na koshi dayawa ina bukatan hutu" Wani ihu tayi tace"kan uba na ratse da Allah sai ka biyani bobo na dan wallahi ba yarda zanyi kuji min rainin hankali kai ka cinye abinci ka kafin kayi bacci shine dan mugunta zaka cinye min nawa,dan mugunta gaskiya ni bazan yarda ba ta kare magana tana karkada kafa Yace"toh yanzu ya kike so inyi domin ni na d'au kin koshine shiyasa na cinye ashe zaki ci,kuma ai kema kin taba data min bobo a d'aki" Tace"Ku ji min mugu azalumi mara imani in bada mungunta ai kai kanka kasan ina bukatar in ci abinci saboda JININ JIKINA" Yace"toh yanzu ya kike son ayi?" Tace"biya na zakayi ko ka amayo Wanda kaci" Yace"toh in banji aman fa?" Tace"wallahi sai ka amayo shi dan bazai yiwu ka ci ka koshi ka kwanta hankalin ka kwance ba,is not possible ni kuma in kwana da yunwa ba" Yace"toh ki yi abinda zakiyi dan nidai bacci nikeji" Yayi magana yana kokarin kwantawa Ai jawoshi tayi har wuyan T-shirt din rigar jikin shi ya barke Tace"na ratse mutun yayi abinda zai b'atamin rai yanzu ko zai gan ba dai-dai ba ehee nidai na fadi tun yanzu kan ran mutum ya b'ace" Yace"toh wallahi in baki bari nayi barci ba ranki zaiyi mumunan b'aci" Tace"wallahi sai dai ranmu amma banawa kadai ba kujimin rainin wayau " Yace"wa ke raina miki wayau?ni sa'anki ne?" Tace"ai wanan babu wani maganar sa'a mugunta ne kamin kuma sai na rama tsohon banza wanda baya iya sauke hakkin iyalin shi"itafa bata San ma'ana sauke hakkin iyali ba ji tayi anyi fada a mokatansu mata da miji matar tace"tsohon banza baka sauke hakki iyali shine itama yau ta fadi" Zaro ido yayi yace"wani irin hakki kenan kike nufi" Tace"ai kafini sani mugu kawai d'an duniya" Yace"toh nagode amma kiyi hakuri in an mana aure zan sauke hakkin" Tace"aure da kai dawa?ai sai dai kanin ka danni bazan aure tsoho ba" Yace"na nawa kuma ke da kika zo har gida kika nimi aurena wajen ummina,kuma ni dai bason ki nike ba" Tace"dama wake sonka ai cewa akayi Amar zan aura" Yace"fool ai nine Amar" Wani ihu tayi tace"wallahi sai dai a fasa in kaine Amar ni me zanyi da tsoho Allah kadai yasan matan da kayi ta kissing wama yasan ko kawuce gurin" Murmushi yayi yace"wani wuri kenan?yimin bayani" Tace"banda lokacin d'an iska irin ka" Murmushi yayi yace"toh bari in kwanta tunda baki da lokacina" Kwanciya zaiyi amma samhat tayi tsale ta.. Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to hajiya Hamamatu 🅿6⃣1⃣&6⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tsalle tayi ta haye bayan shi tace"sai mu gan ta inda zakayi barci" Yace"oh my goodness zaki sauka ko sai na yarda ke" Kara rike shi a wuya tayi, ta matse sanda ya tsaki kara Tace"oh ka d'au kai kadai ka iya mugunta?" Yace"sauka ko in baki mamaki" Tace"babu inda zani wallahi yau bakai ba barci" Yace"kiyi wa Allah ki bari in huta in samu barci wallahi kai na ya fara bugawa" Tace"Allah yasa ya fashe dan rainin sense" Mikewa yayi ya fara zagaye d'akin da ita a baya har ga Allah kanshi na ciwo Cikin dauriya yace"SAM please kiyi hakuri wallahi iam seriously felling headache kin ji bari in kwanta you know my condition ko?" Tace"your condition is not my problem just make me sleep" Yace"ok " Zagayawa ya farayi da ita,yana jin jiri Itako wani dadi taji a bayan shi,a hankali barci ya d'auketa Jin shiru kuma nauyinta ya karu shiyasa ya gane tayi barci Yace"SAM!SAM!!SAM!!! Can kasan makoshi ta amsa da uhrmmm Ajiyar zuciya ya sauke yace"thanks goodness she is asleep " Karasawa yayi gado ya kwantar da ita shima ya kwanta ya azata a kirjin shi ya rugunme Kiran sallah farko ya tasar da ita daga barcinta mai dadi A hankali ta bude idonta,jin an rungumeta yasa ta kalleshi Barci yake hankali kwance Tsayawa tayi tana kallon fuskarshi tace"hmmm he is handsome and cute" Shafa sumar kanshi tayi ta lumshe ido tace"matsala guda daya ne shine shekarun shi" Har zata taba lips dinshi ya bude ido yana murmushi Da sauri tayi yinkurin sauka,ya jawota Yace"repeat what you just said" Tace"bance komai ba" Yace"dama dai ina son in fada miki ne,dont fall for me domin ina da Wanda nike so" Murguda baki tayi tace" hello hy bye bye go to hell kuma ina son ka sani I always do the direct opposite of what people don't want so is possible I may fall for you and if that happens you have no choice than to love me back fiye da wanda nikeyi maka" Yace"hmnm"domin yama rasa abinda zaice dan da tasan zuciyarshi da bazata fadi hakan ba Toilet taje ta d'auro alwala ta tada sallah Tana idarwa ta mike ta jawo waya ta kira Hafiz abokinta Yana d'agawa tace"ya dai Hafiz ya show din jiya?" Hafiz yace"hmmm ai bari an sha dake ai jiya anyi bidiri,amma meya hanaki zuwa?" Tsaki tayi tace"kadai bari wani tsoho na tsaya jinya amma yau ka kirani zan zo" Shiko kallonta yake yana murmushin mugunta tana gama waya ta ajiye wayar a tebur ta mike tana wakar JININ JIKINA Kallon wayar yayi murmushi yace"perfect"mikewa yayi ya d'auki wayar dama akwai wani ruwa a roba da cleaners sukayi using basu fitar ba Yace"SAM kalli" Juyowa tayi ta kalleshi D'agawa wayar ya ya saka ruwa yana murmushi Da gudu ta zo tace"hello hy bye bye wallahi sai ka biyani na ratse kasan ya akayi bakin mugu ya siyamin wayar ne da k'yar ammi ta tursasa shi,shine dan mugunta ka saka a ruwa wallahi sai na rama" Wayarshi me tsada ta saka a ruwa tana huci amma still haushi take ji Yace"toh miye na haushi ba kin rama ba?" Tace" ai ka cuce ni ko"wayar ta samo a ruwa ta fara kokarin budewa tace"hello hy bye bye Allah yasa noban star dina na cikin sim" A ranshi yace"oh number ya dameta yanzu zanyi maganinta" Kwace wayar yayi ya cire sim ya karya ya take wayar Wani ihu tayi daya sashi toshe kunin shi Tace"wai me nayi maka ne" Yace"ba komai" Kuka ta fashe dashi,sai kuma ta bashi tausayi Rungumota yayi yace"yi hakuri yanzu zan siya miki sabo kin ji" Tace"toh ya zanyi da number" Yace"ki share kawai" Da k'yar ya lallasheta tayi shiru wanda sanda ya goyata ta koma barci Rike kai yayi yace"hmmm yau na gan me jinya eh inda haka ake jinya da hawan jini ya kashe marasa lafiya Da safe shi da kanshi ya had'a kaya yace"incharge ya kaisu gida Ummi dake zaune tana shirin zuwa, kawai ganinshi tayi Tace Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to ANTY MAMIE 🅿6⃣3⃣&6⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ah'a har kun dawo ina ita samhat din" Yace"SAM ta tafi gida " Tace"toh ya jikin naka?" Yace"da sauki amma ya na ganki a haka?" Zama tayi a kujera ya kwanta ya aza kanshi a cinyarta Ajiyar zuciya ta sauke tace"wallahi abban Ku ne ke San tayarmin da hankali wai ya tura gidansu salma" Yace"what?" Tace"yes kuma zai dawo in three weeks" Yace"wallahi bazan yarda a min aure dole ba kamar inda yayiwa Amir " Ummi tace"son goyon bayan ka ake nema domin mijin mamin Ku Rukkaya yaje nima maka auren samhat ansa nan da two weeks please karka watsa min kasa a ido ka rike yariyar nan amana bansan meyasa nike jin sonta har zuciyata ba" Yace"urhmmm" Hira sukeyi Wanda rabi inda za a tsara bikin ne amma ummi kadai ke magana Suna cikin hira sai ga kairat ta shigo da 3qtr ko dankwali babu tana cin cigum Kallo d'aya ummi tayi mata ta kauda kai Shiko ko kallon inda take beyi ba Zama tayi ba tare da gaisuwa ba tayi murmushi tace"our brother ya jikin?ban samu zuwa asibiti gaisheka ba irin I was busy like hell,inata shopping online Ko kallonta beyi ba balle tasa rai zai bata amsa Ko a kolan rigarta sai ma remote data d'auka ta canja channel Yar'ta ne ta shigo da gudu ta rungume BOBO tana dariya tace"big daddy nayi kewar ka kull um sai Abba yace zaka dawo baka dawo ba" Yace"toh ai gani nan na dawo" Kairat ta kallesu ta tabe baki sai kawai ta kalle ummi tace"yauwa ummi ina son in sanar dake zani Dubai shopping gobe ki kula da angel" Ummi tace"in kin je karki dawo" Tace"ai dole nema in dawo tunda gidan mijina ne"tana magana tana tafiya Ummi tayi tsaki tace"Allah ya raka taki gona" Bangaren hanifa ko Sosai taji kewar Amir ji take kamar in bata ganshi zatayi hauka Yanzu ma dunkulewa tayi a d'aki tana kuka kasa-kasa Samhat tace"wai me ke damun ki ne?" Tace"tunawa nayi da Abba da ummi" Zama samhat tayi cikin tausayin kansu tace"hanifa ki yi hakuri ki share hawayen ki kafin Ammi ta ganki,kin San bata son ganin b'acin rai mu zata gan kamar akwai abin da ta gaza ne shiyasa muka tuna iyayen mu,ki dubi irin wahalar da tayi damu a lokacin da gari ba lafiya da girma na ta goya ni,ke kuma Anwar ya goya ki,wallahi kullum in na tuna wanan ranan ji nike kamar in goya Ammi in kuma yi mata abinda zai sa taji dadi"kama hanunta tayi ta hade da nata Tace"hanifa ki dubi girman Allah ki so Anwar domin shine kadai abinda zamuyi dan muyi mata hallaci" Kukan hanifa ne ya karo domin ji tayi samhat tasa ta cikin tashin hankali Cikin kuka Tace"toh zanyi kokari amm amma"kuka ne ya ci karfinta" Samhat dake hawaye tace" amma miye" Ganin ta kasa magana yasa samhat rungumeta tana buga bayanta Duk abinda sukeyi Ammi na kallonsu ta window Shigewa d'aki tayi ta zauna bakin gado tana hawaye tace"ya Allah ka bani ikon da halin rike marayun nan" Wani jaka ta kwaso ta ciro sarka da abin wuya tace"lokacin amfanin Ku yayi zan sayar inyiwa samhat kaya kamar ko wacce amarya bazan taba bari Ku wulakanta ba domin Abba Ku ya mana hallaci" Bayan minti talatin samhat tayi nasaran lallashin hanifa har tayi shiru amma damuwa ce fal a ranta,hira sukeyi Hanifa tace"amma kina ganin yaya Amar be da mata?" Tace"no be dashi domin da yana dashi da na sani" Dariya hanifa tayi tace"hmm in an boye miki fa?" Tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS 🅿6⃣5⃣&6⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"kan uba da sun gan ba dai-dai ba aini bazan taba auren me mata ba,kin manta labarin da Abba ya bamu irin wahalan da ya sha a hanun matar babanshi kullum in na tuna sai nayi hawaye" Hanifa tace"hakane nima bazan iya auren me mata ba dan ban son yarana su sha wuya" Samhat tace"wata rana ji nike kamar zan gan yaya abbanmu da ya laka me sata wallahi da sai nayi me rashin mutunci" Hanifa tace"ke ko ni?sata fa ba karamin abu bane" Samhat tace"ni addu'ata Allah ya had'ani da ko jikokin shi ne ko yaranshi" Dariya hanifa tayi tace"Ashe zaki je nijal kenan,domin ai Abba yace a nijal ya barsu" Tace"ni dai wallahi in na had'u dashi sai na d'au fansa" Hanifa tace"Abba fa yace ya yafe musu" Tace"toh in shi ya yafe ni ban yafe ba"rike hanun hanifa tayi ta had'a da nata Tace"my kid sister ki yi min alkawari duk lokacin da Allah ya had'a mu dasu zaki bani goyon baya d'ari bisa d'ari" Hanifa tayi shiru tana tunani tace"amma ai komai ya wuce" Tace"ni be wuce ba a guna ji nike kamar yanzu ta faru,ki yi min alkawari dake za a buga was an" Hanifa ta Kara damke hanun samhat tace"muna tare iya wuya bazan taba barin ki ke kadai ba" Murmushi samhat tayi tace"good I love you my sister" Tace"I love too" Suka rungume juna,murya ismat suka ji tace"ni baza a had'a dani ba Dariya dukansu sukayi suka ce common join us Bayan sun gaisa sai ga Ammi ta shigo Tace"hanifa zo" Zuwa hanifa tayi Ammi tace"ya naganki a haka?" Hanifa tace"ba komai Ammi muna tsara event din auren samhat ne" Ammi tace"ko in goya ki ne?" Zaro ido tayi tace"ah'a wallahi ai na girma" Ammi tace"toh me kike so" Tace"ba komai Ammi" Samhat hawaye ne ya ciko mata domin tabbas tasan ammi taji maganarsu kenan Ammi tace"ki fada min ko bandashi zansa a nimo miki" Tace"ni tuwon shinkafa zanci" Ammi tace"shikenan kawai" Tace" eh" Fita tayi tana cewa"yanzu kuwa " Samhat tace"yau su Ammi a yaye ni" Ismat tace"ai kin tsufa" Hade rai samhat tayi tace"ke kuma kin kyauta da kika raina min hankali yanzu ai nasan waye Amar"ta kare magana tana hararanta" Dariya ismat tayi tace"kamawa tayi" Hanifa tace"ismat please aramin wayarki in tura Abu" Ismat tace"gashi"ta cire pattern" Amsa hanifa tayi ta kunna Bluetooth Ganin duk hankalin su yayi nisa ta shiga contact Suna ta gani yaya Amir,da sauri ta kwashi noban a wayarta sanan ta tura hoto d'aya ta mika mata Ba tare da ismat ta kalleta ba tace"har kin gama?" Tace "eh gashi" Fita tayi a d'akin Wuri ta samu ta kebe ta kira Noban Bugu biyu ya d'auka Yace"hello!hello!!" Kuka ta fashe dashi Yace"subhanaallah waye ne please" Cikin kuka tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated TO MY LOVELY FANS 🅿6⃣7⃣&6⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin kuka tace"ba kaine ka ce kana sona ba kuma baka zo"ta kare magana tana turo baki Yace"ya salam hani ke ce" Turo baki tayi kamar yana ganinta tace"oh baka ma San muryata ba" Yace"sorry hanifa kin San bani da noban" Tace"ok" Yace"toh ya kike?" Tace"fine" Yace"yanzu kinsan menene SO?" Tace"ah'a" Yace"da baki ganni ba kwana biyu ya kike ji?" Tace"gaskiya bana jin dadi kuma ko bacci nikeyi sai inyi ta tunanin ka" Dariyar jin dadi yayi yace"dame kuma kike ji?" Tace"a lot of fellings Wanda ban taba jiba akan kowa" Yace"wanan shine SO kina sona kenan" Tace"in hakane zan kashe wanan son a zuciyata domin babu abinda zai amfana mana" Cikin tashin hankali yaga samu yaga rashi yace"why hani?" Yanke kiran tayi hawaye na bin kuncinta tace"why yaya Anwar meyasa sai ni kake so?" Wayar ne ta sake kara sanda ya kira so biyu a na ukun ne ta d'auka Yace"hello hani are you there?" Tace"uhrmmm" Yace"what the hell do you mean by zaki cire ni a zuciyarki?" Tace"domin hakan shine yafi alkhairi" Yace"ki fito bakin titi anguwan ku gani nan zuwa" Katse kiran take son yi,kamar ko yana zuciyarta Yace"don't you dare hang my call" Tace"toh kayi hakuri wallahi bazan iya fitowa ba" Yace"ai inma baki fito ba ni zan shigo in fadawa Ammi komai" Tace"please don't wallahi zan fito gama ni nan zuwa" Shigewa tayi ta samu su ismat da samhat zaune suna hira Ismat tace"ya kamata gobe muje shopping domin zakyi pre wedding pic" Tace"ai sai tsohon ya zo zamuyi magana nifa an cuceni da aka had'a ni da tsoho" Ismat tace" yauwa hanifa zo ki gani wanne zamu zab'a cikin biyu"ta kare magana da nuna mata wani yadi Ko kallonta hanifa batayi ba sai ma cigaba da tayi da niman hijabin da zata saka a akwati Samhat ne ta lura da halin da take ciki domin kwata-kwata bata hayyacinta A ranta tace"something is fishy akwai abinda take boyewa kuma I most find out" Tana saka hijab ta bar d'akin da gudu Ismat tace"ikon Allah me ke damunta?" Samhat tace"share ta" A hanyar fita ta hadu da Ammi sukayi karo Ammi tace"ina zaki haka?" Cikin dasheshiyar murya tace"takarda zan anso wajen wata yar class dinmu" Ammi tace"dan Allah hanifa ki fada min abinda ke damun ki" Zatayi magana text ya shigo wayarta kamar haka: In ban ganki ba in the next 1minit zan shigo gidan Kallo ammi tayi tace"ammi zan dawo yanzu" Bata jira me zata ce ba ta bar gidan A gefen titi ta gan motar shi parke Shiga tayi,yana jin ta shiga ya ja motar da gudun bbala'i Tsorone ya kamata zatayi magana ta gan fuskar nan a hade kamar Wanda be taba dariya ba Be tsaya ko ina ba sai a chamber dinshi Fita yayi ya zaga ya bude ya kama hanunta yana janta Har cikin office dinshi Babu kowa office din duk ma'aikata sun tashi kasancewar yamma ne Turata yayi ta fadi a kujera Yace"look at me and repeat what you said d'azu" In ina ta farayi,wani tsawa yayi mata yace"I said ki maimaita me kika ce d'azu" Kuka ta fashe dashi domin ta razana da yanayin shi Tsugunawa yayi da guiwowinshi yace"hani please stop crying ko kina son in mutu ne?" Ta girgiza me kai yace"ok meyasa baki son zuciyarki ta soni?" Tace"saboda yaya na yana so ya aureni nikuma bana son in b'atawa Ammi rai " Yace"is that why you are ready to sacrifice our love?" Tace"saboda babu wani mafita shiyasa" Kama hanunta yayi ya kai dai'dai kirjinshi Yace"fell my heart beat wallahi hanifa bazan iya rayuwa babu ke ba tun ran farko da na ganki na kamu da son ki mai tsanani karki gujeni" Zatayi magana ya hade bakinsu" Shiru tayi kamar tsohuwan munafuka Sanda ya tabbatar ya kashe mata jiki ya rabu da ita Yace"daer ya za ayi yanzu ya kamata mu nimi mafita"ya kare magana da murza tafin hanunta Tace"nima ina sonka " Yace"karki damu zan nimo mana mafita" Hira ya farayi mata wanda rabi yana zugata ne akan ta share maganan samhat ita ko ta biye me Sanda suka shafe awa biyu ya mayar da ita gida A kofar gida ya sauketa,tana fita sai ga yaya Anwar ya taso daga inda yake zaune zaman dakalin kofar gida Duk da ta tsorata domin ta gan b'acin rai a idonshi amma ta basar Cikin dakiya ta ratsashi ta shige gida Shiko motar ya bude ya Shiga,wani kallo ya watsawa Amir Yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans 🅿6⃣9⃣&7⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"me kake nima a wurin hanifa" Murmushin gefen baki Amir yayi yace"ai ita zaka tambaya na gan kanwar kace ko?" Anwar yace"in kana so ka zauna lafiya ka fita hanyar hanifa domin matatace" Amir yace"really? ai banda labari kunyi aure" Shako shi Anwar yayi cikin b'acin rai yace"ka fita a harkanta ko kayi bankwana da farin ciki har karshen rayuwarka" Cire me hanun Amir yayi a kolan rigar shi yace"na lura kai yaro ne but let me make this clear wallahi ko kana so ko baka so sai na auri hanifa da yarda Allah kuma nan da kankanin lokaci" Yace"NI KUMA NAYI ALKAWARIN DAGA RANAN DA KA SAMU NASARAN AUREN HANIFA TOH ZAN ZAME MUKU ANNUBA BAZAKU TABA SAMUN KWANCIYAR HANKALI" Amir yace"fita min a mota" Yace "zan fita amma kayi nazarin maganata na barka lafiya" Hanifa na shiga ciki ta tarar da Ammi da su ismat suna hira Zama tayi akayi da ita sai wani nishadi take ji duk samhat na clura da ita Bayan sunyi sallah magrib ismat ta sallami su har mota samhat ta rakota Ismat tace"wai yaya Anwar na nan kuwa kwana biyu?" Samhat tace"yana nan mana,ke ban gane miki ba kullum sai kinyi ta tambayarshi" Murmushi tayi ta shige motar ta,ita kuma samhat ta koma gida Tana kaiwa gida ta tarar da tashin hankali domin Abba ya kira ummi yace a fara shirye shirye auren BOBO da na ismat nan da wata biyu Amar zai auri salma ita kuma ismat zata auri jibrin d'an gidan minister alhaji bala watoh (JB) Kuka ta fashewa ummi dashi cikin kuka tace"nidai bana son shi Anwar nikeso"bata ma San sanda maganar ya fito ba Ummi tace"karki damu domin yace"zaije nijer sai nan da wata d'aya zai dawo kafin ya dawo duk na aurar da Ku" Tace"mun gode ummi" Da misalin karfe 9:13pm samhat ne zaune a dakalin kofar gidansu tana shan waka a sabon wayar da amar ya bata Kirane ya shigo ta d'aga Tace"hello!hello!!hello!!!" Sanda tace"so uku taji muryar BOBO Yace"kina gida ne" Maganar nashi haushi ya bata dan haka tace"ah'ah ina mutuware ne" Yace"ok in ma lahira kike koma ina ne ki koma gida kafin ranki ya b'ace" Tsaki tayi tace"hello hy bye bye" Yace"hy bye bye" Katse kiran tayi tana jin haushi tace"kaji ikon Allah da rainin wayau" Tashi tayi ta shige gida tana kunkuni D'akinsu taje direct,jin wayar hanifa ne ya sata labewa Ji tayi hanifa tace"wallahi ina sonka yaya Amir kuma inshaallah kai zan aura ba Anwar ba" Samhat tace"no wonder komai nashi hanifa daya zo asibiti sai ya tambayeni A zuciye ta shiga d'akin ta kwace wayar ta wankawa hanifa mari guda biyu masu lafiya Tace"hanifa yaushe kika fara rashin ji?" Shiru hanifa tayi sai hawaye,cikin b'acin rai samhat ta rufeta da duka Tace"amsa min ba dake nike ba" Ihun hanifa ne ya taso Ammi dake barci Da gudu ta shigo ta ja samhat dake dukan hanifa Ammi tace"miye haka ne?" Samhat tace"Ammi bari in ci ubanta" Komai dake faruwa Amir naji domin ba a yanke wayar ba Cikin mamaki Ammi domin basu taba irin haka ba tace"me ke faru" Hanifa dake kuka tana so tayi magana samhat tace"wallahi kina fada mata sai na ci ubanki" Wankawa samhat mari Ammi tayi tace"watoh ban kai Ku fadamin gbake nan har kun girman da zaku boye min "kallon hanifa tayi Tace"ina son ki dubi girman Allah ki fadamin meya had'aku" Cikin kuka ta kwashe komai ta fada mata Ammi tace"toh ke cikin Amir da Anwar wa kike so" Samhat tace"ai ba sai kin tambayeta ba Ammi tace"ba dake nike ba" Hanifa cikin jin nauyin Ammi tace"Amir nike so" Ammi tace"shikenan Ku kwanta banso in kara jin wani magana" Hanifa tace"ni dake zan kwana" Tace"toh muje" Samhat ko da b'acin rai ta kwanta amma barci yaki d'aukanta karshe ma kiran Amar tayi ta zazzage me rashin mutunci Harta gama be gane me take fadi ba Bin wayar yayi yace"hmmm my crazy SAM kowa ya tabo ta oho" Washe gari Ammi ta kira ummi akan ta zo akwai magana Hmm kome zasu kulla oho Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans 🅿7⃣1⃣&7⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Babu b'ata lokaci ummi tasa ismat ta kawo ta gidan A sakar gidan suka tarar da ammi tayi tagumi Bayan sun gaisa ismat ta shige d'akin su samhat Ummi tace"gani Allah yasa lafiya" Ammi tace"akan maganar yaran nan ne Amir da hanifa in babu damuwa ina son a had'a auren su dana samhat" Shiru ummi tayi tana nazari kafin tace"wani abu ya faru ne?" Zayyana mata komai ammi tayi ta kare da cewa"ni komai suke so shi za ayi farin ciki su shine kwanciyar hankalina" Ciki jin dadi ummi tace"toh sai dai a had'a da ismat da Anwar" Ammi tace"ita ismat tana sonshi ne?domin bana son ayiwa kowa dole" Ummi tace"karki damu domin ta tabbatar min tana sonshi" Ammi tace"toh Allah ya taimaka amma mu barshi ba sai yaran sun sani ba" Ummi tace"nasan zasu yi farin ciki in muka musu surprise" Ummi na barin gidan ta fara kiran yan uwanta tana fada musu domin biki sauran sati d'aya Kafin ka ce me washe gari gida ya fara cika da jama'a Mami watoh kanwar ummi (anty rukkaya)ita ce zaune da ummi a falo suna hira Tace"amma yaya kina ganin alhaji bazai samu labari ba?" Ummi tace"ai yana nijer kuma ko mahaifiyarshi ban sanarwa ba kin san bata da mutunci,nama hana a sanar a media,sai an d'aura auren zan bari yan jarida su fara d'auka ai in yasan wata besan wata ba" Mami tace"gaskiya baki yi sa'an miji ba,alhaji bashi da hali ko kadan shi da mahaifiyarshi" Ummi tace"hmmm ai kaddara ce da kuma ya zo min da karya da yaudara shiyasa ban gane hallayenshi ba sai bayan aure gashi yana ta b'atawa ya'yana rayuwa " Mami tace"toh ina ita kairat din kina ganin bazata sanar dashi ba" Ummi tace"ai yar bazan bata nan ta tafi dubai kafin ta dawo ai an gama komai" Murmushi anty rukkaya tayi tace"gaskiya kin musu tsiya" Washe gari aka kai lefen da duk wani abu na al'ada komi iri d'aya akayi sai dai ba gidansu samhat aka kai ba gidan makocinsu aka kai Mami tayi kokarin wajen yi musu d'iki,kuma ummi ta aiko da d'inkankun kaya banda na cikin lafensu Itadai hanifa da Anwar basu San me ke faruwa ba hanifa ma ta daina kulashi in yana gida sai ta makale a d'aki Samhat ko fushi sosai tayi da hanifa ko magana batayi da ita Anwar ne gaban madubi yana gyra gashin shi domin zance zashi Gayu yaci sosai sai kamshi yakeyi Misalin karfe 8:03pm ya isa kofar gidansu samhat Kiranta yayi a waya, bayan minti 5 sai gata ta fito tana kumbure kumbure v Shiga motar tayi Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans Fans nagode da addu'oin ku Allah ya barmu tare Kamar inda kuka sani ni ba bahaushiya bace amma ina kokarin faranta muku nasan kuma baza a ce bana jin Hausa ba sai dai a ce hausan mu ya babbanta domin hausan kano da Niger ba d'aya bane kamar inda hausan sokoto da kano ba d'aya bane ana samun bambancin halshe Kuma na fada muku tun farko kuyi hakuri da errors.sai dai kuma ban ma kowa dole ya karanta ba in ka gan hausana beyi maka ba ka daina karantawa ba dole,amma kar wanda ta kara aiko min da sakon in gyra hausana dan ban sata dole ta karanta ba kuma da ake cewa"wasu basu san me suke rubutawa ba,yi kawai dan suyi suna"toh ina son Ku sani ni Aisha da dan inyi suna nike rubuta littafi da na daina tun da dadewa domin babu laifi tun a littafin EESHA nayi suna kuma har yanzu ina kanyi,kuma niko nasan me nike rubutawa domin inayi ne dan in fadakar in ilimantar da kuma nishadar so ba yabon kai ba duk littafina babu na banza In zagayiwa mutum gyra ka yi me magana in polite way bawai ka rubuto command ba,please let respect each other,and stay within our limit Hausawa ance ina b'ata hausa mai daraja toh ina baku hakuri ba da niya nayi ba domin ina respecting ko wani yare,kawai mun samu babancin halshe ne Please in akwai wanda na b'atawa rai please ya yafe min👏👏👏👏domin ina yin Ku Hausawa Masu sayarmin da littafai a okada ina son kusani na gane kuma ban yafe ba sai Allah yayi mana hitsabi Real fans a cigaba da gashi ko kowa be gane ba nasan Ku kuna ganewa 🤣 🅿7⃣3⃣&7⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Zama sukayi babu Wanda yace komai har na tsawon minti 20 Tsaki samhat tayi akai akai domin ta gaji da shirun Tace"in baka da abin fadi malam sai da safe" Basarwa yayi,hakan ba karamin haushi ya bawa samhat ba Zata bude kofa kenan da niyar fita Taji ya jawota ta fadi jikin shi Ajiyar zuciya duk kanin su biyu suka sauke Yace"SAM ba gaisuwa" Turo baki tayi tace"ina yini" Yace"ai bazan amsa ba tunda sanda na roka" Tace"toh kar ka amsa mana" Yace"wai meyasa baki da kunya ne?" Tace"akwai Mara kunya da yafi naka ne da d'an uwanka?" Yace"me ya had'a ki da Amir?" Tace"nifa ban son munafurci Ku had'a abu tare ka zo kana tambaya na" Yace"kina nufin ni munafuki ne?" Tace"eh ai ba tsoronka nike ba" Yace"SAM meyasa kike da raini ne?baki so ina kula ki ko?ina so ki sani a rayuwata babu abinda na tsana kamar mutum ya raina ni,dan haka kije daga yau mun b'ata " Kallon idonshi tayi ta gan babu alaman wasa sai ma b'acin rai data gani Jikinta ne yayi sanyi ta haka kawai ta ji bata ji dadin fushi shi ba zatayi magana wayarta tayi kara D'aukawa tayi by mistake hanunta ya taba inda ake sawa a speaker Muryar wani ta ji Yace"baby ya kike?" Tace"please waye?" Yace"JB ne masoyin ki Wanda kuka tab'a had'uwa a UK" Tace"ina ka samu noba na" Yace"karki damu da inda na samu, kira nayi inji muryar ki Ku in fad'a miki I LOV..." A fusace Amar ya kwace wayar yayi wurgi dashi Jikinta ne ya fara rawa ganin yanayin shi ya canza Tace"wallahi ba saur....." Yace"get out" Zatayi magana ya daka mata tsawa yace"I said get out" Tace"dan Allah ka saurare n...." Wani tsawa ya daka mata da sauri ta bude motar ta fita Shiko yaja mota kamar zai tashi sama Komawa gida tayi tana kuka tana tsinewa JB Washe gari haka ta farka ba walwala Haka a kwanaki babu Wanda ya gane mata kuma Amar be zo ba balle su sasanta kuma ya tafi da wayarta Hanifa ko soyayya sukeyi da Amir bana wasa ba Ranan Sati da safe misalin karfe 10:am jama'a suka shaida d'auri auren HASSAN SHAMSUDEEN (AMAR) Da amaryar shi NAFISAT MOHAMMED YUSUF (SAMHAT) Da kuma auren HUSSANI da HANIFA Sai kuma auren ABUBAKAR (ANWAR ) Da AISHA (ISMAT) Akan sadaki dubu d'ari d'ari Ba karamin mamaki Anwar yaji ba da yaji sanarwan d'aurin aureshi da ismat Yace"hmmm da sake" Shiko Amir farin ciki ne ya lullube shi Reception za ayi kafin akai Amare gidajensu Sai dai ita hanifa ba yanzu zata tare ba Fans kuyi hakuri an kusa fara was an domin yanzu za a fara littafin Comment dinku nike bukata May be kuji ni shiru anjima wallahi nayi busy ne this days amma zan kokarta Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to All ONLINE WRITERS Allah ya kara had'a kanmu ya kara basira yasa mu rubuta abinda al-uma zasu karo 🅿7⃣5⃣&7⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sosai gidan ya rude da hayaniya Domin ba laifi makota sun musu kara Itako samhat da hanifa sun cab'a ado sunyi kyau sai dai basa magana da juna abin duk ya dame hanifa Samhat ko dariya ta dainawa hanifa Ammi ne ta shigo da cup din tsumi ta basu tace"maza Ku shanye" Samhat ta shanye tace"ammi a karamin dadi ne dashi wallahi baka man wanan da kike bani ba,wai menene haka kike ta bani tun sati biyu da suka wuce" Ammi tace"toh sannu uwar son zaki" Hanifa tace"Ammi ashe har an d'aura auren anty samhat da yaya Amar,Allah ya sanya albarka" Ammi tayi murmushi tace"harda naki dana anwar" Gabanta ne ya fadi idonta na cikowa da hawaye Samhat tace"WOW Ammi kin kyauta da kika yi musu aure" Ammi tace"ai bashi ya aureta ba Amir shine mijin hanifa shikuma Anwar ya auri ismat" Wani dadi ne ya ziyarci zuciyar hanifa Samhat tace"hankalin ki ya kwanta kin nunawa Ammi baki son JININ ta" Ammi zatayi magana aka kirata ta bar d'akin Kuka hanifa ta fashe dashi ta rungume samhat Tace"wallahi bani nace a d'aura mana aure dashi ba,ki yi hakuri ki yafewa kid sister ki,wallahi ba laifi na bane soyayya Amir ne tayi min mugun kamu,samhat nasan zaki fahimceni kamar ke ne a ce za a raba ki da yaya Amar ya zaki ji" Shiru samhat tayi,hanifa ta kama hanunta tace"please ki yafe min yar uwa domin kece kadai JINI da nike gani inji dadi" Samhat ta rungumeta tace"ya wuce in ban hakura ba ya zanyi" Murmushi hanifa tayi tace"that my sis amarya a gidan yaya Amar zaki dade kina yi hajiya samhat aka hello hy bye bye" Murmushi samhat tayi zatayi magana wayar hanifa yayi kara Amir ne Murmushi tayi ta d'aga tace"hello" Yace"congratul action" Tace"thanks" Waya sukayi cikin kwaciyar hankali samhat sai kallonsu take tace"hmmm niko rabu na da ganin angona har na manta" Da misalin karfe 6:30pm yan d'aukan Amarya suka zo suka d'aukesu Gidan su Ammi aka kaisu nan aka fara yi musu wani kwaliya domin Mami ta d'auko mai kwaliya na musamman Samhat tayi kyau cikin wani Red gown kamar a sace ta,itako hanifa purple gown tasa exactly irin na samhat itama ismat green gown kowa da best colour dinshi yasa 8:30 aka gama shirya su aka fito dasu harabar gidan inda kowa zai shiga motar mijinta Har gaban motar Amir aka kai hanifa ta shiga Yana ganin ta ya rungumeta yace"iam very happy" Itako samhat tana shiga ta gan Amar zaune ba karamin kyau yayi mata ba cikin farin suit sai kamshi yakeyi Sai dai fa ya hade rai,bata San sanda ta rungumeshi ba ta saki kuka Murmushi yayi yace"me nayi kuma?" Sai a lokacin ta San ta kwabsa,janye jikinta tayi ta murgud'a baki Ismat ko cikin fadiwar gaba ta shiga motar da Anwar ke ciki wanda beso zuwa ba takurashi Ammi tayi Tana shiga tace"ina wuni" A fusace ya matse mata hanun yace"da ban wuni ba zaki ganni?wallahi daga yau kinyi bye bye da farin ciki domin sai na d'au fansan abinda yaya ki yayi min" Kuka ta fashe dashi tace"yi hakuri wallahi da zafi" Sumarta ya jawo har sanda ta saki kara A haka suka isa hall din da za ayi reception din domin Anwar ya azabtar da ismat Mc ne ya fara jawabi inda ba tare da b'ata lokaci ba aka fara gudanar da reception Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS 🅿7⃣7⃣&7⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Babu b'ata lokaci aka fara gabatar da reception kuma duk yan jaridu na d'aukawa Nan fa na hango yan MAMAN NOORUL HuDAH fans chambers da MAMAN NOOR fan page da fans cub su ma yan MOM NURUL HUDAH fans group 1-4duk sun zo da JININ JIKINA fans groups duk sun hallaci reception din Sai kashe selfie akeyi,samhat ko sai shan kamshi take Ana sa kida samhat ta tashi zata shiga filin rawa Amar ya dawo da ita Kallon shi tayi tace"gwanja ne fa" Yace"koma wanene babu inda zaki" A ranta tace"ai baka isa ba wallahi" Hanifa ko Amir ya wani like mata kamar zai shige jikin ta Ismat ko ji take kamar tayi ihu domin Anwar azaba yake mata domin taka ta yayi in ya kalli hanifa sai ya kara taka ta da karfin tsiya Kukan zuci takeyi addu'a take a tashi ko zata huta Bayan an gabatar da shagulgula amare da ango sun yakan cake aka rufe taro da addu'a A harabar hall din yan jarida suka rufe su da tambayoyi Amar sai kare samhat yake domin beso ayi mata hoto Wani daga cikin su yace"Dr Amar ya kake ji da wanan auren naka?" Yace"dadi domin is a dream come true" Wata tace"amma mun samu labarin mahaifinka ba Nigeria bane kamar ance d'an nijar ne ko?toh ya kake ganin wanan auren naku kasancewar kuna da different culture" Yace"ai so besan wanan ba love is universal" Tace"good amma sai dai ba mu gan abbanka ba kasancewar shi babban engineer mai lokaci Wanda ake damawa dashi a gomnati,kuma munyi expecting zamu gan manya da kusoshin gomnati kuma ya akayi auren a gaggawa kuma munyi mamakin ganin Amir da wata Amarya kasancewar mahaifin matarshi abokin mahaifinku ne,ko akwai dalilin yin haka" Rasata Amar yayi rike da hanun samhat domin ya rasa wani tambaya zai amsa Har gaban mota yan jarida suka bi su amma ko kulasu beyi ba budewa samhat yayi tashiga Shima ya zaga ya shiga Driver ya ja mota Abba ne zaune a hotel dinshi a abuja yana hutawa da karuwar shi Wayarshi ne yayi kara yana d'agawa yaji muryar mahaifin kairat Yace"ban taba sanin kai maciyin amana bane sai yau tunda kasa akayiwa kairat kishiya toh ina son ka sani daga yau na fita harkan ka kuma ka fara tanadin bayanin da zakayiwa EFCC akan kudin aikin da kaci shekaru hudu da suka wuce domin yanzu zan turo su" Abba zaiyi magana ya yanke Shi be ma gane me yake nufi ba,kiran minister ne ya shigo daddyn salma Yana d'agawa yaji yace"na yanke duk wata alaka dake sakanin mu kuma na warware kwangilan da na baka zan bawa wani company "shima yankewa yayi Hankalin Abba ne ya tashi yace" wai meka faruwa ne?" Bangaren JB ko yana Lagos ya gan ana nuna bikin a TV a wani program na event today Yana zaune ne amma sanda ya mike yace"what da masoyiyata dole in shiga minna gobe" Itako salma kiran kairat tayi domin kawaye ne Tace"dama kin San su Amir zasuyi aure shine baki fadamin ba" Kairat dake dubai tace"wani Amir ban game ba" Salma tace"yau aka d'aurawa Amir da Amar aure" Kairat tace"what?" Salma tace"ki shiga social media it all over the news" Kairat tace"in dai ko hakane gobe zan shigo 9ja" Salma tace"ki shigo mu had'a karfi muyi maganin enemies dinmu" Tace"hmmm inda nike ji zan iya kisa akan Amir" Salma tace"naki wasa ne" Ismat ko gidan da Ammi ta bawa Anwar kyauta aka kaisu Suna shiga gate ta bude mota ta fita Anwar yace"ke ina zaki?" Jiki na rawa ta dawo tace"ciki zan shi Wanka mata Mari yayi yace"ni sa'an ubanki ne?" Girgiza kai tayi hanunta na kuncinta Yace"shegiya shigo min da kayan dake booth" Da sauri taje ta fara fitar da kayan d'aya bayan d'aya tana shigar dasu ciki Shiko ya zaune a falo ya hade kafafu yana shan energy drink A tsaye ta tsaya cikin rawar jiki tace"na gama" Ba tare da ya kalleta ba yace"fara cire kayan jikin ki" Kallon rashin fahimta tayi me A fusace ya watsa mata drink din dake hanunshi Yace"zaki tube ne ko sai naci ubanki" Jiki na rawa ta fara tubewa ya rage ta da pant da bra sai kunya take ji Tashi yayi ya Mu hade a next page MAMAN Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated To my FANS Nagode wa Allah da ya bani masoya masu kaunata,nagode sosai da kaunar Ku,Ku daina bani hakuri domin ni dama banyi fushi ba🤣🤣🤣🤣🤣shiyasa ma nace bari in suburbudo muku pages Indo tanks alot dear Kuyi hakuri da rashin reply wallahi wayana ya d'au zafi saboda yawan groups amma duk na gan sakwanin Ku kuma ina mugun yin Ku A cigaba da gashi suya sai ran sallah Fans hello hy bye bye🤣🤣🤣🤣i laugh in hausa 🅿7⃣9⃣&8⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tashi yayi ya jawo ta ya rungume ya fara kokarin rabata da bra dinta da karfin gaske Kuka ta fashe dashi wanda ya kara fusata shi Wani mari ya wanke ta dashi yace"wallahi in na.kara jin bakin ki zaki sha mamaki" Rufe bakinta tayi da hannayenta Shiko rabata yayi da pant dinta ya fara yiwa nonuwanta tsosa Cikin mugunta yake gudanar da komai Domin zuciyarshi zafi yake me balle in ya tuna yanayi da hanifa ta zauna da Amir suna soyyaya sai yaji tsanar ismat duk laifin family yake gani Babu tausayi ya afka mata a falo saman 3seater Wani gigitancen kara ismat ta sake amma besa Anwar ya tausaya mata ba sai ma kara karfi da yayi Sosai take kuka tana rokonshi amma yaki Shi ko jinta beyi domin tabbas yaji dadinta babu abinda yakeyi sai nishi da gurnani Ya dade akanta kafin ya sauka,ko kallonta beyi ba ya shige d'akin ya barta tana kuka Gajiya tayi gashi babu alamun zai taimaka mata Da k'yar ta sauka a kujeran ta fara rarrafe har ta shige wani d'akin Da rarrafe ta shige toilet da k'yar ta kunna ruwa ta had'a ta shiga ta zauna tana wani irin kuka mai cin rai Wani zazzabi ne ya shigeta a ciki bacci yayi awon gaba da ita Bangaren su samhat ko a gidan da zasu zauna driver ya kaisu Ba karamin mamaki Amar yayi ba ganin motar Amir a gidan Kuma b'agaren da zai zauna da hanifa inta tare a bude Yace"amma ai gida ya kamata ya kaita tunda ba yanzu zata tare ba"a ranshi yayi maganar Budewa samhat yayi ta fito yace"muje ko" Tace"ni dai sai ka goyani" Yace"ai wanan rigar naki bazai bari in goya ki ba" Tace"ni dai sai ka goyani" Yace"OK " Goyatan yayi suka shige A falo ya ajiyeya ta Tace"sai da safe barci nikeji" Yace"alright ga d'akin can "yayi mata nuni Tace"ok good nite" Shiga d'akin shi yayi ya tube ya shiga toilet dan yin wanka Samhat ma haka wanka tayi ta fito Sai kallon d'akin take tace"gidan nan ya hadu amma ai ba wanan gadon Ammi tayi min ba" Gaban wardrobe taje ta bude situru ne jibge Murmushi tayi tace"hmm duk ni kadai ina zan iya zasu duka ni da bana son atampa"hijabi ta jawo ta tada sallah isha'i Tana idarwa taje gaban fridge ta ciro bobo ta zauna a kasa ta fara sha tana lumshe ido Tace"I miss you my BOBO" Muryar shi taji yace"miss you more" A firgice ta bude ido tace"uhrnnm uhrmm kaine?" Yace"urhmmm nine " Yace"ya kike rungume da fake bobo bayan ga real BOBO nan?" Zatayi magana yace"ba sai kin ce komai your eyes are saying alot tashi muyi sallah" Tace"nayi ko" Yace"je kiyi alwala" Babu musu ta mike taje tayi alwala ta fito A sallaya ta sameshi babu b'ata lokaci suka gabatar da nafila addu'an samun zaman lafiya yayi musu tare da mata tambayoyi ta bashi amsa Kallonta yayi ya sakar mata murmushi itako kunyar shi take ji Yace"muje ki ci abinci" Cikin mutuwar jiki tace"toh"domin haka kawai taji yau tana kunyar shi Falo suka fito ya kunna wuta Ai samhat bata San sanda tace"wow ba domin sai yanzu ta gan falon Dining suka zauna ya kawo mata kaza da fresh milk suka fara ci Bata ci diyawa ba tace"ta koshi" B'angaren su Amir ko Kai fans za a je intermission sai nan da sati biyu🤪🤪🤪🤪🤪🤪 Domin abban nur yace"hello hy bye bye Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS 🅿8⃣1⃣&8⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren su Amir ko ana tashi a reception ya d'auki hanifa suka dawo gida Sai cema take ba ummi tace"ka maidani gida ba in an gama kasan Ammi tace sai na gama exams zan tare" Yace"muje ba dadewa zamuyi ba" Part din da zata tare ya kaita shima ya hadu A gurguje yasa sukayi sallah suka ci kazar amarci Bayan sun gama ya d'auketa sai bedroom ya kwantar da ita Tace"nifa gaskiya ka kaini gida tsoro nikeji" Cikin matukar bukatar ta yace"haba hani ki bari tukunna zan kaiki har gida da kaina"da k'yar yake iya magana Hade bakinsu yayi ya fara mata wani irin kiss Duk yabi ya fita hayyacin shi zip din rigarta ya bude ya fara wasa da na shanunta Kuka ta fashe me dashi tana ture shi amma ina yayi nisa sanda ya tabbatar da ya mayar da ita cikkakiyar mace ya raga mata tuni ta sume Komawa gefe yayi yana mayar da numfashi Ganin bata numfashi yasashi jawota jikinshi yana kiran sunanta,amma ko motsi Tashi yayi yaje toilet ya hada mata ruwa ya fito Ya sungumeta sai bayi ya saka ta ciki Wani kuka ta sake tana tsine me,shiko sai dariya yake Sanda ya tabbatar ruwan ya ratsata ya fitar da ita Kwantar da ita yayi yana lallashinta Rungumeta yayi yace"nagode my hani allah yayi miki albarka,fadi kome kike so inshaallah zan miki" Budan bakin hanifa tace"ni banson kamin kishiya" Gabanshi ne ya fadi tunawa da yayi bata San yana da mata ba Tace"ya naji kayi shiru" Yace"urhmmm yi barci zamuyi magana anjima" Tace"ka kaini gida ammi zatayi ta jira" Yace"ai na kirata na fada mata ba a tashi a gun reception ba da wuri sai gobe zan mayar dake,amma ni gaskiya an takura min da mutum da matar shi a hanashi" Gyra kwanciya tayi ba tare da tayi magana ba ta lumshe ido Su samhat ko bayan sun gama cin abinci Amar ya d'auketa zuwa d'akin shi A saman gado ya ajiyeta ya d'auko wani sleeping dress ya bata Zatayi magana yasa mata yasan shi a baki yana girgiza mata kai Babu musu ta mike ta amsa taje toilet ta saka,kasa fitowa tayi saboda kunya domin dashi da babu duk d'aya Ji tayi ya kira sunanta yace"SAM iam waiting" Kallon madubi tayi ta gan duk jikinta a waje Towel ta jawo ta d'aura sanan ta fito Karasawa yayi ya kama hanunta yana kallonta daga sama har kasa ga wani kamshi dake tashi a jikinta Towel din ya janye tayi saurin sungunawa Yace"get up my Sam" Cikin jin kunya ta mike,rungumeta yayi yaje dai-dai kunninta Yace"yau ina son in fara sauke hakkin iyalai na" Kallonshi tayi zatayi magana ya hade bakinsu Cire hulan kanta yayi nan kitsonta shiku ya bayyana cire ribbon din yayi jelan sumar ya zubu kallon cikin kwayar idonta yakeyi yana sakin murmushi jefi jefi Hanunta ya rike yace" waye yayi miki lalli yayi kyau " Ita ko magana ta kasa yi domin bata taba expecting haka daga gareshi ba domin ai yace be sonta A hankali ya kwantar da ita ya fara aika mata da sakonin masu wuyar fassara tun tana nokewa batasan sanda ta fara mayar me da martani ba Sosai ya burkice mata ya fara wasa da na shanunta Kuka ta fashe dashi tana niman taimako Cire kayan jikinta yayi ya wurga gefa Nan fa ya shigeta wanda hakan yasata sakin wani kara Kuka take amma be tausaya mata ba Sai ihu yake yana saka mata albarka Itako sai cewa take wayyo Ku taimakini zai kasheni Tana kukan zafi yana na dadi sanda ya samu gamsuwa ya koma gefe Ya rungumeta tana dukanshi a kirji tana kuka Cikin nishadi yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my fans. 🅿8⃣3⃣&8⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin nishadi yace"SAM kina jina?" Tace"urhmmm" Yace"yi shiru please,SAM ina son ki sani kece rayuwata na dade ina sonki,please ki taimaka kiso ni koda be kai Wanda nike miki ba kinji" Tace"tun yaushe ka fara sona?" Yace"tun da kuka zo excursion a abuja a asibiti na kukayi practical kin tuna Wanda ya bige ki har wayarki ya fadi kasa?kina ta masifa wai be tsaya ya baki hakuri ba" Tace"eh na tuna" Yace"nine kuma tun ranan kika zama JININ JIKINA" Tace"hmmm so you are my secret admire ko?" Yace"ofcourse shiyasa nayi mamaki ranan da kika fara zuwa gidanmu,ina sama na hango ki da ummi a ranan na kara tabbatar ke nawa ne" Tace"urhmmm yayi kyau" Yace "kefa kina sona?" Tace"sosai har yafi naka dan da bana sonka bazan aure ka ba kaima kasan halina iam straight forward" Murmushin jin dadi yayi yace"nagode my SAM ki fadi komai da kike so zanyi miki" Tace"ni abu d'aya nike so shine ka taimaka ka nimo min wani mutumi mai suna shamsudeen yusufu" Yace"what? Me zakiyi me?" Tace"fansa zan d'auka" Gabanshine ya fadi yace"a ina zan ganshi kuma me yayi miki?" Cikin kuka ta bashi labarin komai tace"har sharri yayiwa Abbana akan yayi sata" Cikin fadiwar gaba domin yanzu ya tabbata mahaifinshi take magana domin ta kira sunan nijal da Aisha" Katse me tunani tayi da cewa"wallahi sai na rama abinda yayiwa mahaifina koda kuwa zan rasa komai nawa" Cikin tashin hankali ya tashi ya zauna yama rasa yanayin da yake ji dadi zaiji na kasancewarta yar uwarshi koko bakin ciki zaiji Kama hanunta yayi yace"SAM pls ki yafewa koma wanene ki hakura tunda mahaifinki yace ya yafe kuma ai da abin ya faru ba haife ki ba please kiyi hakuri" Tace"zaka taimakamin ko kuwa?" Yace"SAM shifa fansa da kike gani kamar wuta take in kika kunna shi Kafin ya kona wani ya kona ki,kuma ki yafewa koma waye sai kema Allah ya yafe miki"nasiha yayi ya mata harta amince ta hakura (Matsalan mutane kenan a yanzu rashin yafiya da kuma d'aukan fansa,meyasa bamu da zuciyar yafiya amma muna son Allah ya yafe mana Wani ko karamin abu akayi me sai yace sai ya rama kaji ana cewa aini dai -dai nike dakowa kuma ba a min in kyale Ke waye ko kuma kai waye ne da baza ayi maka ka kyale ba Shin mun taba zama munyi tunanin karshen Mu ko tayaya zamu mutu wallahi abin kunya ne mutum ya mutu da wani a zuciya Meyasa bazamu gyra zuciyarmu ba Mu kasance masu yafiya da hakuri ko dan gyra lahiran Mu Ya kamata muyiwa kanmu fada domin rayuwar mu ba a bakin komai yake ba Tace"nagode da ka ganar dani kuma zanyi kokarin yafe mashi" Yace"akwai abinda zan fad'a miki amma ba yau ba" Tace"OK" Gani yayi tana cije lips yace"me ke damun ki?" Tace"zafi kasana" Yace"muje toh in gasa ki" Tace"ka d'aukeni bazan iya tafiya ba" D'aukanta yayi suka je yayi mata wanka Kwantar da ita yayi ya rufesu da bargo sukayi barci Washe gari Da misalin karfe 8:39 Abba ya shigo minna A falo ya sami ummi tana kallon news cikin kwaciyar hankali Yace"sannu mara mutunci ke har kin isa ki aurar da yara bada Sanina ba,toh ki gaugauta basu umurnin su sake talakawar yaran nan" Shareshi ummi tayi ta cigaba da shan tea Kwace cup din yayi ya wurgar A fusace ummi ta mike tace"wallahi karka kara gangancin yi min rashin mutunci domin bazan d'auka ba,yara kuma na musu aure kuma babu wanda ya isa ya raba" Yace"haka kika ce?" Tace"eh haka nace ai daga yanzu na daina d'aukan rainin wayyo daga wurin ka domin na gaji da hallayenka na son zuciya kuma bazan kara bari kayi wa yarana auren kasuwanci ba dan a baka contract" Ba tare da yayi magana ba ya Ciro waya yayi dialling noba Amar Yace"ku zo da talakawan matan Ku ina jira" Amar dake barci ya tashe samhat tare da kiran Amir a waya ya sanar dashi Tashin hanifa yayi da zazzabi yayi mata mugun kamu A gurguje suka shirya da k'yar amaren ke iya tafiya daurewa kawai sukeyi A mota d'aya suka je A falo suka tarar da Abba na zazzagewa ummi masifa Da sallama suka shiga falon Abba ko amsa gaisuwansu beyi ba Yace"in ni ne ubanku na umurceku da Ku saki wanan kazaman matanku" Kallon juna Amir da Amar sukayi,sai suka kalli ummi Ummi tayi murmushi tace"ban yarda wani daga cikin Ku ya sake matar shi duk wanda ya aikata hakan ban yafe mashi ba,Kuma karku manta sanda akace abi uwa kafin uba" Samhat ko da hanifa sunma rude basu San make faruwa ba Ganin hanifa ta fara kuka Amir ya rike hanunta yana murzawa Muryar kairat suka ji tace"sake hanun nan kafin ranka ya b'ace" Duk suka kalla inda maganar ta fito sanye take cikin pencil jeans da aimless top kamar ba matan aure ba Karasowa tayi batayi wata-wata ba wankawa hanifa mari Amir ya d'aga hannu zai rama Abba ya rike me hannu Ta nuna hanifa da yatsa tace"ke harkin isa in had'a miji dake?" Cike da mamaki hanifa ta kalle ta tace"mijin ki kuma?" Hannu ta d'aga zata kara mata mari samhat ta rike Tace" ke waye zaki zo kina dukan kanwata?" Kairat tace"zaki sakeni ne ko sai na karar da dangin ki?" Hanun samhat hanifa ta rike tace"kyalleta ba laifin ta bane" Gaban Amir hanifa taje ta kalli koyar idonshi tace"wacece ita?" Shiru yayi,cikin ihu tace"wacece ita nace?" Cikin inda inda yace"matata ce amm...." Katseshi hanifa tayi ta hanyar d'aga me hannu tace" ba sai ka ce komai ba" Zama tayi a kasa ta saki kuka mai cin rai Samhat ko sai hawaye takeyi Amar yaje zai lallasheta a fusace ta turashi tace"karka kuskura" Ummi tace"wai meke faruwa ne?" Samhat tace"meyasa aka boye mana Amir nada mata?" Ummi tace"miye a auren me mata" Juyowa samhat tayi tace"alot kinsan irin abinda abbanmu ya gani a hannun matar mahaifinshi?gaskiya ummi kiyi hakuri ki umurci amir ya saki hanifa" Ummi tace"what?" Tace"yes hanifa bazata zauna da mai mata ba koda kuwa son Amir zai kasheta" Cikin tashin hankali ummi tace"no daughter babu abinda zai faru inshaallah" Abba yace"Amir zaka saketa ne ko kuwa?" Cikin b'acin rai Amar yace"Abba you should be ashamed of of yourself gashi sanadiyar abinda ka aikata kai da mahaifiyarka shekaru da suka wuce yana niman affecting future dinmu" Ummi ta kalleshi tace"me ke faruwa ne?kuma me kuke nufi?" Yace"ummi da Abba da abban su SAM ubansu d'aya kuma hajiya ce ta aikata duk wani abu da Sam ta fad'a" Ummi tace"what?" Samhat tace"kana nufin shine d'an uwa abbanmu?" Yace"samhat kiyi hakuri amma gaskiyar kenan" Samhat tace"toh gaskiya bazan iya zama da kai ba dan bazan zauna da d'an mutumin da yaciwa abbana mutunci ba" Hanifa tashi muje Mikewa hanifa tayi zasu wuce ummi ta sha gabansu tace"samhat ashe ban isa daku ba meyasa bazaku ji tausayina ku share min hawaye in huce takaicin ba" Hanifa tace"ummi ki yi hakuri domin alkawari mukayi bazamu yafewa koma waye ba" Amar da idonshi ya canja kala ya sha gabansu yace"Sam I told mun gama magana" Tace"ai lokacin bansan kai d'anshi bane" Hanifa tace"muje anty" Fita sukayi Amir sai kiran sunan hanifa yakeyi amma taki amsawa Kallon Abba Amar yayi yace"iam ashamed to call you my father" Abba ba tare da yayi magana ba ya shige d'aki Waya ya ciro yayi dialling noba Ji nayi yace"manga zan turo maka text ka min wani aiki" Itako kairat dariya ta fashe dashi tace"gomma ka gaugauta sakinsu domin karshen ganinsu da zakayi kenan ko ka saketa ko baka saketa ba zamuyi maganin su"tana gama magana ta bar falon Tana kaiwa part dinta ta kira salma tace"yanzu suka bar gidan make sure anyi clean job" Tace"trust me muna ma tare da JB" Tace"good" Bangaren ismat da anwar ko Kuyi hakuri ba light ne Maman Noorul Hudah Luv u my fans pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MARDY BOUNCE 🅿8⃣5⃣&8⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren ismat da anwar ko da asuba ya tashi Yaje massalaci yana dawowa d'akinta yaje ya ganta tana barcin wahala A ranshi yace"hmmm samun wuri ai bake ba bacci tunda family ki sukayi sanadiyan rabani da farin cikina" Karasawa yayi gado ba tare da b'ata lokaci ba ya fara kokarin rabata da rigarta A firgice ta bude ido ta saukesu akanshi Wani rawa jikinta ya farayi cikin rawar jiki tace"ka yi hakuri" Ko kulata beyi ba ya fara romancing dinta a zafafafe Sanda ya tabbatar ya mata caka caka ya sauka Kuka take kamar zata shide Yace"dun ubanki kije kiyi wanka kiyi sallah sanan ki goge jinin da ya b'ata falo tun jiya banson kazanta" Cikin rawar jiki tace"toh" Da k'yar ta mike kanta na juyawa ta shige toilet JB ne zaune salma na zaune a cinyarshi Salma tace"in badan kai ba da kashe yar iska za ayi" Yace"hmm wallahi duk wanda yayi kuskuren taba koda kumbanta ne ni da kai na zan hallaka shi so be warned" Tace"amma wallahi dole in d'au fansa abinda sukayi min mari na fa sukayi" JB ya shaketa yace"dun uwarki da kiyi kuskuren taba min samhat gomma ki kashe ubanki ya fi miki kwanciyar hankali" Kasa kwakwaran motsi tayi da k'yar take numfashi Sanda ya gan ta fara kakarin mutuwa ya tureta Wani guard dinshi ne ya shigo yace"oga ana niman ka" Yace"waye shi" Yace"bamu gan fuskarshi ba amma yace ace Wanda kukayi waya" Yace"Ku barshi ya shigo" Bayan minti biyar sai ga wani saurayi ya shigo sanye da rigar sanyi mai hula ya rufe fuskarshi da hulan baka iya ganin fuskarshi" JB yace"zauna mana" Zama yayi yace"yanzu miye plan din domin dole yan biyu nan su d'andana kudansu" JB yace"plan din kenan a sato su" Yace"nidai kome za ayi kar wanda ya kuskura ya taba lafiyar hanifa" Jb yace"baka da Matsala,yanzu ma anje sato su domin kairat ta kira" Hanun suka sha suna yiwa juna murmushi kafin ya bar pent house din jb Yana fita salma tace"jb amma kasan fa kairat tace"so take ayiwa hanifa alluran hauka da zai sa ta gane kuskurenta miyesa ka had'a hannu dashi" Jb yayi murmushi yace"kin d'au gaskiya na fad'a me?toh amfani dashi kawai zanyi amma in ta kama zan iya kashe hanifa da yan biyu gabadaya dan in samu masoyiyata" Tace"no please karka kashe Amar" Yace"just pray kar wasan yayi zafin da zai bani zab'in kashesu" Tace"urhmmm"jawota yayi ya fara romancing kamar matanshi B'angaren su samhat ko suna barin gidan suka fara takawa a titi Hanifa sai kuka takeyi,samhat na lallashinta Samhat ne ta lura da tunda suka fito a gidan wani mota ke binsu Da dabara tace"hanifa ga wasu na binmu da mun shiga wanan lungun mu fara gudu" Hanifa tace"ok anty ko me zai faru karki saki hannu na" Samhat tace"babu abinda zai faru" Suna shan kwana suka fara gudu Manga da ya lura sun gane suna binsu ne yasa suka gudu gashi motar ba zai shiga lungun ba Yasa shi fitowa a motar shida yaranshi suka fara binsu a kafa Hanifa gajiya tayi domin wani zafi take ji a kasar ta dama dauriya kawai sukeyi Samhat ko tama rude domin da za a tsaga jikinta a lokacin da baza a gan jini ba Tsayawa hanifa tayi tace"anty kije kawai ni bazan iya gudu ba,ki gudu karsu kamaki,ki kula da kanki " Samhat tace"please hanifa ki dai d'aure kin ji" Halbin bindiga suka ji,samhat ta fara jan hanifa Sai dai fa ko nisa basuyi ba suka ji wani halbin Ihu samhat tayi ganin hanifa na fadiwa a hankali Har manga zai halbi samhat yaronshi yace"oga mu gudu kawai yan anguwa sun fara fitowa,kuma alhaji shamsu yace ayi aiki mai kyau" Guduwa sukayi domin karan bindigan yaja hankali jama'a Damke hannu samhat hanifa tayi cikin azaba wanda da k'yar take iya magana Tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans 🅿8⃣7⃣&8⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"anty karki bar alhaji shamsu ki d'au mana fansa zalluntan mu da yayi,anty ki yafe min mutuwa zanyi"tana magana ne tana shafa fuskar samhat dake hawaye hanifa na saman ciyarta sai jini ke zuba domin a baya suka halbeta A hankali idanuwan hanifa ke rufewa Wani kara samhat ta sake da yayi sanadiyar fito da jama'a Zagayeta sukayi amma babu wanda yayi yunkurin taimaka mata Ganin babu wanda zai taimaka musu yasa samhat tace"hanifa dan Allah karki mutu ki tausaya min" Goyata tayi ta fara tafiya wanda da k'yar take yinshi gashi ta gaji Jinin ne ya b'ata mata kaya,sauke hanifa tayi ta cire gyalen kanta ta d'aure a dai-dai inda aka halbeta Ta cire na jikin hanifa bayan ta goyata ta d'aure GAM Tana fitowa bakin hanya ta hango wani asibiti nuratu special clinic Da gudu ta shiga, a reception ta sauke hanifa tanawa nurses magana amma sunki kulata Tace"please ku taimakeni" Nurse tace"ai sai kinje station ki kawo police report" Cikin kuka samhat tace"I know the rules nima nurse ce amma please Ku shiga da ita kafin na kawo" Banza da ita sukayi,a haka mai asibitin ta shigo ta same samhat na rokonsu Tace"meya faru?" Samhat ta fad'a mata Tace"a gaskiya bazan amsheta ba ki kaita wani asibiti" Har kasa samhat ta sunguna tana rokonta tare da taba mata kafa Tace"wallahi hajiya mu marayu ne zalluntanmu akayi wallahi alhaji shamsu shi yasa aka halbeta ki taimake mu"magana take kamar zararriya domin bata hayyacinta Jin alhaji shamsu yasa hajiya nuratu kallonta tace"ki tashi ki tafi nace bazan taimaka mata ba" Kuka samhat ta fashe dashi tace"please ki taimakeni" Tace"zaki fita ne ko sai na kira securities?" Jiki ba kwari samhat ta mike ta goya hanifa suka bar asibitin din Suna fita hajiya nuratu ta shiga office ta ciro waya a jaka ta kira d'anta Habib dake jiranta a gate din hospital dama tare suke Tace"wata zata fito yanzu da goyo mara lafiya kayi gaggawan d'aukansu ka kaisu gida ko asibitin ka,dan basu taimakon gaggawa,please make it secret and dont involve the police " Yace"su waye nesu?" Tace"son we don't have time kayi abinda nace zanyi ma bayani anjima" Yace"toh" Suna gama waya ya hango su Samhat na fitowa Fitowa yayi a mota ya tunkaresu Yace"lafiya kike yawo da mara lafiya?"ya kare magana dayi mata wani kallo Samhat tace"sunki taimaka mana kanwata zata mutu ita kadai nike dashi" Yace"toh shiga mota muje" A sitin yaja motar sai asibintinshi Emergency aka shiga da hanifa inda aka fara bata taimakon gaggawa B'angaren su Amar ko bayan su samhat sun bar gidan sun so binsu Amma ummi ta hana a cewarta a basu lokaci zata je har gida tayiwa Ammi bayani Amir ko haka kawai yake tajin fadiwar gaba Abbane zaune a d'akinshi ya kira manga Yace"ya angama aikin?" Yace"eh alhaji duk na halbesu"yayi me karya Abba yace"zaka gan alert yanzu" Yana yanke call din yayi murmushi yace"problem sorted yara daga shigowar Ku rayuwata nayi loosing billions" Ba karamin wahala habib ya sha ba kafin ya ceto rayuwar hanifa sai dai bata farfado ba amma ya tabbatarwa samhat zata farfado zuwa dare Abu kamar wasa sanda hanifa tayi kwana uku kafin ta farfado Tana bude ido ta saukesu akan samhat dake rike da hannunta duk ta fita hayyacinta da alamu rabonta da abinci tun randa abin ya faru" Hanifa tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans 🅿8⃣9⃣&9⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Hanifa ta kara damke hanunta tace"anty"da k'yar take iya magana Wani dariya ne ya sub'ucewa samhat me hade da kuka Rungumeta tayi tace"nagode da kika dawo gare ni Allah nagode ma daka bawa yar uwata JININ JIKINA lafiya" Hanifa tace"anty samhat ai Allah ba azalumin kowa bane kuma yana sane da halin da muke ciki" Kafin samhat tayi magana Habib ya shigo yace"ta farfado?" Cikin jin dadi samhat tace"eh wallahi" Yace"Ku shirya mu tafi gida domin babu tsaro a nan kema ki samu ki ci abinci da wanka kar yunwa ta miki illa" Tace"toh" Taimakawa hanifa sukayi ta mike da k'yar suka tafi da ita Bangaren su Amar ko suna nan zauzaune a falo hankali tashe Ummi tace"har yanzu ba labarin su?" Amar yace"police sun kira wai ba a samesu ba"da k'yar yake magana Amir ko zaman dirshan yayi a kasa,kairat ko sai cin cigum takeyi Ammi da tun jiya aka d'aukota birkice musu tayi yanzu ma amar ruwa yasa mata da alluran barci domin jininta nata hawa Abba ko zama yayi yana karanta jarida Amar ne ya kalleshi ya zube har kasa ya kama kafarshi yace"Abba ka dubi girman Allah ka fito da yaran nan ka rufa min asiri ka fito dasu please" Share shi yayi Amir yace"Abba ko ba dan komai ba ka tuna yaran yan uwanka ne" Ummi tace"in kasan kana dasa hannu a b'atan yaran nan ka fito dasu domin bazan yafe maka ba in gaskiya tayi halinta" Mikewa yayi ba tare da yayi magana ba ya shige ciki Yana shiga wayarshi tayi kara daddyn salma ne Cikin tashin hankali ya d'aga Dadyn salma yace"ka seta ya'ya naka ko in turo EFCC?" Yace"komai yayi dai-dai bikin na nan a lokacin da aka sara" Yace"da yafi maka mutumin banza mutumin wofi" Yana yankewa alhaji bala ya kira Abba na d'agawa yace"ka umurci d'anka ya saki samhat d'an na jb na sonta" Wani miyau Abba ya hadiye mai d'aci zaiyi magana ya katseshi da cewa umurni ne,kuma karka manta na San duk wani dirty work dinka" Zama Abba yayi ya rike kai yace"toh yanzu ya zanyi?da na sani da banyi gaggawar kashesu ba,amma bari in rainawa yaran nan hankali,toh amma ina mamaki da ba gan gawar su ba" Bayan Habib ya kaisu samhat gida sunyi wanka sun ci abinci Hajiya nuratu ne zaune a falo da remote a hannu Fitowar su samhat ne a d'aki yasa ta kashe tv ta kalleta Tace"zauna" Zama samhat tayi tace"ko zaki iya bani labarin ki da dalilin da yasa aka halbi hanifa" Samhat cikin kuka ta kwashe komai ta fada mata Murmushi karfin hali hajiya nuratu tayi tace"watoh alhaji shamsu tun yana karami yake mugunta gadon uwarshi yayi,amma yanzu zai gane shayi ruwa ne" Tace"toh yanzu ya kike so ayi?" Samhat tace"so nike in gan ya wulakanta ina son ya d'and'ana kadan daga cikin azabar da ya d'and'anawa Abba na da kuma innocent sister na har ga Allah na so yafe me da na gane shine mahaifin JININ JIKINA mijina amma tunda shi besan mutunci ba har yayi yunkurin kashe min yar uwa toh zai sha mamaki" Murmushi jin dadi hajiya nuratu tayi ta kalli hanifa tace"kefa" Hanifa dake fama da jikinta tace" ina tare da anty na" Tace"amma na fahimci dukkanin Ku na son mijinta toh baku gani soyyayya zai zama weakness din Ku" Samhat tace"rabuwa da Amar ya zama dole nasan zai iya rasa rayuwarshi amma dole ne domin bazan zauna da d'an makiyin Abba na ba" Hanifa tace"a ajiye maganar soyyaya a gefe,domin dole ne ya gane kuskurenshi" Hajiya tace"hmmm ina tare da Ku domin na dade ina niman hanyar da zan rama abinda yayi min,shi ya kashemin miji da su partners ne shine yayi shooting shi ya kwace company hajiya hindatu kawata ce tare mukayi karatu amma sai Allah ya had'ata da azzalumin miji,kiran mijina yayi wani daji akan zai nuname wani fili da zasuyi wani project shine ya nuname bindiga tare da bashi wani takardu yayi signing,mijina yayi signing yana gamawa ya halbeshi sai dai abinda be sani ba driver Abban Habib yayi video komai kafin shima akashe shi Sai bayan rasuwar da wasu watanin muka sinci wayar a mota ina kunnawa na ga videon kuma ya kwace duk wani company shi,na so sharia dashi amma sai naji tsoro domin shamsu nada manya a gomnati kuma yin hakan na nufin sa rayuwata da habib a hatsari,amma yanzu zamu buga wasan" Samhat tace"kwalon zaki bani" Tayi murmushi tace"Ku huta nan da sati biyu komai zaiyi ready domin yanzu an d'au kun mutu ne,hajara mai aikin gidan mutimiya ta ce, kuma yanzu zanje inyiwa hajiya nuratu jaje,kin San shamsu da mijina aminai ne shiyasa ya amince dashi amma yaci amanar shi" Samhat tace"sai kin dawo" B'angaren su Abba ko Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans 🅿9⃣1⃣&9⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren su Abba ko su Amar na zaune cikin tashin hankali ya fito Kallon su Amar yayi yace"nasan idan suke" Mikewa Sukayi Amar yace"kayiwa Allah ka fito dasu kuma inshaallah zamuyi duk abinda kake so" Murmushi samun nasara Abba yayi yace"on one condition " Amar yace"anything but make sure suna cikin koshin lafiya" Ko kunya beji ba yace"sakin su zakuyi duka" Ammi da fitowarta kenan ta zube gabanshi tace"dan Allah dun annabi kayi hakuri ka jikan marayu ka tuna yaran d'an uwanka ne,ni kuma nayi maka alkawari da sun dawo zamu bar garin nan" Yace"kema ki sa d'an ki ya sake ismat domin ba class dinta bane" Tace"angama" Amar ne ya d'agata yace "har abada Ammi ke ba wanda za a wulakanta bane a gabana" Ammi cikin kuka tace"in kana son ganin farin cikina ka sake su a dawo min da yara na" Yace"Ammi karki damu" Amir zaiyi magana Ammi tace"ban taba tunanin haka daga gare ka ba meyasa ka boyewa auta kana da mata? Wallahi da nasan abinda zai faru kenan da ban baku auren yarana ba marayun Allah" Ummi ta kalli Abba tace"na dade da Sanin kai mugu ne amma ban taba tunanin ya kai ga ka sace ya'yan marigayi kanin ka saboda wata bukata ka ba" Amir yace"wallahi ka gode Allah kai mahaifina ne da sai nayi shari'a da kai" Shidai ko a jikin shi,sai ma wani nishadi da yakeyi domin yasan Amar zaiyi abinda yake so" Amar yace"toh ka bamu proof da zai nuna mana suna lafiya" Waya ya Ciro yayi dialling noba yace"in Baku jini ba nan da kwana uku Ku kashe yaran" Wanda aka kira ya amsa da toh Hajiya nuratu ne ta shigo da sallama Ummi ko amsawa ta kasa yi tayi tagumi tayi shiru Kairat tace"Abba inma baka kashesu ba ni zan kashe wanan yar iska hanifa take ko waye" Tana magana tana tafiya domin call din jb ya shigo Tana fita ta d'aga wayar yace"mu hadu a pent house dina" Tace"toh" Jb ne zaune da salma sai wanan saurayin Jb ya shake salma yace"dun ubanki ina kika kaimin ita?" Tace"wallahi bani na sace ta ba" Shigowar kairat ne ya sashi sakin salma Shiko saurayin ya mike ya shake kairat yace"ina kika kaita" Tureshi tayi har hulan kanshi ya cire fuskarshi ya bayyana Hmmm wazan gani?anwar ne tace"how dare you touch me kai dan talakawa" Mikewa yayi ya kara shakota yace"wallahi in wani Abu ya same hanifa sai kinyi dana sanin zuwanki duniya" Jb yace"Ku zauna mu Sara ya komai zai kasance" Kairat tace"aikin bazan mu zauna muna zargin juna mu bayan Abba ne ya sace su to make our work easy yanzu ya bada condition su sakesu ko yasa a kashe su" Jb yayi dariya yace"wow ashe sokon nada brain" Tace"ai kasan zai iyayin komai saboda kudi" Dariya sukayi harda tafawa Anwar na barin wajen gida yaje direct A kasa ya samu ismat tayi tagumi tana ganin shi jikinta ya fara rawa Zama yayi ya aza kafa d'aya akan d'aya Jiki na rawa ta tashi ta d'auko me ruwa a fridge da drinks ta runsuna Cikin inda inda tace"yaya please kayiwa Allah ka yafe min abinda nayima ka bari mu zauna lafiya kamar ko wasu ma'aurata" Kallon sama da kasa yayi mata kafin ya shureta da kafa Yace"bake kika min laifi ba iyayen ki ne kuma kowa sai ya d'and'ana abin da yayi min domin sai na rama,I want revenge" Mikewa tayi ta kama kafanshi tana kuka tace"no my anwar don't do this taking revenge is wrong ka barwa Allah komai shi yasan dalilin da yasa baka auri hanifa ba ka yarda da kaddara" Matse bakinta yayi da karfi yace"in ba matata bace matar waye ne?kina nufin matar wanan wawan ne?" Ciikin jin azaba tace" ba haka nike nufi ba,ka dubi girma Allah ka rufaamin asiri in kasan farkon rigima baka San karshen shi ba please my love let start afresh" Yace"no I won't rest until I get the revenge that I want,and let me make this clear I will get my hanifa back" Dafa zuciyarta tayi zaiyi magana ta hade bakinsu tana hawaye Tureta yayi ta fadi ya nuna ta da yatsa yace"I will have sex on my own will baki da say a relationship din nan"yana gama magana ya wuceta Kuka ta fashe dashi kamar zata shide Sai cewa"why? my Anwar listen to me before is too late" Bayan sati d'aya babu inda Amar da Amir basuyi ba akan Abba ya basu proof kafin su amince ganin bashi da niya ga Ammi tasa dole sai yayi mata alkawari Hakan yasa ya amince da auren salma nan da sati d'aya amma bazai sake samhat ba sai bayan auren Amir ko shi yama rasa meke me dadi,kairat ma kwata-kwata ta rasa gane kanshi Ana gobe d'aurin auren Amar da salma duk labari ya cika gari ana ta nunawa a gidanje tv radios Amir ne zaune da Amar suna magana Amir yace"bro kana ganin su samhat na raye kuwa?" Amar yace"yes SAM na lafiya domin ko ciwo SAM keyi ina ji a jikina but the only thing hankalinta ba a kwance bane kuma duk dare sai tayi kuka" Amir yace"ni zuciyata na cike da fargaba amma kana ganin zasu fahimce mu in mun sake su" Amar yace"muna yi ne saboda lafiyarsu kuma ko babu komai tsakanin mu ai kanne mu ne" Ya kare magana da kallon hoton samhat dake side bed dinshi Wanda ita bata Masan sanda ya d'auketa ba Yana hawaye yace"my SAM I miss you like crazy please come back to me,I can live without you kece JININ JIKINA" Rungumeshi Amir yayi yana lallashin shi Amar ya mike yaje fridge ya Ciro BOBO yace"my SAM kin sha kuwa yau?bari zan baki ki sha please ki bude baki"kuka ya fashe dashi ya zauna a kasa yace"Amir you are my twins right?but akwai abinda na boye maka na dade ina son SAM tun a abuja hakan yasa nayi ta bibiyarta i like so many things about her,she is crazy and lifely,duk da tana da damuwa da wuya ka ganta cikin damuwa she is always smilling Murmushi Amir yayi domin ya fuskanci baya hayyacin shi yace Maman Noorul Hudah Luv u my fan Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans 🅿9⃣3⃣&9⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"karka damu inshaallah zasu dawo" Hayyaniya suka ji a falon kasa Sai suka sauko da wuri Ganin kairat sukayi tana cin mutunci ummi harta tura Ammi ta fadi a sume domin dama ba lafiya Amir na zuwa ya wanka mata mari Yace"ke har kin isa ki taba min lafiyar uwa tunda aka auramin ke ban taba shiga hakkin ki ba koda bana sonki ina kula dake da ya'ta ummita amma a ce ki rasa Wanda zaki wulakanta sai uwata?me tayi miki?" Kairat tace"ai ita ce munafuka ita ta had'a Ku da mayun yaran nan" Yace"mahaifiyata kike kira da munafuka?" Tace"eh din an kirata din" Marin ya kara mata yace"kije na sakeki saki d'aya" Muryar Abba suka ji yace"mayar da ita kafin ranka ya b'ace,ko in kira ince a kashe hanifa" Amar ko wajen Ammi yaje ummi na kokarin bata taimakon gaggawa Tafi suka ji daga bayansu Kowa ya juya samhat ne cikin bakin jallabiya mai sadan gaske da maroon takalmi da jakanshi tayi rolling d'an kwalin jallabiyan,sai bakin madubi Ga make up anyi musu ita da hanifa dake cikin atamfa dinkin gown ya zauna jikinta sai tayi rolling babban galle duk sunyi sabon design Da gudu Amar ya mike yaje ya rungumeta Shima Amir haka ya rungume hanifa Ture Amar samhat tayi gefe ta kalli Abba da keyi musu kallon mamaki Tace"surprise! Surprise!! Surprise!! Nasan you are under the illusion na mun mutu but don't be surprise cause yaran da ka bawa aiki sunyi fuck up,sun dai yi nasaran halbin my hanifa sai dai kash Allah ya rayata,kuma sun fadi sunan ka munji" Zama tayi ta ajiye back a table tayi crossing legs tace"nasan kai ka fara wasan da dadewa toh ni yanzu ref ya hura wusir" Amir ya kama hanun hanifa kwacewa tayi tace"don't touch me I hate you" Ummi ne ta fito a d'akin da aka kai Ammi tace"samhat kene?" Samhat data sa bakin glass ba a ganin idonta tace"eh nine" Ummi tace"Allah nagode ma" Abba yace"ke har kin isa ki ce zaki buga wasa dani" Samhat tayi murmushi tace"yanzu kuwa zanyi ma bayani inda wasan zai kasance" Amar ne ya zo zaija hanunta ta kwace Tace"ni bana zo bane a matsayin matan ka zuwa nayi inyi taking revenge akan baban ka" Yace"SAM but I thought we are through with this issue?" Tace"at first we are, but after your father attempt to murder my kid sis i change my mind" Kairat zatayi magana Hanifa tace"stay within your limit" Tace" how dare you" Samhat tayi murmushi tace"hani kyaleta karamar kwaro ne bari muyi da ubangidan ta almajirin babanta" Samhat ta kalli Abba tace"my dear father in law ina son ka kira abban salma ka fada me Amar ya fasa auren" Yace"what " Shagwab'e fuska tayi tace"yes father in law" Yace"bazai faru ba" Tashi tayi taje fridge ta ciro juice da cup ta zuba ta sha Tace"yanzu kuwa nikeso domin ni bazan had'a miji da jaka ba" D'aga hannu yayi zai kai mata mari ta rike Tace"don't try that oh you end up regretting for the rest of your life,hanifa nuna me videon kashe baban Habib da yayi in be gamsu ba ki nuname nashi da karuwarshi deborah suna hutawa,in be gamsu ba ki nuname na kona orphanage da yayi inda marayu da yawa suka rasa rayuwarsu dan kawai yayiwa alhaji sani sharri Wanda yanzu shekaran shi biyar a prison" Ummi dai mamaki ya kamata baki sake take kallonsu da Abba da be isheta kallo ba Hanifa ta bude jaka ta Ciro tab ta nuname Zufa ne ya karyo me cikin tashin hankali yace"what do you want?" Tace"make the phone call before we discuss,and don't you dare act smart with me domin one phone zaka gan videon a media " Jikina rawa ya Ciro waya ya kira dadyn salma yace"anyi cancelling auren" Salma da ake shirin zuwa kumbo sumewa tayi Bayan ya gama wayar samhat ta zauna ta baje a kujera tace"ina so ka kai kanka station" Yace"what?" Tace"yes kayi confessing crimes dinka" Kafin yayi magana Amar ya sungumi samhat ya kaita part dinshi ya rufe kofa Cire madubin fuskarta yayi ya kalli kwayar idonta yace"what do you mean" Tace"bangane ba" Yace"Ashe ba mun gama magana ba SAM meyasa baki jin magana ne?meyasa baki tunani na kafin ki aikata abu?kin San halin dana shiga kuwa na rashinki?please Sam stop it before it too late my dad can go to any length to destroy someone balle da yaki JININ ki please stop this" Zatayi magana ya rungumeta yace"don't let the fire of revenge consume you" Tana son yin magana yace"no don't say anything my blood" Romancing dinta ya fara yi tun tana ki har ta fara biye mishi Can kome ta tuna sai ta tureshi tace"malam don't ever make the mistake of torching me,ni dama zaka bani takardata da ya fimin" Kallonta yayi da mamaki yace"SAM yaushe kika canja?" Tace"ni dama haka nike Kaine baka San ni ba" Zaiyi magana ta d'aga me hanun da mamaki ya kalleta yace"SAM is that you " Barin d'akin tayi ba tare da tayi magana ba Saukowa tayi ta gan Amir yayi tagumi alamun hanifa tayi me rashin mutunci Murmushi tayi ta kalli Abba tare da juya cup din hanunta tace"na baka nan da sati d'aya ko ka sha mamaki" Ummi tace"Ashe samhat ban isa dake ba ki barshi da allah shi yafi" Samhat tace"ummi ki yi hakuri amma sai na rama" Ummi tace"shifa ramuwar nan akwai had'ari tattare dashi" Shiko Amar ganin samhat bazata saurareshi ba yasa shi zuwa d'akin da Ammi take yasa hajara ta taimaka me suka bi kofar baya dan beson ta gan abinda samhat keyi zai iya ta mata da hankali Sai dai fa abinda ke bashi mamaki anwar bezo ya duba maman shi ba ko so d'aya D'akin baki samhat da hanifa suka shiga dan hutawa Abba ko d'aki ya shiga ya zauna yace"kafin ki tarwasa ni zan kashe ki" Kiran hajiya nuratu sukayi suka sanar da ita abinda ake ciki Tace"aikinsu yayi kyau" Cikin dare samhat kasa barci tayi sai juye juye take tana tunanin mijinta Hawaye ta ji yana bin kuncinta,tace"ka gafarceni ni mijina" Hanifa ma hakane sai dai ita haushin Amir takeji Ga zazzabin dake damunta Ganin barci ba zai d'auketa ba yasa ta mikewa ta tsaya gaban window Tana tuno rayuwar da sukayi da iyayenta da irin wahala da abbansu ya sha tana hawaye Shima Amar hakane a nashi bangaren a bakin window ya tsaya yana tunanin wanan hali irin na samhat na rashin yafiya Yace"why don't you understand my wife ya kamata ki gane zaki saka rayuwar ki a hatsari" Kallon hanifa tayi dake barcin wahala ta zo ta rufeta da bargo tayi kissing dinta ta kwanta Amir ko ko rintsawa beyi ba saboda damuwar halin da hanifa ke ciki Cikin sati biyu kacal su samhat suka fara destroying Abba domin hajiya nuratu tasa an kona company Abba kuma sun sace me takardun a office masu muhimmanci Wanda a yanzu gomnati na binciken Abba Har gidan radio su samhat sukaje Dan akan Abba na zalluntan su akansu talkawane kuma ya'yan yan uwanshi Hakan yasa duk masu ganin Abba da mutunci suka fara gudunshi Sosai hankalin shi ya tashi Amar ko abin ya fara kaishi bango Anwar ne zaune yana waya da jb yace"yau ya kamata a sato su ni zan gudu da hanifa"besan ismat na jinshi ba A hankali ta bar gidan dan zuwa fad'awa samhat sai dai fa samhat bata nan sai hanifa kuma bata jin dadi Samhat da tana cikin gidan amma ta tafi part din Amar dan rage kewarshi a zaton ta baya nan Kawai sai taji ya jawota ya rungume ya fara aika mata da sakonin masu wuya fassara Bata hanashi ba sai ma rungumeshi da tayi domin taji kewarshi Abba ko already yayi tempering da motar samhat as in an b'ata birki Da ismat ta gan halin da hanifa ke ciki kuma sai amai take yasa ta kira Amir yace"ta sameshi a office suyi magana" Mikewa tayi,tace"bari inje in sanar dashi kafin a sace min kanwa" Da gudu ta bar gidan a harabar gidan ta gan motar samhat bude da key a ciki Ba tare da tunanin komai ba ta Shiga Ummi ko shiga d'akin hanifa tayi ta ganta kwance tana fama Tace"hanya auta ba ciki ne dake ba?" Da k'yar ta amsa tace"eh ummi anty samhat ta min gwaji tace akwai na wata d'aya" Ummi ta d'aga hannu tace"alhamdulillah yanzu ai ke bari saboda abinda ke cikin ki bari inje in miki girki" Ummi na fita ko minti biyar bata kaiba wani ya shigo d'akin Fuskarshi a rufe ya danne hanifa yayi mata allura Ya gudu Bayan Amar ya samu natsuwa ya Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans 🅿9⃣5⃣&9⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ya kalli samhat dake lumshe ido yace"my SAM yaushe kika canja?" Murmushi tayi tace"ai damani haka nike" Yace"no SAM meyasa baki jin maganata ko baki dubi auren dake tsakanin mu ba ai naci darajan kasancewana yaya a gare ki" Ihun hanifa da suka jine ya hana samhat magana a rude ta mike ta saka dogon rigarta shima haka Suka fita da gudu Ganinta sukayi kwance cikin jini tana ihu Cikin tashin hankali samhat ta karasa inda take tana tambayarta Bata iya magana sai nuna kofa da takeyi Ummi tace"muje asibiti" D'aukanta Amar yayi ya tafi da gudu Asibitin shi direct sukaje,ba tare da b'ata lokaci ba ummi ta shiga emergency da ita kasancewarta gynaecologist Ta dade kafin ta ceto rayuwar hanifa amma ta fita hayyacinta Fitowa ummi tayi ta kalli Amar tace"ka kira Amir ya kamata yasan halin da ake ciki" Waya ya Ciro ya kira Amir ya sanar dashi Yace"what?gani nan zuwa" A office din Amar ya tarar dasu Ummi ta kallesu tace"allura akayi mata wanda ya wanke cikin gaba d'aya" Samhat dake kuka tace"mun shiga uku nasan Abba ne wallahi bazan yafe mishi ba" Ummi ta kalli Amar tace"ya jikin Ammi nasu?" Yace"da sauki ta fara magana" Samhat tace"what kana nufin ammi ba lafiya?" Yace"eh" Ummi zatayi magana wayar Amir ya buga Wanda ya kira yace"ka zo tunga round about mai wanan wayar tayi had'ari kuma her condition is critical" Yace"what?ismat?" Ummi ta mike tace"meya sami ismat?" Yace"hatsari tayi" Amar cikin tashin hankali ya ma manta da wanka akanshi ya bi ummi" Amir kuma ya tafi d'akin da hanifa take kwance kamar gawa Hanunta ya kama cikin tausayinta yana hawaye Yace"my hani kinji illah rashin yafiya ko?" Samhat ko wani wuta ne ya kara huruwa a zuciyarta Tace"wallahi sai na rama" Kairat ne zaune dasu jb da salma Kairat tace"ai tuni nasa aka wanke shegen ciki dani zata ja banza yar talaka akanta fa Amir ya sakeni nagode naji sanda samhat ke fada mata tana da ciki shiyasa na aika a wanke shegen yanzu tana can rai a hanun Allah" Salma tayi dariya tace"hmmm ai nawa hukuncin zaifi naki domin ni raba samhat da duniya zanyi" Shake ta jb yayi yace"karki gwada domin zaki sha mamaki" Kafin tayi magana anwar ya shake kairat yace"Allah ya isa tsakanina dake kun kashemin kanwa wallahi nayi nadama rashin yarda da kaddara wayau ni anwar na cuce kanne na,tunawa yayi da ismat sai ya fashe da kuka" Hmmm kun gan illar rashin yafiya da yarda da kaddara gashi ya kai anwar ya baro Ganin zai tada hankalinsu yasa jb sa yaranshi su dukeshi Samhat ko a asibiti tayi wanka cike take da tausayin hanifa da Amir domin rungume hanifa yayi gam yana kuka Can sai ya mike samhat dake zaune tace"ina zaka yaya?" Yace"gida zani in duba cc tv cameras ina son in San Wanda ya taba min hanifa" Be jira me zata ce ba ya bar asibitin cike da tashin hankali Yana zuwa ya Tarar da Abba zaune yana hutawa da drinks jira yake a kira a sanar dashi mutuwar samhat Ko kula abba beyi ba ya haura ya d'auko laptop ya jona abinda ya Ciro a camera Cameran ya nuna komai daya faru ranan harda lokacin da Abba ya b'ata birkin motar samhat Kallon Abba yayi cike da takaici yace"congratulation domin kayi nasaran hallaka yar ka ismat" Cikin rashin fahimta ya kalleshi Amir yace"ina son ka sani yar'ka ismat ita ta shiga motar ba samhat ba,kai wani irin ubane eh?toh kayi addu'a kar komai ya sameta da sauran kanne na in ba haka zaka sha mamaki domin ni da kaina zan hukunta ka" Yana gama magana ya bar wurin yana waya da yan sanda yace"duk inda kairat take Ku bincikota da duk wani da yake dasa hannun" D p o yace"inshaallah zamu nimo ta nan da 24hrs koda kuwa zan rasa aikina I will make sure she get the punishment she deserve" Amir yace"thank you very much " Abba ko jikin shi ne yayi sanyi domin duk ya'yan shi yafi son ismat Cikin sanyin jiki ya mike ya tafi asibiti Tsassaye suke a kofar emergency suna jiran Amar dake ciki da samhat suna bawa ismat taimakon gaggawa Ummi ta kasa shiga sai kuka takeyi domin her condition is bad Amir ko tsayawa yayi yana tunanin hali irin na baban shi A haka Abba ya zo ya samesu Yace"hassan ya jikin nasu?" Murmushi takaici amir yayi yace"baka ma gane mu abba?yanzu baka ji kunya ba?kai a rayuwa in ba son kudi ba babu abinda kasa gaba" Kafin Abba yayi magana hajiya nuratu ta shigo da yan sanda da Habib a bayan ta Tace"yan sanda ga shinan shi ya kashemin miji" Mikewa ummi tayi tace"hajiya ya zaki ce haka?" Tace"gaskiya ne kiyi hakuri" Kallon Abba ummi tayi tace"kar ka fadamin abin naka ya kai har ka kashe abokin ka" Sukuyar da kai yayi cike da kunya ummi tace"ikon Allah" Hajiya tace"ni na had'a wanan karamin wasan dan in tozarta ka ban taba tunanin zai zama dangerous haka ba sai gashi ya shafi ismat da hanifa ki yafe min" Murya ammi suka ji tace"ko ta yafe miki ni bazan taba yafe miki ba domin ki b'atawa yarana tarbiya a matsayin ki na babba ko kuma ince uwa maimakon ki nuna musu illar rashin yafiya da d'aukan fansa sai kika sasu a hanya kika rusamin gini dana dade inayi" Kuka hajiya ta fashe dashi tace"please Ku yafemin" Ammi zatayi magana sai ga samhat ta fito da amar da wasu Dr Kallon samhat Ammi tayi,ta wanka mata mari Tace"ai bansan kunyi girman da zaku iya boye min abu ba Ku rungumi wata ashe samhat baki da hankali?yanzu toh wa gari ya waya kullum ina nuna miki illar fushi da mugun zuciya irin naki amma kika zab'i ki yi abinda ranki keso ko?yanzu wa gari ya waya?"tsawa ta dakawa samhat dake cire facemask tana kuka tace"nace wa gari ya waya nace" Samhat ta sunguna ta kama kafar Ammi dasu ummi ke bawa hakuri BOBO ko tausayin samhat yake ji domin ran Ammi ya b'ace Tureta Ammi tayi tace"ina son ki sani kece kika kashe d'an cikin hanifa domin da baki sata a hanyar banza ba da haka bata faru ba kuma ni daga yau na fita harkan ku, da aka halbi hanifa meyasa baki dawo da ita mun bar gari ba?" Kuka samhat keyi tace"ammi ki yafemin nayi kuskure"amir ne ya kalli samhat yace"ammi ba laifinsu bane an zallunce su ne" Ammi tace"karka goyi bayanta ka fada mata gaskiya" Zaiyi magana wayarshi tayi kara D p o ne yace"mun samu nasaran kama ta a pent house din jb kuma harda wani anwar" Amir yace"what? " D p o yace"mun ganshi ne kwance an dukeshi kuma kairat ta tabbatar mana shima yana dasa hannu a ciki domin so yake a sato me hanifa" Yace"OK d p o gani nan zuwa" Ammi tace"ban amince a fito dashi ba kuma ya bada tarkada ismat,ni anwar zai wulakanta" Ummi tace"kai wanan wani irin masifa ce,Allah ya kyauta,amir kasan inda za ayi a sakoshi" Yan sanda ne suka fara jan Abba Samhat ne taje gabansu ta rungume abba tace"no Abba ka zauna damu na yafe maka" Murmushi yayi ya shafa fuskarta yace"daughter for the first time nayi regretting abinda na aikata amma kash is to late amma ina son ku yafemin ba laifina bane" Girgiza kai tayi tace"no Abba forgive me" Yace"ki godewa Allah despite iyayenki sun rasu kina da masu miki fada ni ina da uwa amma ban sami wanan gatan ba domin ummata itace sanadiyar gurbacewar tarbiyata a yau dana gan ammiki na miki fada na gane ni banyi dace da uwa ba domin ita ke sani a mugun hanya tun ina karamin shiyasa na taso da kiyyaya d'an uwana mohammed,amma ki min alkawari zaki zama yar kirki" Da kai ta amsa me,yayi murmushi ya kalli yan sanda yace"please ina son ganin auta da ismat" Suma jikinsu a mace yake,ummi ko kuka take, shiga d'akin hanifa yayi Ya ganta kwance ya shafa kanta ganin kamaninta da abbanta yasashi sakin kuka Yace"ki yafe min ya'ta" Bobo ko idonshi yayi ja saboda tausayin abbansu Kallon ismat yayi dake da aka sawa oxygen ya fashe da kuka Yace"mamana Allah ya baki lafiya" Kallon Amar Yayi yace"amar ko?amma zata tashi?" Yace"inshaallah internal injuries ne" Cikin karaya ya kalle ummi sai kawai yace"muje kawai"duk suka bishi da kallo Amir yace"bari inje station inyi bailing anwar" Habib ya bishi,yana fita hanifa ta farka Amar ya karasa gadon yace"auta" Shafa cikinta tayi ta Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans 🅿9⃣7⃣&9⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Shafa cikinta tayi ta kalli Amar Tace"karka cemin ya zube?" Yace"auta please come down please" Tace"ka fadamin gaskiya" Tashi yayi ya bar d'akin,ummi ta kama hanunta tace"dear karki damu Allah zai kawo wani" Kuka ta fashe dashi tana fisge fisge tace "ummi Ku dawomin da baby na wallahi ina son abinda ke cikina,wayyo anty samhat ki taimakamin ki bani baby na" rai b'ace amar ya bar d'akin ga tausayin hanifa daya keji duk laifin samhat yake gani Ammi ta rungumeta tare da cire hulan dake kanta tana shafa sumar kanta Samhat ta kalli ammi dake hawaye tace"ki yi hakuri ki lallasheta zatayi shiru" Ammi tace"hanifa" Ummi ta tashi ta zauna rungume hanifa tayi tana buga bayanta hartayi barci Samhat fita tayi taje office din amar Zaune ta ganshi ya rike kai,Karasawa tayi ta tab'a shi A fusace ya d'ago yace"get out Sam" Tace"yi hakuri please na tuba na fara jin maganar ka" Yace"really? tun yaushe nike ta miki magana ki bar maganar d'aukan fansa but no you refuse to listen,do you see the condition everyone is in kuwa?hanifa is devastated,ai kin San komai domin ke nurse ce but you behave childish" Tace"yi hakuri na tuba" Yace"SAM you responsible for our suffering and I must punish you as your brother and husband" Zaro ido tayi tace"zanyi accepting duk kowani punishment but karka rabu dani" Yace"get out now before i loose my temper" Zatayi magana ya daka mata tsawa Da gudu ta fita ta bar asibitin tana kuka Amir ne gaban d p o yace"yanzu su nawa ne?" Yace"toh kairat tace"su hudu ne da wata salma sai dai fa ta gudu,su uku kawai muka kama,kuma gaskiya sai sun fuskanci hukunci ranan Monday za a tura su kotu domin this time around bazamu yarda iyayensu su hana mu aikin mu ba" Amir yace"zan iya ganin anwar?" Yace"eh" Fitowa dashi akayi duk jikin shi a fashe na dukan yan sanda da kuma yaran jb Kallonshi Amir yayi,sai ya dukar da kai dan kunya Amir yace"anwar meyasa ka aikata hakan?" Anwar yace"kayi hakuri yaya duk sharrin zuciya ce" Yace"toh fada min mai kasani kuma tsakanin ka da Allah" Yace"wallahi yaya bansan zasu yi mata allura ba ni dai kawai cewa nayi a sato ta mu gudu amma yanzu na gane kuma ina son matata ismat " Amir yace"kasan kuwa ismat na asibiti?bata ma ko iya numfashi sai da taimakon oxygen" Zaro ido yayi ya fashe da kuka yace"please ka taimaka ka fitar dani inje inyi jinyar matata wallahi na tuba" Amir yace"a gaskiya bakayiwa kanka da ammi adalci ba kuma ko tunanin su samhat bakayi ba" Yace"girman kai ya jawomin" Amir yace"yanzu zan fara processing bail dinka"kallon d p o yayi yace"ayi filling murder case da fyade akan jb ita kuma kairat a saketa na yafe mata sanadiyar ya'ta ummita bana son ta taso ta tsane ni a kashe maganar please" Yace"OK dama ai Ku akayiwa laifi" Yace"abbana fa" D p o yace"a gaskiya sai ya fuskanci hukunci domin laifinshi na dayawa" Jikin sayayyaye ya bar station din ya tafi asibiti D'akin da suke ya shiga ya tarar da hanifa ta jingina da gado tana hawaye Kallon ammi yayi yace"ina ummi?" Tace"ai tana gida taje dafowa hanifa abinda zata ci" Yace"kema ammi je ki huta baki da ishashen lafiya" Tace"ai kuwa tunda ka zo kuma shagwab'a auta ta isheni" Murmuahi yayi ya kalli hanifa da ta hade rai Hajiya nuratu tace"toh su auta anyi fushi ammi tashi mu wuce kafin ta fashe" Ammi tace"toh muje" Suna barin d'akin Amir ya rungume hanifa a tare suka sauke ajiyar zuciya Tureshi tayi tace"stay away from me" Yace"why?akan me zan bar ki ko ba aure tsakanin mu aike kanwata ce ko?hani meyasa kike min haka please ki yafe min kar zuciyata ta buga" Kuka ta fashe dashi tace"sun kashemin baby" Yace"harda nima ki yi hakuri zan baki wani" Rungumeta yayi gam yana shafa bayanta A ranshi yace"hmmm yariyar nan da son baby take?ni dai gaba ta kaini" Raba jikinta yayi da nashi ya kalleta yace"kina son baby ko?" Tace"eh" Yace"toh bari ki ji sauki zan baki guda uku a Jere kin san ni twins ne sai kema ki haiho uku" Tace"ah'a uku tayi yawa d'aya dai" Yace"toh auta" Murmushi tayi ta dukeshi a kirji tace"ina kaje tun d'azun ban gan ka ba" Zatayi magana Amar ya turo kofa ya gan sai dariya suke A ranshi yace"ni ina can ina fushi da SAM dina ashe sun shirya bari inje mu shirya" Kallon hanifa yayi yace"ina SAM" Tace"ai tun d'azun ta bar nan" Gabanshi ne ya fadi yace"toh ina taje ne?" Incharge da shigowarshi kenan yace"ai na ganta ta fito daga office dinka tana kuka ta bar asibiti" Yace"toh" Fita yayi yana tunanin ina taje kuma karta yi something crazy Mota ya shiga ya bar hospital din yana duba hanya A bakin wani shago ya hangota tana shan bobo Parking yayi ya fito yace"SAM" Tana ganin shi ta mike tace"karka zo kusa dani nima nayi fushi" Yace"muje zamuyi magana a gida" Tace"no bana so kaje ka samu wata nima nayi fushi hello hy bye bye" Murmushi yayi yace"hy bye bye" Zuwa yayi zai kama hanunta da gudu samhat ta hau titi ba tare da ta duba ba Aiko wani katon mota ya dibeta Wani ihu Amar yayi yace"SAM" Mutane ne suka zagayeta shiko amar ko motsi ya kasayi sai hawaye Wani daga cikin Wanda suka taimakawa Amar yana ganin samhat yace"please Ku zo mu bata taimako gaggawa yariyar akwai taimako" Da gudu suka d'auketa a titi zuwa gefe Salma dake Jan motar gudu takeyi sosai kar a kamata domin an fara halbinta wasu kuma na binta a mashi Aiko bata lura da tanka driver dake shigowa roundabout ba ya kwasheta tayi loosing control Motan ya fadi a kwata kafin a taimaka mata motar yayi explode Kiran Amir ne ya shigo wayar samhat domin yana son ya fada mata ismat ta fara motsi Kawai sai ya ji muryar wani yace"mai wayar tayi hatsari" Mikewa yayi yace"what?"sai kuma ya daidaita natsuwar shi dan beson hanifa ta gane" Fita yayi yana cewa yanzu zan turo ambulance " Ko da su Amir suka je a tsaye suka samu Amar na kallon samhat sai hawaye kawai yakeyi Amir ya jijjiga shi yace"bro bro" Amma ko motsi,kallon mai shago yayi yace"ina zan samu ruwan bokiti d'aya" Mai shago yace"bari a kawo maka" Aiko ana kawowa ya watsawa amar sai a sanan ya saki ajiyar zuciya Yace"tana numfashi ko?" Amir yace"kaje ka duba" Yana zuwa ya d'auketa yasa a kafada ya shiga ambulance Hade bakinsu yayi yace"SAM hold on kinji resourcetating ya fara mata yana danna kirjinta amma ko motsi sai hawayen dake bin gefen idonta" Cikin tashin hankali ya kalli wata nurse yace"she needs blood" Hanun ya bada aka fara Jan jini shi Amir ko cikin tashin hankali ya kira ummi ya sanar da ita Yace"amma kar a sanar da ammi" Tace"aiko ammi na hanyar asibiti sai dai in kirata in ce mata ta jirani zamuyi magana" Yace"ok" Tace"da sauki ko?" Yace"eh"dan beson d'aga mata hankali" Kiran ammi ummi tayi tace"ki jira ni a gida gani nan zuwa" Tace"toh har na shirya zuwa asibiti in shirya da ya'ta samhat amma zan jira" A gurguje ummi ta shirya taje gidan A zaune ta tarar da ammi da me aikin da Amar ya samo mata talatu suna hira domin Amar ya canja mata gida Bayan sun gaisa ummi tace"wai ina yan uwar mahaifiyasu samhat ne" Ammi tace"ai na fad'a miki marainiyace" Ummi tace"ya sunanta domin samhat na yawan yin min kama da mahaifiyata safiya" Ammi tace"Allah sarki a labarin da saratu ta bani ita a gidan marayu ta tashi kuma sintarta akayi tun tana da shekara biyu" Mikewa ummi tayi tace"saratu?kuma shekara biyu" Ammi tace"ai sun mata hoto kuma tun randa aka sato ta amma menene yasa kika tambaya?" Ummi tace"kun taho da hoton?" Ammi tace"eh har Wanda ta girma na taho dasu saboda su samhat " Tace"mu gani" D'aukowa ammi tayi ta nuna mata Ummi tace"wallahi maryam CE" Ammi tace"nifa ban gane ba" Ummi ta ciro wayar ta ta dannawa mahaifinta kira yana d'agawa tace"ai na gan ya'yan maryam ashe ba mutuwa sukayi ba" Mikewa yayi yace"what?gamu nan zuwa" Kiran anty rukkaya tayi ta sanar mata Itama tace"gani nan zuwa Ammi tama :rude,ummi ta rungume ammi tace"nagode yar uwa mun dade muna niman su har Maiduguri mukaje aka ce kun mutu" Ammi tace"amma baza a rabani dasu bako?" Tace"har abada ke uwace a gurinsu" Tare suka je asibiti amma a lokacin bobo na emergency da samhat kuma ya hana a shiga Ummi ta kalli Amir tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans,please ayi hakuri da rashin replying comment wallahi uzuri yayi min yawa ne, ina dai post ne dan kar inyi disappointing dinku Pls ayi min hakuri but inajin dadin comment dinku 🅿9⃣9⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi tace"ya jikin nata" Yace"be fito ba kuma ya hana a shiga ko Dr din ya hana" Ummi tace"bari inje changing room zan shiga in taimaka me" Ammi cikin rashin fahimta tace"jikin hanifa ya tashi ne?" Yace"ammi ki kwantar da hankalin ki zata samu lafiya samhat ne ba lafiya" Zama ammi tayi tace"wanan wani irin jarabawa ce" Da k'yar bobo ya ceto rayuwar bobiyar shi🤣 Ummi ne ta fara fitowa tana share zufa Amir da ammi suka mike amir yace"ya jikin nata?" Ummi tayi murmushi tace"da sauki ta bugu ne a kai amma samhat is a fighter zata farka nan da 4hrs" Ammi tace"alhamdulilah" Ummi tace"je ka lallashi d'an uwanka domin kuka yake kamar mace" Yace"kai ummi " Ammi tace"bari in leka ismat" Kafin suyi magana Amar ya turo samhat Wani special room ya kaita Ummi ta bishi amir yace"ammi bari inje in d'auko anwar na roki d p o an fito dashi yau" Tace"a dawo lafiya" Zama bobo yayi a kujera ya kama hanun samhat Yace"SAM please wake up this cloth doest fit you"ya kare magana da kallon rigar jikinta na marasa lafiya Kissing din goshinta yayi yace"my crazy and amazing wife hello hy bye bye" Magana yakeyi kamar tana jinshi ummi tace"dama son ka iya surutu haka kake basar damu,hmm dolene ma Ku so samhat domin JININ KU ne tako wani fanni" Yace"how mum" Tace"samhat yar maryam ce da nike baku labari wanda kwanaki muka je Maiduguri niman su" Yace"what?" Tace"yes dear yanzu ummana da alhaji suna hanya" Ya kalli samhat dariya ya sub'uce me yace"ikon Allah shiyasa dana hadu da ita a abuja naji ina sonta" Tace"nima haka ta dade tana min kama da umma" Yace"hakane,ummi hajiya ta kira wai tana hanya harda cewa zata ci miki muntunci" Ummi tace"ina jiranta ita tasan inda nike ji kuwa a ce uban ya'yana za a yanka me hukunci kisa" Yace "karki damu gomma ya amshi hukunci shi ko Allah zaime rahama gaskiya hajiya ta cuce shi" Ummi tace"ai ya kamata iyaye mu dinga kula wajen bawa ya'yan mu tarbiya" Tace"kai bari in leka ismat domin nasan auta ta samu lafiya" Murmushi yayi yace"Ai kuwa domin d'azu naji tana hira" A zaune ta samesu suna hira da ammi Ummi tace"ke auta wai ya akayi kika samu ciki bayan ko tarewa bakiyi ba" Rufe fuska tayi cike da kunya ammi tace"ai rabu dasu ina jiransu ne,watoh duk gargadin Dana musu akan sai tayi jamb za a tare ashe sun mayar dani yariya" Ummi tayi murmushi tace"hmmm yaran yanzu ba kunya watoh dai Amir wayau yayi mata" Ammi tace"ai da taji sauki zan tafi da ita sai anyi jarabawan dan nasan babu karatun a zuciyar ku" Ummi ta kalli hanifa da ta rufe ido kamar me bacci dan kunya Tace"auta gata ake miki saura da mun koma gida ki sake bude me kafa yayi miki ciki wallahi maganar karatun ki ya kare sai dai a karo wata" Shigowar su Amir ne yasa ammi yin shiru,ummi ta hararashi Anwar ya duka har kasa ya gaisheta Ta amsa cikin sakewar fuska Wurin ammi yaje ya durkusa yace"ammi Dan Allah ki gafarceni" Cikin b'acin rai ba tare data kalleshi ba tace"ka tashi ka bani wuri kaje ka nimi mahaifiyarka amma bani ba ni anwar zaka ci wa muntunci?" Kama kafarta yayi yace"ammi kiyi hakuri na tuba" Ummi tace"kiyi hakuri ai ba laifinshi bane" Ammi tace"toh naji amma ya bani takarda ismat" Ummi tace"ni kuma bazan yarda a sako min diya ba,anwar tashi kaje kayi jinyar mata ka" Mikewa yayi yace"nagode"yana so ya tambayi ko cikinta na nan amma yana jin kunya Kallonta yayi cikin tausayawa yace"please forgive me I love you my ismat" Amir yace"su ummi na nan fa kake soyewa" Murmushi yayi yace"ya jikin samhat?" Yace"da sauki" Amir yace"ummi me ya sami auta na gan tayi shiru" Ummi tace"ai gaskiya muka fada mata watoh sanda ka dirka mata ciki bayan an hanaku"fita yayi yana cewa"kai ummi kina bani kunya" Anwar yayi dariya yana gyrawa ismat kwanciya Da yamma su umma suka iso da alhaji harda anty rukkaya da yaranta yan biyu duk mata amma basu da kama Umma na ganin hanifa ta rungumeta tace"tabbas ke JINI NA na ji shi a jikina" Alhaji ko d'akin samhat yaje yana ta mata addu'a yace"ikon Allah ashe da rabon zamu gan JININ ki maryam" Amra tayi murmushi tace"yaya Amar wallahi tana da kyau"murmushi yayi Ammi tace"toh auta sai a bar gadon haka tunda an ji sauki saura a fara kula miji" Shigewa tayi toilet da gudu tana murmushi Tace"kai yaya ka bani kunya" Ammi tace"mu koma gida a barwa kowa matarshi yayi jinya" Ummi tace"gaskiya ne kam" Mikewa sukayi da bakin suka tafi gida Suna tafiya ismat ta farka da gudu anwar ya kira Amar ya dubata Yace"alhadullilahi komai ya zo da sauki" Anwar yace"but yaya cikin ya zube ne domin ta fadamin tana da ciki" Yace"no yana nan " Murmushin anwar yayi yace"nagode yaya" Amar yace"na tafi ka kula da ita" Yana fita anwar ya kama hanun ismat yana murmushi yace"ya jikin my wife" Ai sai ta fashe da kuka,cikin tashin hankali yace"subhannallah meya faru?" Tace"nidai ka wuce ban son ganin ka" Yace"meyasa baki sona kenan?" Tace"eh bana sonka ka sake ni kai mugu ne" Yace"ai dani dake takalmin kaza mutu ka raba" Bayan kwana uku har yanzu samhat bata farfado ba hajiya(Aisha)ta zo gida ta zazzagewa ummi rashin mutunci tace"akan ya'yan mohammed ummi tasa aka kama Abba" Har station taje ganin abba, sai dai tana zuwa Abba yayi mata Ta's Yace"mama kin cuce ni baki bani tarbiya mai kyau ba gashi kin jefa ni a masifa na girma da son Zuciya da niman duniya ashe gaskiya kanwata zainab da take cewa in daina biye miki" Hawaye kawai takeyi, Yace"ki gaugauta niman yafiyar ubangiji domin mun zallunci mutane" Yace"mama kawo kunin ki kiji" Kunin ta bashi,ai sai ya gassara mata cizo,kara ta saki Sai yayi murmushi yace"wanan tabo ne nayi miki saboda ya zame miki darasi da yan baya masu hali irin naki domin kullum zaiyi ta tuna miki ke kika kashe d'anki" Kuka ta fashe dashi da ta bar station bata biya gidan su ummi ba abuja tayi direct ta kulle kanta a d'aki tana ta kuka Bayan kwana biyu aka Yankewa Abba da jb da kuma minister da senator Abba kairat hukuncin kissa domin Abba ba tare da ya wahalal da shari'a ba ya amshi laifin shi inda ya tona asirin abokan alkalan shi Kafin ayi hanging dinshi sanda ya nimi ganin ummi da yaranshi lokacin har ismat ta fara takawa sunma koma gida Ya rokesu gafara tare da niman alfarma suyi tame addu'a kowa sanda ya zubarme da hawaye hanifa ko rungumeshi tayi tace"Abba ka zauna da mu" Murmushi yayi yace"yi hakuri auta dole in girbi abinda na shuka Ku nimo yar uwata zainab itace kadai Wanda ta rage min" Da hajiya (Aisha)ta gan sanarwar a tv a take mutuwar b'arin jiki ya kamata kuma babu kowa a gidan duk house girl sun gudu saboda halinta Cikin kwana uku kacal ta bar duniya saboda yunwa da azabar ciwo Su amar da makotan suka kirasu domin ta fara wari su suka mata sallah kafin a binneta Bayan wasu kwanaki ismat ne zaune tana hira da hanifa anwar ya shigo" Hade rai tayi zama yayi yace"autan family ki je mijin ki wai ki kawo me abinci" Turo baki tayi domin tasan ba abinci yake so ba yanzu sai ya dirka mata ciki ta shiga uku Kicin taje ta had'a me abinci a tray ta tafi part dinshi tana gunguni Shiko anwar kallon ismat yayi da ta kara haske tayi kyau ya saki murmushi Yace"my love yaushe zamu koma gidan mu na gaji da zama a nan" Ko kulashi batayi ba har ya gama surutun shi ya tashi Afrah yariyar anty rukkaya ne ta fito tace"gaskiya ya kamata ki yafe me haka har ya fara bani tausayi" Tace"babu ruwanki" Afra tace"toh baki sonshi ni zan aureshi" Ismat tace"kan uba mijin nawa?ai wallahi baki is a ba" Hira sukeyi ismat tace"nifa ina son mijina kawai dai ina son ya koyi darasi ne" Afra tayi murmushi tace"gaskiya ya kamata kam amma ki barshi haka" Bangaren hanifa ko da sallama ta shiga part din amir a falo ta same shi yana aiki a laptop Shiga tayi ta ajiye tray din ta gaishe shi Har zata fita ya jawota yace"haba hani muna fad'a ne?" Tace"ah'ah barni in wuce kafin ummi tayi fad'a tace"in daina kula ka" Yace"ai basa nan kuma ai bazasu sani ba" Tace"nidai ah'ah" Yace"OK tafi kawai zan kira kairat ta min" Hade rai tayi tace"gaskiya bana son haka na amince" Nan fa Amir ya fara buga aiki Amar ne zaune a asibiti duk damuwa ta dameshi be taba tunanin SAM zata kai two weeks bata farka ba Itako amrah ta cikashi da surutu A hankali samhat ta fara motsa yatsunta kafin ta bude ido ta sauke akansu Shi be ma lura ba Ji tayi amrah na cewa aini na dade ina son in samu namiji haka" Samhat a ranta tace"hello by bye bye a gabana suke zance oh daman so yayi in mutu yayi aure" Ummi ne ta turo kofa tace"daughter Ashe kin tashi Tayi murmushi tace"eh"kallonta amar yayi yace"yaushe kika farka ban sani ba?" A ranta tace"ina zaka sani kana zance yanzu zan maka rashin mutunci" Kallon ummi tayi tace"ummi waye wanan kuma?" Gabansu ne ya fadi dan sun zata tayi loosing memory ne Mikewa yayi yace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans *FANS INA MUGUN YIN KU* 🅿1⃣0⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"what SAM baki gane ni ba?" Tace"eh ko kai shugaban kasa ne da ya kamata in gane ka?" Ba tare da ta jira me zaice ba ta kalli ammi tace"ammi ya jikin hanifa da ismat da kuma su anwar da yaya Amir dasu hajara da ummita?" Ammi ta girgiza domin tasan halin samhat Shiko a ranshi yace"harda house girl ta tuna amma banda ni,lallai SAM akwai iskanci" Itako amrah murmushi takeyi domin ta lura saboda ita samhat keyi domin hararta takeyi kasa kasa" Ammi tace"mu dai mun tafi Allah ya kara lafiya" Ummi tace"babu dai inda ke miki ciwo ko?" Tace"ah'ah ina dai jin jiri da ciwon kai" Tace"ai dole ne kin dade a kwance shiyasa" Tace"ummi zansha bobo" Ummi tace"toh bari son zai kawo miki" Sallama sukayiwa su ummi tace"amrah ko zaki bimu?" Tace"no anjima zan dawo" Kallonta Amar yayi ta harareshi yace"ikon Allah" Yace"SAM bari in samo miki abinci" Tace"in ka gan dama ka bari in mutu da yunwa sai kaji dadin kara auren yace"haba me yayi zafi my SAM" Murguda me baki tayi,amrah tace"ke wace irin mata ce daga farfadowa sai masifa" Kallonta samhat tayi tace"hello hy bye bye daga ina kuma waya sa bakin ki" Murmushi amrah tayi ta kama hanunshi tace"nine matar da zai aura" Samhat tayi ihu tace"eh ni zaka ma haka? Yanzu ka hakura da mai kama da aljana ka koma wanan Allah ya toni asirinka"can kuma tayi shiru kome ta tuna oho Tace"kece munafuka na yarda da mijina ba zaiyi min haka ba domin da JININ JUNA muke rayuwa ko my blood" Rungumeta yayi yace"thanks for trusting me my SAM" Kallon amrah dake dariya tayi tace"toh a wuce makircin ki beyi aiki ba" Amrah ta mika mata hanun tace"hy my name is amrah your cousin" Tace"how did you become my cousin bamu samu zuwa bikin Ku bane cause muna exams" Bayani Amar ya mata tace"Allah sarki ashe mu *JINI DAYA* ne" Murmushi yayi yace"toh amrah je gida sai mun dawo gobe" Tace"abinma kora ne?" Jakarta ta d'auka ta bar masu asibitin Kallon samhat yayi yace"zo muje kiyi wanka" Tace"kai nifa matsalana da tsoho rashin iya soyyaya,kai da zaka d'aukeni shine zaka ce in zo muje" Murmushi yayi ya d'auketa suka bar d'akin,kowa sai kallonsu yake babu kamar nurse din da suke son bobo" be ajiyeta ko ina ba sai office dinshi wani wuri ya bude ashe d'aki ne Shiga sukayi yayi mata wanka ya saka mata kayan shi riga da boxers dinshi tayi kyau ya baza mata suma Zata kama sumar da rubber rin yace"no SAM I like it this way" Murmushi tayi ta bude fridge ta Ciro bobo ta zauna ta fara sha Kallonta yake cikin birgewa Zama shima yayi suka fara sha Itama kallonshi tayi tace"hmm mamaki nikeyi tsoho na shan bobo" Murmushi yayi yace"ai dole in sha bobo dan matata naso" Tace"kuma ka gan kai *JININ JIKINA ne* Ganin sai sha takeyi yasashi kwace goran ya rungumeta yace"ga real BOBO me zakiyi da fake" Hade bakinsu tayi suka fara aikawa junansu sakwani masu wuyar fassara Ganin zaman kasa bazaiyi ba yasa shi d'aukan ta suka hau gado A hankali yake tafiyar da ita, tana amsar sakon Cire rigarta yayi jikinta yayi twins suka bayyana wasa ya farayi dasu yana murza d'aya yana shan d'ayan🙈 Babu abinda sukeyi sai nishi Sosai sukayi romance kafin bobo ya shiga can birnin dabsu🙈 Ya dade yanayi kafin ya sauka ya koma gefe yana mayar da numfashi Jawota yayi jikinshi ya rungume yace"SAM you are the best wife ever" Tace"you are the best among men" Yace"ni ina tausaya miki ashe kema a hanun kike" Tusa kanta tayi a kirjinshi tana murmushi Shima murmushi yayi,yace"bari in samo miki abinda zaki ci" Tace"toh my blood" Kiran in charge yayi yace"ya aika restaurant a siyo abinci take away biyu kuma ya duba patient in an zo niman shi yace baya nan" Samhat tace"meyasa?" Yace"ai yau ranan ki ne" A Daren ranan bobo ya nuna mata zallah soyyaya itama ta nuna me babu kowa sai shi a zuciyarta Washe gari suka koma gida Kallon d'aya ummi tayi me ta d'auke kai Tace"ai da baku dawo ba" Murmushi yayi ya bata hakuri,zama samhat tayi tana dariya Tace"hello hy bye bye ummi ya kike fushi?" Ummi tace"dan Allah samhat ki fadi inda za a samo hy bye bye a siyo miki mu huta" Dariya sukayi,ammi tace"kila taji naki amma ni na gaji" Ummi tace "Ku shirya zuwa abuja wajen kakanku" Bobo yace",toh" Hanifa ne ta fito daga part din amir kamar munafuka" Ummi tace"ke zo nan" A gaban ummi ta tsaya Ammi tace"hanya kina son makaranta kuwa?" Kallon Amir tayi yayi mata alama da tace ah'ah Haushi ya bata tace"ummi barci nikeji" Ummi tace"gaskiya wanan barcin ta fara yawa" Kafin ammi tayi magana hanifa ta shige ta kwanta Anwar ne ya shigo da sallama,samhat ta harareshi tace"su bakin mugu an ji maza" Takalmi ya cire zai halbeta ta boye bayan Amar Amar yace"a gabana"murmushi yayi yace" samhat akwai raini" Ummi tace"ni na gaji da ganin ka,yau ka d'auki matarka Ku tafi na sallame Ku,ga takardun kamfani da abbanta yace a baka" Har kasa ya duka yayi godiya Ammi tace"saura in kaje kayi mata son ranka" Yace'insha Allah zan kula da ita" Akwatin ya d'auka tana binshi a baya tana kunkuni Ammi tace"ismat in yayi miki ba dai-dai ba ki kirani a waya" Bayan sati uku" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share 👄👄👄👄👄 JININ JIKINA 💋💋💋💋💋 By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY fans 🔚🔚🔚🔚🔚🔚 🅿1⃣0⃣1⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan sati uku sosai samhat suka shimfida soyyaya mai safta ita da bobo Basa son rabuwa da juna wata rana tare suke zuwa aik kome yake so shi takeyi tana gudun b'acin ranshi A yau hanifa ta tashi da zazzabi mai sanani sai amai takeyi Hankali ummi duk ya tashi Tace"hanya hanifa ba ciki ne dake ba" Tace"ah'ah ummi" Rai b'ace ummi ta aika ummita ta kira amir Yana zuwa ta balbaleshi da masifa Tace"wai meyasa baka jin magana ne ka bari tayi exams shine ka ki" Yace"nidai ummi bana son tayi makaranta a bani matata in wuce" Ummi zatayi magana Ammi tace"kefa hajiya ki yarda makaman yakin ki domin kunya zaki ji domin ita kanta bata son tayi makaranta dan da tana so da bata bari ya kara mata ciki ba" Itadai kwanciya tayi domin ita kadai tasan inda take ji Ummi tace"toh kowa ya d'auki matarshi ya barmin gida bana son rashin kunya" Amrah da afrah me zasuyi in ba dariya ba Tace"na Amar ma yafi worse dan shi in ya kulle kofa har a wuni ko basa jin yunwa ne oho" Amir yace"ai suna da bobo" Hararanshi tayi tace"zaku tafi ne ko sai ranku ya b'ace" Zuwa yayi ya d'auki hanifa ummi ta girgiza kai Tace"mara kunya kawai" Su anwar da ismat ko tun zuwansu gida babu inda beyi ba amma taki saurarenshi in ya matsa mata sai ta fashe da kuka A yau dai ya d'au alkawarin sansata tsakanin su ko tana so ko bata so ya gaji haka kuma yana bukatar matarshi A falo ya sameta tana shan lemu Zama yayi a kasa yace"ismat ina so yau ki rama duk abinda nayi miki kila ki sami sukunin ko sauki a zuciyarki,kila ki yafe min" Tace"aini ba kamar kai bane mara yafiya kuma ai na dade da yafe maka" Yace"haka kullum kike cewa amma baki kulani" Tace"me kace inyi ma banyi ba?ina kullum ina maka girki" Yace"ni bashi nike so ba" Tace"toh me kake so?" Ba tare da yayi magana ba ya hade bakinsu Zaman falo gagaransu yayi ya d'auketa zuwa bedroom a ranan ismat ta biya bashi domin ya wahalal da ita Bayan ya samu natsuwa ya rungumeta yace"ki yafemin ismat" Tace"na dade da yafe ma,domin na dade ina sonka,nidai fatana ka soni ko kadan ne" Yace"ai a yanzu sona yafi naki yawa" Tace"da gaske?" Yace"eh"murmushi sukayi anwar ya d'auketa sai toilet yayi mata wanka Suka kwanta Su samhat ko bayan sun koma gidansu wani shafi soyyaya suka bude Amir ko ya takura hanifa baya bari ta huta Kullum sai sunyi fada datayi magana sai yace"zai dawo da kairat"yasan hanifa da kishin tsiya" Ta tsane ya kira sunan kairat da wanan yake samu yayi mata wayau Yau ya kasance weekend samhat ne a kicin tana girki kafin Amar ya dawo Bata son ya dawo ya gan bata gama ba Da sallama ya shiga falon ya gan bata nan Kiran sunanta yayi sai gata ta fito a kicin Murmushi tayi tace"welcome *JININ JIKINA*" Yace"yauwa" Kallon kafadanshi takeyi dake da shatin jan baki Ganin tana Kallon wurin yasa ya kalla ai ko ya gan Jan baki wata course mate dinshi da suka hadu yau a asibiti tayi hugging dinshi Zaiyi magana samhat ta ruga da gudu ta shige d'aki Cikin sananin tashi hankali ya bita yana kiranta Yana shiga ya gan wayam sai yaji ta a toilet Fitowa tayi a galabaice ta rungumeshi Yace"dear I can explain" Yatsan hanunta ta same a baki tace"no need my husband I trust you" Yace"but why do you ran away?" Tace"because ina jin amai,tun safe nike fama,iam pregnant" Rungumeta yayi cikin farin ciki yace"wow iam going to be a father" Tace"hello hy bye bye sake ni" Yace"ai yaran ki zasu zo su ji kina hello hy bye bye" Tace"inshaallah zan daina" Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda ismat ta haifi yan biyu duk mata bayan haihuwar ismat da wata biyar hanifa itama ta haifi yan biyu duk maza Ranan suna anyi shagali samhat ko tana watan haihuwarta duk ta kumbure Kowa na tausayinta Amar ko ji yake kamar da ana ciren cikin daya cire ya dawo jikinshi Domin in dare yayi bata barci A yau ta tashi da nakuda sai fama take tayi bayan ta sha bakan wahala wanda har kuka sanda bobo yayi ta haiho yan uku maza biyu mace d'aya Ummi ko kamar ta goya samhat dan murna Tun ranan haihuwan gidan ya fara cika da dangi Amrah ko ta zo da kaya dayawa domin ta auri Habib tana da ciki Afrah tayi aure Kowa da kaya yake zuwa Bobo nason su kebe amma ummi ta kasa ta tsare Ganin ummi ta bar d'akin ya shige da Sauri Ya rungumeta yace"sannu SAM kinyi kokari" Tace"yauwa" Yace"kin gan kewar ki ya dameni Kuma ummi ta hanani zuwa" Tace"karka damu zanyi ta satar hanya ina zuwa part dinka" Yace"yauwa ai zanyi ta rage zafi" Murya ummi suka ji tace"da ya dirka miki ciki gaki da d'ayan jaririrai" Raba jikinta samhat tayi da nashi ta kwanta cike da kunya ta lullube" Korar shi ummi tayi Ranan suna mazan suka ci sunan Abba samhat Mohammed da Abba watoh shamsudeen macen kuma salamatu (ammi) An ci ansha taro ya watse lafiya Bayan wata goma abubuwa da dama sun faru ciki har da auren ammi da alhaji isah makocinsu da matarshi ta rasu Da k'yar ta ammince sanda alhaji yasa baki Kwasam sai ga hanifa da ciki kowa ya ganta sai ya tausaya mata Amir ko,ko a jikin shi babu shiri ummi ta kwashi yan biyu ta dawo dasu wajenta Kairat ma tayi aure ta auri wani me mata biyu itace ta uku kuma suna zaman lafiya domin ta canja dabi'unta ummita na zuwa wajenta time time Samhat ko soyyaya Amar ke nuna musu ita da ya'yan ta komai baya boye mata Bayan wasu shekaru su samhat ne a gidan Ammi suna hira ga yara a cikin gidan suna wasa Amrah tace"nifa na daina haihuwa haka" Samhat tace"yara uku har sun ishe ki?nidai ko nawa my blood yake so zan Haifa mishi kin gan yanzu ina da shida 2girl 4boys" Ismat tace"nima hudun nan sun is a" Hanifa da miyau ya cika bakinta ta bude roba ta zuba tace"ai mu ba a maganar mu duk shekara sai mun dire yanzu fa na bakwai kenan dan ma d'aya ya rasu" Afrah tace"matsala na dake kazanta" Tace"lalurace yariya Allah ya baki ki San ba da gangan nikeyi ba" Ammi ne ta fito ta zama babban hajiya,domin hutu ya zauna Kallon hanifa tayi tace"me kwanci sannu da kyankesa" Dariya suka yi,itako hanifa ta hade rai domin haka ammi ke kiranta me kwanci kamar wata kaza Wayar samhat ne yayi kara ta mike tace"oga ya zo na barku lafiya" Tsaki hanifa tayi tace"Allah yasa yau ya dirka miki ciki" Tace"amin" Bayan sun wuce Anwar ya zo da katon mota ya d'auki ismat ya zama babban mutum Amrah da afrah tafiya sukayi suka bar hanifa Sai daga baya Amir ya zo yana ganinta ya tunsire da dariya yace"mai ciki" Kunu tasha tace"gaskiya dana haihu zamuyi family planing " Yace"babu maganar nan da kin samu zaki dire dadi na dake akwai saurin d'auka" Tsaki tayi tace"bani son tsiya fa" Su samhat na kaiwa gida Amar ya mika mata visa yace"gobe zamu honey moon Dubai daga nan mu tafi paris ki shirya yara ki kaisu gidan ammi" Rungumeshi tayi tace"thanks dear" Yace"it nothing" Tayi murmushi They all lived happily ever after Nan na kawo karshen wanan labari *JININ JIKINA* sharhi ko gyra ga nobata 09090112846 Inda nayi kuskure Allah ya yafe min kuyi amfani da darasi mai kyau kuyi watsi da sauran Maman Noorul Hudah Luv u my fans Hello hy bye bye🤣🤣🤣🤣nidai banyi tallah ba balle a takurani