HUMAN TRAFFICKING⚡_ {Moon} _✍🏻Nimcyluv_ ELEGANT ONLINE WTITER 1-2 *_Free book_* _Allahamdulillah ina gdy da Allah subhanahu wata'ala Rubutun littafi kamar kwanakin rayuwa ne,abinda zai faru da mutum yau daban,abinda zai faru da mutum gobe daban,haka nan kuma babu wanda yasan abinda zai faru da mutum jibi,labarin littafin haka yake,abu ɗaya marubuci ya sani tsara labari daga farko zuwa ƙarshe,rubutawa kawai ya rage masa, littafin *HUMAN TRAFFICKING* ina cikin typing littafi na Uncle ne labarinsa HUMAN TRAFFICKING yazo min,bansan yaya ne zan faɗa maku ba,amma HUMAN TRAFFICKING yana ɗauke da manyan ƙalubale masu hargitsa tunanin mutum kuma wanda suke faruwa cikin al'umma, wasu na tunanin kamar an daina SAFARAR MATA NE a'a har gobe a nayi kawai sallon yadda suke abunne ya sauya,ban fara rubutawa ba sai da gama searching akan yadda akai SAFARAR da manyan DRUGS da ake amfani dasu,da kuma mutanan da suke siyan wanda akai SAFARAR tasun,da kuma keɓantaccen guru da aka ware domin su,zan iya cewa Wannan littafin yana ɗaya daga cikin littafan dana fita naje wajan police headquarters da kuma domin jin cikakken bayani akan safarar mata, tabbas da zanyi Wannan littafin na kuɗi zan samu ƙarowa dashi amma hakan ba buri na bane,ina son kowa ya karanta ya kuma amfana_ _Warning HUMAN TRAFFICKING mallakin mallakar Nieemerh ne,kada kayi gangancin sauyamin labari,ko kuma ka ɗauki wani part na cikin labarina ba tare da sani na ba,idan kunne yaji...!!_ _Gareku Readers bazan buɗe wani grp akan wannan littafin ba,dukkan wanda ya karanta yayi ƙoƙarin share ɗinsa zuwa wani GROUPS ɗin sbd ALLAH da kuma Manzon sa,dan ALLAH ko daina tambaya littafaina kuje wattpad kuyi searching nimcyluv zaku ganni, masu tambayar Uncle ne..! na kuɗi ne akan 300 0116886423 Sulaiman Naima s union bank kayi subscribe saika tura evidence of payment to 08119237616 Salon littafin Uncle ne na daban ne, ahhh littafin HUMAN TRAFFICKING ba kullum za'a na posting nasa ba,sbd littafin kuɗi da nake,duk bayan ƙwana biyu zannayi idan kuma na samu time zaku iya jina kafin lokacin,tabbas idan banga comments a ko wanne GROUPS dana tura ba,zan daina posting a whatsapp zan koma wattpad sai dai zaku ke ganin link ɗin wattpad ɗin,in kuka danna chrome ko Google zai buɗe ga wanda basu da wattpad kenan,ina maku sahihiyar ƙauna ina alfahari da masoya na a duk inda suke🌚Sarauta da ɗura al'ƙalaminta a littafin SAFARAR MATA Ubangiji ya bani damar rubuta dai-dai_ *_Bisimillahir rahmanin rahim_* A hankali da fito daga cikin gidansu zuwa tsallaken titi,tana sanye da riga da wando na Pakistan an ɗaure mata sumar kanta da ribbon wanda ya sauka gadon bayanta,hannunta ƙaramin ta tura cikin ma dai-dai cin bakinta sai juya manyan idanunta take,wajan mai ice cream ɗin ta ƙarasa tare kuntu gefen rigar ta ta ciro sabuwar ɗari biyar,ɗan washe bakinta tayi wanda suke jere da fararan haƙora tare da miƙa masa kuɗin hannunta tace "kaban ice cream" baki ya buɗe tare da yin dry yace "ƴar yarinya mene sunanki?" rarraba idanunta tayi kafin tace "Moon" kanta ya shafa yace "a'a Moon ai ba suna bane,a makarantar yaya ake ce maki?" Ice cream ɗin da yake bata ta amsa kafin tace "Maimunatu Abdullah" tana faɗin hakan ta juya a hankali tare da tsallaka wa titin daya raba tsananin gidansu,kai tsaye wajan get ta nufa tana ta kallon wani getman na gidan dake farcing gidansu,knowking tayi da sauri mai gadin ya buɗe mata ƙaramin ƙofa kallonta yyi da mmki yace "Moon yaushe kika fita" ƙaramin yatsanta ta ɗura a ƙaramin bakinta tare da faɗin "shiiit" bai ƙara ce mata komai ba ya bata hanya ta shige,direct lambun gidan ta huce ta zauna saman wata ƙaramar kujerar dake ƙarƙashin bishiyar mango, lumshe idanunta tayi cikin nutsuwarta ta fara shan ice cream ɗin tana gamawa ta miƙe ta nufi cikin gidan. Cikin sanɗa ta shiga cikin main parlour ajjiyar zcy ta sauke ganin babu kowa ciki,tana ƙoƙarin zama taji anyi sama da ita, tsoro ne ya kamata ta buɗe baki zatai kuka ganin Dad ɗinta ne yasa ta saka dry ta nayi tana jan gemunsa,sauketa yyi yace "Moon ina kikaje Mamynki tai ta cigiya?" Idanu ta fara rabawa domin tasan idan tace waje ta fita an tai mata faɗa kenan,kallonta yyi yace "my dear gobe zamu bar wannan ƙasar wacce ƙasa kike sha'awar zuwa?" cikin murna tace "Dad ina son Paris" kanta ya shafa yace "ina kika san Paris kina ƙaramarki Moon?" juya idanunta tayi tace "Dad Paris is my dream city ina son zuwa" Mammy ce tsaye gaban getman tace "Iliya kana ina kabar Moon ta fita,ka riga kasar tunda muka zo ƙasar nan babu inda aka taɓa barinta ta fita ko?" Cikin girmamawa yace "wlh Hajiya na shiga ɗaki kenan ɗaukan redio don jin labarai" juyawa tayi tace "koda wasa Moon ta ƙara barin gidanan ranka zai ɓaci" bayanta yabi da kallo yana mmkin dalilin daya sanya basaso yarinyar tana fita bayan yafi kowa sanin yarinyar a takure take. Gidan dake farcing gidansu Moon ɗin mai gadin gidan daya kasance matashi fari tass kyakkyawan gske,yyi murmushi tare da ɗaukan wayarsa wacce ta kasance ƙarama ya kara a kunansa,babu jimawa daga can side ɗin akai picking call,cije baki yyi kafin a hankali yace "sai yau yarinyar ta fito,amma tayi ƙarama da yawa,banjin takai 10yrs ma" mutumin da yake a can ɓangaren ya kalli tarin matan dage gabansa yace " babu ruwanka da kankantarta kayi abinda yake dai-dai" jinjina kai getman ɗin gidan yyi ba tare kuma da yace komai ba ya kashe wayar tare da tsorawa ƙofar gidansu Moon idanu. Mamy na shiga cikin parlour ta samu Dad da Moon suna game kowa da remote a hannunsa,game ɗin ta kashe tare da kallon Moon tace "Ohh ice cream ko? Nace ice cream kika sha ko Moon!!?" ta ƙare mgnar tana ɗaga murya,Dad ne ya kalleta yace "uwata ice cream kika sha da gske?" Kaita ɗaga masu alamar "eh" yace "Moon ina kika samu ice cream?wane ya baki" hawaye ya fara saukar mata a fuska kafin ta ɓoye jikinta a jikin Dad tace "Kuɗi na gani a dressing mirror shine na ɗauki ɗaya naje titi na siya" zaro ido Dad yyi yace "what!? Kin kashenu Moon,kin rugazamin duk wani plan nawa, shikenan tamu ta ƙare" yana faɗin hakan yyi saurin miƙewa tare da nufar part ɗinsa,Mamy ma Moon ta kama hannu Moon suka shige nata part ɗin zcyarta sai bugawa take. Dad na shiga bedroom ɗin sa ya buɗe wata box ya ɗauki wata ƙaramar gun ya zuba mata bullet,yana gamawa ya sanya bindigar a cikin wandonsa kafin ya ɗauki wani dairy ya fara rubutu a jikinsa,yana gamawa ya sanya dairy'n a cikin box ɗin kafin ya haura upstairs,ya buɗe ƙofar kitchen tare da buɗe window na kitchen ɗin ya cilla box ɗin baya window'n ,Mamy tana shiga tace "Moon kina wasa da lfyarki ko? kin san idan kika sha abu mai sanyi baki da kwanciyar hankali ko,ciwon nan a jikinki yake kinfi kowa sanin wahalar da kike sha, muna da kuɗin daza mu siya maki ice cream da duk wani abu da kike buƙata,amma bamu da kuɗin daza musiya maki lfy,kina kallo a idanunki ƙanninki ya mutu idan kema kinfi son ki mutu shikenan,sai na zauna bana da kowa,dan Allah Moon kii ki yaye komai mahaifinki yake dashi na kine,damuwarsa inda zamu kaiki ki samu lfy tabbas ko nawa muka mallaka zamu iya ƙarar dashi indai zaki samu lfy, dalilin ki munata yawo ƙasa-ƙasa tamkar marasa gsky" shuru Moon tayi tana kallon Mamy kafin tace "ban ƙarawa" murmushi Mamy tayi tace yimin al'ƙawari" murmushi tayi wanda ya haifar da lumawar dimples ɗinta kafin ta lanƙwasa ƙaramin yatsarta tace "nayi maki" peak ta bata a kumatu kafin tace Ohh yaaa jeki ƙwanta ki huta" kallon Mamy tayi tace "Mamy ina teddy na?" Tace "yana bedroom ɗinki" fakar idanun Mamy tayi ta shige bedroom ɗinta tana zuwa ta buɗe wardrobe ta ɗauki wani album tayi waje da sauri,tana zuwa bedroom ɗinta ta ɗauki ƙaton teddy ta buɗe zip ɗin jikin teddy ta zura album ɗin. tana gamawa ta ƙwanta a ƙaramin bed ɗinta da sauri ta tashi ta nufi part ɗin Dad ɗinta,zaune ta samesa da Kur'ani a hannu yana karantawa,zama tayi kusa dashi tare dasa hannu ta dafe haɓarta,kallonta yayi kana ya saka hannunsa ya cire nata hannun da tayi tagumi dashi yace "Moon wannan tagumi kamar ance wani ya mutu" murmushi tayi masa kafin ya subaci goshinta yace "jeki ƙwanta" Mai gadin ne zaune yana kallon gidansu Moon har dare yyi,horn yaji anyi a bakin get ɗin,yana zaune bashi da niyar tashi daga wajan har wani matashin saurayi ya fito daga cikin gidan ya ƙarasu wajansa yace "kai mene aikin ka ne?" Ya faɗa yana kallon Deen wanda yake zaune ya lumshe idanunsa,ware idanunsa yyi ya sauke su akan Farouk,bai ce masa komai ba ya miƙe tamkar baiso ya ƙarasa gaban get ɗin,ya buɗe get ɗin wata ferari ce ta shigo cikin compound ɗin gidan,a dai-dai inda Deen yake tsaye ya tsaya yace "Deen lfy inata horn shuru?" Kallonsa yyi tare control na kansa yace "ina bacci ne" kai ya jinjina yaje yayi parking motar, Farouk wani kallo yyiwa Deen tare faɗin "kazo hadda kuka kana neman aiki ko gadine amma yanzu kanawa mutane wulaƙanci,wlh laifin Abba ne da yake barin ƙasƙantattu irinku a cikin gidan sa" yana faɗin hakan ya shige cikin gidan,wani murmushi gefen baki Deen yyi kafin ya ciro wata babbar wayarsa ya fara latsawa,I.G ya shiga ya fara ganin photo nan ƴan mata,kafin yaci karo da wata da aka sanyawa suna Nana khadii, message ya ajjiye mata na fatan alkairi, kafin tai masa reply da gdy, offer ya tura mata ta aiki idan tana buƙata amma aikin na cikin gida ne,duk wata kuma za'a na bata 100k,yana gama yi mata bayani yay offline. Misalin 2 na dare,aka fara bubbuga get ɗin gidan,Iliya yana tsaka da bacci yaji bugun ƙofa miƙewa yyi tare ɗaukan torchlight ya nufi bakin get ɗin yace "waye da wannan daran?" Daga can waje aka saita Muryar akace "ƙanin me gidanne bai gaya maka jirgina zai sauka cikin dare bane,ka buɗan ƙofa sanyi" shuru Iliya yyi kafin ya ɗauki wayarsa ya kira number Dad switch off,matsawa kusa da get ɗin yyi jin ana ƙara bugawa, a tsorace ya buɗe get ɗin yana buɗe wa aka sakar masa bullet a tsakiyar ƙirjinsa,mutane ne sama da mutum goma suka fara shigowa cikin gidan,ko wannan su ɗauke da ƙatuwar bindiga fuskarsu rufe da wani baƙin yafi,Dad na ƙwance yana bacci shida Mamy suka ji ƙarar bindiga cikin sauri Dad ya sakkowa daga saman bed ɗinsa tare da ɗaukan bindigar sa ya nufi part ɗin Moon,a ƙwance ya sameta ta rungome teddy a jikinta,sanin tana da nauyin bacci ne,yasa yaja mata kofar da ƙarfi ya rufe ta key,komawa yyi yana shiga part ɗinsa suna shigowa upstairs ɗin,a hankali suka fara dudduba ɗakunan amma babu kowa,ta gaban ɗakin Moon suka shige ganin rufe yasa ba suyi tunanin da mutum ciki ba,Mamy dake parlour'n Dad jikinta Duk rawa yake babu abinda take tunani sai Moon, jin shuru Dad bai shigo ba,yasa ta nufi ɗaya ƙofar tana fita Dad yana shigowa,dubata ya farayi, Mamy ƙofar ta buɗe tana fita suna shigowa part ɗin sukaci ƙaro da juna,baki ta rufe hannunta ya fara rawa,komai na jikinta rawa yake, kallonta wani babban mutum yyi yace "ina Moon?"girgiza kai tayi cike da tsoro tace "bata gidan" murmushi yyi yace "ok" Yana faɗin hakan ya sakar mata bullet a tsakiyar kanta,ihu tayi a take kuma rai yyi halinsa, Dad dake cikin parlour'nsa ya saita bindiga jin ihun Mamy da kuma ƙarar bindiga yayi Saurin zubewa wajan tare da rufe bakinsa wasu hawayen baƙin ciki suka fara sauka ta cikin idanunsa,da sauri ya miƙe yace "Moon" yana faɗin hakan ya nufi part ɗinta ta ɗaya ƙofar a ƙwance ya sameta,cak ya ɗauke ta it da teddyn ya nufi wata ƙofa da ita,yana zuwa tana farkawa a bacci baki ta buɗe zatai mgn yayi sauri rufe mata baki, rungome ta yyi sosai a jikinsa idanunsa na zubar da hawaye zafin ya ciri wani ƙaramin ring ya sanya mata a hannunta, raɗa mata wani abu yyi a kunne kafin yyi murmushi,jin ana taɓa ƙofar yyi sauri buɗe window'n ɗakin yana gama buɗewa suna shigowa cikin sauri ya saki Moon ta window ta faɗa ƙasan benen ta bayan gida,hakan kuma yyi dai-dai da lokacin da suka sakar masa bullet ta keyarsa.. Idan kin karanta yyi mki daɗi kiyi share sbd Allah Sarauta 9/12/21, 5:31 PM - Buhainat😝: _⚡HUMAN TRAFFICKING⚡_ {Moon} ✍? Nimcyluv https://www.wattpad.com/1081849547?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=DkP4BhcrT2ZxE8%2BaPi98MthzfVoiOOgSdoPp0dJTyLpKwVoA84rauaZQXR6aeeqH13PV8yPgSf81FyqLzpswacc7aieKJQLINVRcnlINmCRXN4rYTDplunrYbLln4W01 ELEGANT ONLINE WTITERS 3-4 _Free book_ Ƙara ya saki tare da ihun a zaba,nan take kuma wani gudan jini yayi tsartuwa ta ƙeyarsa da bakinsa zuwa hancinsa ya zube a gaban window'n jini na malala a jikinsa, ɗaya daga cikin mutananne yace "go and find the baby" jin hakan yasa ya juya da sauri ya nufi dwonstrais kai tsaye fita yyi daga cikin gidan ya nufi bayan gidan, ajjiyar zcy Deen ya sauke a ɓoye tare da janye jikinsa daga jikin gate ɗin gidan,yana so ya fita yana tsoran abinda zai faro,amma tabbas yasan ƴan fashi ne suka shiga cikin gidan, kai tsaye bayan gidan ya tsaya tare duba inda yake tunanin an cillo Moon tsayin wajan ya gani a ƙalla yakai hawan bene wajan huɗu zuwa uku daga inda aka cillota zuwa inda ta sauka,wajan ya fara dubawa kamar almara babu Moon babu labarin ta,da mmki yake kallo nisan wajan yasan duk wanda aka cillo ko ya faɗo daga saman wajan sai dai wani bashi ba,amma abin mamaki ko wata shaida da zata nuna maka tana wajan babu cikin mmki da al'ajabi ya nufi cikin gidan,yana shiga ya samesa a main parlour sunyi kaca-kaca da gidan kuɗi ta kardu duk sun firfito dasu,amma naira ta kuɗi basu ɗauka ba, yace "oga babu yarinyar duk inda zangata na duba amma babu ita" cikin tashin hankali ogan yace "what! Kasan me kake faɗa kowa?duk wannan wahalar da muka sha Moon ta ɓace" cikin girmamawa yace "oga wlh fa babu ita Nima nai mmki ko alamun wani ya faɗo wajan babu" zufa ya share kafin yace "tabbas bayan mu aƙwai wanda yake farautar Moon,waye Wannan? Abinda muke nema da ita shima shi yake nema a wajanta? Ko kuma taimaƙonta yayi?" Wani daga cikinsu ya ɗauki damin kuɗi yace "oga aƙwai matsala fa, bari na ɗauki kuɗi a nan kafin muje can Alhaji yace bazai bamu ba" wani banzan kallo ogan ya watsa masa kafin yace "ajjiye kuɗin nan kafin na ɓula maka kai da bullet" jikinsa na rawa ya ajjiye kuɗin agogon hannunsa ya kalla yace "guys let's go asuba na zuwa" gaba ɗaya suka mai da yadin da suka rufe fuskarsu dashi,a gurguje suka fita daga cikin gidan,har yanzu gawar Iliya na zubar da jini,kai tsaye wani lungu suka nufa inda suka ajjiye motocinsu suna shiga suka nufi babban titin dake barin Nassarawa a garin Kano. A hankali Deen ya juya ya nufi ƙaramin ɗakinsa na masu gadi,yana zuwa ya zame hular kansa tare da saka hannu ya kuncr ɗan ƙaramin ribbon ɗin daya ƙulle gashin kansa dashi,yana kun cewa wata ƙyakkyawar suma mai yawan gaske kamar ta India ta bazo a saman kansa har zuwa fuskarsa gaba ɗaya gashin a murɗe-murɗe yake kamar wanda akaiwa sloon,kansa ya ɗaga ya baza gashin zuwa bayasa, kyawawan fararan idanunsa ya ware,cije baki yayi tare ɗauko wayarsa ya kunna datar wayar kai tsaye ya shiga I.G ya shiga message ɗin Nana khadii murmushi yyi kaɗan wanda bai kai zcya ba kafin ya danna V.C ɗinta yaji tace "yeah!! But it's beautiful job ai,and a ina aikin yake i need it" a hankali ya fara sarrafa wayarsa cikin sauri-sauri ya fara mata reply da "i knew that, it's a good job amma a ƙasar waje ne aiki,zaki iya bawa mentor naki su duba yadda kukai let me know" yana faɗin hakan yayi offline kafin ya kashe wayar ya saka ta a ƙasan pillow, ƙaramar wayarsa ya ɗauka yyi dailing number ringing ɗin farko akai picking, saurin runtsa idanunsa yyi sbd ihu da gurnanin da yaji ta cikin wayarsa,daga can ɓangaren akace "ohh yaaa talk to me ina aiki ne yanzu" taɓe baki Deen yayi kafin ya fesar da iska ta cikin bakinsa yace "i find the baby"Da sauri mutum ya sauka daga abinda yake tare sanya wandonsa cikin murna da farin ciki yace "what! Tayaya?,kai amma nai farin ciki yaya ka sameta?" Lumshe idanunsa Deen yayi kafin ya juya a hankali ya kalli inda Moon take ƙwance ta rungome teddynta sai bacci takw, ɗauke idanunsa yyi tare da sauke ajjiyar zcy yace" yarintar ta ta huce yadda nai expected " mutumin yace "wannan ba abin damuwa bane,kayi maza ka nemi airplane ka taho gobe" cije baki Deen yasa keyi,kafin yasa hannu ya shafi sajen fuskarsa zuwa beard ɗinsa ba tare kuma da yace komai ba ya kashe wayar,yana kashewa wani kiran ya shigo ganin wata number da ban yasa yyi picking call ɗin daga can ɓangaren yankin Kudancin Nigeria akace "Saif naji labarin abinda ya faru,kuma ina da tabbacin Moon tana wajanka,ka faɗi abinda kake so na baka,nai maka al'ƙawari zan baka" ɗan waro idanu Deen yyi waje yana mmkin yadda labarin yaje masa gashi ko asuba ba ai ba,lallai mutanan da suka sakawa Moon idanu suna da yawan gaske,to wama zai bawa a cikinsu?,jin yyi shuru aka ƙara faɗin "Saif ina jinka kayi magana" numfashi ya sauke yace "i will think about that" Yana faɗin hakan ya kashe wayar,yana kashewa wani kiran ya shigo ganin ogansa ne mutumin ɗazo yasa yayi picking yana ɗagawa yace "nasan halinka baka da al'ƙawari wlh ka sake ka bawa Moon wani sai dai uwarka ta haifi wani,domin kuɗin dana kashe a kanka bazai tashi a banza ba,kuma ka nemi airplane ka dawo gobe domin bazai taɓa yiyowa nace zan baka jet guda ba,nasan mutanan da suka sakamin idanu suna da yawa" Juyawa yayi sbd mutsin da yaji a bayansa,Moon ce ta miƙe zaune tana murza idanu, kafin yyi mgn yaji an ƙwala kiran farko na asuba,bayan ta murje idanunta ta kallesa tare da buɗe jerarrun fararan haƙoranta ta buɗe baki zatai magana yyi saurin sanya hannu ya jawo ta kusa dashi tare Sanya hannu ya rufe mata baki yace "no!! Aƙwai risky a tafiya ta gobe,wasu za suyi tunanin ina da hannun cikin rasuwar ahhalin kawai ka jira i will back you" yana faɗin hakan ya kashe wayar tare da kallon Moon wacce take tsotsar tafin hannunsa har yawo na zuba,ita kowa Moon dake komai ɗaukan sa take na wasa, daɗin da ɗawa yau taga mutumin da bata taɓa gani ba,kasan cewar ko school bata zuwa komai iyayenta ke mata hatta zuwa kasuwa babu wanda yake bari ya san tana tare dashi,yasa da taji tattausan hannun Deen cikin bakinta ta fara tsosa sbd sabo da tayi Dad ɗinta na mata haka, lumshe idanu yayi har lokacin da yaji anyi ASSALATU sannan ya ware idanunsa ya kalleta still hannunsa yana bakinta,cikin ƙasa da murya yace "ciye min hannun to" jin haka yasa ta cire bakinta ba tare kuma da yace komai ba ya nufi hanyar fita,da sauri ta kama hannunsa tare daya fitosa da hannu ya kawo kunnan sa,tsayawa yayi yana kallonta ganin time na shige masa yasa ya durƙosa har ƙasa dai-dai tsayinta,bakinta ta ɗora a kunnansa tace "kul ka gayawa Dad I'm with you,zai ɗauke ni kuma banson i like to stay with you,zaman gida ban so" shuru yyi mata har ya miƙe tsaye ƙara riƙesa tayi tace "Please" kai ya jinjina mata kafin yaja numfashi yace "and you too kada ki fito koda wasa i will be back" juyawa tayi ta ɗauki teddyn ta tare da zama ta fara wasa da teddyn tana faɗin " I am a Muslim child,I will never see him for my money for Thailand for daddy was with my neighbour" Deen na fita ya ƙarasa wajan fanfo yyi alwala ya nufi masallaci,yana zaune har aka idar,bayan anyi sallama wani ya shigo da sauri tare faɗin "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un yanzu ake gayamin anje har gida an kashe sabon mai gidance dashi da matarsa,ita kuma yarinyarsa an nemeta an rasa,da sauri Alhaji Murtala aje waya ya miƙe tsaye har yana kusan faɗuwa yace "what maƙocina aka kashe,yasu buhanllah duk a yaushe?" Mutumin yace "wlh jiya da daddare ina ƙwance na dinga jiyo sounds na bindiga da kuma ihun mutane tun daga lokacin kasa ƙarasa bacci nai sbd far gaba,ban ɗaki kam na shiga babu adadi domin gani nake suna gamawa gida ms zasu zo, ya ilahi wannan wacce irin masifa ce,gashi kuma ance babu wanda ya san shi bare a sanar da danginsa yaya za'ai kenan,gadai ƴan sanda cen har sun ƙarasu" Alhaji Murtala aje waya yace "yanzu wanne labari aka samu akan Moon he is my friend domin nine na bashi gidan ya zauna,kasan cewar shi ba mazauni bane" wani yace "Allah sarki bawan Allah mutumin kirki ga halin ƙwarai ai sai muje ai masu suttura kada lokaci ya huce" tashin ƙarar ya bai yana a fuskar Alhaji Murtala aje waya tunanin inda Moon take shine kawai a ransa,ina take waya ɗauke ta itama an kashe ta ko tana raye?shine tarin tambayoyin daya kewa kansa amma babu amsa,gaba ɗaya mutanan cikin masjid ɗin suka fita zuwa gidansu Moon,da kallo kawai Deen ya bisu wanda yake zaune yana riƙe da Kur'ani a hannu,bayan sun fice shima ya miƙe tare da yin waje,kai tsaye cikin gidan da yake gadi ya nufa,ganin babu kowa a compound yasa ya tura kansa zuwa ɗakin,tana ganinsa ta miƙe tsaye tare da ƙara suwa inda yake tsaye tace "sallah zanyi" banza yayi mata ya ƙarasa katifarsa ya ƙwanta sbd sam jiya bai samu yayi bacci ba,yana kwanciya ta zaune a gefensa tace "Dad i want chocolate" ware idanunsa yayi sbd sunan da yaji ta kirasa dashi na Dad,shuru yyi mata da sauri ta mirgina jikinsa tare da kwanciyar a saman cikinsa tace "yunwa na keji Please Dad" idanunsa a lumshe ya tallafo haɓarta tare da ware bakinta ya tura mata ƙaramin ya tsarsa a bakin ta yace "ohyaaa take a sweet... WACCE MOON? WAYE DEEN? SUWAYE SUKA KASHE IYAYEN MOON? MENE YASA KOWA YAKE SON YA SAMU MOON A WAJANSA? WANNE KALLO MOON ZA TAIWA DEEN? OHHH YAAAAA GUYS DROP YOUR BEAUTIFUL COMMENT AND DAN ALLAH DAN ANNABI IDAN KANA JIN DAƊIN LITTAFIN KAYI SHARE NASA ZUWA WANI GROUPS ƊIN,WANNAN LITTAFIN FREE NE BANA KUƊI BA, IDAN A WATTPAD KA KARANTA KAYI COPY NA LINK ƊIN RASHIN COMMENT ZAI SANYA NA AJJIYE WANNAN LABARIN TABBAS😂 Yana mata kallon mahaifiyarsa wacce da inganta rayuwarsa,bai san cewa duk masifar daya shiga itace sanadi ba,wacce yake tunanin ƙanwarsa ce the save mother and father and wayi gari ta zama matarsa,ya haɗu da ita ya taimaka mata a matsayinta Na ahlil kitab,an wayi gari yaje garin su aka haɗa su ɗaki ɗaya da niyar suyi rayuwar domin hakan shine al'adar garin🙈tashin hankali gashi mazantakarsa mata aiki😟and the end ashe mahaukaciya ta haifeshi waye Wannan? A wanne littafine? Ku nemi book ɗin *Uncle ne* domin jin wannan ƙyataccen labarin aka farashi mai sauƙin 300 masu buƙatar vip inda zanna posting sau biyu kuma su samu littafan dana rubuta na kuɗi irinsu *Sai na aurenta, izzar so, The new emir* zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 SARAUTA👑 9/12/21, 5:31 PM - Buhainat😝: _⚡MOON ⚡_ _✍🏻NIMCYLUV_ ELEGANT ONLINE WTITERS 5-6 FREE book _*MARUBUTA* masu rubuta littattafan kuɗi wanda suke buƙata ai masu tallah domin su ƙara samun costumer zasu iya nemana domin a tallata masu littafansu cikin sauƙi da kwanciyar hankali🤗_ _*MAKARANTA* wanda suke business kuma suke buƙatar a tallata masu hajarsu suma zasu iya nema ta wannan number 08119237616 zan baza maka tallan business ɗinka zuwa wajaje da dama inda zaka samu costumer siyan ɗaiɗai ko sari 😇_ Wattpad Nimcyluv Girgiza masa kayi tayi ba tare data ƙara magana ba tayi lamo a jikinsa,turo da yatsan daya sa mata a baki tayi,kafun ta kallesa taga ya rufe idanunsa yana bacci,hannunta tasa ta shafi sajensa tace "laaaa Dad kaima kana da irin na Dad na" shuru yayi mata bawai dan baya jinta ba,lips ɗinsa ta taɓa ta ƙara faɗin "Dad kaima kana shan sweet ne" kafin ta ƙara faɗin wani abun aka fara bugun ƙofar ƙaramin ɗakin nasa,da sauri ya miƙe tsaye tare da ɗaukan Moon ya sanyata a bayan ƙofa, buɗe ƙofar yayi ganin Alhaji tsaye yasa yayi shuru yana kallonsa kafin yace "mrng Alhaji" Alhaji yace "mrng too ba zaka fito ai jana'izar da kai bane?" Ƙasa yayi da kansa sbd kallon da yaga Alhajin nayi masa gaba ɗaya ya manta cewa gashin kansa a kunce yake,cikin basarwa yace "eh,ban jin daɗi ne" jinjina kai Alhaji yayi alamar gamsuwa kafin ya juya ya nufi cikin motarsa yayi waje,yana zuwa ya fito daga motar ya karasa wajan jami'in jana'izar da za'ai,gaba aka shimfiɗesu su uku har yanzu jini bai bar zuba daga cikin ko wannan su ba, addu'ar da ake yi a cikin sallar jana'iza Liman ɗin ya fara. "اللهم اغفر لله وارحمه،وعاعف عنه،وأكرم نزاله،ووسع مدخله،واغسله بالماء والثج والبرد،ونقه من الطايا كما نقيت الصوب الأبيض من الدنس،وأبدله دآرآ خير من داره،وأهلا خيرآ من زوجه وأدخله الجنة،وأعذه من عذاب القبر وعذاب النار." _(Ya Allah ka yi masa gafara,ka jiƙansa,ka amintar da shi daga bala'i ka yi masa rangwame,kuma ka girmama liyafarsa,ka yalwata mashigarsa (kabarinsa), kuma ka wanke laifukansa kamar yadda ka ke tsaftace farar tura daga dauɗa, kuma ka musanya masa gidan da ya fi gidansa alheri,da mutanen gida da suka fi mutanen gidansa alheri,da mata matar da ta fi matarsa alheri (da mijin daya fi mijinta alheri) kuma ga shigar da shi /ita aljanna,ka tserar ta da shi /ita daga azabar kabari da azabar wuta)_ Ana kammala jana'izar aka miƙa su zuwa gidansu na gsy,bayan an dawo Alhaji yana zaune a saman danning yana breakfast gefensa Farouk da Yasmin sai matarsa Hajja khadu suna kiranta da Ummi ta kallesa tace "wannan lamarin yana bani mamaki,ace an kashe kowa na gidan amma a rasa inda ƙaramar yarinya take,wannan wacce irin rayuwace yanzu wa yasan halin da yarinyar take ciki, Allah yana gani da za'a ga rinyar nan nice zan riƙe ta,Alhaji anya ba wanda suka aikata wannan abin bane suka ɗauke ta ba?" Ta faɗa tana ɗaukan tea tare da kaiwa bakinta Farouk yace "Ummi ko ajiya naga yarinyar ta tsallako titi hannunta riƙe da ice cream,sosai nai mmki sbd ban taɓa tunanin aƙwai wata ƙaramar yarinya ba a cikin gidan" Ummi tace "Nima sau ɗaya na taɓa ganinta,kamar dai basa barinta fita tunda ko compound na gidan da wahala ka ganta ciki" sai lokacin Yasmin tace "to Ummi ko dai ɓoyeta suke?" Kai Alhaji ya ɗaga ya kalli autar tasa kafin ya miƙe yace "Auta me zai sanya a ɓoye ƴar ne? Kawai da bata da cikakkiyar lafiya shiyasa ko da wanne lokaci a kuma ko ina ciwonta na iya tashi"yana faɗin hakan yay shuru da bakinsa ya nufi part ɗinsa, cikin ƙasa da murya Farouk yace "Ummi meke damunta?" Miƙewa Ummi tayi tace "Ni tayaya zan sanan wannan lamari Allah dai ya bai yana ta,ko kuma ya kaita hannu na gari, Allah sarki ƙyakkyawar yarinya da ita" Ummi ta faɗa tana miƙewa tsaye tare da kiran sunan mai aikinta Hanne,Hanne na zuwa tace "gani Hajiya" Ummi tace "yawwa Hanne ɗauki warmer ɗin nan ki miƙa wa mai gadi nasa breakfast ɗin" cikin girmamawa Hanne ta amsa tare da fice daga cikin gida... Yana ƙwance Moon na jikinsa sai ya mutsa masa gefen fuskarsa take,fuska ta kwaɓe tace "Dad i want eat food,ina jin yunwa"sai a lokacin ya ware idanunsa wanda suka ɗan janye kaɗan yace "kee shuru" cikin muryar kuka tace "Please Dad" baya ya juya mata ba tare da yace mata komai ba,baki ta buɗe zata magana yayi saurin rufe mata bakin,a lokacin kuma aka fara buga ƙofar ɗakin miƙewa yayi tare da tura Moon bayan ƙofa,jerarrun hqranta ta buɗe tare da ɗaga hannunta ta girgiza alamar ba zatai magana ba.. Buɗe ƙofar yayi yaga Hanne tsaye hannunta riƙe da warmer, bai ce mata komai ba sai data gama kallonsa tace "abin karyawa" amsa yayi tare da juyawa da sauri tace "bawan Allah yaya mu kaji da wannan tashin hankalin ɗaya samemu yau" cikin ƙasa da Murya yace "Allahamdulillah" tace "wanann rashin imani dame yayi kama,OHHH! ni Hanne yanzu har ƴar yarinyar nan ba'a gani ba,kaii duniya ina zaki damu ko me ya tare masu ohhhu..,ai ɗazo Alhaji ya dawo daga jana'izar wai har aka saka su makwancin su jini na zuba..,Ni kam nace wanne irin harbi akai masu?" Tunda ta fara magana yake kallonta ba tare daya tan kata,ta buɗe baki zatai wata maganar yayi saurin juyawa ya barta tsaye baki a buɗe. Wajan gate ta nufa tare da leƙawa ta wata ƙofa ta hangi gidansu Moon tace "Allahu akbar,yanzu duk girman gidan nan babu kowa,yooo duniya kenan kana zaune da kowa lfy baka san me ƙullatarka a zcy ba,mutum zcyarsa fari fattt amma ta wani tirrrr kada kasu kaga baƙin dake cikinta sbd mugun abu,yanzu wannan gidan kayan daɗi na nan kala kala kuma iri-iri karama bonvita da obalti suji lbr,ko ina marainiyar Allah tayi ohhhhu,amma dole zan bincika idan na tabbatar da abinda nake tunani babu shakka zan bata taimako wanda zai zame mata kariya irin na har abada ɗin nan"jin motsi a bayanta yasa ta juya da sauri dan ganin wanene,tsaye taga Farouk sanye da riga da wando na baƙin yadin boyal sai ƙamshi yake,ganin yana kallon ɗakin Deen yasa itama ta kalli direction ɗin da yake kallo itama, ɗauke kansa kawai yayi ya nufi wajan motarsa yabar gidan gaba ɗaya ba tare da yyiwa Deen magana ba,itama Laure juyawa ta nufi cikin gida.. Ajjiyar zcy Deen ya sauke bayan yaga Farouk ya fice daga cikin gidan, ƙaramin ribbon ya ɗauka ya naɗe gashin kansa dashi kafin ya juya ya nufi inda ya ajjiye warmer ɗin breakfast ɗin,zama yayi ya ɗan lumshe idanunsa, Moon dake zaune hannunta riƙe da teddy tace "Dad" kallonta yayi na wasu seconds kana ya ɗauke idanunsa a kanta ya zama can gefe yace "eat" Moon ta kalli warmer ɗin kana tace "Dady nane yazo ko, Dad kace masa bana nan sai na daɗe wajanka zan koma"still ƙansa yana ƙasa bai ce mata komai ba,shuru ne ya biyo baya kafin ta miƙe ta zauna daf dashi tace "Dad mene jana'iza?" Ɗan waro idanunsa yayi cike da mmki kafin ya ɗaga kai ya kalleta nan ma shuru yayi mata bai kula ta ba,marai-raice fuska tayi tace "wata rana na taɓa ji Daddy yace yaje jana'iza,amma ni ban son ai masa jana'iza" nan ma kallonta yayi kana ya ɗauke idanunsa yaci gaba da latsa babbar wayarsa mai ƙirar iphone 12 max pro, murmushi tayi masa har sai da beauty points ɗinta suka loma tace "kasan me yasa nace haka..?" tsaki yaja kafin yace "talkative..! Shut up" yana faɗin hakan yayi ƙasa da murya cikin nutsuwa yace"Ututu oma" (good morning) shuru yayi yana sauraran abinda ake faɗa masa,kafin yaja idanunsa ya lumshe idanunsa ya sauke ajjiyar zcy yace "owk" yana faɗin hakan ya kashe wayar,kana ya kunna data wayarsa ya shiga I.G yana shiga messages ɗin Nana khadii wajan biyar suka shigo cikin wayarsa wani lalataccen murmushi gefen baki yayi kafin ya fara karanta messages ɗin kamar haka. _na riga na faɗawa iyaye na, kuma sun amince_ Hannu yasa yaja gefenmu ya ƙara ware manyan idanunsa. _Na jika shuru_ Messages ɗinta na huɗu ya duba. _Allah yasa ba aikin ka fasayi dani ba_ Cikin sauri sauri ya rubuta mata "ok gobe ki sameni a *Nnamdi Azikiwe International Airport* by 10:30, za kiga wani sanye da blue ɗin sweater You can follow him" yana gama typing ɗin yayi send kana ya kashe data na wayar,wani danne danne yayi wajan 5seconds ya kashe wayar gaba ɗaya ya ajjiye ta a ƙasa pillow, Moon da yunwa ya fara cinta tayi shuru tana kallonsa kamar mai nazartar wani abu a wajansa,sai kuma tace "Dad zan sha tea" ɗago kai yayi da sauri sbd gaba ɗaya ya manta da ita a ɗakin,inda Allah ya taimake sa ba wani abu yace ba,komai a rubuce yayi shi,dan sosai ya fahimci shegen surutun da take dashi, haɗe fuska yyi sai kuma yaja warmer ɗin ya buɗe,wajan part huɗu ne cikin warmer ɗin kafin yasa hannu ya buɗe part ɗin farko soyayyan dankalin turawa ne wanda yasha ƙwai, ɗaya part ɗin ya buɗe yaga soyayyiyar doya,fito dasu yayi tare tura mata gabanta yace "ohhyaa ci" kamar jira take tai bisimillah ta fara cin dankali sai da ta cinye tass sannan sannan ta ture doyan tace "Dad water" fesar da numfashi ya ɗauki hularsa ya saka a kansa tare da tura duka gashinsa ciki,ya fita zuwa waje,wajan 10minutes ya dawo hannunsa riƙe da gorar ruwa mai sanyi da mara sanyi sai kuma chocolate,yana shigowa Alhaji na fitowa daga cikin gida zai fita,kallon Deen yayi yace "chocolate kamar yaro" cije lips yayi ba tare kuma da yace komai ba ya buɗe ɗakin ya shiga,tana zaune riƙe da wayarsa a kunanta da sauri ya amshe wayar,kallonsa Moon tayi tace "ance ka kai babyn wai" hannu yasa ya rankwashi tsakiyar kanta yace "kika ƙara taɓa wayar saina harbeki stupid"Baki ta buɗe zatai kuka yayi sauri jawo ta jikinsa ya rungome haɗe dasa hannu ya toshe mata bakin,da idanu kawai Alhaji yabi Deen da kallo kafin yayi murmushi ya shige cikin motarsa,shuru yayi mata yana jin yadda take tauna hannunsa da haƙoranta yay mata banza, buɗe idanunsa yayi sbd horn ɗin da yaji a nayi janye jikinsa yayi ya nufi waje,motar Alhaji ya gani a gaban gate da nutsuwar da ta gama zama a jikinsa ya buɗe gate ɗin ba tare da kalli motar ba yaja baya,shima Alhajin baiko kalli inda yake ba ya fice daga cikin gidan. Da yamma wajan ƙarfe biyar Deen na zaune saman benci a gefen gate bayan ya lallaɓa Moon tayi bacci sbd kukan Mummy da Daddy data fara. Daga can gefen yaji ana faɗin " yallaɓai C.P (commissioner of police) bawai ina tunani bane,a'a ina son na tabbatar maka yarinyar nan aƙwai wanda suka ɗauke ta bawai kasheta akai ba,zuwanka shine zai ƙara tabbatar maka" shuru yayi na wani lokaci kafin yace "ok yallaɓai C.P ina gdy sosai saika zo ɗin" yana faɗin hakan ya shige cikin gidansa ba tare daya kalli Deen dake zaune ba.. Misalin ƙarfe 11 na dare gidan yayi shuru ba kajin kukan komai saina gyare dake ta faman kuka "tsut tsut tsut" wata babbar akwati Deen ya buɗe ya kallin Moon dake bacci ta rungome teddynta hannunta riƙe da chocolate wani shu'umin murmushi yyi kafin a hankali ya ɗauke ta cak ya ya sakata cikin akwatin da sauri ta buɗe idanunsa sbd zafin da taji,kallonsa tayi shima ya kalleta tana ƙoƙarin kiran sunansa yayi saurin dannata cikin akwatin tare da zuge zip ɗin... 😱😱😱tab ɗin team Moon how far..? _afuwan da jina shuru da kukai na shiga busy na biki amma Allhamdulillah mun kammala cikin farin ciki da kwanciyar hankali🥰abu na biyu na faɗa muku duk bayan ƙwana biyu zanna posting sbd ina book ɗin Uncle ne kuma na kuɗi ne nake ending na book 1 duk mai buƙatar siya sai yyimin mgn 08119237616_ *Tabbas idan ba'a comments da share zan ajjiye book ɗin,ko kuma ya koma na kuɗi tunda kunfi gane haka😂😂* SARAUTA👑 9/12/21, 5:31 PM - Buhainat😝: I just published "7-8" of my story "Human Trafficking {Moon}". https://www.wattpad.com/1086128791?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=HWs2b%2Bs2bzLWu%2BP%2BVHHypwMwGUASLNTABtwfEJPshvvzPupfINv9%2BIi%2By9F5EaIBEJdYGKNvnydG7rmdM5yYhwKPb7Mg32qzhWOMVmZS%2FFQ0%2BWkrrIOWEn6A8jr%2BqFs9 _? MOON ⚡_ _✍? NIMCYLUV_ ELEGANT ONLINE WTITERS 7-8 _*MASARAUTAR MU.. MASARAUTAR MU* SHIN KUN TAƁA JIN MASARAUTA MAI CIKE DA RUƊANI? SHIN KUNA SON KU SAN AL'ADUN NA CIKIN MASARAUTA? KUNA SON SUWAYE SUKE GADON SARAUTA? KUNA SON KUNJI YADDA KO WANNE MUTUM NA CIKIN GIDAN SARAUTA YAKE ƘWAƊAYIN KUJERAR MULKI? TO KU MATSO JA DAMA TA SAMEKU *SHARARIYYAR MARUBUCIYAR NAN MAI TA ƘAMA DA AL'ƘALAMINTA WACCE TAYI FICE A CIKIN JERIN MARUBUTA WATI FATIMA ZAHRA* TA SHIRYA TSAF DOMIN KAWO MAKU WANNAN ƘASAITACCEN LABARIN,ABIN MAMAKI LITTAFIN ZAKU SAMESA A ƘYAUTA BA TARE DAKO SISINKU BA, BURIN MARUBUCIYAR SHINE KOWA TA AMFANA DA TA TA KALLAR BAIWAR🌚INA KIRA GA DUK MASOYA NIMCYLUV SARAUTA NA FILI DANA ƁOYE SU FITO DOMIN A DAMA DASU A CIKIN WANNAN LITTAFIN📚_ Kaɗan daga cikin littafin MASARAUTAR MU Labarin *Masarautar mu* yana magana ne akan wani Masarauta wanda a shekarun baya yake cike da zalinci,daga baya kuma sai aka nada sabon sarki wanda yake cike da tausayawa talakawan sa,shi kuma sarkin d'an sa kwara d'aya ne kwal..........,shi kuma Yarima tun yana karami sarki ya fitar dashi zuwa 'kasar Turkish saboda farautar rayuwar shi da ake yi a cikin Masarautar,a inda yake zaune a can 'kasar kuma akwai Hibba wacce ta kasance babban 'ya a gun aminin sarki,babban burin mahaifiyar Hibba shine Yarima ya auri Hibba,ta yanda yaron Hibba zai kasance magajin Masarautar. A Masarautar kuma akwai Iya wanda ya kasance 'kanin babanshi,babban burin Iya shi ne yarinyarsa Sulaymi ita ma ta auri Yarima,dan d'an da ta Haifa shi ma ya zama magajin Masarautar,a 'bangaren Masarautar kuma suma duk mu'karraban sarkin babban burin su suma shi ne su kashe Yarima,domin su amshi sarautar Masarautar. Sai kuma ga Husnah,wacce ta dauke shi a matsayin yaya uwa d'aya uba d'aya,kwatsam kuma ba zato ba tsammani sai taji cewa shi ne mijinta,wad'an da ta d'auka a matsayin iyaye suka zama mari'kanta,wad'anda ta d'auka a matsayin yayyi wanda bata da kamar su,suka koma cousins d'in ta,0806 330 4625. ***Cikin zafin nama da ɓaci rai Deen ya gama zuge zip ɗin akwatin da wani irin saurin baki yace "what the fuck!!" Hular kansa wacce yake rufe sumar kansa da ita ya ɗauka ya saka a kansa tare da danna sumar ciki, wasu red eyes balls ya ɗauka ya saka cikin idanunsa lokacin kaɗai halittar idanunsa ya sauya,cikin sauri-sauri ya ɗauki ƙaramar wayarsa ya tura a cikin kansa babbar kuma ya saka a cikin aljihun wandonsa, wani ɓoyayyen daimond ring ɗin sa ya ɗauka ya maƙala jikin yatsan sa,a hankali ya duba agogon hannunsa ganin wajan 2:30 yasa ya ɗauki wata ƙaramar akwati ya goya a bayansa,kafin yasa hannu ya ɗauki trolly daya saka Moon ciki ya fara jaa,a hankali ya fita daga cikin ɗakin ya nufi ƙaramin ƙofa yasa key ya buɗe juyawa yyi yaga babu kowa a compound ɗin gidan kai tsaye ya fice daga cikin gidan gaba ɗaya,sai da yayi tafiya sosai a ƙasa kafin ya samu wani ɗan lungu ya shiga ƙaramar wayarsa ya ciro yayi dailing wata number ringing ɗin farko aka ɗaga, numfashi ya sauke cikin ƙasa da Murya yace "get ready"daga can ɓangaren akace "ka fita babban titi alrdy ina jiranka can" bai ce komai ba yyi rejecting call ɗin,cikin nutsuwa yake tafiya harya isa babban titin yana zuwa ya samu Black ɗin mota kai tsaye wajan motar ya nufa yana zuwa aka buɗe masa back seat ya zauna ciki,da gudu drever'n yaja motar suka bar wajan.. Sun ɗauki wajan 1hour suna tafiya shaf ya mata da Moon dake cikin akwatin sai da drever'n yace "where is the baby?" Ɗan waro idanunsa yayi waje kafin ya ɗan miƙe zaune daga kishin giɗan da yake,a hankali yasa hannu ya zuge zip ɗin akwatin, ƙwance ya sameta tamkar babu numfashi a tare da ita ƙaramin hannunta na cikin bakinta, pouting lips ɗinsa yayi kafin ya sanya tattausan hannunsa ya ɗaga ta zuwa jikinsa,ɗan kara hannunsa yayi a hancinta yaji babu numfashi,da wani mmkin ya ƙara fiddo da manyan idanunsa waje kafin kuma a hankali ya zare hannunta daga cikin bakin,a hankali kuma ya maida bakinsa gurbin daya cire hannunta ya fara shaƙa mata nasa numfashi tare da danna ƙirjinta,wata wahalalliyar ajjiyar zcy ta sauke tare saka wani kuka wanda rabinsa na fitar hayyaci ne,hannu yasa ya toshe mata baki,yana jin yadda take tauna masa hannu amma ko mutsin kirki bai yi ba sai ma kanta da yake shafawa a haka har ta maida baccinta,yana ganin hakan ya hankaɗe ta daga cikinsa fa faɗa saman kujera, amma ko hannu bata ɗaga ba sbd nauyin baccin da take dashi. Sosai sukai tafiya mai yawan gaske kafin su iso cikin wata unguwa,a gaban wani ma dai-dai cin gida sukai parking,suna parking Deen ya fito cikin tafiyarsa ta sauri ya nufi cikin gidan,har yaje ƙofar shiga sai kuma ya tsaya yace "fito da ita" yana faɗin hakan ya juya da sauri zuwa cikin gidan kai tsaye drever'n mai suna OVOSI ya buɗe cikin motar ya saka hannu ya ɗauki Moon da teddynta ya nufi cikin gidan,a parlour ya samu Deen a zaune ya busa sigari,zama Ovisi yayi tare ƙwantar da Moon a kan duguwar sofa cikin farin ciki yace "Irehawri? Yaya sunanta?" Ba tare da Deen ya kallesa ba ya ƙara busa sigarin dake hannunsa a zafafe yake komai kamar bazai magana ba sai kuma yace "Moon,but the full name is Maimunatu" Ovasi yace "wow!! Oga zamu samu kuɗi sosai da idan Moon ta girma,she is very beautiful tana da ƙyau tun tana ƙaramar ta" wani banzan kallon Deen ya jefesa dashi da sauri Ovasi ya ɗauke kansa dan yasan halin Deen da zcyrsa na kusa zai iya baka kashi yanzu wannan ba damuwarsa bace. Sai da ya shanye sigari kara wajan biyar sannan ya miƙe a zafafe ya nufi cikin wani bedroom kai tsaye bathroom ya huce yana shiga ya zare rigar jikinsa ya sakarwa kansa shower,wata wahalalliyar ajjiyar zcy ya sauke yana mai ƙarewa zanan tattoo ɗin dake manna a saman ƙirjinsa zuwa damtsen hannunsa,wani suna sake tsakiyar tattoo ya tsurawa idanu kafin yaja idanunsa ya rufe,saurin buɗe idanunsa yayi sbd abinda yaji yana motsi a cikinsa,a hankali yasa hannu ta shafi gefen cikinsa,hannu yasa ya daki mirror'n dake maƙale jikin bangon bathroom ɗin nan take rabin madubin ya fashe,cikin zafin nama ya kalli kansa a madubin tare dasa hannu ya hargitsa gashin kansa yana faman sauke numfashi,cikin saurin baki da yake dashi yace "it's my fault.!! Yeah all this akai nane not her"ya faɗa yana fesar da iska daga cikin bakinsa, ƙara hargitsa gashin kansa yayi yace "yanzu lokaci na ne,now the game is starting" yana faɗin hakan yaja dark blue ɗin towel ya ɗaura a saman faffaɗan waist ɗinsa,kama ya nufi waje babu kowa cikin parlour sai Moon data faɗo daga saman soma zuwa ƙasan carpet hannunta a cikin baki tana bacci cike da nutsuwa. Tsallake ta yayi ya nufi cikin wani ƙaramin bedroom,yana zuwa ya ɗauki wasu fararan kaya ya sanya a jikinsa,a kan ma dai-dai cin bed ɗin ya ƙwanta tare dasa hannu a bed site ya kashe golve wani dark blue ɗin haske ya bai yana,cikinsa ya kifa tare da rungome pillow'n dake kusa dashi,nan da nan bacci ya ɗauke sa,rabonsa daya samu cikakken bacci har ya manta. A can gidan da Deen ya baro, Farouk ne tsaye a saman upstairs hannunsa riƙe da Cork yana sha, murmushi yayi ya ƙara gyara zaman farin glass ɗinsa kafin a hankali ya ɗauki wayarsa ya danna wata number ringing ɗin farko a ka ɗaga,ana ɗagawa yace "follow him" ya na faɗin hakan ya kashe wayar ya nufi part ɗinsa,yana shiga ciki parlour'n ya samu Hanne zaune ita ɗaya a parlour ta kifa kanta ƙasa,kallo ɗaya yayi mata ya ɗauke kansa,yana tafiya ta miƙe tsaye tare da nufar ɗakinta da sauri. Kiran farko Moon ta farka daga bacci,ganinta a parlour ita kaɗai yasa ta fara kwaɓe fuska zatai kuka, miƙewa tsaye tayi ta fara kallon parlour'n kamar me neman wani abu,can ta hangi wani bedroom a buɗe, hannunta riƙe da teddynta ta nufi cikin ɗakin,a ƙwance ta hangesa duk da duhun dake ɗakin,kan bedroom ɗin da haye tana zuwa tasa hannu ta fara jijjigasa,cikin baccinsa yaji bugun da take masa manyan idanunsa ya buɗe,kallo guda yay mata ya juya cikin Muryar kuka Moon tace "Dad zan sha tea" banza yay mata,ganin yay mata shuru yasa ta mirgina wajan fuskarsa tare dasa hannu ta buɗe hannayen daya rungome jikinsa dashi ta shige cikin jikinsa tare da saka masa kuka tana ƙara faɗin "Dad tea" idanunsa a rufe ruff yasa duk hannayensa ya jawo ta ya maye gurbin pillow da ita,kafin a hankali ya saka mata ƙaramin yatsarsa a baki can ƙasan maƙoshinsa yace "take a sweet.. _share share share sbd Allah da Manzonsa🥰🥰👏🏻_ _*Littafin UNCLE NE na kuɗi ne dukkan mai buƙata zai iya biyan Naira 300 idan kuma kana buƙatar littafan kuɗin dana rubuta zaka biya 600 ne asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 kada ka sake a baka labarin domin salon book ɗin na da banne🥰*_ Kuyi following nawa a wattpad Nimcyluv SARAUTA👑 9/12/21, 5:31 PM - Buhainat😝: I think you'd like this story: "MOON (human Trafficking)" by nimcyluv on Wattpad https://www.wattpad.com/story/271546772?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_reading&wp_page=reading_part_end&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=rC2RIUY7dEuEAazbRJMRYebXIZRRN05ADYWptkS%2FkMYOXEEJyk01%2F5pX5LVhpps8S5deBXvuS5bvqBfymEAv9QXhkUauTx1eCDJpybzO8lQ86L66Q66AozmfoBZ892eg _? MOON⚡_ _✍? NIMCYLUV_ ELEGANT ONLINE WTITERS 9-10 _That exactly what TAWAKKUL means,it means that don't see the solution,i don't know what is gonna happen tomorrow. BUT! I do know one thing for sure and that is_ ان معي رب_ سيهدين (Inna ma'iya rabbi sayad deen) _ndeed my Lord is with me and he will guide me through._ _And when we have that kind of attitude Allah_ _promises US something, that he will split seas for us, And situation that look impossible ALLAH will make a way out...._ *****Shuru Moon tayi tana sauke ajjiyar zcy kamar wacce tayi tsere,can kuma ta kallesa tace "Dad Mummyna" yana jinta yay mata shuru,cikin Muryar kuka ta ƙara cewa "Dad ƙafa na hannu na ciwo duk suke min" still shiru ya ƙara yi mata,a hankali ta ɗura ƙafarta a shoulder ɗinsa idanunta na zubar da hawaye sosai leg ɗinta ke mata zafi da kuma raɗa ɗi,ganin yadda take jiyaway fararan manyan idanunta ka san ce she look so sick,20 minutes left ta fara kuka tana ɗaga ƙafafuwan ta sama gaba ɗaya ta turmushe sa,cikin wani a zababen baccin da yake fizgarsa ya ware idanunsa tare da sauke sa a kan fuskarta wacce ta jiƙe da hawaye,da mmki yake kallonta musamman yadda take juyi a kan bed tamkar macen da take naƙuda ganin da gaske ciwon ne bawai iskanci ba yasa murya can ƙasa yace "keeee" jin muryarsa yasa ta ƙara sanya wani sabon kukan tace "Dad ƙafa ta ciwo" tashi yayi zaune tare dasa hannu a bed side ya kunna hasken ɗakin, ɗan waro idanu yayi waje ganin yadda ta haɗa uwar zufa ga yadda tayi face-face da hawaye a fuskarta duk ta fice a hankalinta,shuru yayi yana tunanin abinda zai mata can maganar Alhaji ta faɗo masa lokacin da yake waya yace "yarinyar ma sickle gareta" tuna wannan maganar yasa ya ɗan saurin juyawa zuwa gare ta yana nazarin abinda ya dace yay mata. Zameta yayi daga jikinsa ya nufi cikin bathroom wanda yake cikin ƙaramin ɗakin da yake, tsayawa yayi yana kallon bathroom gaba ɗaya kansa ya ɗaure bai san mene zai mata ba wanda zai sanya taji sauƙin ciwon da take ji a yanzu,bai saba ba haka nan bai san ta ina zai fara ba. Tunanin haɗa ruwan zafi ne yazo masa kai,a zafafe kamar yadda yake tafiya a ko yaushe ya ƙarasa gaban jakuzzie ya faɗa mata warm water,cikin sauri ya juya ya nufi cikin bedroom ba tare da wani abu ba,yana zuwa yasa hannu ya ɗauke cak ya nufi cikin bathroom ɗin da Ita,sam bai damu daya zafin ruwan yake ba,burinsa bai huce yaji ta daina masa ihu a ka ba,yana daka tsayen ya cilla ta cikin ruwan, ƙara ta saki mai ƙarfi gaske ga yanayin buguwar da kanta yayi ga kuma zafin ruwan daya ratsa ta wanda ta keji tamkar naman jikinta zai kwakkwaɓo sabida zafin ruwan. Da sauri ta yun ƙura zata miƙe ya sanya tafin ƙafarsa ya dannata cikin ruwan,a'a dole ta koma taci gaba da kukan a zama,ganin ta zauna ya juya da sauri yabar cikin bathroom ɗin. Yana fita ya faɗa saman bed da rufda ciki. Ajjiyar zcya Moon ta shiga saukewa,a hankali kuma zafin ruwan ya fara ratsa mata cikin jikinta Zuwa ƙashin ta ta naman ɓargwanta,wajan 20minutes jinin jikinta daya daskare sanadiyar zaman parlour'n da tayi sanyi ya gama ratsa ta fara sinkewa. SICKLE ciwo ne mai haɗarin gaske,wasu da susan ciwo wasu kuma basu san shi ba,ciwo ne da yake a cikin jinin mutum,ciwon na tashi a sanadiyar wata ƴar ƙaramar ƙwaya daza tazo tsakiyar jijiya ta tsaya,hakan zai sanya jinin mutum ya daskare yaki tafiya ya cure waje guda,jinin nayin hakan ciwo zai tashi,wasu lokacin kuma jinin ke lanƙwashewa yay kamar lauje,idan kace Zaka ɗaga wannan laujen zai iya karewa idan kuma kace Zaka bassa a wajan zai iya sanyawa naman wajan tsatsa har takai ga wajan ya kumbura ya fara ruwa. To aduk sanda ciwon ya mutsa sai dai a dinga ruwan zafi ana shafa man zafi tare da shan magani irinsu ibuprofen diclofenac sodium da sauransu, wasu lokotan kuma ana injection ne a yayinda maganin yaƙi aiki a jiki. Ciwon sickle babu inda baya kamawa ƙafa, hannu,baya,ciki,ƙirji,kai, haƙori da sauran,wani lokacin ƙafa ko hannun mutum na iya karyewa haka kurum ba tare da wani ciwo ko rauni ba. Da yawan lokota ba'a gane ciwon sickle a jikin ƙana nan yara,wasu lokacin sai anyi gwajin jini na genotype a nan za'a fahimci wanne kalan jini gareka AA,AS,O, SS, SS shine cikakken sickle,AS kuma kamar aƙwai amma bamai ƙarfi ba,da blood group a nan kuma shine B+ da sauransu. MOON gonotype ɗinta ya kasance SS cikakkiyar sickle gareta,yayinda blood group ɗinta ya kasance B+ (nayi maku bayanin hakanne dan ku fahimci ciwon dake damun Moon). Deen na ƙwance har akai kira na biyu,da ƙyar ya mike a ɗan zafafe ya fice daga cikin bedroom ɗin cikin parlour ya nufa yana zuwa ya nufa wani part kai tsaye bathroom ya shiga ya zare kayan jikinsa tare da sakarwa kansa shower,wata iska mai zafi ya fesar daga cikin bakinsa kafin a hankali yasa hannu ya hargitsa gashin dake ƙwance saman fuskarsa sbd ruwan daya jiƙasa,yana gamawa ya ɗauki bathrobe ya sanya a jikinsa,kana ya ɗaura alwala tare dayin brush,a ɗan gurguje cikin tafiyarsa ta hanzari yabar cikin part ɗin,wata farar T.shirt ya sanya tare da wani dark blue ɗin crazy jeans, parlour'n ya koma ya ɗauki ladduma ya tada salla,bayan ya idar ba tare da wata addu'a ba ya miƙe ya nufi bedroom ɗin Ovasi knowking yayi,wajan 20seconds Ovasi ya buɗe ƙofar da sauri ya zube ƙasa yace "nyene? (ina kwana?)" Kallonsa kawai Deen ya ɗauke kai sbd baka safai ya yin magana da yaran nasu ba,sai ya zame masa dole, sai da yaje tsakiyan parlour'n sannan ya tsaya tare da zura hannayensa cikin aljihun wandonsa wajan 30 seconds ya fesar da iska yace "jeka tada mota" ya na faɗin hakan ya nufi cikin bathroom ɗin. Yana daga tsayen ya ɗauko pack ɗin cigarette a aljihunsa da laighter ya kunna ya yay mata duguwar zuƙa yana lumshe idanunsa,sai da ya sha mai yawa sannan yaje ya ɗauki wata sweet ya cilla bakinsa tare da fesa parfume,yana tsaye yaji ana knowking ƙofar murya can ƙasa da kuma ɗan sauri yace "come in" Ovasi ne ya shigo yace "oga na gama" nuni yay masa da wasu akwati da sauri Ovasi ya ɗauka ya nufi waje, mayan idanunsa ya juya a cikin bedroom ɗin kamar me neman wani abu, ribbon ɗin ya ɗauka ya ɗaure gashi ƙansa kafin ya ɗauki wata ficap yasa a kan,kai tsaye ya fice daga cikin ɗakin. Sai da yaje compound zai shiga mota ovasi ya kallesa yace "oga ina yarinyar" tsaki taja cikin ransa yace "damn it" da ɗan gudu ya koma ciki ya fara duba saman bed amma babu ita can yaji numfashinta a cikin bathroom, taɓe baki yay sbd shi shaf ya manta da babun ta, shiga yayi ya ganta ƙwance cikin ruwan da ya gama yin sanyi,kallon yadda gashin kanta ya sha ruwa yay ƙwance a gefen fuskarta da kuma bayanta,kallon fararan kayan jikinta yay wanda sukai datti domin kusan ƙwana 2 sune a jikinta, ƙara sawa yay ya ɗauke ta ya juya da sauri-sauri yabar wajan,back seat ya zauna itama ya ƙwantar da ita,ganin yadda jikinta ke rawa alamar sanyi ta keji ya sanya ya zare t.shirt ɗin jikinsa,kana ya ɗaga ta ya zuge zip ɗin ƴar duguwar rigar jikinta,shafaffan brest ɗinta ya tsurawa Idanu kafin yaja idanunsa ya rufe,can zcyarsa mamaki abin yake bashi yanzu wata rana ita zasu raina harta zama cikakkiyar mace mai taƙama da kyawun halittar ta,a sanyaye ya sanya ƙaramin ya tsanta zuwa kan nipple ɗinta ya shafa,saurin cije lips ɗinsa yayi sbd wani murmushi dake shirin ƙwace masa,yana saka mata rigar sa ya zameta daga jikinsa ya hankaɗe ta can gefe, reverse yay da motar kana yaja ta gudu yabar wajan kai tsaye suka nufi airport ɗin dake kusa dasu. Suna zuwa airport aka basu ticket ɗinsu, MOON Deen da Ovasi,suna shiga babu jimawa jirgin ya ɗaga zuwa Abuja,30 minutes ya kaisu Nnamdi Azikiwe International Airport (IATA: ABV, ICAO: DNAA) is an international airport serving Abuja, in the Federal Capital Territory of Nigeria. It is the main airport serving the Nigerian capital city and was named after Nigeria's first President, Nnamdi Azikiwe. The airport is approximately 20 km (12 mi) west of Abuja, and has an international and a domestic terminal that share its single runway. Suna zuwa ya amshi wata blue ɗin sweater ya saka, kafin ya karɓi wata ash ya sanya Moon wacce take ƙwace dai raba fararan idanunta take kana ganinta kasan she is in serious sick, parking sukai Deen agogon hannunsa ya duba yaga 10:20 ɗan tsaki yaja sbd ya tsani a ɓata masa lokaci, yana daga cikin motar ya hangi wata farar budurwa mai ɗan tsayi da kuma jiki,gefenta wata matashiyar mata ce da wani magidanci, Nana khadii ta kalli mahaifiyarta tace "Inna duk wata zanna dawowa fa,ki ƙwantar da hankali albashi na farko dashi za'ai maki aikin ƙafarki, kin san har yanzu ƙarfen yana jikinki kuma nuna muna buƙatar kuɗi masu yawwa" magidanci dake gefenta yace "muna maki fatan alkairi Hadiza,ki tsare mutuncinki domin shine darajar ki,ki zama mai biyayya ga iyayen gidanki, Allah ya tsare ya kare" Nana tace "Ameen Baffa" Inna tace "to gashi har yanzu shuru ko?" Nana zatai magana taji anyi sallama tsaye ta kansa Ovasi yace " "Nwawonin (Sannun ku" Nana tai murmushi tace "Nwawo (sannu)" da mamaki ya kalleta sbd sam Babu kamanin ibira a tare da ita,yace "yawwa idan kin shirya zamu tafi,Mama Abba sannunku" gaba ɗaya suka amsa da "yawwa" tare da bashi amanar Nana khadii a hannunsa domin duk tunaninsu shine ya sama mata aikin, sallama sukai ya ɗauki akwatin Nana ita kuma tabi iyayenta ta rungome,har bakin airplane ɗin ya kaita sannan ya bata ticket ɗinta. A cikin jirgin ta ga Deen da Moon zau ne a wajan guda,sai Ovasi a gefe da hannu Ovasi yay mata nuni data zauna, sanarwar akai kowa ya sanya belet Deen ya saka wayoyinsa a airplane mood kana ya juya kaɗan zai sanya belet yaji Moon ta ware hannayensa tare da shigewa cikin jikinsa jikinta duk rawa yake sbd tsananin sanyin da take ji,da blue eyes balls ɗinsa ya kalleta Kafin da sauri yakai hannunsa zuwa ga... _Ma sha Allah ina gdy da comments ɗin ku sosai,amma kusani a duk inda mutum yake ina buƙatar comments ɗinsa da kuma share, Littafin nan FREE BOOK ne so dole ko kyautata min🤗domin abin zaifi armashi,kuyi share kuyi share kuyi share ina buƙatar ku turasa dukkan grps ɗin da kuke, WATTPAD, WHATSAPP, FACEBOOK, TELEGRAM KUYI COMMENTS DAN ALLAH👏🏻👏🏻 Wattpad kuyi vote kuyi following_ 👯🏻‍♀️👯🏻‍♀️YANZU AKA FARA COMMENTS SHARE VOTE 08119237616 SARAUTA👑 9/12/21, 5:33 PM - Buhainat😝: I just published "11-12" of my story "MOON (human Trafficking)". https://www.wattpad.com/1088156761?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=g%2ByfJg8JAAG%2FVFDDEu8HcCIHCzUVIsN3bAKdkdq8YymoNRpsPzPt6PFCPW6eRNwPYocWl6SJRO%2FFc177KTwOtInYUIZMRKTEA%2B%2B1rbltMPBt3Es3213q%2F%2BLu8PTECIHt _⚡MOON⚡_ _✍? NIMCYLUV_ 11-12 ELEGANT ONLINE WTITERS Belet ɗin dake maƙale da jikin kujerar ta,ya zameta yay a jikinsa kana ya ɗaura mata belet ɗin,kallonsa kawai take tana ɗan lumshe idanunta wanda sukai kumbura sbd kukan da tayi jiya,lafewa Deen yay jikin kujerarsa tare dajan idanunsa ya lumshe,a hankali baturiyar cikin jirgin ta fara faɗa kowa ya shirya jirgi zai tashi,Nana dake kusa ta Ovasi ta kalli Deen wanda ko inda take bai kalla ba, kuma tana da tabbacin shine ya bata offer ta aikin,a haka jirgin ya fara shawagi a ƙasa kafin a hankali ya fara yin sama-sama har cikin gajimare Moon dake zaune tana rarraba idanu tayi saurin ƙanƙame jikinta sbd karkarwar ba jirgin yay a hankali jirgin ya ɓace cikin gajimare. ABBA ya fito daga cikin part ɗinsa da sauri da sauri yana yi yana gyara zaman babbar rigar sa,a main parlour yaci karo da Farouk wanda ya fito daga cikin part ɗinsa yana gyara zaman agogon hannunsa, kallo Abban nasa yayi ya ɗauke kai,a tare suka fita compound na gidan kai tsaye cikin motarsa ya shiga inda yabar Farouk tsaye ya harɗe hannayen sa a ƙirjinsa, horn yay yana jiran mai gadi ya buɗe masa amma yaji shuru,sama da 3minutes ya leƙo kai yace "Farouk jeka kira min mai gadi" ba tare da Farouk yay magana ya ƙarasa ɗakin mai gadin, knowking door yay shima yaji shuru ɗan tura kansa yay ciki,wani lafiyayyan murmushi yyi kafin ya juya zuwa inda Abba yake yace "i think baya nan,kamar dai ya tafi" fitowa Abba yay daga cikin motar yace "ban gane bai nan ba?" Yana faɗin hakan yana nufar ɗakin,baki ya saki ganin babu kowa hatta akwatin sa babu ita,hannu yasa ya share zufar da ta yanko masa,kana ganinsa za kaga zallar damuwar dake ƙwance a saman fuskarsa,kallon Farouk yay yace "meke nan Farouk?" Farouk ya cije baki kafin yace "ya gudu Abba,daman ai kai ka bashi yarda tun farko" da mamaki Abba ya ƙara faɗin "meye amfanin tafiyar tasa? Ko ya aikata wani laifi ne? amma abin ya ɗaure min kai wlh" juyawa Farouk yayi ya nufi fita daga cikin gidan, sai da yaje wajan gate Sannan ya ɗan kalli Abban nasa ta gefen ido yace "sai ka saka ayar tambaya a kansa,amma ni na daɗe sa sanyawa,kuma ina tabbacin yana dasa hannu a kan rasuwar iyayen Maimoon" jinjina kai Abba yay a kuma dai-dai lokacin wayarsa dake cikin aljihunsa ta fara ƙara alamar kira ya shigo,da ɗan sauri yay picking call ɗin yana manna wayar a kunnansa yace "C.P Aƙwai matsala,OHHH too Allahamdulillah tunda kama ƙara su,ok bari na fito" rejecting call ɗin yay tare da fita daga cikin motar,yana fita yaga motoci da yawa kusan uku wani magidanci ne ya fito daga cikin motar tsakiya ya nufi inda Abba yake tsaye,yana zuwa ya miƙa masa hannu sukai musabaha,mutumin ya kalli Abba yace "Nasan zakai mamaki ko?to a zahiri C.P baya gari,bai nunar a faɗa maka bane sabida baza kaji daɗi ba,yace na famshesa kafin ya dawo dukkan abinda kake buƙata ka gaya min,fatan babu Matsala?" kai Abba jinjina cike da gamsuwa da maganar A.C.P yace "Wannan ba abin damuwa bane ai,daman burina ace manyan masu ƙare haƙƙin ɗan adam da kuma rayukansu su shiga cikin wannan rikitaccen lamari" murmushi A.C.P shima yayi kana yace "Muje ciki muga,sabida idan muka bincika zamu iya samun wani Evidence ɗin" Gaba ɗaya suka nufi gidansu Moon,suna zuwa Abba yasa key ya buɗe ƙaramar ƙofar gidan wanda tun jiya yasa aka siyo masa ƙwaɗon ya rufe gidan da shi,ta bakin ƙofar suka fara ƙaro da bushassen jini,kai tsaye suka nufi cikin gidan duk binciken da sukai babu wata shaida da suka samu sai kuɗaɗen Dadyn Moon da akai filla-filla dasu,duk abinda suka ci karo da shi a cikin gidan sai sun ɗauki photonsa,duk girman gidan babu inda ba'a duba har suka kammala kana suka fito waje, Abba yace "Yawwa A.C.P wani abun ya ban mamaki yanzu haka,yaron da yake min gadi munwayi gari babu shi babu labarinsa" A.C.P ya zare glass ɗin idanunsa ya ƙurawa Farouk dake shiga cikin gida Idanu,kafin ya bayar da glass ɗin yace "Muje inda yake ƙwana" gaba ɗaya kayan Deen na sayawa suna ɗakin,hatta ƙwanukan da aka bashi lunch suna ɗakin,Abba ya sauke ajjiyar zcy cikin Muryar sarewa yace "Babu abinda ya bari sai kayansa,duk na rikici nama rasa meye amfanin hakan da yay,ko aikin ne bai so ai zai iya sanar min a bashi haƙƙinsa kaga sai ya tafi abinsa" Shuru A.C.P yay sabida wata farar paper daya gani a ƙasan pillow,warwarewa yay ya fara karantawa a fili kamar haka _BA ABIN MAMAKI BANE DAN KA NEMI DEEN KA RASA,NI WALƘIYA NE A DUK LOKACIN DA NASU BAI YANA NA KAN BAI YANA NE BA TARE DA WANI HAUFI BA,KA MAIDA ƘULAFUCINKA ALHAJI BASHIR YAHYA GIDAN KUƊI,HHHHH!! ALBISHIR GUDA NAKE SON GAYA MAKA, TABBAS ZAN DAWO GAREKA A RANAR DA ZAN BAKA MAMAKI,NI ƊIN BA YADDA KAKE TUNANI BANE,NI AZZALUMI NE,NI MUGU NE,NI MACUCI NE,DUKKAN ABINDA KAKE TUNA NI NA HUCE HAKA, I'M DEEN THE CRIMINAL MAN_ Abba ya zauna a ƙasan carpet ɗin ɗakin tare da zame hular kansa,gaba ɗaya kansa ya ɗaure yama rasa wanne kallo zaiwa wannan al'amari,waye Deen? Me yake nufi da maganganun da yay? Mene yasa yazo masa a matsayin ƙasan ƙantacce wanda baya da kowa baya da komai? Me yake nema a wajan sa? Wata iska mai zafi Abba ya fesar ta cikin bakinsa kafin ya miƙe da sauri yace "A.C.P ya kamata kayi wani abu akan wannan yaron,ina tsoron abinda zai je ya dawo, Tabbas lamarinsa ya sani cikin tashin hankali wlh" A.c.p ya jinjina kai tare da naɗe takardar ya sanya a cikin aljihunsa, daga haka yaywa Abba sallama tare da masa alƙawarin duk abinda ake ciki zai faɗa masa,kuma daga yanzu zai fara bibbiyar rayuwar Deen. Gdy Abba yay masa kana ya juya zuwa cikin gidansa a parlour ya samu Ummi da autarsa Yasmin,zama yai shima yana sauke numfashi,Kallonsa Ummi tayi sabida tasan ba haka mijin nata ya fita ba,gyara zama tayi tare da faɗin "Abba lafiya dai (dake itama haka take faɗa masa) numfashi ya sauke yace "KHADIJAH aƙwai matsala,yaron nan ya ha'ince mu,ya yaudare mu,ya sanya mun so shi kuma mun yarda dashi,gashi yanzu yana ƙoƙarin tuzarta mu" Cikin rashin fahimta Ummi tace "Abba ban gane ba,wa kake magana a kansa ne?" Abba yace "Wannan mai gadin mana,ya gudu ni ba guduwarsa ce matsala ta ba,dalilin guduwar tasa nake son ji" Ummi tace "Ikon Allah, Allah ya ƙyauta to" Yasmin dake zaune kusa da Ummi tana shan tea tace "Abba to basai ka rabu dashi ba, ƙilan wani aikin ya samu" kallonta kawai yay ba tare da tace komai ba,ya miƙe tare da nufar part ɗinsa, Farouk dake tsaye tun ɗazo yay murmushi shima ya fice daga cikin gidan gaba ɗaya. *BANGLADESH* Pakistan, Thailand, China, India, and Bangladesh are in the top 10 for countries with the largest number of trafficking victims around the world. India is at the top of the list with 14 million victims, China comes in second with 3.2 million victims, and Pakistan comes in at third with 2.1 million victims. Dhaka Hazrat Shahjalal International Airport (Hazrat Shahjalal International Airport Hazrat Shahjalal International Airport, Dhaka This is the largest and the principal international airport of the country. It is situated at the capital city Dhaka. A hankali train ɗin yay saukar ungulo a Hazrat Shahjalal International Airport,da sauri baturiyar cikin jirgin ta fara sanarwar kowa ya shirya jirgi ya sauka,gama faɗarta keda wahala jirgin ya gama parking a harabar airport ɗin,a hankali kuma passengers ɗin suka fara ɗaukan travelling bag ɗinsu tare da fita. Ovasi ya miƙe tsaye tare da ɗaukan jakar Deen ya kalli Nana wacce take zaune yace mata "muje ko" jin hakan yasa ta miƙe ta ɗauki jakarta tana mai satar kallon Deen wanda yake zaune ya lumshe idanunsa yana sauke numfashi da sauri da sauri,kallo guda zakai ma Deen kasan irin masifaffun mazan nanne kuma mai girman kai wanda bai damu da kowa ba sai kansa,bayan Ovasi tabi har suka sauka daga cikin jirgin Sama da 20 minutes wata ma'aikaciyar jirgin ta ƙarasu inda Deen ke zaune, kallonsa tayi kana ta juya ta kalli Moon wacce ta kewa kallon ƴarsa, tace "Yallaɓai kai ake jira a rufe jirgin" ta faɗa cikin harshen turanci,ware manyan idanunsa yay wanda sukai jaa tare da janye wa kaɗan,ba tare daya kalleta ba ya zare belet ɗin jikinsa,da sauri kuma ya miƙe ya nufi fita daga cikin jirgin da sauri ta kallesa tace "Ka manta babbynka?" tsayawa yay cak yana son ya fahimci maganar ta,kafin yay wani abun ma'aikaciyar ta ƙara faɗin "Your daughter" Hannunsa ya dunƙule cikin zafin nama kuma ya dawo da baya,da sauri taja baya ganin yadda yake huci shi kaɗai,kamar zai tashi sama haka ya ƙarasa wajan Moon dake bacci ya zare belet ɗin jikin ta,hannu ɗaya yasa ya ɗauke ta zuwa kafaɗar sa,gudu-gudu sauri-sauri haka yake tafiya har ya isa harabar airport ɗin,can ya hangi Ovasi wanda aka gama bincika jakar kayansa, security ɗin ne ya kalli Deen yace "Za'a bincika jikinka" Ba tare dako gizau ba Deen ya tsaya tare da ƙara gyarawa Moon zama a ƙafaɗarsa,da manyan idanunsa ya kalli security ɗin kana ya ɗauke kai,jinjina girman kan Deen yay shima ba tare da yace komai ya nufi inda Deen yake tsaye,na'urar binciken ya karawa Deen kamar wasa na'urar ta fara ƙara da mamaki Deen ya juya manyan idanunsa a zcyarsa yana faɗin "what the fuck!" Security yay murmushi yace "you're under arest.. COMMENTS, COMMENTS SHARE SHARE sabida Allah👏🏻 Wattpad dan Allah ku dinga comments da vote Please follow me😍 08119237616 SARAUTA👑 9/12/21, 5:34 PM - Buhainat😝: _⚡MOON⚡_ *_✍? NIMCYLUV_* 13-14 ELEGANT ONLINE WTITERS *_DID YOU KNOW?_* _In 2020, active sex trafficking cases revealed that defendants knew their alleged victims prior to trafficking them at least 43% of the time._ HUMAN TRAFFICKING INSTITUTE. Deen ya kalli security tare da duƙule hannunsa tamkar wanda zai kai naushi yace "Are you mad? Arrest for what reason?" Ya ƙare maganar yana fesar da wani huci, lokaci kaɗan kaminsa suka sauya,jikinsa ya shiga rawa kana ganinsa zaka san he is not on his mood,musamman yadda farar fuskarsa ta koma jaaa sabida zafin rai, security ne yace "akan wanne dalili na'urar dake kuka a jikinka?hakan ne ya tabbatar min baka da gaskiya" Deen ya ware yatsun hannunsa guda biyu tare da haɗe su waje guda suka bada wani soud mai karfi, Ovasi ne ya kalli security yace "You can check him, if not trust him,ko a garin ku haka ake kama mutum?" Security yace " an sorry,i know i made a mistake,but it's my work komai akan ƙa'ida nake" ya faɗi hakan ya duba jikin Deen wanda yake tsaye tamkar gunki ko mutsawa ba yayi sabida yadda yake jin zcyarsa na ta farfasa,babu abinda ya samu a jikin Deen hakan yasa ya tsaya yana kallonsa cike da mamaki domin tunda ya fara aiki bai taɓa ganin hakan ba koda wasa,babu yadda ya iya dole ya basu hanya suka shige,kai tsaye cikin taxsi suka shiga Deen na bayan mota yana shiga ciki ya hankaɗe Moon daga jikinsa,ovasi da Nana kuma suna cikin wata taxsi ɗin,kai tsaye masu taxsi ɗin suka fice daga cikin harabar airport ɗin,sanyin daya ratsa jikin tane ya sanya ta buɗe kumburarrun idanunta ta shiga murzasu da sauri sabida nauyin da sukai mata,ware idanunta tayi ta kalli Deen daya kifa kansa a tsakanin cinyoyinsa a hankali ta matsa kusa dashi ta miƙa hannu wajan tattoo ɗin dake damtsen hannunsa,saurin janyewa tayi sabida ganin kamar tattoo ɗin yana mutsin,cikin Muryar shagwaɓa tace "Dad yunwa na keji kuma sanyi" ta ƙare maganar tana tura bakinta haɗe da rarraba jajayen idanunta wanda basu gaba dawowa dai-dai ba,a zahiri idan kaga yadda Deen yay zaka ɗauka yana jin maganarta yay mata baza,amma gaskiyar lamari ko taɓa shin da tayi baiji ba,ya lula duniyar tunani sabida next step kawai yake hangowa wacce ƙasar zashi kuma wanda suke da ƙarancin ilimi da kuma kuɗi, ma'ana dai ƙasar da talakawa suka fi yawa, ihun da tayi ne yasa Baturen mai taxsi ɗin yay saurin reverse da motar tare da yin parking gaba ɗaya a tsorace take,duk wannan ihun Deen bai jisa sai Muryar Baturen da yaji yana faɗin "Yallaɓai yarinyarka na kuka,ta kusa sawa na kifar da mota na" Moon ganin Deen ya buɗe idanunsa yasa tayi sauri matsawa kusa dashi tace "Dad kai ni gida, ina son ganin Mummy da Daddy na" banza yayi mata ganin har yanzu mai taxsi ɗin yana tsaye ya sanya ya buɗe murfin taxsi ɗin ya fita da sauri,ba tare daya kula mai taxsi ɗin ya finciki hannun Moon dake cikin motar tayo waje, Baturen mai taxsi ɗin ya leƙo da kansa cikin harshen turanci yace "yallaɓai shiga mota fi" cikin zafin nama da kuma ɓacin rai Deen ya zaro kuɗi irin na ƴan ƙasar ya watsawa mai taxsi ɗin cikin wata murya mai nuni da gargaɗi da kuma zallar ɓacin rai dake ransa yace "Ubanka zan maka a mota? Da daka tsaya nina saka,get lost you mumu" da sauri mai taxsi ya ɗauki kuɗin yabar wajan sabida yanayin Deen ba ƙaramin tsoro ya basa ba, Moon da duk jikinta ke rawa sabida tsoran daya bata daɗin da ɗawa ga yadda ya matse mata hannunta ƙashinta har ƙara yake gata daman mai ƙashin a gwagwa babu ƙwari ya sanya ta fashe da kuka,duk abinda take yana jinta amma ko a jikinsa a haka ya tsaida wata taxsi ɗin.. RENAISSANCE DHAKA GULSHAN HOTEL(The hotel is only 20 minutes away from Hazrat Shahjalal International Airport, with a distinctive local character that dictates the atmosphere) so ta zararsa da airport ɗin babu wani nisa sosai har cikin mai taxsi ya shigar da Deen wanda har yanzu yake riƙe da hannun Moon wacce lokacin kukanta bai fita sosai sai ajjiyar zcya take saukewa kamar wacce ta shekara tana kuka, kuɗin sa ya bashi tare da fitowa daga cikin taxsi ɗin,ganin securities da yawa a wajan ya sanya ya durƙosa dai-dai tsayinta yace "meye?" Jikinsa ta faɗa da saki kuka,wani abu ya haɗiye a cikin maƙoshinsa yama rasa me zai mata banda haushinta babu abinda ya keji a rasa,sabida ita ɗaya yaje wata ƙasa ya zauna har kusan watanni baƙwai zuwa takwas,tsaki yaja kafin ya sanya hannu ya rungome ta a jikinsa ya shiga shafa kanta yayin hakanne sabida securities ɗin da yaga suna kallonsa,wani daga cikin securities ɗin ne ya ƙarasu wajansa,cikin harshen turanci yace "meke faruwa?" ba tare da Deen ya kalli security ba yace "she is sick" security yace "meye haɗin ka da ita?" Wani kallo Deen ya watsawa security domin har zcyarsa ta harziƙo a ransa yace " fuck You! you mumu" a fili kuma ya fesar da wani numfashi ta cikin hancinsa mai zafi kafin ya gyarawa Moon gashin kanta yana kallon cikin idanunta da duk suka sauya kala yace "jini nace ita,i mean she is my daughter" da sauri Moon ta buɗe baki zatai magana yay sauri rufe mata bakin ta hanyar bata wani light kiss kafin ya ɗaga ta cak ya nufi cikin reception da ita. Renaissance Dhaka Gulshan hotel,babban hotel ne wanda yawanci manyan mutane suke sauka cikin sa,dukkan abinda mutum zai yi babu ruwan wani dashi kamar yadda wasu suka maida hotel ɗin gidan su hakama su Deen dukkan yadda kake tunanin hotel ɗin ya huce haka _(bari nai maku bayanin hotel ɗin yadda komai zai tafi dai-dai)_ Property Description Renaissance Dhaka Gulshan Hotel has a restaurant, outdoor swimming pool, a fitness center and bar in Dhaka. Boasting family rooms, this property also provides guests with a sun terrace. The accommodations features a 24-hour front desk, room service for guests. The rooms are fitted with air conditioning, a flat-screen TV with satellite channels, a fridge, a kettle, a shower, a hairdryer and a desk. At the hotel rooms are fitted with a wardrobe and a private bathroom. Guests at Renaissance Dhaka Gulshan Hotel can enjoy a good workout at the fitness center, or treat themselves at the spa facilities. A 24-hour front desk can assist with travel arrangements and meeting facilities. Airport shuttle services are also available at a surcharge. The hotel’s 5 different restaurants will serve an array of authentic local and international cuisines. Room service is also available. This super stylish all day dining international restaurant has captivating chandeliers 2 private dining areas with playful thread work design in color green, yellow & red throughout. Enjoy international cuisine at BAHAR. The Gulshan Baking Company offers freshly brewed coffee, variation of teas, salads as well as our in house selection of gelatos, a deli that serves easy to grab food options including delectable desserts, as well as fresh-baked bread. SEAR is a specialized fusion cuisine restaurant that showcases a distinct selection of offerings from across the globe. Guests can enjoy the city-view from SEAR, located on the 18th floor. Open from the morning until late in the evening, the pool side bar offers refreshing cocktails, mocktails, home-made styled iced teas and other refreshing beverages. A reception ya samu Ovasi da Nana khadii suna zaune saman kujeru,suna ganinsa suka miƙe tsaye,dire Moon yay ba tare kuma da yace komai ba ya nufi wata hanyar da zata sada shi da rooms na hotel ɗin,da sauri Moon tabi bayansa tana kuka tare da kiran "Dad" Sosai lamarin Deen ya bawa Nana mamaki domin iyakar tunaninta ta ɗauka ƴarsa ce musamman farar fatar da taga sun haɗa, ƙarasawa tayi wajan Moon tare da kama hannunta cikin muryarta tace "ohh baby why are you cry? No stop stop kinji" Moon ta kalli Nana ba tace mata komai sai kuka da taci gaba dayin durƙosawa tayi ta ɗauke ta duk da nauyin da Moon ke dashi haka ta jure tace "ohhyaa muje na baki chocolate and sweet" Moon ta kalli Nana kana ta kalli hanyar da Deen yabi tace "Mummy Dad" Murmushi Nana tayi tare da faɗin "Yanzu zan kaiki wajan Daddynki beauty" Shuru tayi tana sauraran abinda Nana ke faɗa har suka isa wani ward na musamman key Ovasi ya sanya ya buɗewa Nana wani room mai number 111 da sauri kuma ya fice daga ciki room ɗin ya nufi wanda ke kusa dashi, Deen ya samu tsaye daga shi sai three gaiter gaba ɗaya surar jikinsa ta bai yana,musamman faffaɗan ƙirjinsa wanda yake a murmurɗe kana ganin 4 part of his chick ,gaba ɗaya gargasa taiwa farar fatarsa ƙawanya,ga gashin kansa daya sauka har baya kallo ɗaya zakaiwa Deen kansa cewa ruwa biyu ne, kyakkyawa ne ajin farko yana da tsayi tare da faɗin ƙirji,komai na jikin sa a murɗe-murɗe yake irin mazan nanne ma jiya ƙarfi,sam Deen baya ɗaga ƙarfe amma yana training safe da yamma duk ranar daya kasance baiyi ba ranar babu lafiya zaita ciwon jiki wani lokaci har cuta yake zabe masa, yana da kewayayyir fuska (oval face) tare da dugun hanci kuma siriri wanda ya sauka a tsakiyar bakinsa,yana da madaidai cin laɓɓa wanda suka kasance jajaye kamar anshafa janbaki,yana da fararan idanu wanda lokacin guda ƙwayar idon ke juyewa zuwa blue Sakamakon blue eyes balls ɗin da yake sakawa cikin idanunsa, Deen bai son hayaniya da samunsa ne ma dukkan wanda zai masa magana yay masa ɗaya biyu,abu ko mai muhimmanci ne indai za'a ja lokaci bai yinsa,bai son shiga sabgar jama'a kamar yadda yake prvt life shima haka ya keson jama'a su dinga nesa dashi,abu guda zuwa uku Deen ke girmamawa a rayuwarsa aikinsa da iyayensa,sai kuma addininsa dukkan inda ya shiga baya shayin bai yana addininsa da kuma a ƙidarsa, Deen ya iya masifa ko waye kai idan kai masa baya iya control kansa sai ya sauke maka gwandon bala'i yake jin daɗi,sam Deen bai san wani abu wai shi kuskure ba(mistake) baya ƙaunar munafurci da ƙarya hakan tasa dukkan wanda suke tare dasu suke kiyaye hakan,domin sun san halinsa sun kuma son wanene shi,dan a gabansu sai da ya karya mutum a ƙafa. Girgiza kai Ovasi yay tare da faɗin "sir what about the durgs?,Oga Damus na jira a can Area ɗinsa tare da yaran,tun da muka sauka yake kira,kuma...," Da sauri ya dunƙule hannunsa ya daki jikin bango tare da kallo Ovasi yay ƙwafa ya shige cikin bathroom dake cikin room na hotel ɗin Yana shiga bathroom ɗin ya sakawar kansa ruwan sanyi duk da irin sanyin dake garin,yana wanka yana sakin huci tamkar kumurcin zaki,Moon ta kalli Nana tace "Mummy zansha tea"ta gumi Nana tayi tare da zuba mata ido, fuskar tayi jaa sabida kuka idanunta sunyi jajir ga yadda wuyanta ya faɗa, miƙewa tare da ƙarasawa jikin fridge ɗin data hanga a ɗakin,cikin Sa'a da damu fresh milk mara sanyi da kuma mai sanyi,jin yanayin garin yasa ta bata mara sanyin tare da wani cake data gani,cikin sauri Moon ta fara shan fresh milk ɗin tare da cake,sai da ta cinye tass sannan ta kalli Nana tace "Mummy water" gorar ruwa ta ɗauko shima marasa sanyi ta bata kafin ta miƙe tare da leƙa cikin bathroom,ganin tsaf komai a killace yasa ta haɗa warm water, sweater dake jikinta ta cire ta ajjiye a saman bed kana taja hannunta zuwa bathroom,a cikin Jacuzzi ɗin ta sanya ta tare dayi mata wanka ta gasa mata jikinta,Bayan ta gama ta rasa wandon da zata sanya mata,haka dole ta hqr ta shafa mata lotion ɗinta a jiki tare da busar mata da gashin kanta,ta cire ribbon guda a nata ta ɗaure sumar tare da yi mata kalba guda biyu manya masu tsayi, Moon tayi shiru sai raba fararan idanunta da suka fara washewa take,kafin a sanyaye ta kalli Nana tace "Mummy kema Dad ne Dadynki?" Cikin rashin fahimta Nana tace "kamarya?" Moon tace "Mummy ki kaini wajan Dad na can gida,ba nan ba" baki Nana ta buɗe zatai magana taji an banko ƙofar ɗakin an shigo da gudu Moon ta sauka daga saman bed ɗin ta nufi inda Deen yake tsaye tana zuwa ta faɗa jikin sa wanda tsayin ta bai huce waist ɗinsa ba,wayarsa ce tayi ƙara alamar kira ya shigo da sauri yay picking call ɗin,daga can ɓangaren Damus yace "idan ba zaka zo a cire drugs ɗin daga cikinka ba ka zauna suyi maka illah har ka mutu,ni damuwata naga ka kawomin yaran wajena aƙwai sauran ƙwayoyin da zan basu yanzu wanda za'a fara aiki dasu a jikinsu kafin mu gama sauran aikin,kasan dole sai mun juya tunaninsu,daga babbar har yarinyar duk a yau zamu ɗura masu drugs ɗin (hudar iblis da cocaine e.t.s)" Gyara tsaiwa Deen yay tare dasa hannu ya hankaɗe Moon daga jikinsa ta faɗi ƙasa da sauri kuma ya juya ya fice daga cikin room ɗin.. _let's play a game kuna ganin a cire drugs ɗin dake cikin Deen? Ko kuma a cire a bawa su Moon drugs ɗin,idan yana cikinsa ya daɗe rayuwarsa tana halaka,idan ancire aka bawa su Moon rayuwarsu na halaka😟 drop ur opinions my fans🥰🥰🥰_ _Akwai gasa wacce ake a duk littafan dana rubuta free, ina da manyan groups guda biyu aƙwai gidan Moon ɗin kansa wato *MOON FANS GROUP* sai kuma gidan littafai na wato *NIMCY'S LIBRARY* ko wanne GROUPS mallakina ne kuma ina alhafari dashi, zamu buga Quiz ne dukkan group ɗin da yafi wani COMMENTS da SHARE aƙwai ƙyauta mai yawan gaske dan haka GUYS a kakkaɓe zani a gyara zama👯🏻‍♀️_ WATTPAD Naku nada banne domin kafin naiwa kowa update nai maku,burina naga kuna vote da COMMENTS domin shine zai kankaro mutuncin littafin📚✍? ina maku sahihiyar ƙauna leg's go 🤾🏻‍♀️🤾🏻‍♀? Masu buƙatar littafin UNCLE NE zaku biya 300 domin ku samu damar karanta book 1,2,3 Number asusu ,0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 SARAUTA👑 9/12/21, 5:34 PM - Buhainat😝: *⚡MOON?* _✍?15-16_ Duk saurin kukan Moon a wannan karan da ido kawai take bin Deen dashi,bata da wani shekarun da zai sanya ta tsaya tayi nazarin mene hakan? Ko kuma mene yasa yake mata hakan?sannan ina yakai mata Mummy da Daddynta? ajjiyar zcya ta sauke tana mai ƙara juya fararen idanunta a ƙofar daya fita domin gani take kamar zai ƙara dawowa ya ɗauke ta, Ita Nana abin nasa ya fara daina damunta domin ta fahimci kamar haka ɗin yake,uwa uba kuma bashi da sabo,domin tunda suka tawo bai taɓa nunawa yasan tana tare dasu ba bare har tayi tunanin zai kira sunanta,abu ɗaya ke damunta idan yaywa kowa haka ta yaya zaiwa ƴar cikinsa haka?tana wannan tunanin Ovasi ya shigo cikin room ɗin,yana kallonta yace ku tashi muje,bai jira ta cewarta ba yasa hannu ya ɗauki Moon kana ya fice daga cikin gidan, Nana trolly ɗinta ta ɗauka ta gyara zaman mahaifinta tabi bayansu,gani tayi har sun kusa fita daga ward ɗin, da sauri da sauri ta mara masu baya har suka isa reception, Ovasi tsayawa yayi yana magana da wani sun ɗan ɗauki lokaci kafin su gama,har tsakiyar compound suka ƙarasa suna zuwa ya nufi wata motar hotel ɗin,shiya zauna matsayin drever Moon a gefensa sai Nana da trolly ɗin ta a baya,a haka yaywa motar key tare dayin reverse suka fice daga hotel ɗin. TEJGAON AREA *Tejgaon (Bengali) is a thana of Dhaka District in the Division of Dhaka, Bangladesh. It is in the centre of Dhaka, the capital. In 2006, the boundaries of the thana were redrawn when Tejgaon Industrial Area Thana was created out of the former larger area[3] and again in 2009 when Sher-e-Bangla Nagar Thana was created.[4]* _(This is an important area of Dhaka city as the prime minister's office is here. It is bounded by Mohakhali to the north, Old Airport Road to the east and Moghbazar-Malibagh to the south and Dhanmondi to the west. It consists of several localities, including Tejgaon Industrial Area, Kawran Bazar, Nakhalpara, Shaheen Bag, Arjat para, East Raja Bazar, West Raja Bazar, Tejturi Bazar and Tejkunipara.)_ A gaban wani tabfatsetsen gidan mai motar ya tsaya,gida ne na keta raini daga wani yana da tsayin gaske ga kuma wasu ƙayoyi da aka sanya wa ko wacce ƙarshen katanga,kai tsaye ya danna horn babu jimawa wasu manyan mutane majiya ƙarfi suka buɗe masa babban gate ɗin,a hankali Ovasi ya cinna hancin motar ciki,waro idanu nayi i through daga wannan gate ɗin sai harabar gidan,sai me wani babban gate suka ƙara tararwa wanda girmansa ya ninka na ɗazo,nan ma horn ya danna a ɗan jima kafin a buɗe masa sabida gate ɗin yana amfani da fingerprints,ana buɗewa ya kusa hancin motar ciki,da sauri Nana ta waro idanu sabida duk yadda ta fasalta gidan a ranta ya huce haka,ƙofofi ne tako ina a gidan wanda hakan ke nufin aƙwai parts a gidan sama da goma, Moon kam babu wani abu daya mata sha'awa domin ta zauna a gidan da yafi wannan komai,ita raba idanun da take bai huce taga ta ina Deen zai fito ba,wannan shine kawai a ranta,motar mata tsaya ba sai da akaje bakin wani ƙaramin gate Sannan yay parking ya fito,da sauri Nana tabi bayansa sabida yanayin girman gidan ba ƙaramin firgitata yayi ba,sai dai gefe guda kuma yana da ƙyan gani musamman kurayen furanni da sukaiwa gidan ƙawanya banda ƙamshi babu abinda yake, Ovasi na gama riƙe da Moon a hannu wacce take sanye da sweater iya laps ɗinta (cinyoyinta). Sosai suke tafiya cikin part ɗin banda flowers babu abinda suke shigewa a haka har suka yi wani corridor shima suka ƙarayin ƙwana,a haka har suka ƙarasa wajan wata ƙofa suna knowking wata maid ta buɗe masu,da idanu kawai take kallonsu har suke shige cikin parlour'n,ma dai-dai cin parlour ne wanda aka narkar da dukiya wajan tsarasa dukkan yadda zan masalta maku ya huce haka,(just imagine) wata ƙofar suka nufa nanma Ovasi yay knowking a nan kuma namiji ne ya buɗe ƙofar,tirƙashi a nan kallo yake domin babban parlour ne na hutawa domin a yanayin gidajanmu na nan aurewa parlour'n zai iya ɗaukan ɗakuna manya guda biyar ciff ko sama da haka,shima bazan iya maku labarin yadda parlour'n yake ba (😂kawai dai kuyi tunanin irin finafinan zee world,like king of heart,mahek,zahra's nikka,begusarai, Young dreams,Juda and akbar, twist of fate,this is fate da sauransu). Tsayawa Ovasi yay sabida tafin da yaji a nayi direction da tafin ya biyo yabi sai a lokacin ya kula duk suna parlour'n kamar jiran zuwansu daman suke,DAMUS dake tsaye da wata shiga tasa irin ta kiristoci wando iya gwuiwa,sai riga da kuma wata shegiyar sarƙa wacce a ƙasanta akai tambarin Cross a jiki,tafi ya ƙara yi idanunsa akan Moon yace "WOW! what a beautiful girl, seriously she's very beautiful more than I thought,any way ur wlcm darling,ohhyaaa come closer" ya faɗi hakan yana ware hannayensa wanda suka sha sarƙa,abinda bai sani ba tuni Moon ta fara kukan zuci sabida har ranta DAMUS tsoro ya bata sabida tunda take a rayuwar bata taɓa ganin mutum mai girma kamarsa ba,ganin taƙi tawowa yay tunanin if she doesn't understand English fa? Hakan yasa cikin bagwariyar hausar sa yace "yaro zo..nan.." sarai Moon ta fahimci abinda yake faɗa,domin koda batai makaranta ba,her parents teaching her how to speak, kusan zata iya cewa babu maganar da baza ta iya yinta da English ba,since he talking Nana ta tsoro masa idano tana son ta fahimci meye haɗin ta da waƴan nan ƙartin she wish ace ba'a cikinsu zatai aiki ba,ganin Moon taƙi yarda ta kalli ko inda Damus yake yasa yay baya tare da zama a saman sofa mai 1 seater,yace "thank you! Thank you so much for giving me this opportunity,ka ban lady mai ƙyau and beautiful baby,ohhhh! Thanks for that" ya faɗa yana kallon wani daga gefensa,sai lokacin na fahimci Deen hannunsa riƙe da wine speeding a hankali cikin bakinsa,baza ka taɓa fahimtar halin da yake ciki ba amma a hakan kana iya jiyo saukar numfashin sa dake fita da sauri ga yadda gargasar jikin da duk tabi ta miƙe, jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa a saman forehead ɗinsa,tulin sumar kansa ta bazo zuwa saman fuskarsa hakan tasa indai ba saninsa kai sosai ba da wahala ka san cewa shine. Wani daga cikin mazan wajanne mai suna Qasim yace "come in" ya faɗa yana mai kallon Ovasi, ƙarasa shigowa ciki yayi tare da neman waje ya zauna, Damus ne ya ƙwalla kiran sunanta wata mata,babu jimawa wata magidanciyar mata ta fito wacce ba zata huce shekaru 35 ba,kallonta yay yace "Eki ga baƙuwar nan,saiki fara naki aikin,soon mukeson komai ya tafi" kallon Nana tayi ba tare kuma da tace wani abu tai magana tace "just follow me" jin haka yasa Nana kama hannun Moon,da sauri yace "No!! Barta nan" ba dan taso ba tayi bayan matar wacce aka kira da Eki, kwaɓe fuska Moon tayi tare da fasa ihu haɗi da kwanciyar a wajan ta fara birgima,gaba ɗaya wajan suka ƙura mata ido,yadda take ihu da kuka yasa Deen saurin miƙewa tsaye,kamar jira take ta tashi da gudu ta nufi inda yake tsaye tana zuwa ta shige jikinsa ta rirriƙesa, idanunsa yaja ya lumshe yana jin yadda zuciyarsa ke masa lugudi kamar zata faso ta ƙirjinsa, Shuru yayi shi bai tafi ba shi kuma bai zauna ba, Damus shima ya kalli Deen wanda yake ƙoƙarin janyeta daga jikinsa yace "talk to her,and ka sarrafa zcyarka kai kaɗan ta sani,kuma ta hanyar yardar da tayi maka za'ai mata komai cikin sauƙin"wani lalataccen murmushi gefen baki Deen yayi kafin ya durƙosa dai-dai tsayinta,narkakkun idanunsa wanda suka ɗan janye ya sauke a samar fuskarta,kafin ya fesar da wani numfashi mai zafi,shi sam bai saba bai kuma ta inda zai fara wani rarrashi ba,can ya sauke tagwayen ajjiyar zcya yasa tattausan hannunsa ya tallafo haɓarta a hankali kuma yasa ƙaramin yatsansa ya fara goge mata hawayen fuskarta cikin ƙasa da Murya yace "stop cry,if not I'll leave you alone" da sauri ta tsaida kukan tana girgiza kanta can kuma ta kwaɓe fuska haɗe da turo baki tace "Daddy ina jin tsora,ka tafi dani"hannu yasa a kansa tare da maida sumar kansa baya,cike da mugunta yace "kallesu, they're all my siblings so kada ki tsorata"ya ƙarasa maganar yana sauke wani wahalallan numfashi sbd tsayin da maganar tayi masa,cikin muryar yarinta tace "Dad! Mummyna and Daddy ka mai dani ina son ganinsu" gaba ɗaya wajan suka kyakkyata dry,wani banzan kallo Deen ya cilla masu da sauri kuma suka tsoge bakinsu,ba tare kuma da yay magana ba yaja hannunta zuwa wani part,yana zuwa ya buɗe ya shige cikin bedroom ya ajjiye ta a wajan,kafin ya juya ya nufi wani sashe daga cikin part ɗin,can ya dawo da teddynta a hannunsa yana daga tsaye ya cilla mata, cikin sauri yake komai haɗe da ɗan gudu sam Deen bai iya tafiya a hankali ba,gani yake kamar ɓata lokacin ne, fridge ya nufa ya ɗauki free milk da soyayyen kifi wajan ya dawo da sauri kamar zai kifa kanta ya ajjiye,nan ma bai kulata ba ya nufi waje yana shirin fita yaji tace "Dad!, Mummyna" hannu ya dunƙule kamar zai kai doka sai kuma ya saki hannunsa yace "bari na kawo maki su" cikin murna Moon ta washe fararan jerarrun hqranta tace "okey! Bye Dad" baiko juyo ba yay ficewarsa yana fita yasawa ƙofar key ta waje kana ya cilla key ɗin bayan sofar dake cikin parlour'n,kai tsaye key ɗin ya shige cikin ramin kujerar,da gudu gudu yabar cikin part ɗin gaba ɗaya. Nana tana zaune saman wani lallausan gado wanda yasha bedsheet, italian bed kenan,tana zaune tana kallon kayan da Eki ta bata a matsayin kayan da zata saka,bawai kayan ne ba zata saka ba,mamakinta ne mene haɗin ta da kayan?kayan banda matan aure wanda suke ɗakin masa zajensu babu masu sawa sai kuma prostitute (karuwa) with soo much surprise ta dinga bin kayan da kallo har taji an buɗe ƙofa, kaita ɗaga ta kalli Eki, murmushi Eki tayi mata,itama ta mayar mata da kalar nata smile ɗin,da mamaki Eki take kallon kayan kafin tace "so what are you waiting for? wear it" jiki a sanyaye Nana ta sutale bathrobe ɗin dake jikinta wacce ta sanya bayan ta fito daga wanka,wata Italian gown pitted red color ta sanya mai ƙaramin hannu,tunda daga ƙasa Eki ta fara kallonta har zuwa saman inda ta sauke idanunta ƙirjin Nana,sosai halittar ƙirjinta ya bata mamaki,tasan Oga Damus ya ganta babu wanda zai bawa ita sai manyan alhazawa,wanda suka san gabansu, miƙewa tayi tace "WOW! What a beautiful lady,kayan ya amsheki, lemme snap you" kafin Nana tai magana Eki ta fara sakar mata wasu zafafan photona da wayarta mai ƙirar iphone,daga maya ta fara ɗaukan ta vedio, duk abinda Eki take da ido kawai Nana ke kallonta,sai da ta gaji dan kanta tace "ohyyyaa muje kici abinci,sannan ki gaida ƴan gidan" wani babban vail ta ɗauka zata yafa a kanta, Eki tayi saurin riƙe wa tare da faɗin"haba zaki ɓata dressing ɗin"sai lokacin Nana tace " bana iya fita haka,ke baki ga yadda kayan suka kamani ba ne?"dry Eki tayi tace "Please just for 2hours" ajjiye vail ɗin tayi ta ɗauki wani black ɗin hula mai red ɗin flowers ta saka, Eki tace "Ahhha! Ko kefa" tana faɗin hakan tace "muje" gaba tayi Nana ta fita a baya, downheart ɗinta banda breathing babu abinda yake,a haka suka fito parlour'n ɗazo babu kowa sai securities,wata ƙofa tabi tana shiga tai knowking aka buɗe, babban parlour suka shiga ta sauri Nana ta tsaya sabida wasu mata data gani a parlour'n sama da ashirin,ko wacce ta kalar shigar ta,wasu na kallo wasu na chart wasu na snaps,kefe guda kuma wata dattijuwar mata ce wacce a ƙalla zatai shekaru 80 zuwa 85 ta tsofa amma yanayin hutu yasa jikin ba sosai ya sauya kala ba,fatar ta fresh take babu ya mutsewa,tana sanye da wani farin lace mai toch ɗin green,ta yane kanta da mayafi, gabanta cike da kayan kala-kala,tunda suka shigo take kallon Nana har Eki tazo wajanta ta zauna tace "granny gata"matar da aka kira da granny tace "wacce sallamiyyarce zata je ta tawo da ita iki?" Murmushi Eki tayi tace "kin san new comer ce,dole zata nuna rashin sabo" jinjina kai granny tayi tace "Allah na tuba zata goge ne,yooooo muda haka muke ne akace mata?" Wata daga cikin ƴan matanne tace "kee wlh granny kina da damuwa,da zaki mutu da mun huta" da sauri granny ta miƙe tace "kiga mutuwa a kanki ba ni Zuwaira ba, shegiyar yarin da ƙirji kamar allon sha" gaba ɗaya ɗakin suka sanya dry,kamar a mafarki Nana take kallon abun nasu,shin Anya nanne wajan aikin nata?ko kuma wani ɓangare ne daban ba wannan ba,idan har nanne Tabbas aƙwai matsala,domin ba zata iya rayuwa cikin wa ƴan nan muta nan ba,wata budurwa dake zan gefe guda ta zabga ta gumi idanunta cike da ƙwallar baƙin cikin rasa abu mai muhimmanci da tayi a rayuwarta, shikenan ta rasa mutuncinta,bata san yaya akai hakan ta faro ba,sai ganin kanta tayi tare da mutum a ɗakin hotel,tabbas rasa budurci a jikin ƴar mace tabbas ka kasheta da ranta ne, numfashi ta sauke tana kallon Nana,da hannu taya fitota,ganin tana da hankali da kuma nutsuwa ta ƙarasa gareta tare da zama a gefen kujerar, murmushi da yafi kuka ciwo tayi kafin ta numfasa tace "sunana Salmerh kefa?" Nana tace "sunana Khadijertou ana cemin Nana khadii ko Nana" Salmerh tace "just Nana yafi daɗi" jinjina kai tayi kafin Nana tace "sister Please na tambayeki mana?" Salmerh tace "go ahead" Nana ta gyara zama tace "duk nan suma aiki suka zo ne?" wani murmushi tayi kafin ta miƙe tsaye tace "time nacin abinci yayi let's go" tana faɗin hakan ta kama Nana, lokacin duk ƴan matan sun tashi gaba ɗaya aka hallara a babban danning Area ɗin kowa yaja kujera,wasu maids biyar suka fara yin zuba masu lunch ɗin. Moon tun tana wasa da teddyn ta,har ta gaji da zama ta fara zirga-zirga a makeken ɗakin,gaba ɗaya zama ita kaɗai ɗin ya gundireta,a hankali ta fara kuka tana kiran sunan Dad,tun tana kuka har ta rasa bakin kukan sai ajjiyar zcya take saukewa a jajjere,sai da ta shafi 3hours ita ɗaya a ɗakin tana faman sauke ajjiyar zcy ta kiran sunan Dad,a haka bacci yay gaba da ita,abu kamar wasa Moon na ƙwance saman floor ita ɗaya taja teddynta ta rungome,duk da cewa bacci take amma hakan bai tana ta sauke wasu wahalallun ajjiyar zcya,a haka har akai kiran sallar fari, a hankali ta fara musawa kafin ta ware manyan idanunta ta shiga juyasu a ɗakin,da sauri kuma ta miƙe a tunaninta zata ganshi saman bed,a babu shi, tsayawa tai tana ƙara kallon bed ɗin,kafin ta zauna a gefe gadon,babu jimawa wani bacci ya ƙara ɗauke ta, 7 dai-dai ta ƙara musawa a wannan lokacin ta daina kukan sai yunwar dake damunta,wata hanya tabi tana zuwa taga wani haɗaɗɗan bathroom,komai na cikinsa pink color ne,wajan sink ta ƙarasa tare dayin alwala cike da nutsuwa,bakinta ta wanke da wani sabon brush data gani,kallon mirror ɗin bathroom ɗin tayi kafin buɗe jerarrun fararan haƙoranta, cikin siririyar murya tace "Mummy Mummy!" can kuma ta ƙara cewa "Yes my dear" tsayawa tayi kafin ta ɗura da faɗin "where are you?" Haka taci gaba da shirmanta tai magana as her mother kana tai magana matsayin kanta,a haka ta ɓata lokaci a bathroom ɗin, fitowa tayi zatai sallah sai dai babu abin sawa a kai, bedroom ɗin ta fara binkawa a haka harta kai ga wata ƙofa,tana buɗewa taga wani ƙawataccen parlour, ƙarasa fita tayi tana bin bango kamar muna fuka,a hankali kuma ta juya nan tai ido biyu da Deen wanda ya juya zuwa direction ɗinta sbd mutsin da yaji, yana zaune saman kujera jikinsa babu riga,an naɗe cikinsa da bandeji,Dry Damus yayi tare da ƙarasa juye wani abu a cikin glass cup ɗin,yace "weldone baby,kin hutarmu" Moon bata kalli Damus ta nufi inda Deen yake,tana zuwa tasa hannu ta ware hannayensa tare da shigewa cikin jikinsa,da sauri ya runtsa idanunsa sbd tsananin a zaba da zugin da cikinsa ke masa,amma ƙarfin irin na Deen ko mutsi bai yi ba,daga ƙarshe ma tashi yay da sauri haɗi da cilli da ita,ya nufi wani part, "ohh sorry baby" Damus ya faɗa yana zuwa wajanta yace "Dad ne?" Idanunta wanda suka kawo ruwa ta juya masa,kanta ya shafa yace "ok bari na kaiki,amma shanye tea ɗin nan yanzu" tea ɗin tabi da kallo,ita dai bata saba ganin tea haka ba, kasancewar ita yarinyar ce babu brain ɗin tunani mai ƙyau,yasa ta amshi cup ɗin da sauri kuma ta miƙa masa cup ɗin idanu na kawo ruwa tace "no thanks" haɗe fuska damusu yay kafin yace "ok yi zamanki nan Dad ya tafi ya barki" da sauri ta amshi glass cup ɗin tare da nufar bakinta dashi.... MOON... MOON... MOON Am so sorry guys I'm not feeling well ne, Ku sanyani cikin addu'oinku🤲🏼🤲🏼👏🏻. Gashi nan bani da lafiya haka nai maku,kun san dame zaku saka min basai nayi magana ba okey. Share sbd Allah da Manzonsa👏🏻🤲🏼 SARAUTA👑 9/12/21, 5:34 PM - Buhainat😝: *⚡MOON?* _✍? 17-18_ Elegant online writers _Dukkan Zuciyar da take ambaton sunan Allah safe da rana babu wani rai da zai iya cutar da ita,haka kuma ya yinda mai sharri yake shirya makircinsa,haka ita kuma addu'a take rusashi,hakan na faruwa ne yayinda kaima baka nufi kowa da sharri ba, Allah ka cire mana son ZCY, da son abinda ba namu ba,da son abinda bazai amfane mu, Allah ka datar damu🥰🤲🏼_ Harta kai glass cup ɗin bakinta sai kuma ta tsaya tana ƙarewa cup ɗin kallo kamar mai nazartar wani abu,a hankali kuma ta ɗura cup ɗin abakin ta cikin nutsuwa ta fara shanye haɗaɗɗan tea ɗin wanda yasha suger,milk, bonvita,duk zafin shayin bai hanata shanye wa tass ta ajjiye cup ɗin tana kallon Damus a ɗan tsorace ,dry yay kana ya amshi cup ɗin yace "Good beauty, kinyi aiki mai ƙyau" Da ido kawai take kallonsa harya fice daga cikin ɗakin,yana fita Deen ya fito tare da neman kujera 3seater ya zauna akai, Moon tsayawa tayi tana kallon sa sbd yadda lokacin ɗaya ya sauya daga yadda ake ɗazo zuwa yanzu, idanunsa sunyi jajir sun janye kamar mai jin bacci, jijiyoyin kansa suyi raɗa raɗa a saman goshinsa,jikinsa banda ɓari babu abinda yake,sai fesar da wata zazzafar iska ta cikin bakinsa yake,ganin yasa Moon ta fashe da kuka still idanunta na kan Deen, runtsa idanunsa yayi sbd har tsakiyar kansa ya kejin kukan nata, ganin bata da alamar yin shuru shi kuma bai wani abu lallashi ba,yasa yaja tsaki tare da miƙa mata hannunsa alamar tazo garesa,abinda take jira kenan tana ganin hakan ta nufi wajansa ta gudu tana zuwa ta haye saman kujerar tare da shigewa jikinsa ta rirriƙesa, yatsansa ya ɗura saman lips ɗinta a hankali cikin iriyar murya yace "Shiiiiiit...!" Shuru tayi ta fara sakin ajjiyar zcya akai-akai kamar wacce ta shekara tana kuka,shuru shima yayi yana sauraran bugun zcyarsa da kuma yadda take sauke ajjiyar zcya mai ƙarfi,mutsi gudu yay sai ta ƙara ƙanƙamesa,Damus na fita ya nufi wani special side kai tsaye ya danna telephone line dake sama,wata maid ce ta ɗaga tana ɗagawa yace "haɗa ni da Eki" Jikinta na rawa tace "okey sir" Da sauri ta kiran line ɗin side ɗin su Eki babu jimawa aka ɗaga kiran tayi Sa'a kuma Eki ce tayi picking call ɗin, haɗe kiran tayi waje guda kana ta shaidawa oga Damus Eki tana kan line, Eki tace "Good morning Sir" Daga can ɓangaren yace mata "Mrng,ina yarinyar nan kaya sun kammalu aiki yana wajanki" Fari tayi da idanunta kafin tace "Sir daman umarnin ka ake jira,yanzu za'ai komai a gama" Damus yace "okey good,kizo ki amsa yanzu,alrdy na gama da yarinyar" Eki tayi dariya tace "Baka da ƙyau sir" Tana faɗin hakan ta ajjiye kan wayar ta shige bedroom ɗin data fito,zaune ta samu Nana tana gyara gashin kanta,tana sanye cikin wata duguwar riga,mai ƙirar buba amma duk da faɗin rigar hakan bai sanya jikinta ya ɓoye ba, bayan ta gama ƙare mata kallo tace "My dear bari a kawo maki breakfast,naga acan baki sakewa tare damu"sosai hakan yaywa Nana daɗi domin a cikinsu jinta take a takure bata iya sakewa taci abincin yadda ya kamata, murmushi saman leɓe tai mata tace "ok! Thank you" Juyawa Eki tayi a hanya suka ci karo da Salmerh haɗe rai tayi kafin taka waje ta tsaya tace "da wasa naga kin shiga part ɗina wajan NANCY saina haɗaki da oga,kin san punishment ɗinki dai wallahi yanzu za'a haɗaki da ƙarti biyar" ita dai Salmerh bata tanka ta ba tayi shigewarta aiken da granny tayi mata. Yana zaune Moon na jikinsa baice mata ci kanki ba har bacci ya ɗauke ta,ganin hakan yasa ya miƙa tare da ajjiye ta a kan sofar ya nufi cikin wani bedroom,duk yadda yakai daya samu nutsuwa a wannan lokacin kasawa yay sbd zuciyarsa da yaji tana zalzalashi zuwa ga abinda bai yi niyyar sa ba a yanzu,gaba ɗaya tunaninsa ya goshe wani duhu yake gani a cikin idanunsa,dole zaibi abinda zuciyarsa take kwaɗaita masa,da gudun daya gama zama jinin jikinsa ya ƙarasa shiga cikin bathroom ɗin dake cikin bedroom ɗin part ɗinsa,wanda aka ware masa daban a cikin gidan,yana shiga ya zare kayan jikinsa ya sakarwa kansa shower,a zafafe yake wanka da ruwa mai sanyi duk da irin sanyin da ake busawa a ƙasar,yana kammalawa ya juna handrayer ya budar da kwantaccen gashin kansa,kafin yay brush ya fito,kansa ya tsorawa idanu da jikin makeken madubin dake maƙale a dressing mirror,gaba ɗaya Deen yabi ya birkita kansa kamar kumurcin zaki,bai wani damu da shafa mai a jikinsa ba,ya ɗauki body spray ya fesa a saman fresh skin ɗinsa,wajan wardrobe ya nufa ya ɗauki wani blue black ɗin crazy jeans ya saka tare da riga armless,bayan ya gama ya ɗauki facecap ya sanya saman sumar kansa,kai tsaye ya ƙarasa wajan trolly ɗin sa ya ɗauki ticket daya yanka tare da wayoyinsa Wada wasu muhimman bayanai,yana gamawa ya fice daga cikin bedroom, tsayawa yay yana kallon harya ɗaga ƙafa zai ƙarasu inda take sai kuma ya juya da gudu yabar part ɗin,bai tsaya ko ina ba sai harabar gidan,wata ash ɗin mota ya shiga drever yaja da sauri ya nufi airport dashi. Nana na zaune Eki ta shigo hannunta riƙe da babban tray, ƙaramin table ta janyo gaban Nana ta ajjiye tray ɗin akai,tace mata "Bisimillah ga breakfast" Nana ta kalli tray ɗin kana ta kalli Eki tace "Moon fa?" Waje Eki ta samu ta zauna tace "manta da ita,nan rayuwar ƴan ake" Da mamaki Nana tace "kamarya na manta da ita? Ƙaramar wacce gaba ɗaya bata ƙarasa 11yrs ba ita zatai rayuwar ƴanci a nan ɗin,ko bana da labarin a nan mahaifiyarta take ne?" Eki tana latsa wayarta tace "kusan haka,kema ba kawoki akai ba?so tana wajan da yazo da ita" Shuru Nana tayi badan bata da tambayoyin da zatai ba,sai dan ranta ya fara ɓaci, miƙewa tayi zata fita da sauri Eki tace "breakfast ɗin naki fa?" Ba tare data kalleta ba tace "Allhamdulillah"shangabatan tayi tace "kee wasa nake maki fa, Moon bacci take yanzu tunda ɗazo aka shiryata tai breakfast shine take bacci yanzu" ɓoyayyiyar ajjiyar zcya ta sauke,kafin ta koma ta zauna, warmers ta fara buɗewa kusan duk abin ciki basuyi mata ba,hakan tasa kawai ta fara haɗa tea ɗin da aka ajjiye mata,bawai wani son shayi take ba amma a wannan karan yafi tasha da wannan tarkacan da aka ajjiye mata,a cup ta shaɗa shayin ta fara sha. Gefe Eki ta samu ta zauna tana wata dry mai kama data mugunta,shanye shayin tayi ta ajjiye cup ɗin kafin ta miƙe ta nufi wajan fridge ta ɗauki gorar ruwa mai sanyi tasha, ɗan rufe idanunta tayi sbd jin yadda kanta ya sara mata bada ƙarfi,a hankali tayi baya tare da neman waje ta zauna tace "yaushe zan fara aiki na?" Eki tayi dry tace "ai tun daga yau kinka fara"buɗe baki Nana tayi zatai magana taji wata juwa tayi baya da ita da sauri ta faɗa saman gadon ta ƙwanta tana ambaton sunan Allah a fili, lokacin guda kuma idanunta ya fara janyewa Brian ɗinta Fara hargitsewa da ƙarfi ta fara kiran sunan iyayenta domin bata taɓa jin abu makamancin haka ba,ganin abinda take yasa Eki fashewa da dry tare da farayiwa Nana vedio,tana gamawa ta fice da ɗakin ta rufe da key,da dukkan alamar cocaine ta fara aiki jikin Nana (YAYA COCOINE TAKE? WANNE IRI HATSARI NE TARE DA ITA? TANA DA AMFANI JIKIN MUTUM KO A'A?). Mene ne Cocaine? Cocaine shine benzoylmethyl ecgonine, alkaloid crystalline daga coca shuka. Yana aiki a matsayin mai tayar da hankali, ciwo mai ci, da kuma m. Kwayar dajiyar tace wani nau'i na cocaine. Na sanya takaddun shaida don rarraba, wani abu mai banbanci na hydrochloride cocaine. Ga wasu abubuwa masu amfani da cocaine masu amfani da amsoshi ga tambayoyin na kowa: Cocaine mai karfi yana da foda mai kyau. An kashe shi da wasu abubuwa don kara yawan riba, don haka bayyanar ta iya zama dan kadan, dangane da irin rashin tsarki. Ta yaya ake amfani da Cocaine Mai Rashin Mace? Maganar cocaine da aka fizgewa ta fi karfi ta hanyar hanci, ko da yake ana iya rushe shi a ruwa da allura. Kwayar da aka haifa yana haifar da babban cikin minti 3-5 bayan amfani. Cocaine injecti yana haifar da tasiri cikin 15-30 seconds. Ana yawan kyafaffen hawan cocaine. Me yasa mutane suke amfani da Cocaine? An yi amfani da Cocaine saboda yana samar da euphoria, yana da motsi, yana hana ci abinci, kuma za'a iya amfani dashi azaman mai sauya. Yana da jaraba sosai kuma yana haifar da haƙuri a wasu lokuta bayan amfani daya, saboda haka ana buƙatar ƙwayar cocaine da ake bukata don cimma burin. Mene ne Haɗarin Amfani da Cocaine? Cocaine yana da nishaɗi. Masu amfani da Cocaine suna fuskantar haɗari da hawan jini, ƙin zuciya, da zazzabi, hadarin kamala, bugun jini, da kuma kama zuciya. Yin rigakafin cocaine na iya haifar da hadarin kamuwa da cutar HIV, hepatitis, da sauran cututtuka na jini. A taƙaice bayani akan HUDAR ALJANU (COCOINE) wacce ta yawanci ita masu human trafficking suke amfani da ita wajan pursing mutum yay abinda bai so. Eki na barin part ɗin ta nufi sashin da zata samu oga Damus a can, sai dai tana zuwa taga babu kowa a part ɗin,sai kayan shaye-shayensa sa yay amfani dasu ya fita, Juyawa tayi ta fita,kai tsaye ta nufi part ɗin da en matan gidan suke yawan zama domin hutawa musamman idan granny ta fito,tana zuwa duk ta samesu a zaune kowa yasha kwalliyar wasu fuskarsu wasai wasu kuma babu annuri irinsu Salmerh kenan,kallon wata tayi mai suna ABIDA tace "oga Damus yace ki shirya kina da baƙo anjima a hotel" wacce akai kira da Abida tace "to" ####### KOGI Kogi State is one of the 36 States of Nigeria, located in the Nigerian Middle Belt. Created in 1991 from parts of Kwara State and Benue State, Kogi State is noted as being the only state in Nigeria to border ten other states. Kogi State is nicknamed the "Confluence State" due the fact that the confluence of the River Niger and the River Benue occurs in its capital, Lokoja. Due to its strategic position in the middle of the country and its access to these major rivers, Kogi State is a key center of commercial trade in Nigeria.[4]The majority of Kogi State residents are Igala, Ebira and Okun. Agriculture remains dominant in the Kogi State economy. [5] MASARAUTAR NUFAZ Masarauta ce mai cikakken iko,wacce take taƙama da al'adar ta da kuma addininta,masarautar Nufaz ginanniyar Masarauta ce wacce take kafafu tun iyaye da kuma kakanni,tun daga wajan masarautar zaka fahimci ba ƙaramin mutum ne ke mulkan garin ba,domin anƙwata ta da abubuwan birgewa,kana shiga Masarauta zaka fara katari da BAYI,KUYANGU,BARORI, Ko wanne da kalar uniform ɗinsu,komai na masarautar a tsare take, shugaban Dawakai, shugaban fada, Sarkin cikin gida,Sarkin ƙofa, Sarkin busa,Sarkin ƙira,da sauransu,idan kaga green ɗin kaya to KUYANGU ne,idan kaga Jaa da green na fadawa ne,idan kaga baƙi na BARORI ne. A hankali wata lafiyayyiyar mota tai parking a harabar masarautar,hakan tasa gaba ɗaya barorin suka tsaya da abinda suke suna kallon mai fitowa,wata farar ƙafa ce wacce take cikin takalmin fata na ƴar ƴan sarakai ta fara fitowa,kafin gangar jiki ta biyo baya,nidai ina gefe da alƙalami na sai baza ido nake naga waye sbd ya juya min baya,amma kana ganin mutumin kasan ƙarshe ne wajan tsari da kuma iya ado,sanye yake cikin wata milk ɗin alƙyabba mai ratsin maroon,sai wata maroon ɗin hula daya saka mai gashi kana iya ganin ƙwantaccen gashin bayansa,bayan ya gama ɗan kan abinda yake lalube a motar ya juya da sauri kamar zai tashi,gaba ɗaya naga Barori da Kuyangun na dare kowa yana cillar da abin hannunsa,guda ɗaya ne yay na sarar faɗin PRINCE DEEN kamar a kunan Deen ya juya tare da watsawa mutumin wani kallo,a zafafe cikin tafiyarsa mai kama da gudu ya juya kai tsaye ya nufi FADA wajan OHINOYI (sarki).. _SHIN MOON TASHA COCOINE ƊIN CIKIN TEA ƊIN KO YAYA?._ _DEEN ƊAN SARKI NE? KO KUMA WANI AIKIN YA KAWO SHI GARIN KOGI?_ LET'S PLAY TOGETHER. COMMENTS DAN ALLAH KAYI SHARE IDAN KA KARANTA SABIDA ALLAH. SARAUTA 9/12/21, 5:34 PM - Buhainat😝: *⚡MOON?* _✍?19-20_ Elegant online writers _Some people come in your life as blessings,some come in ur life as lessons🤟🏼._ A zafafe Deen ke taka ƙafafunsa,yana tafe yana fesar da numfashi ta cikin bakinsa kansa a ƙasa koda wasa bai yadda ya ɗaga kansa ba, ƙara jan alƙyabbar jikinsa yay tare da covering jikinsa da ita,gaba ɗaya baison takura wannan abar takurasa take,banda a yanzu bai shirya karɓar faɗa ba da babu abinda zai sanya ya amshi wannan kayan wahalar ya sanya a jikinsa,bai so dukkan wani abu daya dangaci sarauta ya tsani gaba ɗaya calture nasu komai a takure yake yinsa,yana son ya kansa shi ɗaya he won't be alone, bai son hayaniya, ƙara sauri yay wajan tafiyarsa kamar zai tashi sama,yana zuwa bakin FADA yaja ya tsaya kamar mai jiran ai masa iso,yana nan tsaye wasu Fadawa ne wajan goma suka ƙarasu wajan Deen suna masa busa tare masa kirari, haɗe rai yayi kamar zai sanya kuka kana yaja ƙwafa ya shige cikin fadar,a zaune ya samu OHINOYI (sarki but his real name is ENEYE) Deen na shiga ya zube a gaban mahaifin nasa tare dayin flat ya ɗaga hannunsa sama,cikin ƙasa da murya yace "Nwawo Abba (Sannu Abba)"Murmushi OHINOYI ENEYE tare da kaɗa gashin hannunsa kafin ya shafa a saman kan Deen, numfashi yaja yace "Nemba Wabeeh lafeeyanni(yaya kunxo kafeeya?" Deen na daga ƙwancan yace "Allhamdulillah" Hannu Ohinoyi yasa ya ɗaga ɗan nasa kafin a hankali ya bashi side hug yace "wlcm Besty" ɗan shagwaɓe fuska Deen yay kafin ya ɗan yi gyaran murya,hakan yasa Ohinoyi ya fahimci abinda Deen ke nufi,gyaran murya shima yay tare da ɗan kaɗa gashin hannunsa,gaba ɗaya mutanan da suke fadar Sarkin fada,waziri, chiroma,Tiraki,Sarkin busa da sauran jama'a suka bar fadar,suna fita Deen ya shige jikin mahaifinsa yana lumshe idanunsa shi kaɗai yasan kewan gida da kuma kewan jikin mahaifinsa da Mahaifiyarsa da yayi,no place like home komai na gida daban ne,duk da ya tsani tsarin palace ɗin nasu amma dole yana son gida musamman wajan iyayen nasa wanda shi kaɗai suka mallaka a matsayin ɗa, Murmushi Ohinoyi yay yana mai shafa bayan Deen wanda ya lafe jikinsa ba tare da yace komai ba,wajan 10minutes suna haka kafin Deen ya miƙe da sauri yana duba agogon warist ɗin hannunsa ba tare kuma da yace komai ya zubawa mahaifin nasa idanu,gane abinda yake nufi yasa Ohinoyi haɗe rai cikin ya ransu na Ibira yace "kada kace zaka tafiya" langwaɓar dakai gefe yana ɗan ya mutsa fuska yace "Please..Abba" zike da zallar izza wacce ta gama bin jikinsa ya miƙe tsaye hana sanye cikin wata dakakkiyar alƙyabba ta sarakai sai manyan murjani a wuyansa da hannayensa,da kuma saman hular kansa,hannunsa ɗaya riƙe da sandan azufar ɗayan kuma da farin gashi irin na doki,ba tare da yace komai ba ya riƙe hannun Deen suka fice daga fadar,ganin haka yasa fadawan Sarki (Ohinoyi)suka rufa masu baya wani kallo Deen ya watsa masu wanda yasa dole suka tsaya,a haka suka ƙarasa cikin gidan sarautar baka ganin kowa sai bayi duk inda suka bi zubewa ake ana gaidasu, Deen kam baƙin ciki kamar ya fasa ihu,ciki Muryar sarauta Sarki yace "wannan shine mulki,indai jinin sarauta na yawo jikin ɗana dole a duƙa masa a ko ina" ƙara ɓata fuska Deen yay still kuma bai ce komai ba,bar suka ƙarasa wani babban flat na musamman gruds kusan ashirin ne a bakin flat ɗin sun turare ƙofar,suna ganin sarki suka zube ƙasa tare da ɗaga hannayensu sama,a haka aka sanya remote babbar ƙofar glasses ɗin ta buɗe kai tsaye suka shige ciki,nan naga ashe flat ɗin babba ne yana da side manya wajan 5,domin har side ɗin Deen a ciki,na Sarki kuma a can ciki wanda daban yake,sai na Mumyyn Deen mai suna NENE yana ce mata Mumyy,sai kuma side ɗin granny ɗinsa ta wajan Uba,a main parlour na tsakiyar sides ɗin Deen ya tsaya kafin ya fara zarya cikin parlour'n sam bai iya tsaiwa haka nan ba,wata blet Sarki ya danna babu jimawa Osohinoyi(matar sarki mahaifiyar Deen) ta fito cikin takun taƙama da izza tana gama kuyangunta na take mata baya sai ƙyalƙyali take cikin alƙyabbar ta,ganin Deen yasa tai murmushi tare da ware idanunta kamar amarki take ganinsa,can kuma ta ware hannayenta,da zafin nama ya ƙarasa gareta yana zuwa ya shige jikinta yana sauke numfashi, shafa kansa tare tace "wlcm Besty" turo baki yay kafin ya ɗan ƙara rungome ta, Sarki ya gyara murya hakan tasa gaba ɗaya suka kallesa waje Nene ta samu ta zauna shi kuma Deen yana tsaye domin bai iya zaman, Sarki yace "hope ka shirya barin wannan aikin naka wanda ban san mene kake aikatawa ba,rashinka na damuna dan haka kasawa ranka bakai ba ƙara barin gidan sarauta" da sauri Deen ya juya ya kalli mahaifin nasa kafin yace "what...!?" Cike da izza Sarki yace "i mean my words,me ur mother ur grandmother all muna buƙatar ka,wa like to stay with you nothing else,dan haka na rantse maka babu inda zaka ƙara fita" nan da nan jikin Deen ya fara rawa idanunsa suka sauya sukai jajirr jijiyoyin kansa sukai raɗa raɗa,bakin har kumfar masifa yake,ya riga ya san mahaifin nasa akan soyayyar da yake masa tun yana yaro kuma idan ya rantse akan abu babu wanda ya isa ya janyesa,kusan duk zafin zcyar da yake da ita na mahaifinsa ya kwashe tasss,cikin zallar bala'i yace "what the fuck...! Me..?ni za'a tirke kamar wani yaron goye,ni bana da ƴan cine eyeeeee? Ko anfi son a ganni a ƙwance saman bed naci abinci nasha ruwa aban fruit ai gaiding ɗina,nayi nan that stupid people ɗin can what did you call them? Ahaaa bayi or kuyangi sona bina kamar wata ta mace, never I'm adult niba baby bane dole zan fita" ya ƙare maganar yana dafe kansa tare da hargitsa gashin kansa,tunda ya fara magana suke kallonsa domin su san ransa ya gama ɓaci,idan ran Deen ya ɓaci idanunsa rufewa suke ruff ya manta wake kusa dashi ko wake yiwa masifar, Murmushi Ohinoyi yay domin ya san za'ai hakan kuma ya shirya amsar fushin ɗan nasa,dukkan abinda zai na wani lokaci ne dan yasan weakness nasa,Duk masifar da zaiyi rabin nasa bazai taɓa ba shi yasa masifarsa bata damunsa,damursa ɗaya yadda Deen zai kasance da mata,dole aƙwai matsala bai son yaya zai taken care na mace ba, he doesn't know anything about mace musamman budurwa, Nene tace "we're so sorry Besty,all this akan ka ne kawai muna buƙatar ka wajanmu,wannan tafiya aiki yay yawa,rabunka da gida wajan 9mnths haba,Ni banma san wanne irin aiki bane,look ka nemi mace kayi aure dukkan abinda kake we're ready to give you,idanma baka da budurwa zamu zaɓa maka cikin family wannan ba damuwa bane,idan kuɗi kake buƙata za'a baka komai kakeso za'a baka amma wannan aikin forget about it please Besty" kasa ce masu komai yay sai ƙafa daya buga yace "damn it..,da nasan haka za'ai bazan dawo ba sai nai shekara 5 baku ganni" ya faɗi hakan yana hulli da alƙyabbar jikinsa tare dayin flat ɗinsa da gudu, tagumi Nene tayi tana jinjina ƙarfin zcyar yaron nata,tashi sarki yay ya ƙarasa wajanta ya zauna yana zuwa ta kwanto jikinsa tace "ya rabb,see him.. protect him" ta ƙare maganar cikin damuwa, Sarki ya ɗagota jikinsa yace "don't worry I'll handle it,duk abinda da zarar na haɗa ido dashi zai waek,ko yanzu daya gama masifarsa bai kalli cikin idona ba" kaita jinjina masa tana shafa beard ɗinsa, lumshe idanunsa yay tare da kamo lips ɗinta ya fara bata wata lafiyayyiyar subma, Granny2 ta fito daga side ɗinta tana dugara sandan Zinare tace "Ni Yayandi wacce masifar ce ta saukar mana a wannan masarautar Yau BAFFA?,kai Allah dai wadaran naka ya lalace,duk wanda yay silar katsan bacci ban yafe ba,babu ruwana wannan ai ɗaukan hakƙine,nidai wlh an shiga haƙƙina indai ba'a ne ya fiya ba, a'a wlh wannan mugunta ce kawai aka shirya min" da sauri Nene ta janye bakinta daga na mijin nata tana sauke numfashi,Sarki ne ya miƙe yace "A'a Yayindi ur grandson coming back earlier" shiru tayi kafin tace "Mene? Aliyu gadanga ya dawo?yau na shiga uku shikenan zaman lafiya yay ƙaura a gidan nan, a'a wlh gidan Tiraki zan koma kafin wannan masifaffan ɗan naku ya tafi, bazai kasheni da raina ba"dry Nene tayi tana jinjina lamarin Yayandi kamar ba jiya take masifar baya gida an zuba masa ido ko kuma yana zuwa ita sukewa baƙin cikin ganinsa ohhhu? Nene tace "ai kam dai ya dawo,kuma bai ƙara tafiya" tagumi Yayinda ta rafka tace "amma wlh Baffa baka ƙaunata sam wannan bazan tare bane,ina dalili zaka jawo Nana mana tashin hankali haka kurum ka san halin ɗan naka da baƙar zuciya" baice mata komai haka tana kumfar baki ta koma side ɗinta, Deen na shiga flat ɗinsa ya shiga wurgi da dukkan abinda ya gani,daga ƙarshe ya ɗauki pack ɗin cigarette a aljihunsa da laighter ya kunna ya fara bata huta,banda tafasa babu abinda zcyar Deen keyi da susan muhimmanci dake bawa aikinsa da kuma kuɗin da yake kawo masa da ba'a ce masa haka ba, Washegari tun safe ya rufe falt ɗinsa yana jin maid suna knowking amma yay banza dasu ko abinci yaƙi fita yaci,hatta Sarki da yazo da kansa kin buɗe ƙofa,gashi yau yana kwana na uku amma ko fita baiyi ba,anci Sa'a yabar ƙofar a buɗe,yana zaune yana operating system yaji an turo ƙofar,bai ɗago ba ƙamshi parfume ɗin kawai ya shaida masa mai zuwan,zama Sarki a gefensa yace "look at me Besty" ya faɗi hakan yana shafa sunar kan Deen wacce take ƙwance kamar ta Larabawa, tagwayen ajjiyar zcya ya sauke kafin ya ɗaga kai ya kalli Abban nasa cikin Sa'a suka haɗa ido da sauri ya janye idanunsa yana mai faɗawa jikin Sarki.... **** **** Wajan ƙwana uku kenan kullum sai an shaƙawa Nana COCOINE tana kuka da ihu,har aka samu nasarar ta amshi dukkan abinda ake faɗa mata,komai aka faɗa mata tace ta amince zatai kuma zatai biyayya, Moon kam tunda granny ta sanyata idanunta tace a bata ita zata kula da rainonta harta samu hankalinta,kullum cikin kuka da neman Dad take,amma wajan ƙwana ko mai kama dashi babu,harta hqr ta fara sabawa da granny wani lokacin kuma ta tafi wajan Nana domin ita takewa kallan uwa. Yau wajan sati guda da tafiyar Deen, Moon na zaune tana kallon cartoon a cenema, Damus ya shigo da sauri tayi bayan Nana ta ɓoye,wani shu'umin murmushi yyi domin duk sanda yaga Moon sai yaji sheik ɗinsa ta mutsa,shi kaɗai yasan plan ɗin daya shirya akanta,kallon Nana yay yace "ki shirya kina da baƙo yau a hotel so ina tunanin a can zaki ƙwana,zaki iya barin beauty a nan" gaban Nana ne ya faɗi amma tayi dauriyar cewa "Tom" yana fita ta sauke ajjiyar zcya tace "Mmy shima yana da irin naki ko?" Nana ta kalli Moon tace "me kenan?" Moon ta nuna saitin brest ɗin Nana tace "wannan"haɗe rai tayi tace "ban son surutu haka nan" turo baki tayi kafin tace "yaushe Dad zai dawo?" Tace "soon in sha Allah"da yamma Nana ta shirya cikin wasu fitanannun kaya da Eki ta bata,tana gamawa shirya Moon ta ɗauki teddyn ta tace "Mmy zani" shafa kanta tayi tace "No Lolo na,zan kawo maki chocolate masu ƙyau,yanzu zan dawo" kuka tasa hakan yasa Nana yin shiru sai kuma tace "ok kada kiyi shiru tunda baki son Dad ya dawo"washe baki tayi tace"ina so" tace "good!Lolo take care of yourself kada ki fita,ko an baki abu kada kisha komai kice kin ƙoshi"kaita ɗaga tace "banyi komai" daga haka ta bata wata ƙatuwar chocolate ta fita,tana fita main parlour en matan gidan suka kwashe dry a tare suka ce "yau wasu zasu ji jiki" Salmerh ce kawai ta bita da kallon tausayi,a haka ta fita tana zuwa drever ya jata a mota zuwa Renaissance Dhaka Gulshan hotel,a room 222 tai knowking wajan 5minutes wani Magidanci suger Daddy ya buɗe ƙofar,kana ganinsa kasan kuɗi sun zauna masa,tunda ya buɗe ƙofar yake kallonta tun daga sama har ƙasa,lips ɗinsa ya lashe,kafin ya matsa gefe yace "come in" ta gefensa ta shige tana shiga ya rufe ƙofar. MOON na zaune bayan fitar Nana taji an buɗe ƙofa da sauri tayi baya ganin Damus shi ɗaya, Murmushi ya saki yace "beauty come closer" maƙale kafaɗa tayi,sosai ya dace ace Moon ta fahimci abinda Damus ke nufi amma kasan cewar bata da wayo taƙi fahimta,rashin shiga cikin jama'a yasa take ƙara zama wata under age sbd bata fiye sabo da kowa ba sai yanzu data samu ƴancin kanta,zama yay gefen bed yace "ohyaaa Dad ya dawo zona kaiki"jin yace haka ta ƙarasa wajansa da sauri tana zuwa ya masu da ita in between his laps yace "kina son zuwa wajan Dad?" Kaita ɗaga masa yace "good,idan kina so zoki amshi sweet" cikin yarinta Moon tace "ina da chocolate babba" wani kallo yay mata yace "wannan special,i know you'll like it,zo kiga" matsu da ita yay yana ɗan zabe boxer jikinsa,da sauri ta rufe idanunta sbd abinda idanunta yay mata tuzali dashi,wata halitta kamar snake ga rashin fasali,girmanta ya ƙara bata tsoro,kai ta girgiza hawaye na zuba ta cikin idanunta tace "banso, Daddyna yace ba kyau,(her real father)" haɗe fuska yay ganin zata kawo masa wasa ya samu yau ya sameta ita ɗaya,matsu da ita yay daf da waist ɗinsa kana ya ɗaga kanta yana daka mata tsawa yace "buɗe bakinki kafin na yankaki" da sauri ta buɗe bakinta, Damus jikinsa na rawa ya damƙi wuyan Moon tare da danna kanta saman..... Kiyi share sbd Allah da Manzonsa,idan naga COMMENTS gobe kuga posting🥰 just follow my pen 9/12/21, 5:35 PM - Buhainat😝: *⚡MOON?* _✍?21_22_ Elegant online writers Kanta ya ƙara dannawa saman dick ɗinsa amma ta datse bakinta,duk yadda yasu tai sucking dick ɗinsa ƙi tayi, infact ma bakinta ya mugun ƙarami ko iya samanta akace tasa a bakinta she can't bare gaba ɗayan ta,ganin da gaske ba zatai masa abinda yake so ba,yasa yay cilli da ita saman bed ɗin tare dasa hannu guda ya ware bakinta ɗaya hannun nasa kuma ya kama black dick ɗinsa dashi,kafin ya nufi bakinta da ita, lokacin jikinsa har rawa yake domin sha'awar yarinyar yake bada wasa ba,tunda ya ɗura idanunsa akanta,shi kansa yana mamakin ka ƙaramar yarinyar amma Allah ya ɗura masa sha'awar ta,yarinyar da ko nono babu a ƙirjinta bare ai tunanin ta fara kawo kai,kawai dai girman jiki Allah ya bata amma a shekarunta baici ace girman jikinta yakai haka ba,duk sanda ta zama adult lokacin aƙwai kallo,domin ya tabbatar zata bawa maza da yawa kashinsu a hannu, cikin sauri ya nufi bakinta da abarsa yana ƙoƙarin turawa cikin bakinta yaji an banko ƙofar ɗakin,da sauri ya sake ya shiga ƙoƙarin mai da Damus ɗinsa cikin wando,kafin ya juya yaga wanene ya katse masa hanzari, DEEN ya gani tsaye sanye da riga armless mara hannu sai wando 3gauter ya ɗura p-cap saman gashin kansa wanda ya sauka har yuwansa,idanunsa ya kaɗa yay jajir ga yadda idanun suka faɗa,hannunsa riƙe da wine,tunda ya shigo kansa yake a ƙasa har yanzun kuma bai ɗago ba, Damus dakewa yay duk da cewa ta firgita da ganin Deen dan baiyi expecting ganinsa a yanzu ba,kansa a ƙasa ya nemi gefen Deen zai fice daga ɗakin,cikin zafin naman daya gama zama a jinin jikinsa ya saka hannu ya damƙi wuyan Damus,bakin Damus na rawa yace "what...?mene haka Deen nine fa" Deen bai tsaya ba sai da yaje jikin bango Ya ƙara matse hannunsa a wuyan Damus,cikin muryarsa kakkausa da kuma saurin harshen yace "Are You mad? Heeeeee...,what the fuck?" Cikin fitar hayyaci Damus yace "I'm sorry, please get me down" zaro idanu Deen yay tare da juyasu Deen kwalbar wine ɗinsa na hannu yace "sorry for what?"Damus yana jan numfashi yace "i knew i made mistake,but ita tamin tace tana so, and....,"wani naushi Deen yakai masa a baki cikin ƙara ji kuma yace "and what..!? Heyyy you mumu stop away for her,if not Uhm"ya faɗi hakan yana sakin Damus ganin yana ƙoƙarin rasa ransa,da sauri Damus ya miƙe tsaye tare dayin waje da gudu yana maida numfashi, Moon na ganin Damus ya fita ta miƙe da sauri tayi wajan Deen tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da rungome sa,kasan cewar babu ƙwari a jikinsa da kuma yadda yabar gida babu lafiya yasa yay baya tare da faɗawa saman,da baya ya faɗa Moon kuma ta faɗa saman cikinsa,saurin lumshe idanunsa yay sbd yadda ta faɗa masa saman ciki,cikin kuka Moon tace "Dad ka tafi dani Please,tsulan wancan ina,kuma shi ya ɗauki abin fitsarinsa wai na...,"bai bari ta ƙarasa faɗa ba yay sauri sanya hannunsa ya rufe mata baki dashi ba tare kuma da yace komai ba,kamar ace da Moon ta kalli hannun Deen tana kalla daga jini ma zuba da sauri ta kama hannun tace "Dad kana bleeding wane ya da keka?" Ware gajiyayyun idanunsa yayi tare da saukesu akanta yana ganin yadda duk ta gigice, taɓe baki yay kana yaja idanunsa ya lumshe sbd gaba ɗaya ya manta drip ya zare ya fito ba tare da sanin kowa na gidan ba,kuka ta saka ganin yay mata shuru ga kuma yadda wajan da aka zare drip ɗin yana zubar da jini,hannu tasa da niyyar kama hannunsa cikin rashin Sa'a hannunta ya sauka a saman dick ɗinsa wacce take cikin 3gauter,da sauri ya ware idanunsa yana sauke numfashi ba tare kuma daya mutsa ba, Moon kam batai tunanin wani abu bane sbd kanta yana saitin ƙirjinsa ta ƙara kamawa jin kamar abun na numfashi da kuma mutsi,yadda take matse masa dick ɗin a tunaninsa hannunsa ne,yasa da sauri ya haɗe ƙafarsa,sai a lokacin ta kalli inda hannunta yake ganin inda ta saka yasa tayi sauri ƙara riƙe wa,da sauri ya Miƙe zaune haɗi dasa hannu ya fisgota ta faɗa saman gadon kana yasa ƙafa ya danne ta, fuskarta ya tsurawa idanu ganin yadda take ta rarraba idanu,kasa ce nata komai yay sbd ciwon da cikinsa yake masa a ransa kuma yana mai ƙara jin tsanar IZE a ransa dalilinta yabar Masarauta a lokacin da yake tsaka da ciwo,bai tsaya da tunanin ba ya tsinkayi Muryar Moon na faɗin "Dad kaima kana da irin na wancan?,to mene shi ɗin?yaya sunansa?" Ta jera masa tambaya uku lokaci guda,hannu yasa dai-dai bakinta kana yaja lips ɗinta ya murɗe da sauri ta fasa kuka sbd zafin da taji tana kuka tana yarfe hannayanta,kukanta ya keji har tsakiyan kansa,yana jin kansa tamkar zai rabe gida biyu sbd tsananin azabar ciwon da yake masa,ganin ba shuru zatai ba yasa a hankali ya jawota dai-dai saitin sa kafin ya sanya mata ƙaramin yatsarsa a baki,cikin wata muryar mara sauti yace "shiiiiiit..!" Da sauri tai shuru domin a duniya bata so yanzu ya ƙara guduwa yabarta gani take kamar Damus zai ƙara dawowa ya bata macijinsa,a hankali ta lumshe idanunta ta shiga sauke ajjiyar zcya kafin ta fara haɗe lips ɗinta ta shiga tsotsar yatsarsa kamar wacce ta samu sweet,runtsa idanunsa yayi sbd jin yadda take tsuƙar yatsarsa kamar zata zuƙo jinin jikinsa,10minutes left yaji numfashinta na sauka a hankali alamar bacci ya ɗauke ta,zare yatsarsa yay wacce har yanzu take cikin bakinta tana tsotsa a hankali, miƙewa yay da sauri tare da ficewa daga bedroom ɗin kana yaja Ƙofar ya rufe da key,kai tsaye wani special side ya nufa da sauri da sauri yake tafiya a ɗan zafafe harya iso babban parlour'n gidan da ƴan matan suke ciki,suna ganinsa suka shiga gyara zaman su wasu kuma da idanu suke binsa babu wanda ya kula yake tafiyarsa fuskarsa a haɗe tamau,Eki ce ta miƙe tsaye tare da juya manyan mazaunanta tace "wlcm sir" sosai ya jita amma yay kamar ba dashi ake ba,a haka harya shige wani part ɗin,sauran en matan ne sukai dry kafin wata daga ciki tace "gsky Eki kina da matsala, mutumin nan bakya gabansa ki hqr haka mana" juyi Eki tayi a parlour'n kafin tace "Wlh na ɗauki alwashin saina mallaki Deen koda bai auran ba,kamar yadda suka zama silar lalacewar rayuwata haka zan zame masa ƙadan garan bakin tulo,Wlh saina ɗan ɗani daɗinsa,suna haɗamu da maza muna kwanciya tare dasu,wata rana sai muyi tarayya da maza biyu amma shi yana nuna mata masa gabansa,Wlh kamar yadda wasu mazan ke mana ihun daɗi saina saka Deen yay ihun daɗi a cikin kunnuwa na"wata ce mai suna Salymat ta miƙe tsaye tare da dafa shoulders ɗin Eki tace "I'm with dear,Wlh guy ɗin yay kuma kina ganinsa kin san namiji ne bawai lusari ba,ni kaina da zan samu dama a wajansa saina shige,dan haka ina goyan bayanki" girgiza kai kawai Salmerh tayi kafin tace "wanda ya nufeka da sharri kai saika nufesa da alkairi,idan suna sawa muyi abu ba hakan yana nufin Mu aikata wani abu garesu ba,sannan tunda kike a wannan gidan kin taɓa ganin Sir yace miki kije hotel wani yana jiranki?ko kuma kin taɓa ganin ya baki wani abu dan gane da kayan maye?koshi yake pursing ɗin ki akan kiyi wani abu"hannu Eki ta ɗaga tace "Please stop interrupt,and idan sonsa kike har kike karesa to kin makara domin idan har Ni Eki ina raye Wlh shida wata ƴar mace har gaban abada,Ni zan mallakesa mallaka ta har abada" wani kallo Salmerh ta watsa mata tace "me kike nufi?" Tsaki Eki tayi tace "i mean my words" tana faɗin hakan ta fice daga cikin gidan, granny tayi shewa tare da tafa hannu tace "God forbid,tunda na somu a wannan gidan ban taɓa ganin Deen yay magana da wata budurwa ba,har kawo iya zu,hasali ma sai kayi wata biyar ciff baka ganshi ba,nai mmkin yadda har sati guda ma ba tare daya koma wata ƙasar ba,ku bariki fa iyawa ce idan ka iya kaji daɗi idan baka iya ba ta kife dakai"gaba ɗaya suka sanya dry,tsaki Salmerh taja kafin ta miƙe tsaye ta nufi part ɗin ta, Deen na fita daga part ɗin ya nufi part ɗinsa wanda yake sauka a parlour ya samu Damus wanda yana ganinsa yay sauri ƙasa da kansa tare da danna wayarsa,ko kallan inda yake bai yi ba ya shige part ɗinsa,kai tsaye bathroom ya shiga yana zuwa ya zare armless ɗin jikinsa da kuma 3gauter jikinsa ya shiga sakarwa kansa shower,bayan ya gama ko busar da gashin kansa baiyi ba,ya fito sanya da bathrobe kansa na zufar da ruwa,ga faffaɗan ƙirjinsa wanda yake cike da gashi sai manyan brest ɗinsa wanda nipples din suka fito sukai jaa,bai tsaya jiran komai ba ya ɗauki body spray ya feshe jikinsa dashi,dake tsakanin zuhur zuwa Asr ne sai kawai ya faɗa kan bed tare da kifa cikinsa,wayarsa ce ta fara ƙara dubawa yay ga sunan Besty na yawo saman screen ɗin wayar,kuma vedio call sai lokacin ya tuna gidan Wi-Fi ne picking call ɗin yay idanunsa lumshe, Ohinoyi ya gyara zamansa ka san cewar ba'a fada yake ba yace "Besty where are you now?" Shuru Deen yay yana jin yadda mahaifin nasa yake magana a taushashe,ware idanunsa yyi tare da saukesu akan screen ɗin wayar a zaune yaga mahaifinsa sanya da wata farar Alƙyabba sai zaren da ake mata ado dashi wanda ya kasance ruwan ƙwai,baice komai ba sai kallon Mahaifin nasa da yay tare kwaɓe ya langwaɓar dakai gefe, Ohinoyi yay ajiyar zcy yace "What wrong with you Besty?,u look very sexy" turo baki Deen yana ɗan lumshe idanunsa haɗe da ɗura hannunsa a saman mararsa dage masa ciwo still baice komai ba, Murmushi Ohinoyi ya tare da faɗin "U have to think dear,abu na damunka kaƙi ajjiye iyali sai faman yawo a gari ko?"ɗan waro idanu Deen sbd yasan halin mahaifin nasa sarai,indai akansa ne baya jin kunyar komai har cewa yake idan bashi da lfy yasa baiyi aure ba ya faɗa masa, idanunsa ya ƙara lumshewa yana mai ɗan haɗe ƙafafunsa a hankali kuma ya taune lips ɗinsa cikin wata murya very cool yace "Please Besty stop" dry Ohinoyi yay yace "stop what..?"kafin ya bawa mahaifin nasa amsa yaji an buɗe ƙofar bedroom ɗinsa an shigo,a kasalance ya juya domin ganin wanene idanunsa ne suka sauka akan Eki,wacce take sanye da wasu fitanannun English wears dukkan halittun jikinta ana gani, ɗauke kai yay yana mai ɗan jan tsaki kaɗan,kana yace "Besty i will catch you later" yana faɗin hakan ya ajjiye wayar sa a gefe tare da ɗaukan remote ya ƙaro gudun a.c kana yay rufda ciki yana sauke numfashi da sauri²,wani shu'umin murmushi Eki tayi ta fara takowa wajansa tana kaɗa jikinsa,babu zato kamar a mafarki yaji saukar hannunta akan..... MANAGE🌚 COMMENTS VOTE Share fisabilillahi 🤲🏼 SARAUTA 9/12/21, 5:35 PM - Buhainat😝: *⚡MOON?* _✍?23-24_ Elegant online writers     _I'm so sorry Habibaties, i can't explain you yanayin da nake ciki but i want to say aimin afuwa activities sun min yawa Wlh, can you forgive ur sister?And ina ganin comments da share da yadda kuke neman MOON.... MOON to Allhamdulillah here is ur MOON sai ai share sbd Allah cos bana da time na share a all groups ɗin da nake, San so nake maku har raina and this page dedicated to MOON fans,only fans ɗin MOON🌚 bear with me Guys🤲🏼..,Ohhh Hello wata tai min wata tambaya a Wattpad so beb don't worry zaki jini soon_ Hannunta ne ya sauka a saman fresh skin ɗinsa,yana jinta bai ko mutsa bare  ta saka ran zai tanka ta,ganin kamar bacci ya ɗauke sa yasa Eki tayi murmushi mai ɗauke da wasu manufofi da dama,kana ta zauna saman bed tare da miƙa hannunta a bayansa kasancewar rufda ciki yay slowry ta fara shafa bayansa she's try to make him felling, with so much shock ta dinga kallonsa, calmy tayi cikin wata sexcy voice tace "Dee..Deee..Deeee" sai da ta kirasa 3times bai mutsa ba,cike da farin ciki ta ƙara haurawa saman bed tana ƙara ɗura hannunta a waist ɗinsa ta zagaye ƙugunsa da hannunta, ɓangaren Deen kowa dukkan abinda take masa yana jin sai dai he's not interested bashi da feelings ko guda a kanta bare tayi tunanin zaiji wani abu dan gane da abinda take masa,yay shuru ne kawai yana son yaga gudun ruwanta daɗin da ɗawa bai son hayaniya sbd yadda ya kejin jikinsa babu daɗi ga ciwon kai dake damunsa yana jin kansa kamar zai fashe ya tsage gida biyu,jin tana ƙoƙarin sanya hannunta cikin boxer ɗinsa yay sauri haɗe ƙafafuwansa tare da mirginawa ya ware manyan idanunsa a kanta,idanu Eki ta shiga rarraba wa domin bata taɓa tunanin idanunsa biyu ba ta gama sakawa ranta cewa yau zata ga baiwar da Allah yay masa da tasa kallar halittar sa daban yake,gama ƙare mata kallo yay from head to toe shi sam bai ga abin birgewa a jikinta ba sai shegen kinibibi,gaba ɗaya batai masa daman yana lura da ita, ɗauke kansa yay yana taɓe bakinsa, ajjiyar zcya ya sauke still bai tanka ta ba,jin hannunta a jikinsa again yasa a zuciye ya miƙe tsaye da idanunsa wanda sukai jajirr ya kalleta cikin kakkausar murya yace "Out....out of my room Eke...lymerh Bukar Gusai" ya faɗa da ƙarfi tare da ambatar full name ɗinta,saurin lumshe idanunta tayi sbd yadda muryrsa ta daki tsakiyar kanta musamman da yace Eke..lymerh sai yay kamar wanda bai iya hausa sosai ba,koda yake kana ganin Deen ka san ba Hausa bane kawai zama cikin hausawan yasa ya goge da iya faɗarta yau da gobe,ganin still tana tsaye tana kallonsa yasa kai tsaye ya zare belet ɗin dake jikin wandonsa wanda ya cire ya nufi wajanta da sauri itama tayi kansa tana zuwa ta faɗa jikinsa ta saki wani kuka mai cin rai tace "Please Deee ka saurare Wlh i luv u to the rest of my life,kai kawai nake gani naji farin ciki,i want to stay with you forever,i stand by your side ina sonka please Deen kada ka ce min a'a Wlh zan mutu,i need your luv and care nothing else dan Allah dan Annabi just sleep with me na ƙwana ɗaya kawai just one day please Dee" ta ƙare maganar tana saka mai wani sabon kukan ta rirriƙesa,wata zcya ce ta zowa DEEN cikin fushinsa wanda baya iya control kansa dashi yasa hannu ya hankaɗe ta daga jikinsa ya shiga zarara mata belet ɗin jikinsa kamar an aikosa banda ihu babu abinda Eki take tana roƙan sa akan ya sota,cikin fushi Deen ya yar da belet ɗin yasa duk hannunsa guda biyun ya tura cikin gashin kansa kana ya hargitsa gashin suka bazo saman fuskarsa ya zamana kamar wani balarabe ko ba India i can't describe but yay ƙyau sosai farar fuskarsa har wani jaaa take sbd zallar bala'in dake cinsa ya fesar da wata iska mai zafin gaske yace "what....?what the fuck..haaaaa³ I never see a woman like you...,nine kikema tallan jikinki? WOW³!! very good,to I'm not interested Madam Eke... lymerh Bukar Gusai go to ƴan iska irinki kuma made ɗinki bani A....,"saurin yin shiru yay yana sauke numfashi idanunsa har wani ruwa yake Deen ya iya tashin hankali da zallar masifa ruwa³nta kallonta yay yace "before I count 5 leave,wlh Tallahil laziiiii zan karya ƙafarki muddun na buɗe ido ba ganki" da sauri Eki ta miƙe tana layi ta nufi waje domin kaɗan daga cikin abinda Deen zai aikata,baya taɓa karya rantsuwarsa in dai yace bazai abu ba is better ka rabu dashi he's very stubborn ba yaji gaba ɗaya,tana fita ya shige bathroom ya sakarwa kansa shower sai sauke numfashi yake a zafafe sosai ruwa yake dukan fuskarsa amma ko a jikinsa sai da ya shafe wajan 30seconds yana tsaye kafin ya janye jikinsa ya ɗauki bathrobe ya sanya a jikinsa ya fito yana fitowa kiran na shigowa wayarsa,kamar ba zai ɗauka ba amma ganin wanda suke kiransa yasa yay picking call ɗin cikin fushi yace "What...again?" Murmushi Ohinoyi yay kafin ya numfasa yace "No ba faɗa bane Besty" shuru yay sai kuma yace "what wrong with you Sweetheart, baka da kuzari i knew something is fishing" sauke numfashi DEEN yayi yana sauraran Muryar mahaifin nasa mai cike da nutsuwa,jin shuru yay yawa yasan cewa Deen bazai taɓa cewa komai ba indai ba niya yay ba,yasa ya ƙara cewa "Okey! Tell me where are you now,duk ina kake yau zan zo wannan shurun naka yana hurting nawa Besty kai ba kinka bai damunka ne wai,nidai sam bani kawo ba haka ma ba hubby kayo ba bare grannyma on mah way in sha Allah" da sauri Deen ya kwaɓe fuska yana ƙara shigewa jikin pillow kamar zai kuka yace "No!!! Please Besty kawai I'm not feeling well ne" da sauri Ohinoyi ya miƙe tsaye yace "Are you mad Aliyou Ohinoyi Adavize" ya kira full name ɗinsa cike da tashin hankali kafin ya ɗura da faɗin "Call the Dr now or else..,"sai kuma yay shuru langwaɓar dakai Deen yay yace "Or else wat...?" Saita Murya Ohinoyi yay cikin lallabi yace "look Besty nasan prblm ɗinka amma dole ka bari Dr ya duba ka idan kuma kaƙi Wlh ko ka gayan inda kake ko karka gayan tabbas zaka ganni a wajanka kasan kaɗan daga cikin aikin Ohinoyi Adavize Ahuoyza" miƙewa tsaye Deen yay cikin ƙasa da murya yace "No Besty i will call the Dr now" Ohinoyi yace "sure....?" Yana buɗe handle ɗin ƙofar yace "Yeahh" Ohinoyi yace "ok ka kira idan Dr yazo i want talk to him love you Besty" yana fita babban parlour'n part ɗinsa yana faɗin "Luv u too Besty"yana faɗin haka ya kashe wayar tare da lalubar wata number ringing ɗin farko aka ɗaga... Eki na fita tayi saurin share hawayenta duk da irin zugin da jikinta ke mata,kai tsaye bedroom ɗin da aka bawa Nana ta shige tana zuwa ta ɗauki wani key dake yawanci tana da key ɗin parts na gidan, buɗe ƙofar tayi ta shiga tana zama ta ƙara rushewa da kuka ta shiga duba jikinta a mirror'n ɗin ɗakin sosai hankalinta ya tashi ganin shatin belet ya fito saman fatarta duk da ba wani hasken fata gareta ba,sai da tayi kuka son ranta abin mamaki kamar ƙara mata wutar son Deen ake a cikin zcyarta kamar zararriya haka ta fara surutai tace "Wlh baka isa ba,idan bariki ce ta buɗen ido tabbas saina kawo ƙarshen jijji da kanka dole ka zama nawa Deen nawa ni ɗaya,dole ka zama a side ɗina wannan al'ƙawari na ɗaukarwa kai na indai ban cikashi ba tabbaci ni ba cikin sunna akai aka haifan ba,kayi kuskure kuskure babba zan shayar da kai mmki wanda ba'a taɓa shayar dakai irinsa ba,Wlh sai ka soni zaina ɗan ɗana kalar taka baiwar i luv u Soo much darling luv u to the rest of my life.." ta ƙare maganar tana sakin wani sabon kukan, MOON dake bacci ta shiga buɗe manyan idanunta tana mistsukasu, ɗan mirginawa gefe tayi hakan yasa ribbon ɗin da aka ɗaure mata gashinta ya zame ya bawa gashin damar wargatse wa,bakinta ɗauke da addu'ar tashi daga bacci _ALLHAMDUULILLAHIL LAZI AHHYANA BA'ADAMA AMAUTANA WAA'ILAIHIL NUUSHUUR_ tana gama faɗin hakan ta miƙe zaune a hankali ta shiga leƙa fuskar Eki domin tun daga bayanta tasan ba Nana bace,kamar ancewa Eki ta juya tana juyawa sukai ido huɗu da Moon da take leƙa ta,da sauri Moon tayi baya tana runtsa idanunta,da sauri itama Eki ta miƙe domin haka kurum taji tana tsanar yarinyar musamman da Damus ya bata labarin abinda Deen yay masa dalilinta, cikin zafin nama tasa hannu ta fisgo Moon daga saman bed ɗin ta faɗo ƙasa wani gigitaccen ihu Moon ta saki lokacin da kanta ya bugo da stool ɗin madubi, ƙara ƙarfin ihunta tayi Lokaci da taga kanta yana zubar jini,kafin ta miƙe tsaye Eki ta ƙara zuwa wajan Moon tana zuwa tasa hannu ta fisgi dugun gashin kanta taja da ƙarfi wani irin ihu Moon ta ƙara saki a karo na biyu wanda ya kusa tafiya da numfashinta,domin ji tayi kamar jijiyoyin kanta suna fitowa waje sbd tsananin azabar data keji a ƙasan gashinta,cikin takaici Eki tace "Dan uwar ubanki ni sa'arki ce daza kina kallo na am i ur mate or wat...?" Ta faɗi hakan tana ƙara sakar mata da wasu gigitattun mari a saman farar fuskarsa wacce ta ɓaci da hawaye da majina,sbd tsabar azabar da taji bata son Lokaci da wani fitsari ya shiga zuba daga jikinta ba,tunda uwarta ta kawota duniya bata taɓa sanin azaba irin wannan ba, ba'a taɓa koda zaginta ba bare har ai tunanin dukan ta ba,abubuwa da sukaiwa Moon yawa da kuma rashin sabo yasa numfashinta ya tsaka cak.. Deen na parlour ya sauya kayan jikinsa sanye yake da wani black ɗin 3gauter sai kuma red ɗin armless wacce ta buɗe daka gaban ƙirjinsa hakan yasa ana ganin ƙwantaccen gashin ƙirjinsa wanda sukai ƙwance sai gyalli suke har yanzu gashin kansa yana nan a wargaje sai wani murmurɗe wa da sukai sun rufe masa gefen fuskarsa ya zama more handsome guy a cikin mazan wannan lokacin komai nasa yana da banbanci da sauran na wasu, idanunsa a lumshe ya ɗura hannayensa in between his laps yay shuru sai sauke numfashi yake,yana zaune ya ƙaro gudun a.c gefensa wayoyinsa ne guda biyu da ƙarama da babba yana jiran zuwan Dr,saurin ware idanunsa yayi sbd jiyo ihun Moon da yay kamar mai nazari haka ya shiga juya ƙwayar idanunsa,can ya ƙara jiyo ihunta da sauri cikin gudu² ya miƙe tsaye tare dayin waje,kansa a ƙasa yake tafiya har ya huce parlour'n en matan gaba ɗaya suka bisa da ido banda Salmerh wacce ta ɗan ja tsaki taci gaba da danna wayar hannunta,tsayawa yay bakin ƙofar sbd ganin ƙofar a buɗe yana tsaye ya ƙara jiyo wani ihun nata kasa mutsawa yay yana ta tunani a ransa,can kuma yaji tai shuru hakan yasa yay saurin sanya kansa cikin ɗakin yana shiga Eki na ɗaga ƙafarta zata sauke a cikin Moon wacce take ƙwance ko mutsi ba tayi da wani irin zafin nama ya ƙarasa shiga cikin ɗakin ganin saura kaɗan ƙafarta ta sauka a cikin Moon yay saurin daga tsalle yana faɗin "Nooo!!!!!!🌚 MANAGE sweetheart SARAUTA👑 9/12/21, 5:35 PM - Buhainat😝: *? MOON?* _✍? Wattpad Nimcyluv_ _25-26_ *DUNIYAR LITTAFAN HAUSA TV* https://www.youtube.com/channel/UCcAjVQ74qod9_dL0e_AqkiQ Kafin Eki ta sauke ƙafarta a cikin Moon Deen yaje da wani irin gudu ya hankaɗeta ta taje ta bugi da jikin bed ta faɗi ƙasa zafin faɗuwar da taji yasa ta saki wani ihun a zaba tare da kwanciya ƙasan Italian carpet ɗin ta shiga rera kuka, Deen na zuwa wajan Moon bai jira komai ya ɗauke ta yay waje da ita da sauri² haɗi da gudu sabida bai saba saba tafiya a hankali ba kamar ba jinin sarauta ba haka yake, still en matan suna parlour nan ma sa ido suka bisa harya ɓace wa ganinsu,yana shiga part ɗinsa ya tarar da Dr harya ƙarasu wajan 3seater yaje ya shimfiɗeta kana ya kalli Dr yana fesar da huci ta cikin bakinsa yace "thank God,you came at the right time, please check her"Dr ne ya kalli Deen sannan ya kalli Moon wacce take ƙwance bakinta yana fitar da kumfa yace "i through kai za'a duba?"waro idanunsa waje yay yana kallon Dr,yadda Deen kema Dr wani kallo ba tare da yace ci kanka ba yasa ya nufi inda Moon take ƙwance yana zuwa ya buɗe first-aidbox ɗinsa ya shiga duba a abinda yake buƙata,bayan ya gama dubata ya ɗago kai ya kalli Deen yace "dole sai munje asibiti da ita, aƙwai searching ɗin da nakeso yi mata frist...,"bai ƙarasa faɗin abinda zai ce ba ya shige cikin bedroom ɗinsa key ɗin motarsa ya ɗauka wacce yake amfani da ita a nan garin,yana ɗauka ya ɗauki wayoyinsa ya zuba cikin wandonsa 3gauter kana ya fito parlour'n lokacin Dr harya fita shima yana zuwa yasa hannu ya ɗauki Moon shiga tafiya da gudu² duk ƙofar da yazo kafin ya ƙarasu a securities ɗin wajan sun buɗe masa,wata ƙofar kuma daya duso take buɗewa da kanta a haka harya isa gate ɗin farko,yana fita compound ɗin ya shiga cikin wata lafiyayyiyar mota blue black kana ganin motar kasan an kashe kuɗi wajan siyanta ferari2021 yadda take zabura a jikinsa da kuma yadda idanunta keyin sama yasa ko ajjiye ta bai yi ba ya nufi wajan drive ya zauna yana zama wani securities yazo yace "bari na kaika" wata Uwar harara Deen ya watsa masa kana ya shige mazaunin driver tare da Moon dake jikinsa,yana shiga yay mata key kana yay reverse tare dayin ƙwana ya nufi gate na biyu da wani speed yaja motar lokacin da aka buɗe masa gate ɗin,kai tsaye ya nufi private hospital da ita. A chan Hotel kowa Nana ce zaune tana rarraba idanu kamar wacce za'a cewa kyarat ta gudu,wani magidanci ne ya fito daga cikin bathroom sanye da towel a waist ɗinsa kyakkyawa ne sosai ajin farko shekarunsa zasu iya kaiwa 45-47 a murje yake,yana zuwa ya zauna kusa da Nana yana sakar mata Murmushi kafin yace "tunda kinƙi wanka ki shirya shknan" bata kallesa ba tace "ni gida zani please ka barni" wata dry yayi mai sauti kafin yace "heyyyyy³ Are you mad?kisan nawa na kashe a kanki?ina photonan ƴan mata da yawa amma ke kikai min sbd haka na biya kuɗi masu yawa kafin na samu damar samunki kin gane?"da mmki Nana take kallon mutumin wanda yake kusa da ita hana niyyar jawota jikinsa tayi sauri jaa baya "kamarya?wanne kuɗi kuma?ina ka samu photon nawa?" Ta jare masa tambayoyin lokaci guda,dry yay mata yace "baki son cewa SAFARAR ku akeyi domin irinmu ma buƙata,lalle kina ruwa,idan baki sani ba yanzu ki sani SAFARAR ki akayi domin a dinga samun kuɗi dake understood?and sai da na kashe wajan 1m kafin na sameki,haka idan wani ma ya ganki zai bada kuɗi a haɗaki dashi,but bi kuɗi masu yawa na bayar domin bana son sharing da kowa ina son ki zama tawa ke ɗaya,kuda son buƙaci wani kuɗin zan ƙara masu idan ni kaɗai zan mallakeki" wasu hawaye ne masu zafi suka fara bin fuskarta,ta daɗe tana harshashen abinda zatai a gidan da kuma kallar aikin da zatai,ashe wannan shine aikinta?ashe Wannan shine kalan nata ƙaddarar?amma mene yasa Tata ƙaddarar tazo mata a haka? me yasa lokacin da aka bata offer ta aikin bata bincika ba?mai yasa neman kuɗi ya je fata a halaka?mai yasa iyayenta basu hanata zuwa aikin ba? innalillahi wa'inna ilaihir raji'un,menene mafita? yaya zatai yanzu? Bata da kowa a nan,bata da wata mafita yanzo mace da rungomi ƙaddarar data tunkaro ta ba tare data shirya ba,bata ƙarasa wannan tunanin ba taji saukar hannunsa ba saman ƙirjinta,da sauri ta matsa gefe tare da zamuwa daga saman bed ɗin ta shiga rera kuka kamar ranta zai fita cikin kukan tace "kana da ƴar,ko baka da ƴar kana da ƙanwa,kana da ƴar ƴan ƴan uwa,kana da mata dan Allah kada ka zaɓi wannan hanyar a matsayin hanyar da zaka cimma buƙatar ka akaina,Wlh ban saba ba, bansan yaya ake yi ba,bazan iya jure zafin sa ba,dan Allah kaji tausayi na kada ka amshi abinda ba mallakin ka ba...,"saurin kallonta yay sai kuma ya ɗauke kansa yana ci gaba da sauraran abinda take faɗa "dan Allah kada ka shiga gonar daba mallakinka ba,bana da amsar da zan bawa wanda duk ya aure ni akan budurci na da bai samu ba dan Allah ina roƙan ka da kayi hqr Wlh zan biyaka kuɗin ka"kallonta kawai yayi kafin yace "baki da kuɗin da zaki biyani a yanzu,and kuma duk abinda kike haɗani dashi na fiki saninsa kuma na fiki sanin zunubin dake cikin abin,but i don't care indai zan cimma buƙata da dan haka gida wasting time ɗin nayi min magiya kin gane ko?" Yana faɗin hakan yasa hannu ya ɗauke ta cak zu cillata saman makeken gadon dake cikin bedroom ɗin hotel,da sauri kuma ya miƙa hannunsa zuwa bedside ya off ɗin glove ɗin sai wani light ɗin haske mai duhu ya kawo wanda ba sosai kake ganin mutum ba sai ka matsu kusa dashi,wata farar roba ya ɗauka yana buɗewa ya zazzgago farar powder a ciki kana ya shaƙa mata a cikin hancinta ta,wanta a tishawa tayi kafin tayi saurin runtsa idanunta sbd yadda kanta ya fara juyawa ta fara ganin duhu a cikinsa,a ƙaro na biyu ya ƙara shaƙa mata powder cikin wata lafiyayyiyar muryar yace " zaki bani jikinki?" Shiru tai masa hawaye na fita a cikin idanunta tana jin brain ɗinta na juya muryarsa nayi mata amo a kunansa,jin tai shiru yasa ƙara ɗaukan powder ya danna mata jikin hancinta da sauri ta ƙanƙamesa tana jin wata kalar a zaba ratsa kanta ga wani raɗaɗi da kuma yaji data keji jikin wata muryar kamar ta masu maye tace "I'm scared kabarni zafii"kanta ya tallafo yace "no banyi baki da zafi ai ina sonki dalilin da yasa ma na bada kuɗi mai yawa domin na mallakeki,jikinki yay min komai naki yay min kuma naji daɗin yadda nine FRIST nine zan amshi virgin naki,ai zaki bani ko?"kaita gyaɗa masa yace "no ban yadda ki faɗa da bakinki"cikin ƙasa da murya tace "eh zan baka"Murmushi yay yace "WOW!! Kin yarda tare zamu jiyar da juna daɗi bawai ki barni ni ɗaya ba?" Nan ma tace "nayarda,hannu yasa ya fara zame rigar jikinta harya cire kana yay cilli da ita bakinsa har rawa yake yace "ohhh noo,kin aminci duk ranar dana ganki da wani na harbeki? I have a gun"da sauri tace "a'a dan Allah ban kula kowa"jinjina kai yyi yace "great let's romance together" ya faɗi hakan yana ɓalle brezia ɗinta,cikin sauri yay grappig booms ɗinta ya fara shafa su slowry kamar mai bata tafiyar tsosa kafin a hankali manna lips ɗinsa saman nipples ɗinta ya shiga sucking like mother feeding her baby,a zafafe kuma ya shafa jikinta ko ina, lumshe idanunta tayi lokacin da saƙonsa ya fara ratsa jikinta,tana jin komai very sweet ba kamar yadda take tunani ba,amma yadda yake zuƙar jikinta kaɗai ya sanya ta kejin zafi da raɗaɗi sbd bata zaba ba,a hankali kuma ta fara shigewa jikinsa tare da rirriƙesa alamar feelings ya fara shigar ta Murmushi jin daɗi Ammar yay kafin ya ɗauke bakinsa ya sanya hannunsa a cikin jikinta ya fara sucking da sauri,kuka Nana ta sanya sbd wani abu da take ji wanda bata taɓa sanin aƙwai irinsa a rayuwa ba,ji take kamar zata mutu,wani abu kawai take buƙata a yanzu amma bata son ko mene ba,gaba cinyoyinta ta shiga shiga rawa tai sauri miƙewa zaune sbd bakinsa da taji a jikinta,da sauri shima yasa ɗaya hannunsa ya mayar da ita ta ƙwanta yaci gaba da ratsa jikinta da tongue ɗinsa,samun kanta tayi da ƙara danna kansa cikin jikinta,wani gigitaccen ihu tayi sbd wani abu da taji tawo da gudu shima da sauri ya ɗauke kansa ganin zata kawo bayan shi babu abinda tai masa,amma yasan a yadda take yanzu ba zata iya yi masa komai ba, kallon ta yay murya can ƙasa yace "sayyy... name dear.. please sayyy it" ya faɗi maganar a rarrabe,kuka ta sanya masa cikin kukan take faɗin "dan Allah ka taimake ni zan mutu wani iri na keji a jikina"Murmushi jin daɗi yay domin yasan me take buƙata,yace "okey dear look into my eyes,you I'll enjoy the moment better yeahhh I'll enjoy it"ya faɗa yana ware laps ɗinta slowry ya dinga shiga jikinta ita kuma tana datse bakinta sbd raɗaɗin daya fara ratsa mata,bata san lokacin da bakinta ya fara karatu addu'a ba,sosai Ammar yay mmki duk da cewa baya cikin nutsuwar sa amma Tabbas yaji abinda take faɗa ina ruwan rayuwar bariki da addu'a kuma?shine abinda ya tambaya a ransa, lokacin daya samu nasara shiga jikinta wata ihun azaba ta saki tare da faɗin "wayyoooo Inna...". *BHUIYAN HOSPITAL DHAKA* _Bhuiyan Hospital Dhaka a General Hospital In Dhaka Location is Eskaton Garden Road_ shine asibitin da Deen yay parking a cikin sa,yana gama parking wasu nurses suka turo gado zuwa wajan motarsa sbd alrdy Dr Sufyan ya gama yi masu bayanin zuwansu,da kansa ya ɗauk ta zuwa kan bed ɗin asibitin, lokacin idanuna ya kumbura har wani ruwa² yake fitarwa,da sauri nurses ɗin suka tura gadon zuwa cikin emergency room,shima Deen da ɗan gudu² yay ya mara masu baya,a ransa yana tunanin kallar azabar da zaiwa Eki indai wani abu ya samu Moon,suna shiga da ita aka sanya mata Oxcygen ganin ko mutsi ba tayi,cikin sauri aka fara dubata tare dayi mata dukkan binciken daya dace, Deen kasa zama yay sai kaiwa da kawowa yake ga wani sanyi da yake ratsa masa cikin jikinsa gargasar jikinsa har wani ɗagawa take,sosai garin ake busa sanyi ga wata ƙanƙara da take zuba,da gudu ya juya ya nufi cikin motarsa yana zuwa ta shiga back seat ya ƙwanta tare da lumshe idanunsa,sai lokacin wani zazzafan zazzaɓi ya fara rufesa, almost 2hours yana zaune kallo guda zakai masa kasan cewa he's so sick idanunsa yay jajirrr jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa ga wani huci da yake fesarwa ta cikin hancinsa da bakinsa,yana ji wayarsa na ringing yaƙi picking sbd yasan me kiran mazai huce Mai martaba ba, wato Ohinoyi da yaransu, knowking glass ɗin motar aka farayi yana daga ƙwancan ya danna luck ɗin motar glass ɗin yay ƙasa ganin Dr Sufyan yasa ya ware manyan idanunsa tare da juyasu, Dr Sufyan ne yace "sir can you meet me at my office?" Lumshe idanunsa yay kafin ya miƙe da sauri ya buɗe ƙofar,tun Kafin Dr ya tafi tuni yay gaba harya kusa cimma cikin ward ɗin,yana zuwa kai tsaye ya shige cikin office ɗin,shima Dr shiga yay ya zauna ganin Deen na tsaye yace "have a seat mana" kamar yadda bai zauna ba haka yaƙi cewa komai sai ido da yake bin Dr Sufyan dashi, jinjina kai kawai Dr yay yana girmama miskilan cin Deen kafin ya numfasa yace "binciken da mukai ya nuna mana suma tayi dalilin buguwar da kanta yay,abu na gama ƙarfin bigewar da tayi ya sanya wasu daga cikin jijiyoyin kanta dana idanunta suka saki...,"da sauri Deen ya kalli Dr bakinsa na rawa yace "what..!!!?"jinjina kai Dr yay alamar "yeah" sai kuma ya ɗura da faɗin "matsalar ta a yanzu bata shafemu dole za muyi transfer naku zuwa medical hospital,domin idanunta sun samu matsala,ba zan iya cewa ta magance ba a yanzu amma seriously komai zai iya faruwa da brain ɗinta da kuma idanunta.."with soo much shocked Deen ke kallon Dr yana jin kansa na ƙara sara masa, rubutu Dr Sufyan yay a jikin files ɗin Moon kana ya miƙawa Deen yace "munyi transfer ɗin ku zuwa *VISION EYE'S HOSPITAL DHAKA* zaku iya tafiya yanzu"ya faɗa yana miƙa masa files ɗin karɓa yay kana cikin wata cikurkuɗaɗɗiyar muryarsa yace "thank you" Murmushi Dr yay yace "it's my pleasure Allah ya bata lafiya"bai samu damar cewa Ameen ya juya da sauri ya nufi waje domin tuni a fita da Moon,a back seat suka sanya hakan yasa yana zuwa yasa hannu ya ɗauke ta ya koma wajan drive lokacin kumfar bakinta ta daina fita amma hanyar yanzu idanunta na fitar da ruwa ga wani kumbura da sukai,yana shiga motar ya ƙwantar da ita a jikinsa kana ya ɗaura masu belet da wani irin speed yaja motar,gudun da yake sosai yasa lokacin kaɗan ya isa asibitin,babban asibiti ne na ido wanda ƙasar da keji dashi wato VISION EYE'S HOSPITAL DHAKA _Vision Eye Hospital (VEH) has been established in 1999 as a private eye hospital in Dhaka, Bangladesh._ yana shiga ciki nurses suka tawo da gudu tare da gado karɓar ta sukai a wajansa kana sukai cikin emergency,shidai yana tsaye yana kallon kowa wani abu da ido kawai yake iya bada amsar sa,tunda yake a rayuwarsa bai taɓa sanin yaya ake kai mutum asibiti ba,bai yanda ake kula da mara lfy ba,amma yau shine zaryar asibiti har biyu,cije lips ɗinsa yayi yana aiyana rashin mutuncin da zaiwa Eki,domin ita ta haddasa komai yarinyar da suke da hope a kanta,yarinyar daya tsallake bala'iu da yawa kafin ya sameta,yarinyar daya zama ƙasgantacce sbd da ita,yarinyar data ya zama gateman sbd kawai yana son ya mallake ta,amma yau ita za'a nakasta tun ba'a je ko ina ba yarinyar da suke saka ranta zata zama bankinsu yau itama ake ce masa idanunta ya samu matsala what the fuck?,shi kaɗai ya dinga surutai a cikin ransa kafin yaja jikinsa zuwa cikin emergency,yana zuwa ya tsaya sbd baijin zai iya zama gaba ɗaya asibiti a dole yake shigarsa tsigar jikinsa sai tashi take,ga warin magani daya keji (a iyayen Deen😂 Amma BHUIYAN HOSPITAL DHAKA it's best hospital komai nasu is difference da sauran amazing perfect👌🏼) Almost 3hours har magrib ya kawo kai sai lokacin ya tuna ko Asr baiyi ba, ƙaramin tsaki yaja kana ya fice a wajan,bai dawo cikin emergency ba sai da akai magrib,yana zuwa wata nurses tace "sir Dr na son ganinka" da ido ya tambaye ta "at where?" Tace "follow me" tana gaba yana binta a baya har office ɗin Dr Jabir shiga yay bakinsa da sallama can ƙasan murya,bai Musa ba kujerar da Dr ya nuna masa yaja ya zauna tare da naɗe ƙafafuwan sa a saman kujerar sbd sanyi ya keji sosai, Dr Jabir ne ya zare glass ɗin idanunsa ya maida attention ɗinsa sosai zuwa ga Deen kana yace "Allhamdulillah duk wasu bincike da zamuyi mata munyi yanzu ta farfaɗo daga suman da tayi tana bacci,kana muna sa mata drip da injection so wata yunwa ko ƙishirwa bazai dame ta,but....,"sai kuma yay shiru fesar da iska Deen yay ta cikin bakin sa kafin ya ware jajayen idanunsa akan Dr Jabir harya buɗe baki zai masifa sbd shirun da yay sai kuma yay calmy yace "but what....?" Mai da glass ɗin idanunsa yayi yace "she's critical condition komai zai iya faruwa da ita what i mean dai idanuwan ta sun samu matsala wanda zai iya sai yawa ta zama makauniya Allah ya kiyaye,amma dai zuwa yanzu ba zamu iya tabbatar da abinda muke tunani ba dole sai ta farka muga a yadda ta tashi,amma duk wasu jijiyoyin da suke sanyawa mutum ya gani sun saki sakamako ƙarfin buguwar da tayi,bama iya ido ba har brain ɗinta ya taɓa" cikin ƙunar rai da kuma masifa Deen ya miƙe tsaye ya shiga kewaye office ɗin can kuma ya juya da sauri ya kalli Dr Jabir yace "how?taya yarinyar ƙarama zata zama blind? Daga buguwa just buguwa sai ido ya manne kamar wanda aka liƙawa cimgum no... please think about it" Murmushi Dr yay domin lokaci ɗaya ya fahimci halin Deen ɗin kana yace "aƙwai yanar ido wacce itama tana iya sanyawa ta zama makauniya,Babban abin da ke kawo yana shi ne tsufa. Na biyu sai bugewa a ido, sannan sai ciwuka irin su ciwon suga (domin suga kan taru a cikin madubi na biyu) da shan magunguna barkatai ba tare da an ji shawarar ma’aikatan lafiya ba. Magungunan da suka fi kawo hakan su ne ‘steroids? irin su ‘prednisolone? ko ‘dedamethasone?, wato sha-ka-fashe da wasu mata ke amfani da shi idan suna so su kara kiba. Akwai kuma wadanda haka akan haife su da ita; wato a haifi jariri haka nan kawai madubin idonsa na biyu fari-fat,amma ita bana jin yanar ido ne sbd akwai rabe-raben dake sanyawa mutum ya zama makaho irinsu •Car Accidents. •Side Effects from Dangerous Drugs. •Defective Products. •Dangerous Toys. •Chemicals. •Dog Bites. •Workplace Accidents. •Fires and Explosions To amma itama nafi zargin *Retinal Detachment Trauma* ya sameta" Deen dake sauraran abinda Dr ke faɗa yasa hannunsa cikin sumarsa kana ya wargatsa ta,ta baje saman fuskarsa kafin yace "mene solution?"baya Dr yaja yace "abu ɗaya zuwa biyu ne mafita,na farko idan har aka tabbatar ganinta ya ɗauke to za'ai mata operation ne,daga operation ɗin za'a ɗura ta akan magani a bata glass idan fa anyi dace idon ya buɗe kenan,amma idan har akai operation idanunta basu buɗe ba, to she's most be blind forever... _wattpad, whatsapp, facebook tabbas idan maku sauya kun dinga COMMENTS da share ba zan ajjiye book ɗin nan,daman free ne yau da ace zai zama na kuɗi masana zan samu alkairi dashi amma alrdy mai alkawarin free ne,ina kashe sabgogina ina maku typing amma 5minutes yay yawa kunyi comment kunyi share ɗinsa zuwa groups ɗin da kuke,idan har banga sauyi ba sauyi ba to zan ajjiye book ɗin zuwa wani lokaci,duk grps ɗin da littafin ke zuwa idan har anyi COMMENTS yana iske ni,kuma da fans ake haɗuwa a tufawa kai asiri😂😂nai typing kuyi share that's all,kuyi following nawa a wattpad Nimcyluv,ina maku sahihiyar ƙauna😍 can't stop loving you taku har kullum *Nimcyluv SARAUTA*_ Share share share fisabilillahi 🤲🏼 08119237616 9/12/21, 5:36 PM - Buhainat😝: *? MOON?* _✍? Wattpad Nimcyluv_ _27-28_ *DUNIYAR LITTAFAN HAUSA TV* https://www.youtube.com/channel/UCcAjVQ74qod9_dL0e_AqkiQ _hey guy's nayi decided na buɗe COMMENTS SECTION,zai kasance COMMENTS kawai za'a dingayi a ciki,sai Quiz ɗin da za'a dinga yi duk weekend na littafin Moon,so dan Allah dan Annabi dukkan wanda bashi da interested kada yay join,idan har kasan ba zakai COMMENTS https://chat.whatsapp.com/JySxBZVEAV2Kz5r3aTNN7x dan Allah kada ka shiga please🤲🏼🤲🏼dan Allah share fisabilillahi just 2minutes yay yawa kinyi share, ina ganin messages naku ta ko ina,wasu miss calls wasu DM so thanks for the love and care Habibaties 🥰 NIMCYLUV ta KUCE just follow my story you'll enjoy yadda bakai tunani ba luv u Soo much_ Wani kallo Deen ya watsawa Dr Sufyan kafin ya miƙe tsaye,ya shiga nazari a cikin zcyarsa,cikin zafin nama kuma ya dunƙule hannunsa ya shiga dukan bangwan office ɗin, cikin ƙaramin lokacin ya shiga bleeding,da sauri Dr Sufyan ya miƙe tsaye yana faɗin "yasubuhanallah" ya faɗi hakan yana ƙarasa wa wajan Deen kafin ya ƙarasa taɓa sa Deen yasa hannu da sauri ya hankaɗe Dr ya fice da cikin office ɗin,bai tsaya bin ta kan Moon ba, ya fice da ward ɗin baki ɗaya zuwa compound yana zuwa ya shiga motarsa,da wani irin speed yaja motar yabar cikin asibitin baki ɗaya,15mins ya kawosa gida tun daga nesa yake danna horn kafin ya ƙarasu securities sun buɗe tangameme gate ɗin,hakama second gate,kai tsaye ya danna motarsa cikin gidan,yana gama parking ya fito da gudu² ya nufi cikin gidan,gaba ɗaya en matan na parlour suna dinner Salymat tazo da gudu tana haki,cikin rawar murya ta kalli Eki tace "ki gudu,gashi nan run...run.. ki...,"kafin ta ƙarasa maganar Deen ya shigo cikin parlour'n da wani irin a zababban gudu Eki ta tashi tayi waje da gudu bata yarda taje side ɗinsu bai hakan yasa ta nufi side ɗin granny, granny na zaune ga kafa ɗauri tana gyara shimfiɗa taji an shigo da gudu,da sauri ta miƙe faɗin "wa innahu sulaimanu wa'innahu bisimillahir rahim,wacce mafisa ce tasa meki ne Eɗi? a'a Wlh ni bazan zama babbar banza ba, namijin kike wa wannan gudun kamar yau kika saba haɗuwa dashi, yooooo kuni ai na girmi wannan class ɗin,ke yadda na kejin kaina ko ɗan masses bazai nuna min komai ba,tun ƴan nonowa na suna ƴan mirimiri aka fara tattaɓesu,babu jimawa suka tasa sunji hannu,toooo lokacin ban wani yiii kuka ba bare yanzu? Too wai ubanwa ya kuruki ne kike zo kika sani gaba sai surutu nake kamar wacce aka sawa batir,kedai ko sallamammiya wlh Kum...,"maganar ce ta maƙale mata ganin Deen ya faɗo ɗakin babu ko sallama,zare ido granny tayi duk da cewa ta firgita da ganin sa, Eki ce tayi bayan granny jikinta na rawa tace "dan Allah granny kice kada ya dake ni" haɓa granny ta riƙe tace "ohhhh³ yau naga abinda ya ishe ni,yauzo nake cewa ta daina rashin kunya buɗewa bakinta sai ce min tayi ina ruwana ai dai-dai take da zamaninka,daman ta tsaneka wai dama ita Mooo ɗin zata mutu haka dai zance babu daɗin ji,ai zcyar yarinyar nan babu ƙyau" kallonsu kawai Deen keyi, Eki kuwa mutuwar tsaye tayi sbd jin abinda granny ta faɗa tama kasa cewa komai,kafin tai wani tunani Deen ya damƙi hannunta tare da ficewa da ita waje,granny da cikinta ya ɗuro ruwa sbd ganin yanayin Deen,sun fita ta saka ƙofar ta key,cikin ƙasa da Murya kuma tace "ina ji dai wewee yasha,banda haka meye haɗin sa da gantalailliyar yarinyar can"shiru tai sbd tafiyar da taji jin babu kowa yasa ta ƙara ƙasa da Murya tace "ƙilan kuma mahaukaci ne babu da labari, banda haka wanann tulin gashin na ƙirjinsa me yake dasu baya aske ƴan banza,ohhh gashi kuma fari ƙyakkyawa abunsa" tana faɗin hakan ta ƙwanta saman bed ɗin ta, Deen na fita bai tsaya ko ina ba sai ƙarshen gidan inda wani sidee yake da babu kowa a ciki, hankaɗa ta cikin ɗakin yay kana ya juya zai fita tayi sauri hugging ɗinsa ta baya tana kuka tace "wlh Deen kome nayi SONKA NE SILA, zan jure dukkan abinda zakai min indai zaka ƙwanta dani,wlh ji nake kamar zan mutu idan na ganka,kai ne silar dukkan abinda ya same ni,ku ne kuka koya mana yadda zamu sarrafa maza,gashi yanzu ina jin matsanan ciyar sha'awarka wacce take nema ta illa tani, please ko da bakai sex dani ba, just romance is enough for me,i like ur dick I want sucking" ta ƙare maganar tana taɓa gaban wandonsa, zaro idanu tayi waje cike da murna tace "wow Dee u're dripping,ruwa take fiddawa that's means u're feelings for me,what a wonderful day" kallonta kawai yake with much surprise, imagine irin hukuncin da zai ɗauka akanta yake,wani murmushin takaici Deen yay,kafin ya ware santala santalan ƙafafuwansa wanda suke ɗauke da baƙin gashi sunyi ƙwance lufff saman fatarsa,kana cikin ƙasa da murya yana rungome hannayensa yace "ok come closer, come and sucking my dick Eke.. lymerh Bukar Gusai" cikin farin ciki tayi tsalle tare da faɗin "yeee I'm the winner,i knew you luv me,kana sona nasan zaka iya bani komai naka" ta faɗi hakan tana ƙarasawa wajansa,tana zuwa ta durƙoshe ƙasan sa tare da kama boxer ɗinsa zata buɗe,jikinta har rawa yake ga wani irin yawo dake tarar mata baki,kafin hannunta ya ƙarasa buɗe boxer'n ya sanya hannu ya kifa mata wasu tagwayen maruka,bata gama dawowa cikin hayyacinta ba yaji yasa ƙafa ya fara bal da ita, idanunsa a rufe yake banda huci da numfashin dake fitarwa babu abinda yake,haka ya dinga haɗata da jikin bangwan ɗakin, harya juya zai bar ɗakin ya ƙara dawowa e sauri yasa ƙafa ya daki hannunta ji kake ƙassssss,wata razananniyar ƙara ta saki kafin numfashinta ya tsaya,da sauri kamar zai tashi sama ya fita tare da saka wani key ya kulle part ɗin gaba ɗaya.bayan sallar issha'i Deen yana zaune a parlour'n sa ya ƙare a.cn parlour'n idanunsa a lumshe yana sauraran bugun zcyarsa dake fita da sauri kamar zai fasa ƙirjinsa ya fito gaba ɗaya, tunani ne daban² a ransa haka nan ya tsinci kansa cikin ƙunci da damuwa, gabansa cike da dinner kala² amma ko coffee yaƙi sakama cikinsa, Ovasi ne ya shigo cikin parlour'n bakinsa ɗauke da sallama, durƙoshe yay gaban Deen kafin yace "Nwawo"yana jinsa amma ya kasa koda buɗe idanunsa ne bare ya amsa masa Sannun da yay masa,5mins left sannan ya ware idanunsa tare da sauke ajjiyar zuciya kamar bai son magana yace "duk inda aka kai yarinyar,a dawo da ita then ta huce hospital ta zauna wajan waccen that Young gril" jinjina kai Ovasi yay domin ya fahimci Nana yake magana,kallon Deen yay yace "zan iya tafiya?" Banza yay masa jin shiru yay yawa tunanin Ovasi ko Deen baiji Abinda yace bane,yasa ya ƙara faɗin sir "zan iya tafiya?" Cikin tafasar zcya da ƙuncin rai ya ware idanunsa a zafafe kuma yace "ubanka zakai min to?" Da sauri Ovasi ya fice zcyarsa na bugawa sbd tsoran daya gama cin ransa, wajajen 9 wayar Deen ta fara fidda wani sound na sarewa mai daɗin gaske, Sarauta bata damu Deen ba ko ɗaya,amma duk inda akace jinin sarauta na yawo a jikin mutum dole sai ya nuna wani abu kaɗan na sarauta, ɓangaren Deen wannan ringing ɗin kawai shi zai nuna jinin sarauta na yawo a jikinsa,yana jin wayar na ihu harta gama wani kiran ya shigo,sai da akayi miss calls 3 kana wani kiran ya shigo ɗauka yay tare da answering yasa a speaker,daga can ɓangaren Dr Sufyan dake kan Moon wacce take da ihu tare da zabura tana missiƙa idanunta yace "Assalamu alaika" a karan farko na rayuwar Deen ya fesar da iska daga cikin bakinsa kafin yace "Wa'alaikassalam" Dr Sufyan yace "I'm Dr Sufyan khamis Nuhu i'm calling you from VISION EYE'S HOSPITAL DHAKA" shiru Deen yana sauraran Dr Sufyan ba tare kuma da yace komai ba, ƙara kawai wayar keyi,cire wayar Dr Sufyan yay daga kunnansa ganin still kiran na nan ya mayar yace "Are u there?" Deen yace "uhm" Dr Sufyan yace "there's a big problem,muna son ganinka a hospital"kamar Deen bazai magana sai kuma yace "on mah way" yana faɗin hakan ya kashe wayar, miƙewa yay ya nufi cikin bedroom ɗinsa, shower yay ya sauya kayan jikinsa zuwa long crazy jeans sai armless ya ɗura p-cap a saman gashin kansa,kana ya ɗauki ƙaramin ribbon ya ɗaure gashin kansa kana ya saki ƙaramar jelar,baka ganin ƙwayar idanunsa sai jajayen lips ɗinsa masu kauri, wayoyinsa ya ɗauka tare da car key ɗinsa ya nufi waje,a wannan karan Salmerh ce kawai a parlour'n sanye da duguwar riga ta ɗura veil saman kanta, harya tafi sai kuma ya tsaya cikin ƙasa da Murya kamar mai raɗa yace "follow me" lumshe idanunta tayi lokacin da taji saukar muryrsa,wannan shine karan farko da ta taɓa jin maganarsa, ƙilan dan yana da daɗin voice ne yasa baya magana, miƙewa tayi jiki a sanyaye tabi bayansa lokacin harya fice daga wajan,suna fita Salymat ta saka shewa tace "heheheh huuuh bariki iyawa" tana faɗin hakan ta nufi ɓangaren Eki ganinsa a rufe yasa ta juya zuwa nata ɓangaren ta,a cikin mota ta samu Deen ya kifa kansa a staring motar, buɗewa tayi ta shiga bai tsaya jiran komai ba,yaja motar da gudu zuwa waje alrdy duk securities duk sun buɗe masa gate ɗin farko dana biyu.basu ɗauki wani lokaci ba suka ƙarasa asibitin,ko inda Salmerh take bai kalla ba ita dai a Zcyarta tana mmki me yasa yace ta biyosa,gashi ta biyosa kallo bata ishesa ba,a haka suka shiga ward ɗin da aka ƙwantar da Moon, tun daga bakin room ɗin ya kejin sautin muryarta tana kiran Dad.. Dad, runtsa idanunsa kana ya buɗe yana murɗa handle ɗin ƙofar, Dr Sufyan na ganinsa yace "thank God he's here" Moon ƙamshin parfume ɗinsa kawai taji tasan shine direction ɗin inda aka tsaya ta fara juya ta shiga lalube da hannunta tana faɗin "Dad.. where are you? Dad i can't see you, Dad idona ciwo duhu nake gani" ta ƙare maganar tana sakin wani sabon kukan,calmly Dr Sufyan yay yace "tunda ta farka take kiran Dad, taƙi yarda ko tea tasha bare ai mata injection idanun ke mata zafi"Shidai ne tsaye ya kasa koda mutsi sbd sarawar da kansa yay wanda yasa har lumshe idanunsa yay,indai harya fahimci abin dai-dai Moon bata gani,tunda gashi a gabanta tana kiran bata ganinsa,da gaske ta zama makauniyyar kenan,ganin tana ƙoƙarin sauka daga kan bed ɗin kuma bata bi hanya dai-dai ba yasa ta ƙarasa bakin gadon ba tare da yay magana ba ya riƙe hannunta,saurin fisge hannunta tayi tace "Dad I'm scared me suka saka min a idona?"Dr Sufyan ne yace "talk to her,tai tunanin nine, bata son injection naga"kallonta kawai Deen yake gadai idanunta idanunta a buɗe sai juya ƙwayar idanunta wanda sukai jajirrr take,amma duk da haka ace mutum baya gani wanne irin abune wannan,shi dai bai taɓa ganin makamancin haka ba a rayuwarsa,cikin ƙasa da Murya irin ta marasa lafiya Deen yace "MAIMOON" da sauri ta shiga lalubansa har hannunta ya sauka a saman fuskarsa,da sauri ta faɗa jikinsa ta ƙanƙamesa ta sakin ajjiyar zuciya, lumshe idanunsa yay yana jin yadda ta ƙanƙamesa tana kuka,da sauri ta kama hannunsa tace "Dad please kace su cire min,idanuna duhu zafi, Dad i want to see you dan Allah a cire min" saurin mai data jikinsa yay ya shiga shafa kanta dan bai san mene zaice mata ba,bai san yaya ake rarrashi ba,shi kaɗai ne wajan iyayensa baya da ƙani ko ƙanwa bare yaga yadda ake rarrashin sa,lamu tai a jikinsa ta shiga sauke ajjiyar zcya, Dr Sufyan ne yace "ya kamata ko tea ne ka bata tasha" sai lokacin Salmerh tace "ice cream fa?" Kallonta Dr Sufyan yay yace "is she her mother?" Shima dai sai lokacin ya kalleta yana jiran yaji mene za tace sai yaji tace "yeah" gyara tsaiwa yay yace "ko tana shan ice cream a daina bata,sbd jikinta bai son abu mai sanyi thank God ma ciwon nata bai mutsa ba"Salmerh ce ta ƙarasa bakin gadon ta kama hannun Moon dake ƙwance jikin Deen tana ta sauke ajjiyar zcy,tace "Daughter what are you want? Me kikeson ci ko sha?"kallon fuskar Deen tayi tace "Dad who is she?"shiru yay mata yana fitar da wani zazzafan numfashi, Salmerh ce tace "am your mother daughter" girgiza kai Moon tana maida kanta ƙirjin Deen ba tace komai ba,tea mai kauri aka haɗa mata da ƙyar tasha rabi da zarar Deen ya tashi sai ta saki kuka tana faɗin yace a cire mata duhun idanunta yay, Dr Sufyan ne ya shigo hannunsa riƙe da wata injection yana ɗan rage ruwan cikinta,waro idanu waje Deen tare da kwaɓe fuska harga Allah shima ya tsani wannan abar dalilin da yasa ko rashin lafiya yake baya faɗa sbd allura,babu abinda yake firgita sa a duniya sai allura, kwaɓe fuska yay kamar wani yaro kai ka rantse shi za'ai wa,da idanu Dr Sufyan yaywa Deen alama daya riƙe ta, kallon Moon yay wacce take ta rarraba idanu duk ta zama wata ira abar tausayi,kanta ya shafa chan ƙasan maƙoshinsa yace "zaki gida?"da sauri ta ɗaga masa kai jinjina kai yyi yace "ok smile" Murmushi tayi har sai da dimples ɗinta suka loma gwanin sha'awa,a tare suka saki ihu ita da Deen,ita Moon tai ihun zafin allurar yayinda shi kuma yay ihu sbd ji yake kamar za'ai wa, ƙanƙame ta yay yana sauke ajjiyar zcya,kafin ya haɗe rai tamau sbd tunawa da Salmerh da yay a wajan,a nan jikinsa Moon tai bacci,zameta yay tare da ƙwantar da ita,key da wayoyinsa ya ɗauka ba tare daya kalleta ba yace "stay with her" yana faɗin hakan ya fice daga cikin ward ɗin.washegari da safe Nana ta gama shiryawa cikin wata abaya mai ƙyau tai rolling kanta lokaci zuwa lokaci tana cije bakinta sabida zafi da kuma raɗaɗin da ƙasanta ke mata,kallon Ammar tayi tace "I'm going,ka buɗan ƙofa" Murmushi yay mata kafin yace "baki sallaman ba ai"Nana ta ɗan marai-raice tace "amma kaga jirana ake fa" lumshe idanunsa yay kana ya buɗe yace "zo kiji ba wani abu zan maki ba"bata Musa ba ta ƙarasa sbd hankalinta gaba ɗaya a tashe yake, tunaninta yana wajan Moon, hannunta ya kama ya durƙosar da ita a ƙasan bed, ya kasance kanta yana tsakanin cinyoyinsa,kanta ya danna wajan mararsa yace "kin san mene zaki min basai na faɗa ba,kada ki ɓata wa kanki lokaci ki ɓata min" sosai take mmkin yadda bata iya yi masa musu, hannunta na rawa ta zura cikin boxer ɗinsa,tana lumshe idanu ta sanya Ammar ɗinsa cikin bakinta,kamar mai tsoro haka ta mata sucking tare da shafawa,wani sound ya fitar mai ƙarfi yana ƙara danna kanta zuwa mararsa,hakan ya bawa Ammar ɗinsa damar shigewa cikin bakinta,kanta ya rirriƙe yana faman taune bakinsa,yana jin wani irin abu na ratsashi,wajan 10minutes da sauri ta fara ƙoƙarin janye bakinta,amma ya hanta ya ƙara dannawa yace "noo please shanye zai ƙara maki ƙyau mai ƙyau na, please zuƙesa....,wyooo!!!"ya faɗa Lokaci daya gama juye mata a bakinta. _(take note dear,haka salon labarin yake kuma daman book ɗin yana magana akan SAFARAR MATA so duk abinda na rubuta a zahirance haka yake faruwa da matan da akai safara,littafin aƙwai soyayya Aƙwai kuma qaddarori a cikinsa komai dai ya taɓa,so Please kada kuyi min wata fassarar)_ _Gamai buƙatar littafin UNCLE NE an gama book 1 da 2, zan shiga 3,mai son nrml grp 300 mai son vip 600,littafin UNCLE NE salon sa daban yake,kuma duk littafin da akacewa na kuɗi kun san yana da banbanci da sauran littafai, zaka iya turo kuɗin ka ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616,Duk mace mai aji ƙoƙari take ta mallaki na kanta,rashin daraja ne karanta abin sata😂_ Misalin 10 na safe motar Deen yay parking, Nana ce ta fara fitowa sai shi,tana tafe yana binta a baya,tsaki yaja ganin irin tafiyar da take,da sauri kamar zai ruga da gudu haka ya barta yay shigewarsa cikin ward ɗin, ƙwance ya samu Moon an sauya mata kayan jikinta, hannunta ɗaure da drip,tai wani irin fari ta ɗashe sbd zazzafan zazzaɓin daya kamata jiya,wanda idan ba Sa'a akaci ba sai an mata ƙarin jini, Salmerh ce tace "mrng sir" juyawa yay bai ko amsa sallamar ba, Nana dake shigowa tai saurin bashi hanya ya shige kana ta shiga,tun daga sama har ƙasa Salmerh take kallon Nana kafin ta ɗauke kanta, zaune Deen yay gaban Dr Sufyan ina yake cewa "ka gani da idanunka cewa bata gani,so jiya bayan yafiyarka abin ya ƙara tsamari,a halin da ake ciki operation ɗin ma ko anyi ganinta bazai taɓa dawowa ba,mafita ɗaya ce kawai" Deen dake sauraran Dr Sufyan yace "uhm" alama ce take nuna cewa yana sauraran Dr Sufyan,shima Dr bai damu ba yace "ko dai a barta da makantar ta,ko kuma ai mata sauyan idanu,a musanya mata dana wani zaɓi yana wajanka"miƙewa Deen yay ya shiga zagaye a office ɗin kamar mai tunani,da sauri kuma ya juya ya kalli Dr yace "ashirya yi mata sauyan idanun" shima Dr mikeway yay yana nazarin Deen Kafin yace "to idanun wa za'a saka mata?" A zafafe Deen ya kalli Dr cikin ɗaga Murya yace "idanu na za'a saka mata... Guy's let's play together, what's your opinions? Abar MOON da makantar ta? Ko kuma a cire idanun DEEN a saka mata? Ina jiran ku THE game is starting now😭😇😍 9/12/21, 5:36 PM - Buhainat😝: *? MOON?* _✍? Nimcyluv_ ELEGANT ONLINE WTITERS _29-30_ _MASU NEMAN PAID BOOKS ƊINA SUNA IYA ZUWA *APPLICATION NA OKADA* DOMIN SU KARANTA CIKIN SAUƘI_ ```SUBSCRIBE``` https://www.youtube.com/channel/UCcAjVQ74qod9_dL0e_AqkiQ *DUNIYAR LITTAFAN HAUSA TV* Zaro idanu waje Dr Sufyan yay,tayaya ƙyakkyawan saurayi mai aji da ilimi mai taƙama da dukiya ace za'a cire idanunsa a sawa ƙaramar yarinyar, kasa cewa komai Dr Sufyan yay har yanzu ya kasa yadda da maganar DEEN kamar yadda ya kasa ɗauke idanunsa daga kallonsa,shima DEEN Dr Sufyan yake kallo ganin bashi da niyar magana yace "what again..,idan ba zaka iya ba zan meni wani Dr ɗin yay mata" girgiza kai Dr Sufyan yay kafin yace "nop! ba haka ba,amma bai kamata ace ka salwantar da idanunka akan ƙaramar yarinya like Moon ba,zata iya zama makauniya ka kula da ita da kuma komai nata,amma ba zaka taɓa zama makaho ta kula da kai ba,baza ta iya kula da kai ,kamar yadda zaka dinga kula da ita ba,ya kama dai kayi tunani before ka yanke hukunci,i advice to you as yadda friend zai bawa friend ɗinsa shawara" jinjina kai Deen yay bai ƙara magana ba sai Juyawa da yay sai da yaje bakin ƙofa sannan yace "ka shirya operation ɗin mutum biyu" sosai mmki ya gama kashe Dr Sufyan gani yadda Deen ke son kashe rayuwarsa akan ƙaramar yarinya, Dr Sufyan ya saki Murmushi yace "baka faɗi sunan da za'a saka a file ɗinta ba?" Fesar da numfashi Deen yayi yana ƙara hargitsa gashin kansa kafin yasa teeth's ɗinsa ya datse lips ɗinsa dashi kana ya ware bakinsa yace "MAIMOON ALIYOU" yana faɗin hakan ya fice daga cikin room ɗin, ya daɗe tsaye a harabar wajan kafin ya kalli agogon hannunsa mai ƙirar iphone yaga 11:30,da sassarfa ya ƙarasa bakin room ɗin da aka ƙwantar da Moon yana shiga ya samu ta farka tana ƙwance sai kuka take, taƙi kula kowa sai hannu take miƙawa zata sosa idanunta amma ta kasa sosawar sbd hannunta da Nana ta riƙe, jingina yay a jikin ƙofar ya harɗe hannayen sa yana kallonta, idanunsa yaja ya rufe ya shiga sauke numfashi ajajjere, ƙarasawa cikin yay yana shiga Salmerh da Nana suka miƙe daga saman bed,zama yay bakin bed ɗin still idanunsa na kan Moon,ganin zata kai hannunta saman idanunta yay sauri riƙe hannunta tare da murza hannunta kaɗan,kuka tasa tace "please leave me, zafi yake min wayooo Dad kace su cire min" kallonta kawai yake kafin ya sauke tagwayen ajjiyar zuciya, ƙasa yay da muryarsa dai-dai kunnanta yace "ur Dad is here, stop cry" da sauri ta miƙe zaune ta shiga lalubansa, hannunta ta sauke a saman idanunsa da sauri y lumshe idanunsa gudan kada ta tsokane masa idon da ake shirin maidawa cikin nata,cikin kuka tace "Dad kana gani na?kana ganin abinda aka saka min ko? Dad me nai masu suka saka mun wannan abun?dan Allah su cire min ban so wlh banso,dan Allah a cire min nima na ganka"rungome ta yay sbd wani tausayinta da yaji,tunda yake bai taɓa jin tausayin wani irinta ba, yarinya ƙarama ƙaddara ta faɗa mata,ko babban mutum yaya ya keji da makanta bare ƙaramar yarinya,yasan ba zata jure ba sbd bata saba zama cikin duhu ba,ta saba ganin komai a zahirance,ta saba yiwa kanta komai,da ace a haka take tun asali abin bazai dameta haka ba,amma lokacin ɗaya abun ya sameta tabbas kafin ta jure rashin ganinta za'a sha wahala, ajjiyar zuciya ta dinga saukewa,kanta yaci gaba da shafawa,kanta ta ɗaga tare da shafa fuskarsa tace "Dad ta tsaneni ko?" Shiru yay mata dan bai fiye son surutu haka nan ba,amma ya fahimci tunda ta tsinci kanta a wannan lalurar shikenan ta fara surutai marasa ma'ana ta zama kamar wata parrot, Moon ta kwaɓe baki zata saki kuka yay sauri sanya mata yatsansa cikin bakinta yace "shiiit.."shiru tayi ta shiga tsotsar yatsarsa kamar ta samu sweet, lumshe idanunsa yay yana jin yadda take tsotsar yatsarsa kamar zata zugo jinin dake jikin yatsarsa, turo ƙofar akai Dr Sufyan ya shigo hannunsa riƙe da File yana zuwa ya ajjiye files ɗin ba tare kuma da yay magana ba ya shiga haɗa injection ɗin da zai mata daman jira yake tai breakfast sai yay mata,shima Deen ɗan ware idanunsa ya shigayi tsigar jikinsa ya shiga tashi,daurewa kawai yay sbd su Nana dake wajan,a hankali Dr Sufyan ya nufi wajan lap ɗinta ganin yana tattare rigar wajan yasa Deen ɗan haɗe rai ba tare kuma da yace komai ba,santaleliyyar cinyarta ce ta bai yana fara tassa sai baƙin gashi da yaywa farar fatarta ƙawanya sunkai ƙwance lufff, ɗauke idanunsa yay lokacin da Dr Sufyan ya gama janye rigar wajan ya maida Kallonsa zuwa kan fuskarta har bacci ya fara ɗauke ta,zare yatsarsa yay a hankali, kwaɓe fuska tayi tare da turo jajayen laɓɓanta wanda sukai jajirr kamar an shafa masu jambaki, slowry Dr Sufyan ya sanya kan injection ɗin saman fatarta wani ihu tasa tare da manna fuskarta saman faffaɗan ƙirjinsa bakinta ya samu damar sauka wajan nipple ɗinsa Kasancewar gaban rigar a buɗe yake,jin tsinin abu yasa ta haɗe teeths ɗinta ta sakar masa ciwo,runtsa idanunsa yay da ƙarfi sbd zafin ciwon da yaji ga kuma ihun da take bai san lokacin daya haɗata da jikinsa ba,ya marai-raice fuska kamar zai kuka sam bai son ganin injection ɗin,a haka Dr Sufyan ya gama yi mata injection ɗin, kuka ta sanya tana rirriƙesa tace "Dad ka gansa ko zai cire min bombom ɗina,bapiiii ban so" kanta ya shafa bai iya cewa komai ba sai "sorry" a haka har bacci ya ɗauke ta,zame ta yay a hankali ya ƙwantar da ita a saman gadon, tsura mata ido yayi ganin yadda take sauke ajjiyar zuciya a wahallace, Dr Sufyan ne ya kallesa yace "kuje waje zamu duba idanunta nida wasu sabbin likitoci da mukai,sannan ina sa magana da kai, Deen miƙewa yay yana lumshe idanunsa yana jin yadda nipple ɗinsa ke masa zafi sbd cizon da tai masa,ficewa yay hakama su Nana da Salmerh,yana fita ya nufi compound ɗin asibitin,kai tsaye wajan motarsa ya nufa yana zuwa ya shiga ya jata da wani irin speed bai tsaya ko ina ba sai airport, ticket ya yanka na jirgin yamma wanda zai tashi da ƙarfe biyar na yamma,yana zuwa ya yanki ticket bai koma asibitin bai sai ya zarce gida,yana zuwa ya nufi part ɗinsa a parlour'n sa ya samu Damus zaune shida Ovasi yana masa bayanin abinda ke faruwa,sosai Damus yaji baƙin cikin abun domin idan har Moon ta nakasa to tabbas sun samu naƙasu a cikin plan ɗin da suka shirya,domin duk matan da suke kawowa babu wacce ta kama Moon a ƙyau da kuma tsarin a hakanma tun tana ƙaramar ta, duk sanda ta zama adult ba'a san yadda zata koma ba,dan haka ya kira shugaban su take ƙasar Pakistan ya faɗa masa a abinsa yake faruwa,dake kusan a ƙashashe goma suke da ƙungiyar trafficking BANGLADESH, PAKISTAN, THAILAND, CHINA, INDIA, TAJUDDEEN shine shugaban duka a ƙasashen da ake trafficking ɗin kuma shine yake bada oder a kan komai,hatta Moon shi yaba da details ɗinta da photonan ta,da kuma bayanin inda za'a sameta,kuma ya naɗa Deen matsayin wanda zaije safararta,wannan dalilin Deen ya sanya ya tafi neman Moon ido rufe,haka kuma ya nemi gadi a gidan su FAROUK bayan ya samu gidansu Moon,ya shafe wata biyar ciff ko mai kamar Moon bai gani ba,idan ya gaji yakan kiran TAJUDDEEN ɗin,shi kuma zai tabbatar masa da Moon na cikin gidan ya ƙara jira,rana ta farko daya ganta shine ranar data fito siyan ice cream, kuma a ranar a kashe iyayenta,gaba ɗayansu babu wanda zai iya cewa da idanunsa ya taɓa ganin TAJUDDEEN sai dai muryarsa,amma sanadiyyar abinda ya samu Moon yace a haɗa masa meeting da Deen nan da 1week,shigesu Deen yay a parlour'n ko kallonsu bai ba,yana shiga ya faɗa cikin bathroom ya sakarwa kansa shower ko kayan jikinsa bai cire ba,sai da ruwan ya dakesa sosai kafin ya shiga zame kayan jikinsa,bayan yay wanka ya sanya kayan cikin warshing machine,kana ya ɗaura alwala, fitowa yay ya nufi wajan wardrobe wata black ɗin jallabiya ya ɗauka ya saka ba ƙaramin ƙyau taiwa farar fatarsa ba, gashinsa wanda ya jiƙe da ruwa ya sauka har ƙasan wuyansa,wasu kuma suka ƙwanta gaban goshinsa ya zama kamar wani balarabe ko bature ba lalle Lokaci ɗaya ka iya fahimtar da wanne yake kama ba, but sosai Deen yake handsome mai aji da ilimi both boko da Arabic,kai tsaye idan ka ganshi ba zaka taɓa cewa yasan wani abu a cikin ilimin addini ba,sai wanda yay masa mugun sanin nan,babu kuma wanda yaywa Deen mugun sani sai iyayensa, fitowa yay kansa a ƙasa a nan ya ƙara barin su Damus ya nufi masjid ɗin dake cikin gidan, bayan yay sallar zuhur ya dawo cikin part ɗin,samu yay maid ta gyara sa tsaf sai ƙamshi yake ko ina,zama yay saman duguwar kujera kana ya danna telephone ɗin side ɗin masu kitchen,suna ɗagawa ya basu oder,babu jimawa wata maid ta danna ƙarar rawar part ɗin Deen, buɗe mata yay kana ya koma ya zauna,a hankali ta dinga turawa ƙaramin daining ɗin abincin har sai ta shigo cikin parlour'n, durƙosa tayi tace "evening sir"bai kalleta ba sai ƙasa daya ƙarayi da kansa,na lurar wannan yana ɗaya daga cikin habit ɗin sa koda yaushe kan Deen a ƙasa yake,maid ɗin kam tsayawa tai tana kallonsa domin gani take kamar bashi bane,sai ware manyan idanunta take a kansa,tsaki yay sbd yana lura da kallan da take masa, Murya kamar ba tasa vay yace "out..you mumu" da sauri ta fita daga cikin parlour'n tana tafe tana ƙara juyawa tana kallonsa harta fice daga cikin parlour'n,lunch ɗin ya fara dubawa yaga Sinasir Recipe wanda aka haɗa da shinkafa fara ta tuwo,sai yeast sai backing powder,da suger da kanwa ungurnu da albasa, ɗaya warmer ɗin ya buɗe yaga rice and chicken breast, a plate ya zuba Sinasir ɗin ya fara ci kaɗan yaci ya cakalkala ya tashi,bayan 5minutes maid ɗin ta dawo sosai tai mmki ganin babu abinda yaji daman dai wahala kawai yake son sata kwashe komai tai ta gyara kana ta fice daga cikin parlour'n,bayan sallar Asr Damus ya shigo a zaune ya samu Deen hannunsa riƙe da gwangwanin Cork yana sha,yana zaune daga shi sai 3gauter wannan karan ko singlet ɗin da yake sawa babu, faffaɗan ƙirjinsa a buɗe sai gashi da yay ƙwance sai kyalli yake ga brest ɗinsa da suka bai yana nipples ɗin sunyi jajirr,zama Damus yay yace "oga Taju tace a haɗa masa meeting dakai,amma dai bai faɗi venue ba,sai zuwa jibi yace zai faɗa amma bana jin zai zo nan sai sai a ɗauki jet zuwa PAKISTAN" shiru Deen yana jin wata faɗuwar gaba,mutumin da babu wanda ya taɓa ganinsa shi ne sai zai zauna dashi for what reason?kamar Damus ya shiga zuciyar Deen yace "about Moon's problem" da sauri Deen ya kalli Damus saurin ɗauke kansa Damus yayi yana jin gabansa na faɗuwa domin shima sai yanzu yay dana sanin gayawa Taju abinda ke faruwa, kaɗan daga cikin aikin Taju yace a maida Moon Pakistan da zama, miƙewa Deen yayi ba tare daya cewa Damus ci kanka ba ya bar wajan.misalin 4:00 driver yay parking a harabar asibitin yana gamawa ya fito da sauri ya buɗe ƙofar motar, Deen ya fito sanya da wata black suit masu ƙyau sai red ɗin butterfly sumar kansa a ƙwance har wuyansa dan ko ɗaurewar da ribbon yau bai ba,ya sanya fararan ƙafarsa cikin half covert shoe mai ƙyau wanda ya kance red, hannunsa riƙe da wayoyinsa ya fita daga cikin motar zuwa cikin asibitin,har ward ɗin ya shiga kai tsaye kuma ya nufi office ɗin Dr Sufyan,zaune ya samu Dr Sufyan shida wani suna magana,bai zauna ba ya tsaye tare da harɗe hannayen sa a saman ƙirjinsa ya ɗan lumshe idanunsa,yana tsaye suka gama maganar har mutumin ya fita a office ɗin, Dr Sufyan ne ya kalli Deen yay Murmushi yace "ai ka nemi waje dai ka zauna ko kafi fahimtar Abinda zan faɗa maka"kujera yaja ya zauna kana ya kalli Dr Sufyan alamar shi yake saurare,zame glass ɗin idanunsa yayi kana yace "bayan fitarka wani babban likita ya zo,ya ƙara mata scanning sosai,yace a yau ba za'a iya yi maku operation har a sanya mata idanun ba,yace sai nan da ƙwana biyu,yanzu dai ya bada wasu eyes drugs za'a dinga ɗiga mata kafin lokacin operation yayi,dan haka saika shirya nan da ƙwana biyu za'ai sauyan idanun" tunda ya fara magana Deen yake kallonsa,sosai yake mmkin yadda wasu mutanan idan suka fara magana basa ko haɗiyar yawo, jinjina kai kawai yayi kafin yace "okey" A.t.m ɗinsa ya fito dashi ya bawa Dr Sufyan yace "ku cire duk kuɗin da kuke buƙata, I'll travel now, And sai lokacin aikin yay zan dawo in sha Allah" Dr Sufyan yace "ai basai ka bayar ba, abinda kuna nan idan an gama komai kayi payment ɗin" bai ƙara magana ya ɗauki a.t.m ɗin ya saka cikin pocket ɗin sa,room ɗin ya nufa,shiga yay ƙamshin sa kawai ya sanar masu cewa shine tun kafin ya shigo, Salmerh dake Sallah tai shiru sai Nana ta amsa masa sallamar wacce yayi ta ƙasan maƙoshinsa,wajan bed ɗin ya ƙarasa tana ƙwance tana bacci numfashinta na fita a hankali ta kwaɓe fuska kamar zatai kuka,farinta ya ƙara ƙaruwa, tattausan hannunsa ya sanya saman lips ɗin ta yana ɗan buɗawa,fari fat yaga lips ɗin nata,harya kai hannu zai taɓa idanuny ya manta ansa cotton a idanun,kafin Deen yay magana Dr ya shigo da sauri yace "i almost forgot, za'a sanya mata blood idan ka amince a saka mata wani shkknan daman amincewar ka ake nema, ɗan ɓata rai Deen kana kuma yay shiru, Dr Sufyan yace "ina da marasa lafiya fa"kallonsa Deen yayi sai kuma yay ƙasa da kansa yana ɗan rage gudun drip ɗin kamar wani likita kana yace "muje ka ɗauki nawa"gaba ɗaya suka kallesa har Salmerh dake addu'a,bai kallesu ya kalli Moon kana ya kalli Nana yace "take care of her" Nana tace "I'll" idanunsa akan Moon kana ya juya yabar room ɗin da sauri, bayan Dr ya gwada jinin Deen an tabbatar da lafiyarsa kuma za'a iya sanya Moon jikinsa kasancewar jininsa O ne,ya ɗauki jinin leda biyu kana aka kawowa Deen maltina da milk kaɗan yasha ya miƙe ya nufi waje,back seat ya zauna ya lumshe idanunsa a haka drive yaja zuwa airport,jirginsu bai wani daɗe ba ya sauka a kogi,a airport ɗin yaga motocin palace ɗin su na jiransa,tun kafin ya shiga mota aka bashi wata lafiyayyiyar Alƙyabba da hula mai ƙyau ya sanya,sai ya ƙara girma kwarjinin da da haibarsa suka ƙara fitowa,gaba ɗaya fadawan suka zube suna gaidashi,bai kulasu ba ya nufi wata mota ƴar ƙarama yana shiga suma suka shiga motar wajan motocin goma sha haka suka marawa motar Deen baya suna tafe a hankali da jiniya a haka suka shiga palace,ana gama parking da motarsa ya fito da sauri harda gudu ya haɗa zuwa cikin gidan Sarautar lokacin Ohinoyi yabar cikin fadar sbd dare yayi,a babban danning Area ya samesu, yana shiga parlour'n ya cilli da alƙyabbar jikinsa kana ya nufi wajan OHINOYI yana zuwa ya faɗa jikinsa yana sauke numfashi,kansa Ohinoyi ta shafa tare da faɗin "meke damun Besty ne? Nene dake zaune kusa da mijinta tace "what wrong Besty? Shiru duk yay masu yana fidda numfashi a hankali zcyarsa na bugawa da ƙarfin gaske,ganin hakan yasa Ohinoyi ajjiye knife ɗin hannunsa wacce yake yankan nama da ita hannunsa ya wanke tass,sannan ya ɗaga Deen daga jikinsa shima ya miƙe tsaye, rungome sa yay sosai shima Deen ya rungome Abban nasa,da sauri shi ya saki Deen sabida wani a zababban zafi da yaji yana fita ta cikin jikinsa ga wani numfashi da yake fitarwa,cikin ɗaga Murya Ohinoyi yace "what happened?what happened to you ALIYOU? Idanunsa yana ɗan lumshe ya kama hannun Ohinoyi ya ɗura bisa saitin zcyarsa wacce take bugawa da ƙarfin gaske kamar zata fasa ƙirjinsa ta fito, taune lips yay jikinsa yana ɗan rawa sbd daman ba lafiya garesa ba, jijjigasa Ohinoyi ya fara ganin yana shirin sume masa,da ƙarfi kuma yace "meke damunka? Please dan Allah ALIYOU ka gayamin me ke damunka? me kakeso?" Bakin Deen na rawa idanunsa na zubar da hawaye kamar ba Deen da muka sani ba, lumshe ido yay kana ya danne saitin zcyarsa da ƙarfi kafin a hankali bakinsa ya shiga furta "i want be on her side Abba, ina son auranta Abba,ina son......,"maganar ce ta maƙale sabida numfashinsa daya ɗauke ya faɗa jikin Ohinoyi a sume... _🌚idan naga COMMENTS da SHARE za kuga update soon_ 9/12/21, 5:36 PM - Buhainat😝: *? MOON?* _✍🏻Nimcyluv_ ELEGANT ONLINE WTITERS _31-32_ _Wannan page ɗin sadaukarwa ne ga *NASIR NID* da *M.SHAKUR* Alkairin Allah ya kai muku a duk inda kuke😍_ ```SUBSCRIBE``` https://www.youtube.com/channel/UCcAjVQ74qod9_dL0e_AqkiQ *DUNIYAR LITTAFAN HAUSA TV* NOT EDITED? A hargitse Ohinoyi ya shiga jijjigasa tare da kiran sunansa,amma Deen ko mutsi ba yayi jikinsa gaba ɗaya ya saki ga wata zufa da take karyo masa ta ko ina,Nene kam tuni ta fara kuka sbd bata taɓa ganin yaron nata a cikin Iran wannan hali ba,da ƙyar Ohinoyi yana Deen ya ƙwantar da shi a saman duguwar sofa,ƙasa jurewa yay cikin sauri ya ƙarasa wajan telephone ɗin part ɗin, yana zuwa ya danna wasu lambobi kana ya danna kira,babu jimawa akai answering call ɗin, numfashi ya sauke kafin ya yaja bakinsa yay shiru kamar wanda bashi da abin cewa,jin shirun yay yawa Tiraki faɗin "Allah yaja da ƙwana ya ƙara maka lafiya,how can i help you?" Still Ohinoyi kasa magana yay sai ajjiyar zuciya da yake sauke,chan kuma yay gyaran murya yace "come with Dr yanzo" yana faɗin hakan yay rejecting call ɗin,wajan Deen ya dawo ya zauna kana ya sanya kan Deen saman cinyarsa ya shiga shafa sumar kansa,cikin ƙasa da murya wacce take nuna zallar damuwar da Deen yake ciki yace "what happened to you Besty?what is this? which gril are you talking about? Ko ƴar uban wacece zan baka ita idan harta kasance jinsin mu ce,idan har ta kasance ƙabilar mu ce,babu dalilin da zai sanya naƙi aura maka ita,ko taki ko tasu,ko iyayenta suna so ko basu so tabbas saika malleketa,tunda har zcyarka ta amince da ita,ban taɓa ganin kukan ka ba,ban taɓa ganin rauninka ya bai yana ba,ban taɓa ganin gazawar ka ba,amma yau dalilin soyayyar wata ka sume a jikina, please Besty wake up and tell me wacce kake so,na maka al'ƙawarin zan baka ita, nayi maka wannan al'ƙawarin kuma...,"maganarsa ce ta tsaya sbd jin Muryar Deen yana faɗin "da gaske?zaka aura min ita Besty?"ya faɗa yana lumshe idanunsa, zuciyarsa banda ta fasa babu abinda take,yana jin wani ɗaci a ransa,da sauri Ohinoyi yace "why not Besty?kai ne komai nawa, I'll do anything for you idan har zakai farin ciki,i promise you idan har akan aure kake kuka daga yau kukanka ya tsaya ka dai na yinsa har abada"Deen yana cije lips ɗinsa yay calmly tare da faɗin "sure?" Ohinoyi ya shafa kan Deen yace "i mean my words Besty,so take it easy,bari Dr yazo ya dubaka then we'll talk later" shiru Deen yay kana ya ɗura a saitin zcyarsa wacce take bugawa da ƙarfi, Nene da har lokacin ta kasa magana tana kallon ɗan nata ganin lokaci guda ya birkice kamar ba zakinta ba,lalle soyayya tai masa mugun kamu,wacce mai sa'ar ce ta samu nasarar samu handsome ɗin yaronta haka?ƴar wacece?waye iyayenta?ita harta matsu ta wannan CLASSES BABYN,10lefts Tiraki ya tsaya bakin plat ɗin yana son ai masa iso wajan Ohinoyi, bayan Jakadiya taiwa Ohinoyi bayani ya kalleta yana jinjina kansa, miƙewa tai tare da rusunawa tace "Allah ya ƙara maka yawan rai na Barka lafiya"bai ce mata komai ba,tana zuwa wajan Tiraki ta shaida masa Ohinoyi ya amsa, kai tsaye ya shiga cikin plat ɗin bayan wani matashin saurayi ne ke biye dashi hannunsa riƙe da first-aidbox,suna zuwa suka ƙwanta a ƙasa suna miƙawa Ohinoyi gaisuwa,kai kawai ya jijjiga, miƙewa sukai zaune kana Tiraki yace "Allah ya baka yawan rai da nisan ƙwana, ɗan Magaji jikan magaji,naji kira na amsa" kallonsu gaba ɗaya Ohinoyi yay kafin yay gyaran murya yace "wato Tiraki Ojohiyo (Yarima) ya dawo mana cikin wani yanayi"da sauri Tiraki yakai dubansa ga Deen wanda yake ƙwance idanunsa a lumshe yay lamo jikin Ohinoyi yana sauke numfashi,cikin yaransu yace "yasubuhanallah! Meke faruwa Magaji?meke damunka?"sai kuma ya juya ya kalli saurayin dake bayansa yana kallon Deen yace "zoka dubasa"kayan aikinsa ya fito dashi tare da ƙarasawa inda Deen yake ƙwance ya shiga dubawa,sosai ya tsorata ganin yadda ƙirjinsa ke ɗagawa da ƙarfi, ya shafe tsayin mintinuni kafin ya share zufar dake zubu masa, Tiraki ne ya katse masa shirun ta hanyar faɗin "bamu bayani, meke faruwa da Yarima?" Zama saurayin yay yace "abubuwan suna da yawa,abu na farko ya daɗe yana damunsa,na biyu kuma bai daɗe da kamasa ba,amma illar dake cikin hakan yasa dole a nema masa mafita"shiru sukai na wani lokaci kafin Tiraki yace "Dr Salman ma kake nufi ne?" Dr Salman yace "yana fama da matsanancin feelings mai ƙarfi wanda kuma dab yake dayi masa illah,spam yana danƙare masa a mara hakan yasa yake fama da ciwon ciki haɗi da mara,kuma a zahiri ana son spam ɗin mutum ya dinga tsinkewa yana zuba yayinda zai fitsari ko kuma sha'awarsa ta mutsa, we're all adults to babu abinda zan iya ɓoye maku,mafita ɗaya ce ga Yarima ya kasance da mata,domin dukkan wasu DRUGS baza siyi masa aiki ba,kai ko suna masa zuwa yanzu zasu daina,abu na gaba kuma yana cikin damuwa sosai wacce ta haddasa masa ciwon kai da zazzaɓi mai zafi"kafin wani yay magana Yayinda ta ƙarasu wajan cikin shigar ta ta alfarma,tana ɗan dugara sandan a ƙasa tace "uhm,bana faɗa ba,nace bana faɗa maku ba?ai wannan shiru shirun da Gadanga yake bana banza bane,nace maku aure ya keso kungi yanzu sai ku yarda ai,masifa tana tacin yaro a ciki amma gunƙi fahimta"babu wanda yace mata komai sai Tiraki da yace "ok yanzu mene zakai masa?" Dr Salman yace "aƙwai drugs da za'a bashi bayan yaci abinci sai ya sha,sai kuma injection da zan masa yanzu"da sauri Deen ya buɗe idanunsa jin an ambaci allura,shima Ohinoyi ya kalli Deen kafin yace "dole ka tsaya idan har kana sonta da gske,nasan ai itama baza taso ganinka cikin ciwo ba right? lumshe idanu yay kana ya buɗe, Ohinoyi ya shafa kansa yace "weldone" cikin nutsuwa Dr Salman yay masa allurar ƴar ƙara ya saki sai kuma ya saki Murmushi tare da shafa nipple ɗinsa inda Moon ta cijesa lokacin da Dr Sufyan yake mata allura,cikin zuciyarsa yace "u're right cutie" sallamar Dr Salman sukai,kana Tiraki yay masu sallama tare da nemawa Yarima Deen lafiya,yana fita Ohinoyi ya kalli Deen yace "wacece ita?" ɗan jim Deen yay kafin ya kalli Abban nasa idanunsa na lumshewa sbd allurar ta fara ɗibansa yace "she's is nothing to me Besty,i want to marry her sbd ina son kula da ita akan wani dalili,bata da kowa sai ni,ni ɗaya take kallo matsayin wani jigo nata,ni kaɗai take kallo a matsayin familynta,ko mene ya faru da ita nine SANADI"Nene da tun ɗazo ba tace komai ba ta gyara zamanta tare da faɗin "sorry!i did get you?" Kallonta yay yana haɗiye abinda ya keji kana yace "they're parents..,"sai kuma yay shiru kallon da suke masa yasa shi faɗin "duk sun mutu,na tsince ta ne nima,daga nan kuma na fahimci kashe iyayen akai kuma at anytime za'a iya FARAUTAR rayuwarta, Besty dan Allah ka amince min kada kace a'a"Murmushi Ohinoyi yay kafin yace "can i see her?"da sauri ya zaro tafkekiyar wayarsa iphone 12 max pro ya zare password ɗin kai,kai tsaye ya shiga gallery, ɓangaren camera ya shiga photonan ta suka bai yana masu yawa,na farko Ohinoyi ya fara gani, hannunta riƙe da ice cream zata tsallaka titi,sai kuma cikin girgi,wasu kuma tana ƙwance a gadon tana bacci,har yanzu na kwanciyar ta a asibiti,wani murmushin takaici Ohinoyi yay kafin ya bawa Deen wayar,itama Nene mamaki ne ƙwance a fuskarta,gaba ɗaya tunaninta ya gama bata wata zabgegiyar budurwa Deen ya gani yace yana so amma sai taga saɓanin haka,to mezaiyi da wannan yarinyar?yarinyar dako nono babu a ƙirjinta, kallonta zai tayi?ko kuma RAINONTA ZAIYI? cikin wani irin yanayi ta kalli Deen tace "Besty mene wannan?wannan ƙwailan zaka ɗauka as your wife wow? Are you at of your sense? Huuu kana ji dai abinda Dr ya gama cewa haka zaka dinga zama da wannan yarinyar babu uban da zatai maka?"Ohinoyi yace "wacce ƙabila ce?" Haɗe rai Deen yay yana rufe idanunsa yace "Hausa Fulani"gaba ɗaya suka zaro idanu hadda yayinda wacce take zaune tana jinsu amma ba tace komai ba,fesar da numfashi Ohinoyi yay yace "again?"kai tsaye Deen yace "yeah,wani abu ne dasu?"Murmushi yay yace "nothing jeka ƙwanta" babu tunanin komai Deen ya miƙe yana rangaji ganin zai faɗi yasa Ohinoyi saurin riƙesa tare da kamasa zuwa wani plat dake wannan babban side ɗin,wani haɗaɗɗan part ne wanda tun daga ƙofar part ɗin aka rubuta Yarima plat, faɗin haɗuwar part ɓata baki ne,wanda bai san kan gidan ba idan yaga part sai ya rantse shine part ɗin Sarki,manyan bedroom sukaiwa babban parlour'n ƙawanya, parlour'n yasha kujeru ƴan turkey,ga wata tangamemiyyar cenema,sai wani madaidai cin fridge mai ƙyau,gefe guda kuma ƙaton kitchen ne nagani na faɗa,ko mace albarka,komai na parlour'n white ne,sai ƙyalli parlour'n yake,cikin wani bedroom ya shigar dashi,nan ma ƙaramin parlour ne,shi kuma komai na cikinsa Green ne,an masa ado da kayan ado na sarakai, cikin bedroom ɗin suka shiga nan kuma yafi komai haɗuwa talkma wajansu daban,agoguna wajansu daban,p.cap wajanta da ban,haka parfumes everyday aƙwai wanda yake fesawa da lotion, daga can ɓangaren kuma babban Library ɗinsa ne,wanda aka zuba littafai kala² both sides arabic da boko,daga jikin Library wata farar ƙofa ce mai ƙyau sai sheƙi take,kana buɗewa zaka tadda lambun Deen wanda aka cikasa da flowers da kuma shukar fruit na nau'i daban²,ga wata ƙorama da take gudana, faɗin haɗuwar wajan dai ɓata baki ne, kwanciya yay a saman makeken royal bed ɗin yana sauke numfashi, suit ɗin jikinsa Ohinoyi ya zare tare da zare masa dugun wandon,ya cire masa talkmansa,duk ya ajjiye gefe guda,ƙura masa idanu yay yana jin wani abu a ransa,sauke numfashi yay kana ya durƙosa ya bashi wani peak a forehead ɗinsa,fita yay bayan ya ƙara masa gudun a.c., Ohinoyi na fita ya nufi plat ɗinsa zuciyarsa babu daɗi ransa kuma ya ɓaci sosai,bai dai nunawa ɗan nasa ba sbd bai son ya fahimci wani abu,shiga yay tare nema wata tattausan kujera ya zauna,babu jimawa Nene ta shigo,tana zama tace "yanzu nasa Jakadiya ta nema min iso wajanka,sai gashi ta dawo tace naje ka amsa,amma wanne kallo kaiwa labarin Yarima,then u'll support him or not?"fesar da numfashi Ohinoyi kafin ya ware manyan idanunsa irin na Deen ya sauke a kanta kamar bai kulata ba sai kuma yace "shi duk inda yaro yake dole sai ya nuna wawta wai?ina da tabbacin Yarima ya sa cewa bama haɗa zuri'a da Hausa Fulani, then yarinyar da yake magana akai is too young,me zata tsare masa, Yarima ɗa nane,inaji ko ke da kika haifesa baza ki taɓa yi masa soyayyar da nake masa,shi kaɗai nake dashi shi kuma kaɗai na mallaka,ina supported ɗinsa akan komai na rayuwarsa,amma a wannan karan bana tare dashi kuma akan wannan mgnar tabbas zai iya ganin fushi na wanda bai taɓa ganinsa ba, bedside ma I'm not interested bana da ra'ayi akan wannan maganar,yaje duk yarinyar da yake so,Nufe,kanuri, Igala,e.t.c ya nema cikinsu ni kuma nai masa alƙawarin a yau basai gobe ba zan aura masa ita,kai daga yau ma ya daina fita ko ina zan sanya a tirkemin sa"yana faɗin haka ya saki ajjiyar zuciya tare da miƙewa ya nufi can cikin part ɗinsa,Nene kam kasa mutsi tayi ita dai harga Allah tana jin tausayin rayinyar amma bata masa sha'awar aurenta,abu kamar wasa yau ƙwanan Deen uku ciff a cikin place hankalinsa yay mugun tashi domin bai taɓa tunanin reshe zai iya zama mujiya,kullum cikin roƙan Abban nasa yake amma fafur yace sam bai yadda ga wannan yarin IZE babu irin sin babu irin son da ba tai masa yaƙi kulata, tashin hankali kenan, lokacin da Deen ya gama haɗa kayansa zai bar gidan kasawa yay bai kuma san dalili ba, yau yana zaune saman sofa daga shi sai 3gauter ya rame ya faɗa sosai amma farinsa na nan sosai,kallo guda dai zakai masa kasancewa yana cikin damuwa,sallamar da yaji yasa ya ɗago kai kallo ɗaya yay mata ya ɗauke kansa tare da rufe idanunsa, ƙarasa shigowa cikin parlour'n tayi,wata budurwa ce aƙalla zatai shekara 30 ɗin nan,tana sanye da duguwar wacce ta matseta duk surar jikinta ana gani, jikinta na rawa ta zauna kusa dashi tare da shafa fuskarsa tace "baby wai wacce yarinya ya wacce ta nifi?duk kabi ka tashi hankalinka,ko wani ataimaka wanda kake tunanin ni bazan maka ba?wlh komai kakeso zan maka"shiru yay mata kamar ba dashi take magana ba,jin shirun yay yawa yasa tace "dawowata kenan daga Dubai Mami ta kira ni take gayamin abinda ke faruwa, hankalina ya tashi sosai duk yadda akai asiri tai maka nasan my man ni kaɗai ce a gabansa"still bai kulata,zamuwa tai ta zauna saman cinyarsa tare da shafa beard ɗinsa tace "i know your problem baby"ta faɗi hakan tana nufar bakinsa domin yi masa kiss,da sauri yasa hannu ya hankaɗeta,kafin ya zare belet jikinsa da niyar dukan ta kuma sai ya fasa ya cillar, Murmushi tai tace "what!? Da nufinka duka na zakai?"a hasale ya sanya hannunsa cikin sumarsa kansa wacce take a hargitse ya ƙara bajeta saman fuskarsa ya fara Safa da marwa cikin parlour yana fesar da numfashi, hannunsa ya dunƙule ya kai wa cenema ɗin parlour'n duka,duk girman ta da ƙwarinta amma sai ta fashe jikake tartsatsa tassss,da hannu ya shiga nuna Ize cikin wata murya yace "ke daman jaka ce bani da labari?ni zaki sawa tsatstsaman bakinki a nawa, over my death body wlh,banda wari da ƙazanta mene a bakinki?bari kiji ko zan mutu banyi aure ba wlh tallh nafi ƙarfin ni ALIYOU na aureki,bare har kiyi tunanin haɗa jiki dani,oyaa leave my room Ize Sharif Saleh"ganin yadda jikinsa ke vibration yasa ta miƙe da gudu tai waje,a babban parlour na tsakiyar sides ɗin ta samu Nene wacce suke ce mata Mami tana zuwa ta faɗa jikinta tare da rushewa da kuka,cikin kukan take faɗin "Mami wlh sunma baby asiri,na shiga uku yaya zanyi da soyayyarsa?"bayanta Mami ta shiga bubbugawa tare da faɗin "kada ki damu Hubby yace a yau za'a ɗaura maki aure dashi,yanzu haka suna can suna shiryawa a fada,dan haka tashi maza kije kiyi wanka ki shirya a wannan karan dukkan abinda zaki masa dole ya hqr tunda kina ƙarƙashin inuwarsa ne"wani sanyi Ize taji a zuciyarta tama rasa how happy she's,da sauri ta miƙe ta nufi part ɗin Mami,bayan sallar Asr, Ohinoyi ya shigo cikin side ɗin sanye Da Kaya na alfarma kana ganinsa kasan yana cikin farin ciki,bai yadda ya shiga plat ɗinsa ba, Jakadiya yasa ta kira masa Deen,tana zuwa plat ɗin ta samesa ƙwance saman Italian carpet yana sauke numfashi hannunsa riƙe da saitin zcyarsa, rusunawa tai tace "Allah ya taimaki Magaji ya ƙara maka lafiya Ohinoyi yana kira"tana faɗin hakan ta fice da sauri,sai da ya shafe 10 minutes sannan ya miƙe yana layi haka ya fice daga plat ɗin nasa,a zazzaune ya samesu Abba,Mami, Yayinda,Tiraki,yana zuwa ya zauna chan nesa dasu tare da sunkuyar da kansa,gyaran murya Ohinoyi dan maganar da zai faɗa bazai iya jira sai wani ya faɗa ba,kallon Deen yay yace "ALIYOU" shiru Deen yay sai da Ohinoyi ya ƙara faɗin "Aliyou"sannan ya buɗe baki kamar mai kuyan magana yace "yes Abba"tunda Ohinoyi yaji Deen yace Abba yasan cewa ba ƙaramin fushi yake dasu ba, Murmushi yay yace "da farko nidai uba ne a gareka,ko yarda ko karka yarda i don't care,ina da ikon da zantar da hukunci a kanka,ka zagi ƴar Mutane akan kawai tace tana sonka,to albishirinka?a yau basai gobe ba an ɗaura auranku dakai da yarinyar,da sauri ya ɗaga kanka yana kallon Abban nasa,sai yau ya ƙara tabbatarwa baya tausayinsa,a rasa dawa za'a haɗa shi aure sai da tsohuwa,ƙwafa kawai yay yaci gaba da sauraran abinda Ohinoyi ke faɗa "wlh koda wasa naga ka ɓata ran yarinyar nan sai naka ran ya ɓaci tabbas,babu ruwana da kana sonta ko baka sonta tashi kaban waje stubborn friend kawai"babu musu Deen ya miƙe tsaye daga shi sai 3gauter da farar singlet ya nufi hanyar barin side ɗin gaba ɗaya,da sauri Nene tace "ina zaka kuma Besty?"tsayawa yay muryarsa fes babu tashin hankali yace "wai zan bar maku gidanku ne,bari kuma na har abada,kunyi aure ko?to Tabbas da kanku zaku warwaresa,zanje inda na saba rayuwa dama nazo ne wajanku a matsayin ku na wanda suka haifan,ina tunanin zaku share hawaye ne ku tauyamin ashe ba haka bane,nai kuskure da har na yarda zaku iya tayani neman abinda nakeso,amma babu komai kuna da iko akai na,amma wlh wlh nida zaman gida nan uhm..,"bai ƙarasa faɗa ba yay ficewarsa waje,wani kallo Ohinoyi ya bisa dashi yana jin zcyrsa na bugawa kafin ya saki wani Murmushin takaici ya miƙe tsaye tare da shigewa plat ɗinsa,kuka Mami tasa tana faɗin "wanne irin zuciya Aliyou yake dashi ne? Allah kai ka bamu wannan stubborn son ɗin Ubangiji ka daidaita maza zafin zuciyarsa".a chan asibiti kam Dr Sufyan ne cikin wani hali ganin har anyi ƙwana biyu babu Deen babu labarinsa,daman da wahala ace saurayi kamar Deen zai iya salwantar da yaruwarsa akan wata ƙaramar yarinya,yay trying number sa amma ko shiga ba tayi kullum a kashe,sabon Dr ɗin da yazo ne ya shigo cikin office ɗin tare da neman wajan zama ya zauna,kallon Dr Sufyan yay yace "what's the matter?"Dr Sufyan ya sauke numfashi yace "maganar yarinyar Moon kada ai saken da idanuwan ta zasu sulwanta" kallonsa kawai saurayin yay kafin ya miƙe yace "a shirya operation yanzo"yana faɗin haka ya fice daga office ɗinsa yana shiga ya Zara farar rigar jikinsa ya sanya wata green ta aiki tare da sanya facemask ya rufe fuskarsa,kai tsaye ɓangaren tiater ta nufa lokacin har an shigar da Moon,su Nana na tsaye bakin ƙofar,bai kulasu ba ya shige cikin tiater room ɗin,suna tsaye wasu likitoci suka shiga cikin tiater room ɗin sanye da kayan aiki,suna tsaye aka kunna wutar taiter, miƙewa Nana tayi ta fara addu'a Salmerh kasa zama gaba ɗaya addu'ar ta bai huce Allah yasa ai aiki lafiya ba, almost 2hours kafin a kashe wutar,chan kuma aka buɗe ƙofa ƙyakkyawan Dr ya fito ba tare kuma daya kalli su Nana ba ya shige office ɗinsa,wasu likitoci ne suka turo gadon Moon zuwa ɗakin hutu,tana ƙwance samɓal idanunta duk aduga da bandeji,bayansu sukabi har zuwa special room ɗin da aka ajjiye Moon,wani Dr ne ya kalli Nana yace "Dr yace na faɗa maku nan da ƙwana biyu za'a cire bandejin, congratulations aiki yay ƙyau"hamdala sukai atare kafin su nufi Moon,tana ƙwance amma fuskarta a kwaɓe kamar mai shirin yin kuka, sun nan tare da Moon har tsahun ƙwana biyu,a ranar ƙwana biyun da safe sabon Dr ya shigo,sanye da fararen kaya na likitoci idanunsa sanye da farin glass yay ƙyau sosai kamar Bature,hannunsa duk suna cikin aljihu,kallon su Nana yay yace "zaku iya jira a waje"fita sukai sudai basu san me ake ba sai kukan Moon da karaɗe ward ɗin tana kiran sunan Dad,bayan kamar 20minutes Dr ya leƙo da hannu ya kira su Nana kana ya koma ciki,da idanu Moon tabi Nana dashi tana mussiƙe idanunta sai kuma ta ƙara fashewa da kuka tace "i can't see it sosai komai dishi²"Murmushi yay mata yace "amma kina gani ko yaya?"kai ta gyaɗa masa, yace "Are u sure?" Nan ma kaita gyaɗa masa, wani ɗan ƙaramin box ya buɗe ya ciro wani siririn farin glass medical ya fito dashi a hankali kuma ya nufi manyan idanunta wanda sukai jaaa,kana ya maƙala mata, wow! Ya faɗa a ransa ganin yadda glass ɗin yay masifar yi mata ƙyau, ɗan washe baki tai tace "ma sha gani na ya dawo gareni" kallonta gaba ɗaya suke, itama kalle² ta fara kafin tace "where is my Dad?" Shiru sukai mata shi kuma Dr juyawa yay ya fita domin ɗauko mata wasu magunguna, fashewa tai da kuka tare da sauka daga kan bed ɗin ta nufi fita daga cikin room ɗin, Salmerh ce tabi bayanta tana "come back Moon,ur Dad is coming soon"tana buɗe ƙofar domin fita shi kuma yana buɗewa domin shigowa,karo sukai da juna kanta ya bigi ƙafafuwansa, ƙara ta saki tai baya sai kuma ta buɗe Murya da ƙarfi tace "Dad..!! Dad.."sai kuma ta faɗa jikinsa tana sakin sabon kuka, lumshe idanunsa yay yana jin zuciyarsa na bugawa da ƙarfi, miƙewa su Nana sukai tare da barin ɗakin,gaba ɗaya sunyi mmkin ganin sa kamar an kurosa daga shi sai 3gauter da farar singlet,yadda dake kuka sosai yasa a hankali ya miƙe da ita tare da nufar bed da ita,zama yay yana jin jiri na ɗibansa, kallonta kawai yake with much surprise ya kasa tantance abinda idanunsa suke nuna masa,jin yay mata shiru yasa ta ɗago kai tace "Dad..."sai kuma ta ƙara fashewa da kuka,rasa me zai mata yay kawai sai ya haɗe fuskokinsu waje guda ya shiga sauke mata numfashi a fuskarta,tsayawa tai da kuka ta shiga kallonsa,cikin Muryar kuka da shagwaɓa tace "Dad kaima ciwo kai?"kasa yi mata magana yay sai idanunsa daya sauke saman lips ɗinta da suka jiƙe da yawo yake kallah,ganin zata ƙara magana yay saurin sanya tattausan bakinsa cikin nata,wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke,yana shirin kissing bakinta yaji an ɗan bubbuga ƙofar,a hankali kamar wanda ƙwai ya fashewa ta ɗaga kansa yakai dubansa zuwa ga baƙin ƙofar,tsaye ya gansa cikin shigar likitoci idanunsa sanye da glass ya sanya hannunsa ɗaya cikin aljihu ɗaya kuma yana rike eyes drugs ɗinta, murya chan ƙasa Deen yace "FAROUK.... _Osheeeeyy👯🏻‍♀️👯🏻‍♀? baby say something, something, darling say something, something,so guys ga update mai zafi nan more than 5readmore,kune za kumin hukunci ya dace kuyi COMMENTS ko yaya?ya dace kuyi share ko yaya?,bazance komai ba ra'ayinku kawai na keson ji🥰👌🏼_ 9/12/21, 5:37 PM - Buhainat😝: *? MOON?* _✍? NIMCYLUV_ ELEGANT ONLINE WTITERS _33_34_ *_As we witness this special day of Arafat, ya Allah! We know we can’t escape our return to you. Make our deeds acceptable and sins forgiveable. Let our last day to be the best day of our lives and admit us, our parents , family, friends and love ones into jannatul Firdausi_* ```SUBSCRIBE``` https://www.youtube.com/channel/UCcAjVQ74qod9_dL0e_AqkiQ *DUNIYAR LITTAFAN HAUSA TV* Wani ƙasaitaccen Murmushi Farouk yay tare da ƙarasa shiga cikin room ɗin, kujera yaja ya zauna idanunsa na kan Moon wacce tai ƙwance jikin Deen tana sauke ajjiyar zuciya,kallon Deen yay kafin yace "I'm sorry fa,na ƙatse maka hanzari" idanun Deen a rufe bai ce komai ba while hannunsa na cikin sumar Moon yana ɗan tura yatsarsa ciki, Farouk yace "ohyya baby come and collect your medicine ok"maƙale kafaɗa tayi tana juya fararen idanunta a cikin glass,can kuma ta turo baki gaba tace "a'a,kaga Dad na ya dawo ko?dan kaji gida zai mai dani" Murmushi yay mata kafin ya ce "congratulations baby ur Dad is back"ya faɗi hakan yana ciro wani farin glass mai ƙyau dai-dai fuskarta wanda yasa a ƙara yanka mata domin ta dinga sauyawa,kallon Deen yay wanda har yanzu bai magana ba still idanunsa suna lumshe yana sauraren yadda zuciyarsa ke beating vry fast, Farouk yace "excuse me my friend" sai lokacin ya ware gajiyayyun idanunsa wanda sukai jaa,ba tare kuma da ya ce komai ba ya ɗan zame Moon daga jikinsa,saurin kallonsa tai tana kwaɓe fuska kamar zatai kuka, yatsarsa yasa saman lips ɗinsa alamar "shiiiiiit" shiru tai kanta kawai ya shafa tare da miƙe tsaye,ganin haka yasa itama da sakko daga bed ɗin zata bi bayansa, kallonta yay ganin tana shirin yin kuka ya durƙosa dai-dai tsayinta ya tsareta da idanunsa,kafin yay magana tace "Dad are you going to leave here?" Girgiza mata kansa yay tare dasa hannunsa ya tura sumar kansa baya,cikin cool voice ɗinsa ya ce "nope! i want freshen up" kwaɓe fuska tai tace "to kaje dani" miƙewa yay yace "ok bari na kira Mummy" washe baki tayi tace "zaka dawo ai?" Kansa ya gyaɗa mata itama tace "to muƙullah" waro manyan idanunsa yay ya shiga juya eyebrow ɗin sa,bai aune ba yaji ta haɗe ƙaramin yatsarsa da nata kana takai nata yatsarta baki,can kuma ta zare tace "to munƙulla" kanta ya shafa ba tare kuma daya kalli Farouk ba ya juya ya fita, Farouk ya saki Murmushi ya ce "he's leaving" juyawa tayi tace ta washe baki tace "laa kaima kana da irin na Dad ne"kasancewar Farouk mai yawan fara'a yay dry ya ce "meke nan?" Ƙarasawa inda yake tai tana gyara glass ɗin idanunta tace "ur beared" ta faɗa tana nuna sajen da gemunsa, lumshe idanunsa yay kana yaja gemunsa mai ɗan tsayi ya ce "yeah! u're right" itama dry tai masa tace "and then..,"sai kuma tai shiru yace "he's handsome more than me,right?" Duk da cewa tana da ƙuruciya though bai hanata yin mmki ba,ganin duk abinda take shirin faɗa yana faɗa kamar ya shiga ranta,shiru tai masa shima kallonta yay kana yasa hannu ya zare glass ɗin idanunta saurin runtsa idanunta tayi sbd dishi² data fara gani,ya daɗe yana kallonta ganin yadda ta marai-raice fuska yasa yay saurin sanya mata sabon medical ɗin, fuskarsa tabi da kallo tai shiru kamar mai tunani, hannunsa yasa ya taɓa ta ya ce "what are u thinking?" Da sauri tace "i think kamar na taɓa ganin ka"zaro idanu waje yay yace "wa? ni? at where?" Ya jera mata ta tambayar, girgiza kai tace "i have no idea,amma dai kamar na san fuskar" Murmushi yay a zuciyarsa yana mmki wayo irin na Moon,maganin ya fiddo ya bata kana ya ɗiga mata,yana zaune ya zaro wata duguwar chocolate ya kama hannunta ya sanya mata, juya chocolate ɗin tayi tace "laah! Kai kam kana da kirki,ni Dad bai taɓa bani ba" Farouk ya miƙe tsaye yace "to gashi nina baki,idan kina so wasu ba I'll give you" Murmushi tai masa tace "thank you" har yaje ƙofa tace "tafiya zakai kai ma?" Girgiza kai yay yace "ina da marasa lfy I'll be back" tace "ok bye Yayeeh" sosai yaji sosai yay masa daɗi bai ƙara magana ba ya fita, Deen na fita ya shige office ɗin Dr Sufyan a zaune ya samesa yana duba wasu files,kallon Deen ya ce "have a seat sir" bai Musa ba ya zauna dan bai san long talking, Dr Sufyan ya dubi Deen sosai yace "mun zuba idanun ganinka har mun gaji,banda Dr Farouk ya ƙara mata scanning ya tabbatar idan akai mata operation ganinta zai dawo da taimakon medicu da tabbas Moon ta zama makauniya, makauniya kuma ta har abada,ya kamata kawai Dr Farouk gdy?" Tunda ya fara magana Deen yay ƙasa da kansa yana sauraransa har yaje ƙarshe cikin ransa ya ce "they're difference type of people, ƴan ƴan ƴan kamar parrot" a zahiri kuma ya fesar da numfashi mai zafi ya kalli Dr ya ce "then what?" Dr Sufyan ya ce "Allhamdulillah! Ur daughter Moon is back,bata matsalar komai amma sai gobe zamu sallmeta sbd za muyi mata p.c.v kuma adadin jikinta" jinjina kai Deen yay ya ce "ka ban ita goben zan kawo ta" girgiza kai Dr Sufyan ya ce "a'a ka jira zuwan goben coz aƙwai maganin da za'a sanya mata da daddare" bai ƙara magana ba ya miƙe tare da ficewa daga office ɗin,yana fitowa Farouk na fitowa daga cikin room,bai tsaya jiran wani abu ba ya fice daga ward ɗin, a bakin hospital ɗin ya tsaya babu jimawa mai taxsi ya zo,shiga yay har sukai nisa sannan mai taxsi ɗin ya ce "sir ina muka nufa?" sai lokacin Deen ya tuna bai ma gaya masa ba,nan yay masa bayanin inda zai kaisa,a tangameme gate ɗin gidan mai taxsi ɗin ya tsaya,yana fitowa Ovasi na fitowa da mota,tsayar dashi yay kafin Ovasi yay magana Deen yace "bashi 5k" yana faɗin hakan ya shige cikin gidan daman gate keeper ɗin mai rufe gate ɗin farko ba,da gudu ya shiga gate ɗin a haka ya nufi gate na biyu yana zuwa securities ɗin suka buɗe masa,a ƙofar da zata kaisa babban parlour na farko ya nufa yana zuwa ƙofar ya buɗe,ta ƙofar baya yabi har zuwa flat ɗinsa,kai tsaye ya shige bathroom ya sakar kansa ruwa mai sanyi, ajjiyar zuciya ya shiga saukewa yana fesar da numfashi runtsa idanunsa yay sbd maganar Besty dake dawo masa cikin kunne, da zuciyarsa ya fara magana ya ce "ko zanci babu feelings ya kashe ni bazai taɓa iya haɗa shimfiɗa da that stupid gril,yooo uban me zan samu a jikin ta? even my brest i think yafi nata and a haka take son ni Aliyou Eneye Ahuoyza ya ƙwanta da ita,no....!! Shirme i shocking a beautiful brest mai girma da tsari wanda zai bani soo much enjoy,and my dick...,"sai kuma Zuciyar tai shiru kafin ta ɗura da faɗin "I'll find a beautiful lady, mai tsarkakken jiki ba bombom da pubsy ɗin da yake na ƙaza mai aka gama gantali dashi ba"haka zuciyarsa tai ta masa surutai har ya kammala wankan ya fito,ko ruwan jikinsa bai goge ba ya faɗa saman bed yana sauke numfashi sai a lokacin yaji wani zazzafan zazzaɓi da ciwon kai sun rufe ga kuma ya ƙure gudun a.c haka ya ƙwanta ko sallah da ƙayar yake samun damar tashi yayi bare fita waje,hakan yasa dole ya hqr da zuwa hospital ɗin,amma har ransa bai so barin Moon cikin asibitin ba,yana ƙwance da ƙyar yasa malt daman abinci ba damunsa yay ba,a haka har dare yayi. at the same day a hospital Moon tun tana saran ganin Dad harta fidda rai ta shiga kuka tana cewa Nana ta kaita wajansa koya ƙara tafiya ne, a haka Farouk yayta lallashinta amma sam taƙi yarda sai birgima take ɗauka ta yay ya sanyata a baya yana mata dry yace "ohhyaa sleep baby tunda kin zama mrs cry" yadda yake jijjigata a baya yasa ta saki dry tana ƙara kwanciya a bayansa a haka ya samu hartai bacci ya ƙwantar da ita,wajan 2hours da baccinta ta farka tace "Mummy is he back?" Nana tace "Yeah! He is kina bacci" kwaɓe fuska tayi tace "yana ina?" Nana tace "he already left,amma yake siyo baki chocolate yanzo zai dawo"kafin ta ƙara mgn Nana ta miƙe tsaye tace "muje nai maki wanka kiyi sallah ga issha'i har yayi" turo baki Moon tai tace "Mummy ni zanyi da kai na" kallonta Nana tai sai kuma tace "ok!bari na haɗa maki ruwa" shiga bathroom ɗin tayi ta haɗa mata warm water a jakuzzie kana ta fito ganinta a tsaye yasa tace "jeki kada ki manta da alwala ki wanke baki kinji" kai Moon ta ɗaga mata harta shige bathroom ɗin,tana shiga ta zare ƴar duguwar rigar jikinta a gaban mirror ta tsaya tana kallon kanta harta kawo idanunta zuwa kan ƙirjinta,zaro idanunta tayi ganin nipples ɗinta sun kumbura tana taɓa wa taji zafi,ihu tayi wanda yasa nana zuwa cikin bathroom ɗin da gudu, ganinta tsaye naked yasa Nana tace "what is this?"kamar zatai kuka tace "Mummy ƙurjine ya fito min wallahi"Nana ta waro idanu tace "a ina?" da sauri ta nuna mata ƙirjinta dry ce ta kusa kama Nana ta tsuke bakinta, ƴan nonuwa ta gani sunyi jaa, jinjina kai tayi tace "ayya ba ƙurji ba ne" Moon wacce ta marai-raice fuska kamar zatai kuka tace "mene?" Nana tana juyawa tace "we call it irgar dangi, don't worry ok!" tana faɗin haka ta fice daga bathroom ɗin,Moon kam abin ta gani kamar a mafarki musamman da taga duka right and left sides ɗin brest ɗinta ko wanne yay tsini,a haka tai wankan ta fito ɗaure da towel, lotion ta bata ta shafa ita kuna ga gyara mata gashinta ya sauka har baya kana ta naɗesa a tsakiyar kanta kamar alƙali,wasu black ɗin riga da wando ta bata ta saka wanda suke da ratsin jaa, gaban rigar anyi rubutu da red stones an saka _CUTIE_ tai ƙyau kamar ƴan India yawa,tana zaune Nana itama tai wanka sai zabga ƙamshi take, tea haɗawa Moon tasha kana ta bata maganinta Ibuprofen da diclofenac sodium tasha, alrdy daman Salmerh ta tafi sbd kiran da Damus yasa akai mata, turo ƙofar akai da sauri Moon ta ɗaga kanta tana son taga waye ƙilan Dad ɗinta, Farouk ne ya shigo sanye da farin yadi mai ƙyau sai ƙamshi yake,amsa sallamar Nana tayi Moon kam ɗauke tayi tana turo baki,a haka Farouk ya ƙarasa shigowa ciki yace "how are feeling now?" shiru tai masa sai da Nana ta taɓa ta sannan tace "Allhamdulillah Yayeeh" kai ya jinjina yace "good" kallon Nana yay yace "bari a sa bata maganinta kada a bar haske a ɗakin please" tace "in sha Allah" ƙwantar da Moon tai tare da zare mata medical ɗin,shi kuma ya ɗiga mata maganin,kuma ta sanya sbd zafin da taji kanta ya shafa ya ce "sorry baby" yana tsaye har bacci ya ɗauke ta,sallama yaywa Nana then ya fice daga room ɗin,ita kam Nana mmki ne ya gama cika ta yadda taga da gaske nono ne ya fara fitowa a jikin Moon ita tunaninta tai ƙarama amma ba Abin mamaki bane musamman idan ka duba yadda Moon ta samu hutu idan aka gaya maka shekarunta za kace ƙarya ne sbd girman jikinta,kallon farko zaka iya baya 15yrs to 16 tana da tsayi da jiki ma sha Allah, daman bambancin yaran hausawa da Turawa kenan,ita dai Moon ƙilan fulani ce amma yanzu hutun data samu da kuma wanda tayi a baya zaka iya kallanta kace baturiya ce ita, dole tasan yadda zata koya mata rufe jikinta,tana wannan tunanin wayarta tayi ƙara ganin sunan Ammar na yawo yasa tai answering ya ce "gani a hospital ɗin" zaro tayi domin ta manta yace mata zai zo, jiki a sanyaye ta ce "ok! Gani nan" da hasken wayarta tai amfani ta fita daga ɗakin kasancewar Farouk kashe hasken room ɗin da zai fita,babu jimawa suka dawo tare shine ya fara shigowa kana Nana key taiwa ɗakin kafin ta juyo ya haɗa jikinsa da nata yana shaƙar ƙamshin parfume ɗin data sanya,a hankali kuma ya ce "i missed you baby, i missed your sweet booms and pubsy,wlh a matse nake kamar naci babu shiyasa nai decided na zuwa kozan rage a nan" kallonsa tayi sai kuma ta kalli Moon wacce take bacci sai sauke numfashi take,kafin tai magana Ammar ta turata saman bed ya shiga lallubarta bisa dole ta fara basa martani domin an riga da ansa bata da abin, suna tsaka da hutawa taji Muryar Moon na cewa "Mummy what happened to you,why are u screaming?" da sauri ta juyawa tare da ture Ammar da hannunta ganin yaƙi ɗagata yasa a hankali ta ce "please ɗagani" bai ma san me take cewa ba sbd gaba ɗaya baya hayyacinsa, Moon dake sakkowa daga saman bed ta ce "Are you okey,and why the room is dark? I can't see you, where are you?"ta faɗi hakan tana tsayawa a tsakiyar room ɗin,kasa magana Nana tai sbd yadda Ammar ke ratsa ta da ƙarfi,kuka Moon ta fashe dashi sbd tsoran daya gama cika ta,cikin fisgar numfashi Nana ta ce "see me here,am here daughter" da sauri Moon ta fara bin direction ɗin da taji muryar Nana a haka harta kawo inda suke ƙwance, da sauri Nana ta fisge jikinta tare da miƙewa tsaye,ita dai Moon tsayawa tai sbd ganin kamar mutum a ƙwance ga wani abu kamar maciji daya tashi tsaye,tafiya ta farayi zuwa wajan Nana tai saurin jan hannunta tai mayar da ita kan bed ɗin, Moon tace "you're naked Mummy"saurin matsawa wajan duhu tayi tare da lalubar hijab ta sanya,surutun Moon har tsoro yake bata sam bata iya ganin abu tai shiru,a haka ta samu ta koma bacci. Washegari da safe bayan sun idar da sallar ta haɗawa Moon ruwa wanka tayi ta shiryata cikin blue ɗin Pakistan masu ƙyau,kana ta haɗa mata tea mai kauri tasha,kallon Moon tayi tace "zamu je gida yau" da sauri Moon tace "Are you serious Mom?" Nana tace "yeah" sai kuma tace "mene rukunan musulunci?" Dry sosai Moon tai tace "Are you exactly ask me?" Nana ta ɓata rai tace "Yap!idan baki sani ba I'll teach you" Murmushi kawai tace "Rukunan musulunci (arkān al-islam) guda biyar ne, aƙwai *Shahada* (imani) itace mika wuya da tabbatar da imani,da basa gamu dake yarda da cewa babu abin bautawa inba ALLAH ba, sai kuma *SALLAH* (salāh) itace bautar musulunci, Sallah ta ƙunshi yin salloli biyar kamar yadda sunan yazo dashi; Fajr (subhi) Dhuhr (rana) Àsr (Yamma) Maghrib (Almuru) da kuma Ishā (dare), sai kuma *ZAKKAH* Zakkah rukuni ne daga cikin Rukunan musulunci guda biyar,ana bayar da wani sashi ne na dukiyar mutum idan dukiyar ta kai nisabi, sai kuma *SAWM* Azumi rukunin imani ne daga cikin Rukunan musulunci guda biyar,ana kin cin abinci ne da kuma ƙin shan abun sha tin daga fitowar alfijir har zuwa faɗuwar rana,haka za'ai tayi har sai anyi wata ɗaya, sai kuma *HAJJ* Hajj itace ziyarar ibada dake faruwa kowacce watan musulunci e.t.c" tunda ta fara magana yake kallonta with soo much surprised ko ita bata iya kawo Wannan baya nan, ajjiyar zuciya ta sauke tace "i want to ask you something,amma bari muje gida" a nutse Deen ke tafiya yana sanye da sky blue na suit wanda sukai masa bala'in ƙyau,ga yadda gashin ƙansa daya sauka har wuyansa ko ɗaure sa baiyi ba, sai zabga ƙamshi yake ya sanya baƙin glass a idanunsa,yana shirin fita suka haɗu da Damus tsayawa yay yace "thank God baka fita ba,anyi posting ɗinka zuwa NIGER aƙwai yaran da ake saka ran za'a samu acan,amma zai ai masu bayani akan karatu ne na scholarship, wanda gwamnati zata ɗauki ɗalibai an buga komai daga Form zuwa I.D da shaidar komai,an ajjiye maka private jet,kuma a week ɗin nan ake son tafiyar ka,oga Taju da kansa ya turo ta email"tunda ya fara magana gaban Deen ke sukan uku², idanunsa akan Damus yace "how many days tafiyar zai ɗauka?" Wani irin Murmushi Damus yay yace "days? We're talking about some years,wajan 2yrs zakai"kasa magana Deen yay sbd ruɗu daya shiga, idanunsa ya ɗauke ya nufi hanyar fita Damus yace "am sorry na fito da Eki sbd suman da yake sai da na kaita asibiti ma". _3days ago_ Deen ya gama duka abinda zai na nemawa Moon boarding school,wacce na kasance primary kuma yaci Sa'a za'a sanyata a primary 5,shekara na zuwa zata zana common interest,yanzu haka rana kawai yake jira babu wanda ya gayawa sai Nana sa Salmerh, ana saura ƙwana ɗaya tafiyar Moon ta fito daddare sbd yunwar data keji,ganin duka parlour'n duhu yasa tafara tunanin komawa cikin bedroom sbd sheƙen tsoro gareta,ta juya kenan taji an rungome ta tare da sauke numfashi,tana shirin yin ihu yay saurin sanya hannunsa ya rufe mata baki,ya daɗe tsaye da ita a jikinsa ya sauke ajjiyar zuciya a jajjere kafin ya saketa ya juya da sauri yabar wajan,da gudu itama ta juyawa ta shige bedroom ta rufe jikinta da duvet,kuka ta saki ganin ita ɗaya ya tangamemen bedroom ɗin domin Nana ba a nan ta ƙwana ba, washegari Deen yasa Nana ta shirya Moon ko takalmi bai bari an ɗauka ba sbd bai son a fahimci wani abu,tana gamawa ta nufi inda yake tsaye zata faɗa jikinsa yay saurin haɗe rai tare da matsawa gefe, Nana dai kamar zatai kuka haka ta tsaya har suka fice daga cikin gidan, sosai yay tafiya mai tsayi kafin ya kawo makarantar mai suna *SHASHEEN SCHOOL & CADET ACADEMY* _Shaheen School & Cadet Academy is located at Block-C, House 30, 1 Rd Number 3, Dhaka 1219, Bangladesh, Dhaka Division._ parking yay a harabar babbar makarantar, jingina yay a jikin kujerar motar yana jin zcyrsa nayi masa zafi,banda sauke ajjiyar zuciya da fesar da numfashi babu abinda yake, idanunsa a lumshe yaji tace "Dad da gske are you going to leave here?"buɗe idanunsa ya sauke a kanta kafin yay magana ta shige jikinsa ta fara sakar masa kuka,kasa magana yay sai kallonta sa yake chan ya ɗan miƙe tare da saka hannunsa ya ɗagata daga jikinsa yace "bance ki daina shiga jikina ba?" Idanunta na zubar da hawaye tace "am sorry please Dad,amma dan Allah kada ka barni nan tsoro ina"fuskarsa a haɗe kamar hadari yace "okey! Kenan kowa sai ki shige jikinsa you don't care muharraminki ne ko a'a,look Maimunatou wlh tllh billahi da wasa kika bari wani ya riƙe hannunki daga ke harshi sai na yanke hannayenku,am not ur age mate da zanna rantse maki" kuka kawai take ba tace masa komai ba domin bata gama fahimtar maganarsa ba, hannunsa ya zura a cikin aljihu ya ɗauko wani ring daimond ring da aka rubuta A&M sai kuma ya ƙara ɗauko wata necklaces itama an sanya harafin A&M,bai ce mata komai ba ya kama hannunta ya sanya mata ring ɗin,kana ya jawota jikinsa sosai ya zare baby hijab ɗin jikinta ya sanya mata sarƙar,kallon yadda ring ɗin yay mata ƙyau kafin ya kalleta yace "kisan al'ƙawari?" Kai ta ɗaga masa kana yace "good! Kina son kirasa Dad naki?" Da sauri da girgiza kai tana ƙara sautin kukanta yace "great! So keep this ring for you forever,da wasa kada ki cire wannan shine zuciyar Dad naki,idan kika sake wannan ring ɗin ya ɓata to ki tabbaaty Ur Dad is going to die" ƙanƙame hannunta tayi tare riƙe taci gaba da kuka, rungome ta yayi sosai yana zuciyarsa na bugawa da ƙarfin gaske, a hankali kuma cikin wata daddaɗar muryarsa mai ratsa zuciya ya fara yi mata waƙa mai daɗi. _🎻🎻 I don't know when am coming back, i will be gone for a little while, but i will keep myself for me and you, i will be back for you, i dunno what the feature brings, but i want to be with me I go de hope and pray Make You wait for me, i will come back for you darling🎻🎻🎻_ Luff tai jikinsa tana sauke numfashi, jin ana Knocking ƙofar motar yasa tayi saurin ƙanƙamesa tana girgiza kanta, a hankali yay copping face ɗinsu yana fesar da numfashi kafin cikin cool, calm, and sexcy voice yace "look at me" kallonsa tayi a hankali kuma yace "open your mouth" nan ma ta buɗe bakinsa as he said, lumshe idanunsa yay slowly ya ɗura tattausan bakinsa cikin nata kafin ya ƙara rungome ta a jikinsa cikin nutsuwa ya kama tongue ɗinta da sauri kuma yay mata wani ƙyakƙyawan kiss idanunsa na kawo ƙwalla ya fara zuwa hannunsa ta ƙasa rigar ta.. *ALLOW ME TO ENJOY MY SELF👯🏻‍♀️👯🏻‍♀️💃?* _Hahahha Wlh aƙwai update mai zafi idan har akai comments da share,i promise you guys zan baku happy sallah readmore 10 cif, idan kuma ba'ai ba wlh zan ajjiye posting littafin sai na gama UNCLE NE, domin niba gantalalliya bace da zanna abu as free babu yabawa ba, dan haka the choice is yours 🌚 masu son littafin UNCLE NE just pay 300 Naira 600 for vip account details 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 na gama book 1 2 ina 3 kuma shine end_ 9/12/21, 5:37 PM - Buhainat😝: *? MOON?* _✍🏻NIMCYLUV_ _35-36_ MOON Kallon Dad ɗin nata kawai take,domin ta kasa fahimtar abin da yake son ce mata,abu guda ta sani shine ya kawo ta karatu,sai kuma kallamar al'ƙawari daya faɗa wannan ta zauna a brain ɗinta,a hankali Deen ya fesar da numfashi daga cikin hancinsa ta daki fuskarta,saurin lumshe idanunta tayi sbd wani ɗumu da taji ya ratsa ta,zare bakinsa yay daga cikin cute mouth ɗin ta, lumshe idanunsa yay yana jin wani abu na ratsa masa jikinsa from head to toe komai nasa yaji ya koma very weak kamar dai bashi ba,ya rasa dukkan wani energy ɗinsa, jingina bayansa yay da jikin kujerar yana fesar da numfashi ga wata ajjiyar zuciya da yake saukewa a jajjere,ta saba ganinsa haka infact ma tunda take da shi zata iya cewa bata taɓa ganin dryarsa ba,amma mood ɗinsa na yanzo ya bambanta da sauran,yarinya ce itama amma tana da fahimtar abu sosai kai tsaye ta fahimci raunin dake saman fuskarsa da kuma tarin damuwa koda ba'a faɗa maka ba ya nayinsa kawai da kuma sauyawar fuskarsa shi zai fallasa abin da ke zuciyarsa, Moon dake sauke ajjiyar zuciya tana kallon Deen cikin siririyar muryarta tace "Daddy to ka zauna kaima" ware gajiyayyun idanunsa yay wanda suka sauya launi ya sauke idanunsa a kanta,a hankali kuma ya sakar mata lallausan murmushi,ganin yay dry yasa ta saki Murmushi itama tana danna yatsarta cikin ramin dimples ɗin sa, lumshe idanunsa kafin ya ƙara ware su a kanta ya fesar da iska mai zafi ta cikin bakinsa cikin wata kasalalliyar Murya yace "Maimu...natou!!" Ya faɗi sunan a rarrabe kafin ya sanya hannunsa ya tallafo haɓarta cikin wata cool, calm, sexcy voice yace "look at ur Dad" da sauri ta sanya idanunta cikin nasa haka nan taji gabanta ya faɗi duk da cewa ita yarinya ce, ƙaramar yatsarsa ya sanya ya fara zagaye lips ɗinta dashi kafin cikin wata ƙasaitacciyar muryrsa mai taushi yace "the you love me? I mean kina son Dad ɗinki?" da sauri ta ɗaga masa kanta alamar "eh" girgiza kansa yay kamar mara lafiya wanda bai son magana yace "no open your mouth and talk" turo bakinta tayi gaba har yana gogar tsinin hancinsa tace "Dad idan ban soka ba wa zanso? You're my everything kai ne komai nawa Dad, Mummy, sister, brother, siblings, you're my world Dad bana da wanda nake so sama dakai" da rinannun idanunsa yake kallon ta,still yana sauke ajjiyar zuciya while hannunsa na zagaye lips ɗinta, lumshe idanunsa ya ƙarayi kafin ya miƙa mata hannunsa yace "promise to me Loly" ba tare data fahimce sa ba ta sanya hannunta cikin nasa riƙewa yay sosai a cikin nasa kafin ya ƙara matsar da fuskarsa sai tin tata yace "wahala, tsanani, damuwa, tashin hankali, ruɗu,firgici, baza ki taɓa manta ALIYOU ENEYE AHUOYZA ba, promise to me Loly?" Cikin rawar murya tace "i promise to you Dad I'll never ever forget you komai tsanani" Murmushin jin daɗi yay yana shafa kwantacciyar sumar kansa wacce ya ɗaure da ribbon kafin ya kuma faɗin "Loly kimin al'ƙawarin baza ki taɓa sauya sunanki daga ɗiyar ALIYOU zuwa wani sunan nada ban ba,zakici gaba da amfani da Maimu..natou Aliyou?" Cikin sauri tace "na maka Dad" ƙuri yay mata da idanunsa wanda suke fidda wani saƙo daga cikinsu kafin ya sauke numfashi yace "if you broke the promise fa?" Shiru tai masa ta kasa bashi amsa domin tasan bata da amsar tambayar sa, tasan cewa ba zata zama babu shi domin shine duniyarta,to kenan dame zai punishment ɗinta? Can ƙasan maƙoshinsa yace "don't worry i know what am going to do" fesar da numfashi yay sai kuma yace "i know one you'll pay for your promise" agogon warist ɗin sa ya duba yaga lokaci na tafiya hakan yasa ya buɗe motar tare da fitowa,da sauri Moon itama ta buɗe motar ta fito,sai lokacin ta shiga ƙarewar harabar Makarantar idanus,sosai makarantar ta shiga ranta komai na makarantar ya birgeta,ga sabbin students nan da ake ta kawowa babu mamaki a makarantar irin tun daga primary election har secondary aƙwai, haɗe rai Deen yay ganin wasu en mata na kallonsa da sauri ya kama hannun Moon ya fara tafiya da ita zuwa office ɗin principal yana zuwa ya tarar babu kowa cikin office ɗin sai shi kaɗai,cike da murna principal ɗin ya miƙawa Deen hannu sukai musabaha kafin ya kalli Moon yace "what's your name?" washe baki tayi tace "Maimunatou Aliyou M.A.D" gaba ɗaya suka kalleta har Deen dake zaune saman sofa yana latsa wayarsa, principal ɗin yace "M.A.D means?" Shiru tai kafin tayi sauri faɗin "Means Maimunatou Aliyou Deen" jinjina kai yay yace "Bravo" Deen wayar ya ajjiye gefe ya sauke mata narkakkun idanunsa yana sauraran interview ɗin da ake mata,can principal ɗin yace "na tabbatar zata iya zama primary 5 a yadda jikinta ma yake ko Jss aka kaita zama zatai,tana da girman jiki"haɗe rai Deen yay ba tare kuma da yace komai ba,a nan principal ɗin ya gama shigar da sauran bayan nan ta kafin yace "am coming" Deen ne ya gyara zama kana ya kalli Moon jin lips ɗinsa sunyi masa nauyi ya sashi yi mana nuni da hannu alamar "come here" da sauri ta ƙara so wajan sa tana zuwa ta tsaya a gabansa idanunsa na kallon can wani waje ya sanya hannunsa ya ɗagota zuwa saman cinyarsa, kamar yadda yay mata shiru yana kallonta itama haka ta kafesa da fararen idanunta masu ƙyau da tsarin gaske, Murya bata fita sosai yace "kiss me Loly" ɗan ƙifta idanunta tayi tare da turo jajayen laɓɓanta,shima turo lips ɗinsa yay kana ya ɗaga gira tare da kwaɓe fuska kamar yaro yace "kiss me Loly or i cry" dry tayi masa sosai kafin tace "laah! Dad kaima ka iya shagwaɓa?" Murmushi kawai yay mata kafin ya sauke numfashi kafin ya kwaikwayi irin muryarta yace "Laaah! A wajanki na koya" dry tai sosai tana shigewa jikinsa aduniya Moon nasun taji mutum kusa da ita kamar mage haka take,gane hakan yasa ya haɗe hannayensa ya rungome ya shiga sauke ajjiyar zuciya ajajjere, ƙara manna kanta tayi saman ƙirjinsa tana jin yadda zuciyarsa take bugawa da ƙarfi, a hankali kuma cikin wata iriyar murya mai sanyi da daɗin saurare yace "Loly..!" Cikin ƙaramar muryarta tace "Yes! Dad" fesar da iska yay ta cikin bakinsa kafin ya sauke numfashi yace "kina son na manta dake?" Da sauri ta girgiza kanta alamar "A'a" jinjina kai yay yana ƙara zamansa yace "Ohyyyaa kiss me idan baki so Dad ya manta dake" bata san mene yake nufi ita dai tasan kiss na nufin sumbata, kuma da yawan lokaci tana gani a Indian series film suna haɗe baki aita bamul², miƙewa tai a jikinsa ta ƙara tsayinta dai-dai fuskarsa lumshe idanunsa yay lokacin da yaji ta sanya bakinsa cikin nasa bakin tayi kissing nasa ya riƙe tongue ɗinta ya fara bata wani hurt kiss mai tsayawa a zuciya ya nayi yana zuƙe tarin yawon bakinta almost 5minutes kafin ya cire bakinsa yana sauke numfashi kafin kuma ya kalleta yaga yadda take ta siɗe bakinta,gira ya ɗaga mata yace "you're the best kisser Loly ehyee" ɓoye kanta tayi ita a dole taji kunyarsa haɗe rai yay sosai kamar bai taɓa drya ba yace "your mouth is belong to me,koda wasa naji saɓanin haka you'll regret Maimunatou" tsoronsa taji ya kamata yasa tai shiru ba tare kuma da tayi magana ba,a haka principal ɗin ya dawo shi da wata student ta secondary section, kallonta yay yace "Meeyrah ga Maimunatou Aliyou Deen,nan ki kaita primary section ki mata special mai mutum biyu sauran baya nan basai na gaya maki ba"rusunawa tayi tace "ok sir" marai-raice fuska Moon jin abinda principal ɗin yake faɗa, miƙewa Deen yay yana kallon idanun Moon, kuka tasa shi kuma da sauri ya fice yabar office ɗin,cikin tafiyarsa mai kama da gudu ya nufi motarsa yana zuwa ya shiga ya jata da gudu yabar cikin makarantar. _300 Naira to pay my special book UNCLE NE 600 for vip 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 masu son ducoment soon zai kammala_ Kuka Moon ta saka tana yin wajan ƙofa zata fita da sauri principal ɗin yace "Meeyrah go with her,idan tai shiru saiki kaita section ɗinsu gobe Monday so by tomorrow morning kije ki kula da ita nasan aƙwai abin da zata buƙata" durƙosa wa tayi tace "ok sir" da ƙayar Meeyrah ta lallashi Moon ta nufi ɓangaren rooms ɗinsu da ita, tun a bakin hostel class mate ɗin Meeyrah suka fara tambayarta ina ta samu wannan,shiru kawai take masu sbd itama bata fiye magana ba,har cikin hostel ɗinsu ta shigar da ita kai tsaye ta nufi room ɗinsu tana shiga wata best friend ɗinta mai suna Haleymerhtou ta kalleta tace "Dear ina kika samu wannan ƴar beauty ɗin please?" Murmushi Meeyrah tayi tace "new student ce for primary section" waro idanu Leemrat tayi tace "wonderful shall never end,amma tayi girma da yawa fa" shiru Meeyrah tayi tana ƙarasa jan hanun Moon zuwa kan bed ɗinta,zaunar da ita tayi daman alrdy kayanta an riga da an kai mata can section ɗinsu, ganin yadda take kuka sosai yasa Leemart miƙewa ta ƙarasu wajanta tace "what wrong to you cutie?" Kwaɓe fuska Moon tayi tace "Dad ne" tace "yay maki me?" Turo baki tayi tace "shine ya barni a nan,kuma ni ina son binsa" Meeyrah ce tace "is he your Dad?"jinjina kai Moon tayi alamar "eh" da mmki Meeyrah tace "sure?" Moon tace "yeah!" zama Meeyrah tayi tare dayin shiru,ganin mood ɗinta ya sauya yasa Leemart faɗin "what wrong?" Girgiza kai Meeyrah tayi tace "nothing" kallonta ta maida kan Moon tace "ok stop cry,ai ko yaushe zai iya zuwa ko kuma ya kira waya, bedside ma ai domin ci gabanki ya kawoki,ko baki son zama wata a nan gaba wacce Za'ai alfahari da ita?" shiru tayi sai kallon Leemart da take,ganin tai shiru yasa tace "ok tell me something what's your ambition?" Kallonta Moon tayi sai kuma tace "ina son zama lawyer, then...,"sai kuma tayi shiru Leemart tace "then what?" Moon tace "i want fight"gaba ɗaya suka kalleta wata budurwa mai shigowa cikin ɗakin mai suna Sumayyerh ana ce mata Sumy tace "why?" Kallonta Moon tayi sai kuma tace "akan masu Fyaɗan yara mata,akan masu aikata Lasbian da kuma masu shaye-shaye" mmki fal fuskakokinsu kasa magana sukai da ƙyar Sumy ta haɗiye wani yawo tace "but Lawyer kikeso ba Police ko soldier ba,ba kuma president ko Governor ba,tayaya zaki iya hakan?"shiru tai masu domin sun fara damunta da magana kamar ba zatai magana ba sai kuma tace "amma ana kawowa lawyer issues ɗin problems ɗin ai ko? And manyan lawyers suna take haƙƙin masu ƙaramin ƙarfi cikin sauƙi sai kiga an kori shari'ar to ni zan tsayawa dukkan wanda basu dashi kuma zanyi taimako da abin da nake dashi" numfashi Leemart ta sauke tace "how old are you?" Ka faɗa ta ɗaga alamar bata sani ba, Meeyrah daman magana bata dameta ba hakan yasa tai shiru amma ƙasan zuciyarta mmkin yarinyar ne ya cika ta kosu da suka girmeta basu taɓa tunanin irin nata ba, Sumy kuma kallon Moon tayi ƙasa da sama a Zcyarta tana yaba ƙyanta,yawo ta haɗiye mai daɗi tare da lumshe idanunta kafin taja jikinta zuwa bathroom,daman su uku ne gaba ɗaya a part ɗin kowa gadonsa daban,ganin ta daina kuka kuma yamma tayi yasa Meeyrah yin wanka sannan ta haɗawa Moon tace taje tayi bayan ta gama ta bawa Moon wata ƙaramar riga amma taƙi sawa a dole sai kayanta, kallonta tayi tace "to ci abincin tunda baza ki saka rigar ba" babu musu ta fara cikin indomie with egg ɗin kana ta sha ruwa, miƙewa Meeyrah tayi itama Moon ta miƙe ficewa sukai daga part ɗin Sumy tabi Moon da kallo tana aiyana wasu abubuwa da yawa a ranta,a haka ta nufi primary section da ita,tana zuwa direct har hostel ɗinsu wanda yake da ƙwana wajan 5 kai tsaye ta nufi sashin da ɗakinta yake su biyu ne kacal daga ita sai wata mai suna Feenerh, bayanin komai tai mata sannan tace ta sauya kayan ta na jikinta kuma ta adana su aƙwai warshing machine, tana fita Moon ta sauke numfashi kana taje wajan ƙaramar wardrobe ɗinta ta ɗauki wasu riga da wando masu ƙyan gaske ta sanya jikinta, Feenerh ce ta ƙarasa inda take tare da miƙa mata hannu tace "I'm Safeenerh Khalil Zubair" juya fararen idanunta Moon tayi kafin tace "Nice name" murmushi Feenerh tayi tace "thanks! And you?" Kanta a ƙasa tace "Maimunatou Aliyou M.A.D" Feenerh tace "Wow! Just say M.A is better" Moon tai ɗan kuntun Murmushi tace "ok thank you" Feenerh chocolate ta ɗauko ta bata tace "Now we're friends" kamar ba zata karɓa ba sai kuma ta amsa tace "nice to meet you" suna tsaye Sumy ta shigo hannunta riƙe da wata ƙatuwar chocolate tace "A'a bevies kuna fira ne"shiru Feenerh tayi dan bata wani kula Sumy duk da cewa senior ɗinta ce,kai tsaye wajan Moon ta nufa tace "Hy..." ganin ita takewa magana yasa Moon faɗin "Hy" chocolate ɗin ta miƙa mata tace "now am your mother and you're my daughter,zan kula dake zan maki dukkan abinda kikeso" ta faɗi hakan ta kallon jikin Moon ita dai Moon shiru tai bata kulata ba,ganin haka yasa Sumy miƙewa tace "ok Daughter see you tomorrow ki fito da wuri" tana faɗin haka ta fice. DEEN na barin makarantar ko gida bai koma ba kai tsaye airport ya shige yana zuwa ya tarar da Ovasi magana sukai kaɗan kafin ya bawa Ovasi key car ɗinsa domin ya tafi da ita,shi kuma ya shige cikin jirgi, yana shiga ya zauna a side ɗin vip tare da lumshe idanunsa ji yake kamar yabar ruhinsa a can makarantar lokaci ɗaya wani damuwa da tarin baƙin ciki suka dirar masa,sai ya kejin inama yaje ya ɗauko ta ya tawo da ita,amma yaya zai yi dole ya hqr ya barta har zuwa lokacin da zai kammala ya dawo yasan kafin nan at least wani girma da hankali ya zuwa Lolynsa, shigewa jikin kujerar yay yana fesar da numfashi, wayarsa yasa a airplane kana ya ɗaura belet a hankali jirginsu ya fara shawagi a ƙasa kafin yay wata jijjiga sai kuma ya tashi da sauri zuwa sararin samaniya. washegari ta kama Monday tun asuba Feenerh ta tashi Moon daga bacci, kallonta tayi tace "wake up sister" da ƙyar ta samu ta buɗe idanunta ganin Feenerh sanye da towel yasa itama ta miƙe bakinta ɗauke da addu'a ta shiga cikin bathroom wanka tayi da hot water kana tayi brush tare da ɗaura alwala,da sauri ta fara goge jikinta ta shafa ban balillah mai ƙamshi ta gyara gashin kanta,wasu fararan kaya ta ɗauka wanda suka kasance seket ɗin iya laps sai ƙaramin hijab,bata saka hijby ɗin ba ta ɗauki wani ɗan ma dai-dai ci wanda ya huce gwuiwarta sosai yay mata ƙyau kasancewar sa blue,tana gamawa Feenerh tace "leg's go" da sauri Moon tace "ina?" Feenerh na tafiya tace "Masjid" bayanta tabi da sauri sbd har yanzo garin dark ne bai gama washewa ba,a haka suka nufi masallacin primary section a hanya Moon taga students da yawa wasu ma ga girme masu,a haka suka nufi cikin masjid ɗin bayan sun idar da Sallah akai karatu,gaba ɗaya ɗaliban kowa ya watse Feenerh kuma tace "Sister jirani ina zuwa please" jinjina kai tayi alamar "to" tana fita Moon ta fara duba cikin masjid ɗin har tazo tsakiyar masjid ɗin gani tayi hutar cikin masallacin ta ɗauke tsoro ya kamata ta fara kwaɓe fuska zatai kuka,jin alamun tafiya a bayanta tayi saurin faɗin "waye?" Shiru taji da sauri tayi baya sbd hannunta da taji an riƙe ta buɗe baki zata saki ihu taji an sanya baki a cikin nata bakin tare da rungome ta.. _Hello Habibaties i want to tell you na shiga gasar marubuta ina buƙatar tai makonko,nasan baza kuban kunya ba,so idan na fara littafin gasar ku tayani share dan Allah dan Annabi👏🏻🤲🏼 kafin daga baya kuma a fara zame nasan bana sa haufi a kanku zaku zaɓan zaku sanya wasu ma su zaɓan right? To dan ku jirani zuwa lokacin_ _Ba wani abu bane dan kunci nama ko ɗaya😂😂ni Barka da Sallah na shine kuyi share ɗin page ɗin nan sbd Allah kuma ai COMMENTS,nasan kuna ta jira wlh ina exam ne abubuwa sai hqr,gashi na tafi yiwa MY MAN kwalliyar Sallah kafin ya dawo shiyasa kukaji shuru😎😍._ 9/12/21, 5:38 PM - Buhainat😝: *? MOON?* _✍? NIMCYLUV_ ELEGANT ONLINE WTITERS 37-38 *ANNOUNCEMENT* READER AND WRITERS wake son a baza masa hajarsa domin ya samu dubban masu siya? Wake so a tallata masa littafinsa na kuɗi domin ya samu dubban jama'ar da zasu siya su karanta za'a tallata baka a *facebook* da *whatsapp* da *telegram* sai kuma *Instagram* dukkan mai so saiya tuntuɓi Wannan number 08119237616 kuyi following account ɗina na I.G username *Nimcyluv-script writer* _ALLOW ME TO ENJOY MY👯🏻‍♀️👯🏻‍♀️💃? just for you lukutayen masoya na kuhuta kuji daɗin ku Habibaties😍_ Ware manyan idanunta tayi waje tsoro ya gama kamata jikinta ya ɗauki rawa, Allah ya sani Moon kusan abu huɗu take tsoro a rayuwarta,na farko ruwan sama,na biyu bata ƙaunar duhu ko kaɗan,na uku ƙadangare,na huɗu taga ana kallonta duk hankalinta tashi yake,duk yadda tasu ƙwatar kanta kasawa tayi,anyi mata wata riyar rungoma wanda ya rungome ta sai fitar da numfashi yake, ƙara zaro idanu tayi jin ana ƙoƙarin sanya hannu cikin pat ɗin ta,cikin jarumta ta fara mutsa hannunta cikin Sa'a taji ta taɓa hijab,hakan ya tabbatar mata macace take aikata mata haka, idanunta tane ya shiga zubar da hawaye kenan me take aikatawa da ita? Lasbian? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Wacce lukutar masifa ce wannan? Wacce mara tsoran Allah ce haka? sosai suka fara kokawa tana son ƙwatar kanta daga hannun budurwa amma ta kasa, haɗe cinyoyinta tayi waje guda taƙi bata damar sanya hannunta cikin pat ɗinta,jin mutsi alamar wani zai shigo cikin masallacin akai saurin sakin Moon,babu jimawa haske ya gauraye cikin Masjid ɗin wata farar yarinya ce wacce da kaɗan ta huce age mate ɗin Moon ta kalli Moon sannan ta kalli cikin Masjid ɗin,ba tare da tayiwa Moon magana ba ta fara duba cikin masjid ɗin ganin babu kowa yasa ta dawo wajan Moon tace "ke da waye a nan naji anyi gudu?" Kasa magana Moon tayi sai kuka data fashe dashi tana kiran sunan Dad, kallonta kawai yarinyar keyi kafin a hankali tace "stop cry ok!" shiru Moon tayi ta shiga sauke ajjiyar zuciya, yarinyar tai calmly tare da faɗin "my name is Nusaibat Kareem Adam,amma ana cemin Amira nice shugaban masallaci" da idanu kawai Moon take kallon Amira ganin kamar ba zatai magana ba yasa Amira ta kama hannunta suka fita waje,a hanya suka haɗu da Feenerh gaba ɗaya ta kallesu kafin tace "what wrong?" Ka faɗa Amira ta ɗaga alamar "ohhhhu!" Sai kuma tace "ƙilan senior ne suka kawo mata hari" cikin damuwa Feenerh ta kama hannunta tace "let's go lokacin class ya kusa" tafiya suka fara yi har zuwa coner ɗinsu tsakaninsu da Amira coner ɗaya ce,suna shiga room ɗinsu kowa ya nufi side ɗinsa,zama Moon tayi tai shiru gaba ɗaya tsoran makarantar ya gama kamata burinta kawai Dad ɗinta ya dawo tace masa ta fasa karatun, sai da Feenerh ta gama shirya ta saka sandal ta ɗauki school bag kana ta ɗauki pass ɗinta mai ɗauke da picture ɗinta a jiki, jiyowa tayi taga har yanzu Moon na zaune da sauri tace "we getting late fa, please kada kija mana problems" jiki a sanyaye ta miƙe tare da zare hijab ɗin jikinta kallon dugun gashin ta Feenerh ta farayi sosai Moon ta birgeta, musamman yadda take komanta a nutse, white baby hijab ta sanya wanta iya karsa iya shoulders ɗinta ne,wasu red sandal ta saka kana ta ɗauki school bag ɗinta itama red,a hankali ta sanya hannu cikin ƙaramar wardrobe ɗinta ta ɗauki pass ɗinta sai lokacin ta ƙarewa picture ɗin jiki kallo,ta rasa yaushe akai picture ɗin jiki, kuma hadda farin hijab a jikinta,tana gama shiryawa ta kalli Feenerh tare da kwaɓe fuska, murmushi tayi mata tace "what! again?" Ya tsuna fuska tayi kamar ba zatai magana ba sai kuma tace "wlh I'm hungry sosai" dry Feenerh tayi tace "tab,za kici what ever you want amma by 10am" marai-raice fuska tayi kamar zatai kuka,ba tare kuma da tace komai ta fice daga cikin room ɗin,bayanta Feenerh tabi tana Murmushi,a coner suka haɗu da Amira cikin uniform ɗin ta amma hijab ɗinta yana da ɗan tsayi,kallo ɗaya Moon tayi mata ta ɗauke kanta gaba ɗaya suka nufi hanyar class Lokaci 7:15 har bakin class ɗin suka isa ashe ma gaba ɗayansu class ɗinsu ɗaya, a gaban class ɗinsu suka haɗu da wata da alama head grill ce,kallon tsaf taiwa Moon gaba ɗaya basu kalleta ba sai ɗan durƙusawa da sukai alamar gaisuwa,ita dai Moon kanta a ƙasa ta raɓa ta gefe da sauri head grill ɗin tace "heeeeh! You mumu" cak Moon ta tsaya tare da gyara tsaiwarta, kallon ta tayi From head to toe kafin ta taɓe baki tace "baki san yadda ake gaisuwa ba?ko baki gaida iyayen ki a gida?" Mai makon taji Moon tai magana saima ɗauke kai da tayi tana kallon wani side da ban,sosai ran head grill ɗin ya ɓaci hakan ya ta ɗaga hannu zatai da keta aka riƙe hannunta, juyawa tayi nan suka haɗa idanu da Meeyrah tace "akan wanne dalili zaki daketa?" kai tsaye head grill tace "bata gaidani ba?" Kafin Meeyrah tai magana Leemart tace "to ke uwarta ce da dole sai ta gaidak?" Daga bayansu sukaji ance "bata da wata Mummy a makarantar nan sai ni,nasan dai real mother ɗinta ba saninta kokai ba,to kuma ni mutum yace zai zageni wlh dai-dai nake da zamaninsa" gaba ɗaya suka juyawa dan ganin wace mai maganar Yasmin suka gani tsaye sanye da kayan uniform mai ruwan white and blue shine daman na ƴan secondary gefenta kuma Sumy itace tsaye da uniform ɗinta, ɗauke kai sukai domin duk cikin makarantar babu wanda bai san rashin kunyar Yasmin ba, Leemart ce ta kalli Moon tace "cutie go to your class" juyawa tayie a hankali ta shiga cikin class ɗin waje ta samu ta zauna dake kowa wajansa daban,tana zama ta lumshe idanunta a hankali kuma ta murza ring ɗin hannunta tana jin ƙaunar ring ɗin na ratsa cikin zuciyarta, Meeyrah da Leemart basu ƙara bi takan Yasmin ba suka nufi class section ɗinsu daman pice principal ne yace suje su duba Moon,da harara Yasmin ta bisu bayan su tafi ta kalli head grill ɗin ganin babu kowa a wajan daga ita sai Sumy yasa ta ware head grill hannunta da sauri tasu ta shiga suka rungome juna,gaba ɗaya suka saki ajjiyar zuciya kafin da sauri Yasmin ta haɗe bakinta dana head grill ɗin suka fara kissing bakin junansu,ganin suna shirin zarcewa yasa Sumy faɗin "You guys be careful" da ƙyar Yasmin ta janye bakinta tana fitar da numfashi a wahalarce,kallon Head grill tayi tana jin wata soyayyar yarinyar na ƙara shigarta, numfasa tayi tace "Daughter idan time ɗin breakfast yayi meet me at my room" ɗan juya fararen idanunta Head grill ɗin tayi kafin tace "okey! Mummy i love You" ware idanu Yasmin tayi tace "sure?" Tace "yeah!" Kallonta tayi sai kuma ta haɗe rai tace "kin tabbatar bana da kishiya a school ɗin nan?" Head grill tace "very sure" daga haka ta nufi class ganin 7:30 yayi,a hanya Sumy tace "wlh son yarinyar nan nake" da sauri Yasmin ta ɗaga ido tace "wa?" Sumy tace "wannan new student ɗin mana, mai suna MOON" taɓe baki Yasmin tayi tace "sai me to? kawai kije mata a mutum idan taƙi kici ubanta kuma ki tsorata ƴar iska" Sumy tai shiru sai kuma tace "haba dai? kin san private school no punishment babu wannan takurar" harararta Yasmin tayi "tace banza emty head ke kuma bari zaki har wani ya gane? Wlh Daughter's ɗina suna da yawa a makarantar nan musamman a primary section, sannan nima ina da Mummy" murmushi Sumy tayi tace "ok I'll a solution yanzu ina buƙatar ki wlh tunda na rutsa yarinyar can na keji na a sama" kafin Yasmin tai magana sun hango wani teacher ɗinsu da sauri Yasmin ta zube jikin Sumy ta matsu hawaye tare da sakin numfashi kallonsu yay yace "what happened to her?" Sumy tace "sir she's serious sick wlh" jinjina kai yay yace "ok kuje clinic a dubata" "okay! Sir thank you" gaba yay abinsa su kuma suka ƙarasa clinic ɗin suna zuwa su kaga babu doctor a ciki,da sauri Yasmin ta miƙe tare da rufu masu ƙofar,gaba ɗaya suka cire hijab ɗin su suka fara aikawa juna saƙo, Sumy na fitar da numfashi domin nan da nan Yasmin ta gigita ta domin indai a wannan harkar ne Yasmin ta ƙware,ganin yadda Sumy ke jan numfashi tana ware ƙafa yasa da sauri Yasmin ta zare pat ɗinta tare da ƙafa kai ta fara zuƙar ƙasanta. 10:00 Moon suka fita breakfast kitchen area suka nufa suna zuwa kowa yaja kujera ya zauna,kamar restaurant haka wajan yake daga can ciki whethers nan suna ta aikinsu,suna zama kowa ya nuna pass ɗinsa aka shiga kawo masu breakfast,tea with bread sai arish da kuma dankali,kallon abincin kawai Moon take amma a zahira tunani ne fal ranta kusan duk subjects ɗin da akai masu ta ɗauke su a kanta amma Brain ɗinta ta kasa manta abinda ya faru da ita a cikin mosque gani take kamar ta karya al'ƙawarin Dad dinti, Amira ce ta kalleta tace "wannan fa wata rayuwar kika shigo daban,zata koya maki zama da mutane da kuma iya mu'amala,sai kuma ta koya maki sanin Mutanan ƙwarai,ba lalle ki fahimci abinda zan faɗa maki ba amma boarding school rayuwar ce mai zaman kanta,ki gode Allah private school ne babu takura babu punishment ba sai takurar senior ke ba noma zaki ba,ba mopping zakiyi ba,hatta wanki bake zaki ba,su kuma senior saiki nemi tsari dasu, nasan da wahala ace baki san addu'ar neman tsari ba da kuma addu'ar gujewa abokan gaba,dan ina da tabbacin baza su barki ba" tunda Amira ta fara magana Moon ke kallonta Murmushin ƙarfin hali kawai tayi mata tare da faɗin "Thank you" tana faɗin hakan ta fara shan tea ɗin kaɗan taci arish ɗin kana ta shanye one bottle water mai sanyi,suna gamawa suka koma class suka ƙarasa sauran subjects ɗin daya rage masu a ranar, misalin 1:00 suka fito daga cikin class kowa ya koma room ɗinsa a coner suka rabu da Amira take faɗin "saura kuyi late a mosque" murmushu suke mata gaba ɗaya kana suka shige coner su,a gajiye Moon ta faɗa saman bed ɗin ta tana sauke numfashi,dry Feenerh tayi mata tace "wa yaga ba sabun ba" shiru Moon tai mata,a hankali taja idanunta ta lumshe kalaman Dad ɗinta na dawo mata cikin ƙwaƙwalwa, murmushi ta saki lokacin da take shafa necklaces ɗin daya sanya mata,ganin tana kwance har Feenerh tayi wanka ta fito yasa da sauri itama ta zare uniform ɗin jikinta ta sanya Babban hijab wanda ya sauka har ƙasanta,kayan kuma ta ɗauka ta sanya su cikin wardrobe ɗinta, sharp-sharp tayi wanka tare da ɗaura alwala ta fito daga cikin bathroom ɗin,tana fitowa ta samu Feenerh harta sanya kayan islamiyya, shiryawa tayi ta sanya uniform ɗin ta mai ruwan ƙwai sosai sukai mata ƙyau wannan hijab ɗin nasu yana da ɗan tsayi ba kamar wancan ba,bata ɗauki komai sbd kayan karatun nasu yana wajan Ya mu'alim kai tsaye mosque suka nufa a can suka samu Amira tana ta gyara cikin masallacin,bayan sunyi Sallah suka nufi danning hall,a nan sukai lunch suka huce Area class a hanya suka hangi Sumy ita da Yasmin gaban Moon ne ya faɗi da sauri da shiga faɗin. *_ اللهم إنا نجعلك في نحوره‍م? ونعوذ بك من شروره‍م_* _(Yaa Allah! Muna sanya ka a gabansu,kuma muna neman tsarinka daga sharrace-sharracensu)._ Tunda Sumy ta hango ta shiga lumshe idanunta tare da fitar da numfashi, haɗe rai sosai Moon tayi tare gyara tafiyarta,cikin nutsuwa suke tafiya su duka ukun Moon, Feenerh,Amira har suka ƙarasu inda su Yasmin suke ba tare da sun kallesu ba su ɗan durƙosa alamar gaisuwa ganin haka yasa Moon ta ɗan durƙosa kaɗan, da sauri Sumy ta miƙe tace "Daughter how are you?" Ba tare data kalleta ba tace "fine" murmushi Sumy tayi tare da sanya hannu cikin aljanunta ta ɗauko wata big chocolate tace "look! I got chocolate for you" girgiza kai Moon tayi tace "No! thank you" haɗe rai Sumy tayi tace "take it,and keep it for you" kallonta Moon tayi tun daga sama har ƙasa babu laifi tana da ƙyau amma rabin Moon bata kama ba Musamman yadda Moon take garin jiki nan da wani lokaci tsaf zata fita komai, cikin wata lafiyayyiyar muryar ta tace "thanks for the love of care, And please Anty stay away for me please" da mmki Sumy take kallon Moon kafin tai magana Yasmin ta ƙarasu wajan ta ɗauke Moon da wani lafiyayyan mari,kafi ta kalli su Amira tace "wlh wlh I'm warning you by mistake kukace wannan yarinyar tana wajanmu sai na farfasa maku jiki kun gane ai"tana faɗin hakan ta fara jan hannu Moon har zuwa coner su, Feenerh kowa kuka ta saki da ƙyar Amira ta lallaɓa ta tare da bata tabbacin in sha Allah she will be safe, Ƙofar room ɗin suka rufe da sauri Sumy ta nufi wajan Moon wacce tai tsaye tana kallonsu amma ƙasan zuciyarta wata faɗuwar gaba ce,basu tsaya jiran wani abu ba Yasmin ta hankaɗa Moon saman bed tare da kama hannunta ta ɗaure a jikin bed ɗin ita kanta sai da ta lumshe idanunta tare da faɗin "Wow! Baby dama kibar min ita" harara Sumy ta watsa mata ba tare da tace komai ba ta faɗa kan Moon ta haɗe bakinsu ta shiga iskanci da ita abindai very bad. _(is that true har yanzu aƙwai wanann problems ɗin? And koma dai babu i want to use it sbd masu aikata hakan, alrdy kusan book ɗin yana magana akan abubuwan da suke faruwa a society namu, wahala for understanding me)_ Niger, tun ranar da Deen yakai Moon makaranta ko gida bai koma ba ya hau jirgi ya nufi Niger,tunda yaje bai tsinana uban komai ba, miskilancin sa ya kuma ƙaruwa fiye da baya, Musamman da yaga en matan Niger ɗin nada shegen kallo,bashi da wani aiki sai tunanin Lolly ɗinsa, sai dai tym to tym yana jin gabansa na faɗuwa ga yawan mafarkan da yake da Lolly hakan ya ƙara hai far masa da fargaba ya zama wani very weak, ko abincin kirki baya iya ci sai dai yay ta sanya cigarette a cikinsa kuma yasha Cork,sai yaji abun yay masa yawa zai ta Sallah cikin dare,shi dai tunda yaje NIGER ɗin ko hanyar da zai sai dashi da en matan bai yi ba bare a saka ran zai kawo su kamar yadda su Oga Taju suka tsara masa,daman tun ranar zuwansa Damus ya kirasa cikin tashin hankali yake shaida masa Moon ta ɓace ba'a ganta ba,shiru yay masa sai da Damus ya kuma faɗin "hello! Are there?" Fesar da numfashi yay kafin kuma ya ware bakinsa yace "to ubanka zance maka?dallah kada ka sake kirana duk wahalar da nayi ta tashi a banza ko?"yana faɗin hakan ya kashe kiran. Kwanci tashi yau Moon ta kammala primary school a yau zasu shiga Jss 1 amma sunce jumping za su yi mata sukaita Jss 3 sai kawai ta zana jarabawar tafiya ss, bayan anty assembly pice principal ne ya fara Magana "muna da sabbin coupes da suka zo makarantar mu, muna fatan zaku basu haɗin kai kamar Yadda kuka saba" gaba ɗaya students ɗin suka amsa da "we'll sir" a haka kowa ya nufi class ɗinsu, Moon ita aka bawa head grill a class ɗinsu duk da ta tunana bata so, shiru class ɗin yay kowa yana duba littafansa ita ɗaya ce a gaba tana sanye da siririn farin medical ɗin ta wanda ya ƙara yi mata ƙyau sbd girman data fara, lumshe idanunta tayi rabonta da Dad ɗinta harta manta kullum sai tayi kuka ga sleepless da take samun kanta ciki, ƙamshin parfume ɗin da taji yasa ta ƙara lumshe idanunta kafin ta ware su akan wanda yake shigowa idanunsu ne ya sarƙe cikin na juna,fari ne shi tass yana da ɗan ƙiba ba sosai ba bashi da makusa ko kaɗan, idanunta ta ɗauke tare da sauke ajjiyar zuciya,cikin class ɗin ya shigo ya fara kallon kowa harya sauke idanunsa akan Moon ɗauke kai yay kafin a hankali yay gyaran murya yace "Maimunatou Aliyou M.A.D where are you?" Gaba ɗaya students ɗin suka kalli Moon ita kam kanta a ƙasa jin anyi masa shiru yasa ya ɗan ware manyan idanunsa yace "where are you?" Kanta a ƙasa tana wasa da yatsun hannunta tace "I'm here" ware idanunsa ya ƙarayi kafin yazu daf da ita yace "kene head grill but baki san aikinki na kiran teacher ba?" Shiru tai masa ita gaba ɗaya ma ta manta da wani kiran malam,ka faɗa ya ɗaga yace "anyway I'm FAIZAK ALIYOU AL'AMIN" da sauri Moon ta kallesa jin sun haɗa sunan Dad ɗaya,cikin ƙwarewa yasa kowa ya fara gabatar da kansa har yazu kan Moon,a sanyaye ta fara magana tunda ta fara magana yake kallonta yana lumshe idanunsa,haka ya fara yi masu subject ɗin English bayan ya kammala ya fita daga cikin class, Moon na class aka kirata akace mata tana da visitor wani tsalle tayi tare da rungome wata mai suna Shatuu da gudu ta fice daga class ɗin,tazu dai-dai jikin wata bishiya wani ƙaton ƙadangare ya faɗu mata akai,ihu tayi tare da ƙanƙame jikinta,da sauri Faizak dake nufar office ɗin ta ya ƙarasu inda take tsaye,kuka ta sanya masa haka yasa ya ɗan ji tausayinta a hankali ya kama hijab ɗin ta tare da fiscike ƙadangaren daga cikinta,cikin rashin Sa'a ya fiscike hadda hijab ɗinta,da sauri ta rufe ƙirjinta shi kuma ya lumshe idanunsa,horn sukaji an danna masu daga can bayansu kallonta dakai wajan idanunta ne ya sauka akan Dr Farouk yana sanye cikin milk ɗin shadda mai ƙyau,da hannu yay mata alamar tazu, taɓe baki Faizak yay tare da cilla mata hijab ɗin ta,a sanyaye ta saka hijab ɗin ta nufi wajan Farouk,tana gab da ƙarasawa wajansa taji anyi gyaran murya a gefenta,da sauri ta juya tsaye ta gansa sanye da wata black ɗin suit sai red half covert shoe ya sumar kansa ta sauka har wuyansa wata kuma ta rufe masa gefen fuskarsa,ya sanya farin bluetooth a kunansa yay wani masifar ƙyau ga wani fari daya ƙara tare da faɗi bakinta na rawa tace "Da....Dad..na"sai kuma ta juya ta kalli Farouk da Faizak taga duk kallonta suke juyawa tayi ta kalli Dad ɗinta wanda shima yana tsaye yana kallonta da rikitattun idanunsa mai makon taje garesa sai kawai ta durƙoshe a wajan tare da rushewa da kuka... _😂😂😂 team Deen# Team Farouk# team Faizak# billahi kusan nai maku ƙoƙarin typing ko? To tabbas idan ba'a ƙyauta tamin wajan COMMENT da share ba bansan mene za kuyi min ba wallahi, share share share fisabilillahi_ _Masu complete LITTAFIN UNCLE NE su shirya payment domin a basu ducoment akan 400 kafin yakai 500 asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ Gsky kun nuna min ƙauna, wlh har kukan farin ciki nayi naga share na LITTAFIN gasata kuma zan basu tukuci a yadda baku taɓa tunani ba ina alfahari da masoya na,a koda yaushe zaku iya min magana account ɗina na whatsapp, Nasan kuna sane da sunan littafin dana shiga gasa dashi mai suna RANAR AURE NA dan Allah a duk inda kike/kake idan kaga littafin kayi min share nasa,wasu sun karanta na farko to gaba ɗaya labarin zan sauya daga na farko zuwa wani daban fatan zaku fahimta please vote and COMMENT 9/12/21, 5:38 PM - Buhainat😝: *MOON* _✍?39-40_ *MG'A SKINCARE* _Sabulun gyaran jiki ɗaya tamkar da dubu, bleaching kike fuskarki ta ɓaci?? Ko kuma gurajen fuska gareki??? Ko kuma tabo ne fuskartaki?? Koma menene ke samun fatarki Wannan sabulun zai maki gyara fiye da tunaninki ni kai na *NIMCYLUV* da *MG'A SKINCARE* nake amfani dan haka kada ko bari a barku a baya_ _Uwargida da amarya harma da yanmata kuyi kokari kuma kumallaki sabulunnan daya tamkar dubu wato mg's herbal whitening black soap kunemi naku kujaraba kugani domin sabulun yayine bakarya Yana_ _Repairing damage skin_ _Ina Mai fama d pimples_ Black spot Sunburn Stretch mark Wrinkles Black head _Dama dukwani matsala daya danganci fata kunemi mg's kusha mamaki bazance komai b gani da ido ance yakoriji bama cika Baki jst gv it a try nd see for urself🥰 wise pupil nasan kunfahimci zncn👏 maiso yy mgn ta_ 08062991549 _Soap price:3k_ _Pls kayanmu bn bleaching bn organic ne zaifiddomuku d ainihin natural beauty dinkune bn bleaching bn ko bakida komai you can use the soap zaikara gogemiki jikine fatanki tayi fresh kita glowing wani zncn dai sai kungani da idonku zaku sheda_ _Team glow skin👯🏻‍♀️_ *_Masu buƙatar ai masu tallah suyi magana 08119237616_* DEEN, FAIZAK, FAROUK Duk suka zuba mata idanunsu kowa da abinda yake saƙawa a ransa,a hankali ya lumshe idanunsa tare da sanya hannunsa a saitin ƙirjinsa yana murza dai-dai indai zucyarsa take beating vry fast, gajiyayyun idanunsa ya ware akan ya ganta still a durƙoshe tana kuka,wani abu ya haɗiye mai ɗaci a maƙoshinsa kafin a hankali yaja jikinsa ya shige cikin office ɗin principal,ganin shigarsa cikin office ɗin yasa Farouk barin jikin motarsa ya ƙarasu wajan ta yana kaɗa key car ɗinsa, taɓe baki Faizak yay ya shige office ɗinsa yana mai jin yaushin ai ko ƴan uwanta ne bai dace duk sunsu lokaci ɗaya ba,cikin ƙasa da Murya yace "Maimunatou!!!" Kanta ta ɗaga wanda yake cike da hawaye ta kalli Farouk tattausan murmushi ya sakar mata kafin ya miƙa mata hannunsa alamar ta kama ta miƙe tsaye,da sauri ta kalli direction ɗin inda Dad ɗin ta yake tsaye ganin babu shi yasa tayi saurin murza idanunsa cikin mamaki tace "am in dreaming Yayahhhh?" Juyawa idanunsa yay yace "mene?" Tace "Ba kaga Dad ɗina ya tsaya a nan ba"ta faɗa tana nuna masa wajan da Deen ya tsaya,kai ya girgiza mata yace "Are you at of your sense Moon?ni ɗaya ne a nan kuma ni nasa a kira ki" shiru tayi tana tunani kafin idanunta ya kawo hawaye tace "amma na ganshi fa a nan a tsaye"wajan ya kalla yace "ƙilan kin shashi a ranki ne,amma dai babu kowa sai ni" shiru tayi kamar mai nazari tana jin zan cansa kamar ba haka bane,amma idan har Dad ɗinta ne ai da ɗauke ta,idan Dad ɗinta ne ai da zai rungome ta yace "Lolly nayi missed naki"idan Dad ɗinta ne zai ce "Lolly where is your Ring?" Idan Dad ɗinta ne zai ce "Lolly please keep the promise on your mind" amma babu ɗaya daga cikin wannan ƙilan damuwa dashi da kuma mafarkinsa da take ya sanya take tunanin Dad ɗinta ne,idan kowa bashi bane Lallai tana buƙatarsa tana son ganin Dad ɗinta tana son jin ɗumin jikinsa kamar yadda ko wanne ɗa yake son jin ɗumin mahaifinsa she missed him a lot, leƙa fuskarta Farouk yay Yana sakin murmushi kafin yace "kunyi da Dad ɗin naki zaizo ne?" Baga kallesa ba haka kuma bata bashi amsar tambayar sa ba,can ya fesar da numfashi yace "wanne class kike yanzu?" Kanta a ƙasa tace "Jss3a" kai ya gyaɗa yace "Bravo,so how is your study?" Tace "Allhamdulillah!" Sosai yay mamakin yadda lokacin ɗaya ta zama babba gaba ɗaya shekara nawa yay bai ganta ba,tab wannan irin su ake cewa girma babu hankali,amma dai ita haɗa duk biyun da girman kuma da hankali, siririyar muryarta yaji tana faɗin "and why are you here?" Murmushi yay mata yace "am here to see,am coming just for you cutie" fararan ƙwayar idanunta ta juya masa kafin tace "to daman kasan ina nan ne?ko Dad ya faɗa maka?"girgiza mata kai yayi kamar yaro yace "Ni a'a,kawai dai nazu wajan wata" da sauri tace "wace?"kai tsaye yace "my sister Yasmin" zaro idanu waje tayi kafin tayi saurin dafe ƙirjinta da ɗan mmki yace "what again?"baya tayi zata bar wajan yay saurin riƙe hannunta jikinta ne ya fara rawa hakan yasa tayi saurin cewa "let's go on me" da sauri Deen dake jikin window'n office ɗin yay saurin runtsa idanunsa kafin ya dunƙule ya kaiwa bango naushi,da sauri principal ɗin yace "Are okay?" Wani mugun kallo Deen ya watsa masa da sauri principal ɗin ya fice daga ɗakin sbd tsoran Deen daya kamashi,shi kaɗai ya shiga fesar da huci yana sauke ajjiyar zuciya da sauri da sauri,kafin a hankali kuma ya farar tari yana riƙe saitin zcyarsa ganin tarin bazai barsa ba yay saurin shigewa cikin toilet, murza hannunta Farouk yay yace "har tafiya za kiyi?" Kaita ɗaga masa hannunsa yasa a cikin aljihu ya ɗauko mata wata ƙatuwar chocolate mai ƙyau kana ya bata,tuna ranar da Sumy ta bata chocolate tayi tag the same da wacce ta bata da kuma wacce yake bata yanzu,cikin sanyin Murya tace "no Thank Yaya"haɗe rai yay yace "Nasan ba lalle ki amshi wani abun ba,amma ki amshi chocolate ɗin" kamar zatai kuka tayi saurin girgiza kai tace "Yaya bana da appetite ne,ka bassa Ngd" da sauri ta juya zata bar wajan taji principal yana faɗin "Maimunatou!!" Muryar principal ɗin nasu yasa ta juya a hankali ta nufi inda yake tsaye tace "Yes sir" kallonta yay Sannan ya kalli Farouk dake ƙoƙarin shiga mota yace "Maimunatou Aliyou M.D.A Are you mad?" Da sauri ta girgiza kanta sannan yace "ok iskanci ne kenan?" Nan ma ta girgiza kanta idanunta na kawo hawaye domin bata san Abinda tayiwa principal ɗin ba, cikin rawar murya tace "Am sorry sir" da sauri yace " sorry for yourself Moon,tun ɗazo Dad ɗinki yazu amma kin tsaya kina surutu da wani kamar shiya kiraki,da kikazo mai makon kizo office tunda ni nasa a kiraki amma kika tsaya" gabanta taji ya faɗi ta shiga girgiza kai hawaye na fita daga cikin idanunta, juyawa tayi ta kalli inda Farouk yake taga harya shige mota ya nufi gate abinsa,bata tsaya jin abinda principal ɗin zai mata ta kwasa da gudu zuwa cikin office ɗinsa a bakin ƙofa ta tsaya tana maida numfashi kafin a hankali ta sanya kanta cikin office ɗin,tsaye ta samesa ya bawa ƙofa baya hannunsa harɗe saman faffaɗan ƙirjinsa sai huci yake fesarwa yana pouting lips ɗinsa,dukkan gargasar jikinsa ta miƙe banda rawa da tsuma babu abinda jikinsa yake,da sauri ta nufi inda yake tsaye ta rungome sa ta baya tare ƙanƙamesa kana ta saki kuka tana faɗin "Dad...Dad....dyna da gaske kai ne?"wata ƙaƙƙarfar ajjiyar zuciya ya sauke tare da lumshe idanunsa yana jin wani zafi ƙunci na taso masa a cikin zcyarsa, idanunsa ya kaɗa yay jajirrr sbd zallar bala'in dake damunsa a zuciya,ga abin faɗa amma babu halinyi sbd wani dalili,da ace wani ne ya kama hannun Moon ba Farouk ba wlh wlh sai dai a sanya masa hannu roba ko kuma uwarsa ta haifi mai kama dashi wanda yake da hannu amma tabbas da saiya gutsiree hannun,yana jin yadda take kuka sosai yay banza da ita domin idan yace zai juya ha kalleta lallai zai iya yi mata rauni sbd ita kanta haushinta ya keji,ganin yay mata banza tayi sauri komawa gabansa tare dasa hannunta zata haware nasa hannun da yake a harɗe yay sauri sanya ƙafa yay ball da ita,wani gigitaccen ihu ta saka lokaci da taji hannunta ya daki jikin sofa ɗin dake office ɗin principal,ba ita da taji zafin faɗuwar da tayi ba hatta shi sai daya runtsa idanunsa, Moon kam hannunta ta riƙe tare da ɗurawa aka ta fasa kukan a zaba ta faɗin "Wayyoooo! MUMMY hannuna zan mutu hannuna zai karye"kukanta ya keji har tsakiyar kansa wani tausayinta kuma ya ɗarsu a cikin ransa shi kansa bazai ce ga lokacin daya aikata mata hakan ba,sai bayan ya aikata ya fahimci abinda yayi, jikinsa a ɗan sanyaye ba can da kuzarinsa kuma ya ƙarasa gareta yana zuwa ya durƙosa dai-dai inda ta takure jikin sofa tana,cije bakinsa yay kafin a hankali ya ware manyan idanunsa a saman fuskarta wacce ta jiƙe sosai da ruwa hawaye hadda majinar a zaba,shi sam bai iya wani abu rarrashi ba bai san yaya ake yinsa balle yay mata,amma dolansa ya shiga makarantar koyan zamantakewa Musamman ga masu halayya irinta Lollynsa,cikin wata murya wacce bai taɓa sanin ya mallaketa ba sai lokacin yace "Am sorry Lolly" shiru tai masa tana ƙara janye jikinta sbd tsoransa daya kamata,ganin da gaske fushi tayi dashi yasa ya zauna akan ƙafafuwan sa tare da kallon fuskarta yace "Maimunatou!!!" kallonsa tayi sai kuma ta ɗauke kanta tana ƙara sakin wani sabon kukan, runtsa idanunsa yay ya dai fahimci da kukanta zata rama abinda yay mata sam baya ƙaunar jin kukanta bare yaga hawayen dake fita daga cikin idanunta,wata gigitacciyyar tsawa ya daka mata wacce yasa ta zabura da sauri zata bar ɗakin sbd tsaɓar tsoran daya kamata miƙewa shima yay tare dasa ƙafarsa ya taɗota ihu tasa jin zata faɗi shi kuma yay saurin zubewa saman sofa ta faɗa jikinsa,kokawa ta shigayi ita a dole sai ya sauketa dry ta kusa bashi duk da cewa shiba ma'abocinta bane rungome ta yayi sosai a jikinsa ya lumshe idanunsa yana jin yadda itama take sauke ajjiyar zuciya,few seconds ya ware idanunsa a kanta kafin a hankali kuma ya sanya mata ƙaramin yatsarsa a cikin bakinta cikin ƙasa da Murya yace "Take a sweet Lolly" datse bakinta tayi tare da turo yatsarsa daga cikin bakinta sai kuma ta kifa kanta saman ƙirjinsa ta sakar masa kuka, tashin hankali kenan tunda yaga taƙi shan yatsarsa kamar yadda ta saba yasa ba ƙaramin haushinsa take ji ba, shi kuma har ransa bai san yaya ne zai rarrasheta ta daina kukan ba, shirun da taji yasa ta ɗaga kanta zuwa fuskarsa haɗa ido sukai tayi saurin ɗauke idanunta tana turo bakinta gaba, taɓe bakinsa still kuma idanunsa na kanta, kasa daurewa tayi tace "Dad..."shiru yay mata da ƙarfi tasa hannunta taja dugun sajen mai masifar ƙyau sai sheƙi yake,fresh red lips ɗin sa ya taune da sauri yana faɗin "Auchhhhhi" dry ta saka masa sai kuma tace "Dad i messed a lot,i feel like naita kukan murna dana ganka,why are you leaving so long Dad!?" Fesar da numfashi yay kafin ya lumshe idanunsa ba tare kuma da yace mata komai ba sai kallonta da yake babu ko ƙiftawa,itama idanunsa ta kalla tace "Dad...naaaa" "Uhm" yace mata ita kuma tace "Dad mene a idanunka?" sarai yaji me tace yay mata shiru domin har yanzu idan ya tuna hannun da Farouk ya riƙe mata sai yaji wani baƙin ciki a ransa,sai data ƙara magana sannan ya kalli baby hijab ɗin dake jikinta a hankali kuma ya saka hannunsa ya zare hijab ɗin tulin gashin ta dake ɗaure ya kalla a hankali kuma yasa yatsunsa guda biyu ya zame ribbon ɗin ya fara shafa yalwataccen sumar kan nata wanda ya sauka har baya, ajjiyar zuciya ta sauke tace "A lot missed Dad" sai lokaci ya ɗan ja numfashi cikin wata cool voice ɗinsa yace "Missed you Soo much Lolly,kin wahalar dani" cikin rashin fahimta tace "wahalarwa Dad?" Baya yayi ya jingina da jikin kujerar yana fesar da numfashi,kamar bazai magana ba sai kuma yace "Yeah! I mean my words Daughter" sai kuma ya kama hannun Moon ya ɗura saitin zcyarsa da sauri ta ware idanunta sbd bugawar da taji zuciyarsa nayi,kamar zatai kuka tace "Why Dad?" Yana cije lips ɗinsa yace "kawai Soyayya ce Dolly" shiru tayi tace "Soyayya Dad?Nima a School akace ana sonaaa" a hargitse ya ware idanunsa tare damƙar hannunta cikin wata kaushashiyar Murya yace "Soyayya Dolly wanne ɗan shigeyar ne" tsoro ya kamata tayi saurin faɗin "Daddd kuma har haka akai min" ta faɗi haka tana ɗura bakinta cikin nasa da sauri ya kulle idanunsa tare da dafe saman forehead ɗinsa yana jin yadda take kissing bakinsa ita a dole nuna masa abinda akai mata takeyi bata son cewa a zabar da take ganawa Dad ɗinta har gwamma ta gaya masa da baki datai gwaji dashi,da sauri ya zare bakinsa yay cilli da ita gefe guda,da idanunsa da sukai jaaa kawai yake kallonta kafin a hankali cikin ƙasa da Murya yace "Lolly what about the promise?Dolly you broke my heart"sai kuma ya fara tari a hankali da sauri ta miƙe tsaye idanunta cike da hawaye zata taɓasa yay sauri janye jikinsa kafin da ƙarfi ya saki wani tari yana dafe ƙirjinsa sai kuma jini ya fara fita ta cikin bakinsa... _MANAGE SWEETHEART'S😫😍_ *_I NEED YOUR OPINIONS👇🏻 TUN KAFIN FARA POSTING NACE BA KULLUM ZANNA POSTING BA SBD ABUBUWA DA SUKAI MIN YAWA,TO ALLHAMDULILLAH! YANZU NA GAMA RUBUTA LITTAFIN UNCLE NE😊AMMA INA ZUWA WAJAN AIKI INA ZUWA MAKARANTA,TSAKANI DA ALLAH BANA DA LOKACIN TYPING KULLUM,AMMA WASU SUN ZO DA BUƘATA AKAN NA MAIDA BOOK ƊIN NA KUƊI IDAN HAR ZANNA POSTING KULLUM, HARGA ALLAH FREE BOOK NAI NIYYA KUMA HAR YANZU MA,AMMA MAGANA AKE TA MASU GIDAN RANA WATO KUƊI😃IDAN HAR ZAKU SAI BOOK ƊIN TO TABBAS NI KUMMA ZANNA POSTING KULLUM BABU FASHI,DAN HAKA SHAWARA NA GAREKU IDAN KUNA SON POSTING KULLUM SAI DAI YA KOMA NA KUƊI🤨IDAN KUMA BA HAKA BA TO BABU TIME NA UPDATE KULLUM DAN HAKA THE CHOICE'S IS YOURS HABIBATIES INA JIRAN JIN RA'AYINKU KO A PRIVATE KO A CIKIN COMMENTS✍🏻LOVE YOU ALL ALLAH YAY MAKU ALBARKA_* _MASU SON DUCOMENT NA UNCLE NE YA ZAMA READY ZAKA BIYA 400 BOOK 1 2 3 ACCT NUMBER 0116886423 SULAIMAN NAIMA S UNION BANK EVIDENCE OF PAYMENT 08119237616_ COMMENTS COMMENTS Share fisabilillahi dan ALLAH SARAUTA 👑 9/12/21, 5:39 PM - Buhainat😝: *⚡MOON?* _✍?41-42_ Yadda jinin ke fita a bakin Deen yasa Moon ta rikice,da sauri ta miƙe tare da ƙarasawa wajansa tana zuwa ta rungome sa tana kuka tare faɗin "Noo! Dad please stop kada ka kasheni da raina,idan na rasaka ban san yaya zan yi ba,am so sorry Dad I'll never ever broke your heart over my died body". runtsa idanunsa yay da ƙarfi yana jin yadda zuciyarsa take beating kamar zata faso ƙirjinsa ta fito, yasan she never understand his felling,tayi ƙarama da yawa ba zata taɓa fahimtar abinda yake damunsa a zuciya,Dollynsa she's still young, ya ya zai yi da zafin haɗi da ciwon da zuciyarsa take masa? Ƙara runtsa idanunsa yay yana datse harshen sa haɗi da teeths ɗinsa,komai ya fice masa a rai he need her, Dollynsa yake buƙata he need her on his life,baya jin zai ƙara tafiya ya barta, kansa ya kifa a bayanta ya shiga fesar da numfashi tare sauke ajjiyar zuciya banda vibration babu abinda jikinsa yake,idan har ransa ya ɓaci babu mai iya control ɗinsa sai Besty idan kuma baya kusa karatun Alkur'ani kawai ke sawa yaji zuciyarsa tayi masa sauƙi,cikin ƙarfin hali ya shiga ƙoƙarin ganin ya furta mata wani abu, yana rawa da bakinsa haƙoransa na datse da ɗan ƙarfi kuma yace "Dolly take my phone" Moon na jin abinda yace tayi saurin ɗaukan tabfatsetsiyar wayarsa mai ƙirar iphone 12 max pro, fuskarta cike da hawaye duk jikinta rawa yake tace "Dad gata" fesar da iska ya ƙarayi yana danne ƙirjinsa cikin wata murya very slowly yace "jeki audio" da sauri ta fara lalubar inda application ɗin audio yake tana zuwa cikin audio taga kusan rabin audio ƙira'ar Alkur'ani ne ta Sheikh Sudais da kuma sauran malamai sai kuma waƙoƙin larabci dana India, kallon yadda yake dunƙule hannunsa tayi tamkar zai kai mata naushi tace "Dad na shiga" idanunsa a lumshe duk jijiyoyin dake saman kansa sun firfito waje sun yi raɗa²,a zafafe yace "find any suraah" rasa surar da zata shiga tayi kawai saita nufi Suratul Khhafii kana ta ajjiye wayar saman kujera, lumshe idanunsa ya ƙarayi ya fara sauraran ƙira'ar Alkur'anin wacce ta fara ratsa jikinsa zuciyarsa ta fara sanyi,a hankali ya ware hannayensa da suke a lumshe,da sauri da sauri kuma ya maida numfashi ta tsakanin wuyanta lamoo tayi jin kinsa ta kasa mutsawa sbd wani riƙo da yay mata,gaba ɗaya ta tsorata da yanayin Dad ɗinta,ko dai shima yana da abun da Feenerh ta keyi? wanda idan suka tashi take ta ihun, Lokacin da karatun yazu dai-dai aya ta 9 ina ake cewa أمحسبت أن أصحب الكه‍? والرقيم كانوٱ من ءاتنا عجبا. Jikinsa yay very weak ya shiga lumshe idanunsa yana jin zucyarsa nayi masa sanyi yana samun nutsuwa,a hankali kuma ya gama ware hannayensa da suke a dunƙule ya shiga sauke ajjiyar zuciya da sauri da sauri,sai da karatun yay kusan rabi sannan ya miƙa hannunsa a hankali ya stop na karatun tare da kashe wayar gaba ɗaya sbd message ɗin Damus dake ta shigowa tun ɗazo, kuzarin dake jikinsa gaba ɗaya ya tattaro tare miƙewa tsaye da ita a jikinsa kai tsaye harabar Makarantar ya nufa, ganin yadda students suke kallonsa yasa ya haɗe ransa tamkar wanda aka sanar masa da cewa Besty ya mutu, principal ɗin dake ƙoƙarin shigowa ne yay saurin kallon Deen yace "badai tafiya ba?" Ba tare daya kallesa ba yana lumshe idanunsa yace "Noo! I'll be back soon"wajan wata Mota bugatti wacce take da kalar blue black,yana zuwa wajan motar ya direta tare da buɗe ƙofa, kallonsa tai taga bama ita yake kallo ba hakan yasa tayi saurin shiga gaba ta zauna, rufe ƙofar yay ya koma side ɗin drever,a zafafe yake taka ƙafafuwansa kamar mai shirin yin gudu,duk yadda ya kejin zuciyarsa babu daɗi amma hakan bai sa ya fasa tafiyar daya saba ba wacce ta zame masa jiki,yana shiga motar yay mata reverse ya jata da wani irin speed yabar makarantar, gudu kawai yake a saman kwalta har ya isa wani haɗaɗɗan park a ciki yay parking ɗan haɗe laɓɓansa yay yana jin yadda kansa yake sara masa,a hankali kuma yaja numfashi haɗi da ware idanunsa waje yana ƙarewa park ɗin kallo, taɓe baki yay a hankali kuma ya fito daga cikin motar bayan yabar motar a kunne sbd baccin daya ɗauke Moon yasan tana da saurin jin zafi hakan yasa habar motar a kunne amma dai ya saka mata key, da blue eyes balls ɗinsa ya shiga kallon wajan kafin a hankali kuma yasa hannunsa ya ware ribbon ɗin daya ɗaure gashinsa dashi,gashin ya sauka har baya da kuma gefen fuskarsa,cikin nutsuwa yake tafiya harya iya reception bai tsaya wani abu ba ya huce vip side kai tsaye wajan Swimming pool ya huce special side ne kusan babu kowa a wajan koda kuɗin ka ba kowa ake bari yaje wajan ba,cikin nutsuwa ya fara cire kayansa ya rage daga shi sai farar singlet da kuma wanda 3gauter ya shiga cikin ruwan yana lumshe idanunsa, bakinsa ya hura kaɗan ya rufe idanunsa slowly ya fara nutsu cikin ruwan baka ganin komai sai fitar numfashinsa shima sanadin ƙananun ƙwaiƙwaye dake ta cikin ruwan zaka fahimci haka,daya tuna hannun Farouk daya taɓa Dollynsa dashi saiya ƙara nutsewa cikin ruwan,masu kula da wajan kowa yana harkar gabansa,amma mutum ɗaya mai suna Joseph yana kula da sanda Deen ya shiga cikin ruwan,a hankali ya duba agogon hannunsa yaga kusan 10minutes left da shigar Deen cikin Swimming pool ɗin amma ko ɗagowa baya yayi, miƙewa yay yaje har bakin Swimming pool ɗin, idanunsa ya fara yawo dashi a cikin ruwan amma ko alamar Deen bai gani ba, Deen idanunsa a lumshe yake nutsewa cikin ruwan har yaje ƙarshen ruwan, tunawa da Maganar Moon da take cewa "Dad nima ance ana sona"kuma ta gwada masa kissing da akai mata yasa da sauri ya buɗe bakinsa da idanunsa ruwa ya fara shigewa cikin su, Joseph mamaki ne ya kamasa amma bai ce wani abu ba yana tsaye yana kallon Sarautar Ubangiji,da sauri ya fesar da numfashi yana sauke ajjiyar zuciya jin numfashinsa, hannunsa ya ware tare ƙafafuwan sa ya fara yin iyo tare da yowa sama,harya fito bakin ruwan,yana fitowa Joseph ya miƙa masa sabon towel ya shiga goge jikinsa,sabbin kaya ya amsa rigace armless da wani long jeans mai kyau,yana gama sawar ya fice daga wajan kansa da sumar ƙirjinsa na ɗigar ruwa,a reception ya bata A.t.m suka ciri kuɗin su,da gudu-gudu ya fito da ciki zuwa wajan motarsa idanunsa yay jajirrr sbd ruwan daya shige masa,sai yanzu yake jinsa fresh ya samu nutsuwa,har yanzu bacci take kallo guda yay mata ya ɗauke kansa,da sauri ya fara murza kan motar har ya fice daga cikin park ɗin. Kai tsaye wajan wani babban Mall ya shige da ita nan ma bai ta sheta ba,babu jimawa ya dawo da wasu securities da suka dauƙo masa kaya a cikin Boot suka sanya masa, kuɗi masu yawa ya basu bai jira jin gdyar da suke masa ba yaja motar da gudu,sai wajan magrib ya dawo da ita cikin makarantar,sai mistsika idanu take wanda sukai mata nauyi sabida yawan baccin da take,a hankali ta juya kanta zuwa direction ɗin da Deen yake da sauri ya ɗauke idanunsa daga kanta yana ɗan haɗe rai, kwaɓe fuska tayi tana turo ƙaramin bakinta wanda yake ɗauke da jajayen laɓɓa masu kauri da da ɗan faɗi sunyi kyau sosai,tun kafin tai magana yay saurin fita daga motar ganin hakan yasa itama ta fita,da sauri ya fara tafiya zuwa hostel na jss section yayi nisa yaji baya jin ta kunta a bayansa tsayawa yay cak tare da juyawa,tsaye ya ganta ta ɗaga kanta sama tana kallon wata bishiya sai dry take kai ka rantse shira suke da bishiyar, harɗe hannayensa yay ya zuba mata narkakkun idanunsa wanda suke a janye sbd damuwar da yake ciki,a hankali yaga ta fara tafiya zuwa wajan bishiyar tana gaf da ƙarasawa wajan bishiyar yaji ta fasa wata gigitacciyyar ƙara haɗe dayin baya ta faɗi a wajan babu numfashi,cikin zafin nama ya ƙarasa wajan yana faɗin "Lolly!!! No please Dolly!!" Yana faɗin hakan ya ƙara kwasa sa gudu abinka da wanda bai saba tafiya a nutse ba,yana zuwa yasa hannunsa gaba ɗaya ya ɗauke,a hanya suka haɗu da principal daya fito daga side ɗinsa Kasancewar gidansa a cikin makarantar yake, kallon Deen yay wanda yake ƙoƙarin komawa da ita cikin mota yace "ka ɗauke ta lokacin ɗaukan karatu,yanzu kuma ina zaka? Zaifi kyau ka mai data ga makwancinta" ko kallansa Deen baiyi ya nufi hostel ɗin su Moon a coner farko su kaga Head grill ɗin su Moon ta da tare da Yasmin,da sauri Yasmin ta saki head grill ɗin mai suna Haneefa tabi Deen da kallo tana ƙara ware idanunta, a hankali ta furta "GATEKEEPER" sarai ya jita kuma yasan ko wacece ita,amma ko a jikinsa kai tsaye ya shige part ɗin su Moon yana zuwa ya samu Feenerh tayi bacci kwantar da Moon yay,kana ya ɗura kanta a saman cinyarsa a hankali kuma ya zare hijab ɗin jikin ya fara shafa sumar kanta,kallon principal ɗin yay Murya kamar an masa dole yace "ƙaro A.c,and close the windows" dukkan abinda yace haka yayi,wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke lokaci ɗaya kuma ya fahimci abinda ya samu Lollynsa,buda da yadda yaga goshinta yake fidda zufa, yasubuhanallah! Wacce lukutar masifa ce haka, ƙaramar yarinya da irin wannan abun tayaya zata jure zama da aljanu a jikinta? Bakinsa ya ɗura a saman goshinta da sauri tayi miƙa kafin ya janye bakin ya maidasa saitin kunanta, hijabi ɗin ta ya ɗauka ya ɗura saman goshinta ya shiga murzawa, cikin zazzaƙar muryarsa mai ratsa zuciya ya fara yin Bisimillah! Kafin ya ɗura da karatun suratul Baaƙhara shafin. وٱتبعوٱ ماتتلوٱآلشيطين على ملك سليمن. Miƙa ta farayi bakinta ya shiga fitar da kumfa,duk yadda yay karatun Kur'anin ƙin mutsi sukai sai juyi kawai da take saman cinyarsa gumin wahala na yanko mata,daya matsa da karatun ma kawai sai a tishawa suka gudu hakan na nuna cewa basu ma da Lokacin tsayawa aji dalilinsu na shiga jikinta bare a nemi sulhu dasu,suna guduwa ita kuma bacci yay gaba da ita,da jajayen idanunsa kawai yake kallonta shi sai a lokacin yaga girman data ƙara halittun ta na ƴar mace tun sun bai yana sai raguwar girman,fesar da iska yay a hankali kuma ya zameta daga jikinsa ya kalli principal ɗin kamar bazai magana ba sai kuma yace "okey! Dama akwai su?" Girgiza kai principal ɗin yayi yace "ko kusa ko alama bata taɓa yi ba sai yanzu"taɓe baki yay bai ƙara kallon principal ɗin ba ya nufi wajan wardrobe ɗinta shi kuma Principe ɗin yay waje abinsa,wasu fararan kaya ya ɗaukar mata masu kyau riga da wando,gefen gadon ya zauna tare da jawota jikinsa ya zare mata rigar jikinta yana jin yadda ta sauke ajjiyar zuciya duk abinda yake idanunsa a lumshe suke bai yarda ya buɗe ba,sai da ya sanya mata kayan kana ya ɗauke na jikinta ya ajjiye can gefe guda,tsaye ya yi a kanta yana kallonta ko ƙifta ido ba ya yi, agogon warist ɗin sa ya duba yaga time yaja ko Isshā baiyi ba, durƙosawa yay ya shiga yi mata karatu idanunsa akan fuskarta sai faman haɗe rai take tana turo baki gaba, tattausan tafin hannunsa yasa ya shafa mata addu'ar,hasken ɗakin ya kashe ya ƙaro gudun ac sosai Sannan yaja masu ƙofar ya fita. Washegari da safe ya kasance weekend Moon basu da class tun safe data farka take ta mmkin yadda kayan bacci yaje jikinta, zuciyarta cike da tsoron Allah yasa Dad ɗinta ba tafiya ya kuma yi ba,bayan tayi sallah tai wanka ta ƙara komawa bacci, Feenerh kuma tana shirya wa ta nufi wajan Amira domin tayi mata kitso,can cikin baccinta taji ana ja mata hanci slowly ta fara buɗe idanunta tana rufewa a haka harta samu damar buɗe idanunta sosai a saman fuskarsa,waro ido waje tayi mmki,yana sanya da wani tissue ɗin boyal black wanda akaiwa ɗinkin riga half body mai ƙaramin hannu,ya ɗura wata half ɗin jaddara mai shegen kyau,sumar kansa ta sauka har wuyansa yay wani bala'in kyau tunda take bata taɓa ganinsa a shigar manyan kaya ba sai yau,hatta ga ta kalmin ƙafarsa jaaa ne shima half covert shoe mai gashi,ga wani watch ɗin iphone dake maƙale a hannunsa, idanunsa ya ɗauke a kanta yana faɗin "stop staring at me" turo baki tayi tace "Dad you look like Akbar na film ɗin Joda & Akbar" shiru yay mata ita kuma taci gaba da faɗin "Dad Allah kuna masifar kama sosai" taɓe baki yay yana miƙewa tsaye can kuma yace "ke kika san shi" sakkowa tayi ta kama hannunsa tace "Dad zaka tafi dani ko?nifa na gaji da Wannan makarantar" waro manyan idanunsa yay waje idanunsa a ƙofa kamar da ita yake maganar yace "Au! Lawyern fa?" Hawaye na ya fara sakko mata tace "to stay with me please Dad" Tofa anzu waje,shi yama rasa me zai farayi ga message ɗin Besty saya samesa jiya da yake cewa _Besty i missed you soo much,Nasan kana fushi dani ne but Aliyou ni nasan nai maka gata ne,ina son idan harni na haifeka ba riƙon ka aka bani ba,ba tsintar ka nayi ba to kazo gobe bai ɗauke maka ba, your father *~ENEYE AHUOYZA~*_ Abu na gama message ɗin da Damus yay masa inda yake faɗin. _Oga Deen kayi good 2years amma babu wani impormation about the girls,Oga Taju yace yana buƙatar yin meeting dake a Zoom tomorrow by 12pm zaku tattauna akan ɓatan yarinyar Moon dan kai yake zargi,dan haka ka tanadi hujjarka idan har baka dashi yana iya sanyawa azo tunda daga PAKISTAN zuwa Niger ai cire masa kanka kasan wannan ƙaramin aikin Taju ne, babban kuma zai iya ɗaureka a hankali ya dinga yankan nama jikinka, zan tura baka sa code na meeting ɗin tare da link_ Ga kuma rabuwa da Moon da zai yi yanzu,dole ya sassauta fuskarsa ya tattaro duk abinda ya iya ya bata nishaɗi kafin ya tafi, ajjiyar zuciya ya sauke kafin yace "Lolly ƴan mata sai Aure" ƙafa ta fara diddorewa tana sakin kuka "Dad ni bazan aure babu kyau fa" buɗe ido waje yay yace "laaa injiwa??" Turo baki tayi tace "kawai nidai,bayan ance wasu basu riƙe Aure da daraja, inaji Amira tana faɗin sister ɗinta ko good 3mounth ba tayi da Aure ba mijin ya saketa,wai baya bata abinci sannan baya sauke mata haƙƙinta" fito da idanu waje yay sosai yace "meye haƙƙi" shiru tayi kamar bai tunani sai kuma tace "nima ban sani ba" haɗe rai yay sosai kana yace "look at me Dolly,bana son kina zama kina jin wannan zantukan kinji ko, kuma ko wanne zai maki wani wakan kici masa uwa, bance rashin kunya ba a'a babu kyau rashin kunya gana gaba,ki zama kamala da nutsuwa,ki zama mai hqr da jajircewa,ki zama mai ra'ayin kanki kuma kaifi ɗaya,kada ki yadda wani yace zai sauya maki ra'ayi,ki zama tsare mutuncinta gida da waje, And ki rage wannan surutun naki" ya faɗi maganar yana sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya daɗe bai magana bai tsayin wannan ba,kana ya ɗura da faɗin "ko hannu mace ta bari wani ƙaton ya riƙe mata to ciki take ta haihu,wata ma ta mutu"da sauri ta zaro ido tana dafe ƙirjinta dry taso bashi dake bata damesa ba ya haɗiye abarsa yace "Eh! Sosai fa,dan haka ki kama kanki ki riƙe al'ƙawari dukkan wanda ya saɓa al'ƙawari bayan ya ɗauka to shi da Allah!,akwai hijab ɗin dana sauyae maki na makaranta kada ki ƙara sanya wannan guntun hijib ɗin understood?"ya faɗa ya fito da ido waje,kaita gyaɗa masa sakin fuskarsa yay yace "I'm coming Lolly, please keep the promise kada ki saɓa"kuka ta saka masa da sauri ya lumshe idanunsa yace "I'll be back Dolly, tabbas zan dawo a ko wanne lokaci kisa wannan a ranki Dad ɗinki na tare dake" kuka tasa masa tare da maƙale sa,shiru yay yana bubbuga bayanta cikin nutsuwa Kuma ya fara rera mata waƙa; _🎸🎻 I am a Muslim child, I will never see him for my money for Thailand for Daddy was with my neighbour🎻🎸_ Shiru tayi tana jinsa kafin ya ɗura ta _🎻🎻 tinkle tinkle star up I wonder was just her like a diamond in the sky🎸🎸🎸_ Dry ta farayi tace "Dad kai ma a School ka iya ko?" Gemunsa yaja yana ɗaga mata kai ƙara rungomesa tayi tace "I'm going to miss you Dad " kanta ya shafa yace "sama to me Lolly ALLAH ya sa maki albarka, barakallahu fikiii Maimunatou" shiru tayi shi kuma a hankali ya ɗago haɓarta tare da sanya mata ƙaramin yatsarsa a cikin bakinta yace "take a sweet" lumshe idanunta tayi a hankali kuma ta fara jan yatsarsa ta suma tsotsa kamar alawa, runtsa idanunsa yay yana jin yadda tsigar jikinsa me tashi ga kuma yadda take jan yatsarsa kamar zata zuƙe masa jinin jikinsa,da sauri ya zare yatsarsa ya rungome ta yana maida numfashi kafin ya bata peak a forehead ɗinta, muryarsa na rawa yace "love You Lolly" kasa magana tayi har ya fita daga ɗakin yana fita ta faɗa saman gado ta fashe da kuka hadda birgima.Da sauri da sauri yake taka ƙafafuwansa a cikin gidan Sarautar duk inda ya ratsa barori da kuyangi da hadimai sai fadawa ne suke zubewa ƙasa suna gaishesa,amma ko kallon arziƙi basu samu ba daga garesa ba,kansa a ƙasa yake tafiya yana baza farar alƙyabbar jikinsa wacce tasha ado da wani kallar zare,ya ɗura hular ƙarfe a kansa daga sama an ɗora gashi,Beaty na zaune shida matarsa Nene suka fara jiyo ana bal da abu,kafin su miƙe Deen ya shigo cikin parlour'n da sauri kamar an cillosa, miƙewa Nene tayi tana kallonsa kafin tayi magana ya nuna ta da yatsa jikinsa duk rawa yake yace "what is this Mom???" kasa magana tai ita ta haifi yaro amma sam bata haifi halinsa ba,ace mutum bashi da aiki sai zafin zuciya baya gani girman kowa sai wanda yay niyya ga rashin hqr da nunƙufarcin tsiya, alƙyabbar jikinsa ya cire yay hurgi da ita kana ya cire hular ya jefar ya rage daga shi sai farar armless mai ƙyau an rubutu Lolly da manyan baƙi a jikinta, kallonsa kawai ENEYE yake yana mamaki zuciya irinta Deen, numfashi ya sauke yace "Wlcm Besty come in" wani kallo Deen yaywa mahaifinsa yace "Ni zan shigo ciki? GOD FORBID" yana faɗin hakan ya juya ya fita da sauri murmushi Besty yay yace "Congratulations Besty now Moon is ur wife Moon matar kace" da wani sauri Deen ya juya ya fara kallon mahaifinsa,kai ya gyaɗa masa yace "Yeah!! Na san i made a mistake but now i understand Maimunatou matar kane tun ranar daka bar gida aka ɗaura maka Aure da ita.... Team Deen where are you????🤣🤣🤣 _A yau comment ɗin kune zai fansheku tabbas wancan karan na ɗaga maku ƙafa sbd ina tunanin mai da book ɗin na kuɗi,amma yauzo na fasa yana nan as free kamar yadda nace amma fa Ni ba gantalalliya bace🤣🤣 da zanna abu babu yabawa ba, tabbas idan baku gigita ni da COMMENTS ƊINKU ba Allah zaku sha mamaki sai nayi sati banyi update ba 08119237616 game son ducoment na UNCLE NE akan 400_ SARAUTA 👑 9/12/21, 5:40 PM - Buhainat😝: *_✍?43-44_* "Da Capital letters Moon is your wife Besty,so stay with your parents ko albarkacin hakan"kasa magana Deen yay idanunsa akan bakin mahaifinsa yana jin maganar tamkar a mafarki,tayaya za'ai ace Lolly matarsa ce? Yaushe aka ɗaura auren? Suwaye waliyyan Moon ɗin? Ganin yadda Deen ke kallonsa yasa ya fahimci bai gama gane abinda yake cewa ba,a nutse yake tafiya cikin zallar izza taƙama da haiba yana tafe yana baza alƙyabbar jikinsa,a gaban Deen ya tsaya yana sakin Murmushi kafin ya sanya hannunsa ya kama hannun Deen ya jasa suka fara tafiya har zuwa wajan wata lafiyayyiyar kujera,zama yay kana ya zaunar da Deen kusa dashi,cikin ƙasa da murya da kuma tattausa harshe yace "Aliyou!!!!" Shiru Deen yay kansa a ƙasa yana da sauke ajjiyar zuciya,kalmar matar kace taƙi gushewa daga cikin kunansa, Eneye ya ƙara cewa "Aliyou!!!" Can ƙasa Deen yace "Abba" girgiza kai Eneye yay yace "Noo!! Besty bana son Abban nan,kace kawai Besty nasan idan kace Abba kana fushi dani ne" Jinjina kai kawai Deen yay ba tare da yay magana ba, numfashi Besty yaja a hankali kuma ya sanya hannunsa ya jawo Deen zuwa jikinsu ajjiyar zuciya suka sauke a tare,cikin lallami Besty yace "Bana da wani sama da kai,kai nake gani kawai naji daɗi,tunani na kai ne,idan nai farin ciki anyi min maganar ka ne,komai na samu Besty na,to tayaya kake tunanin zan bar rayuwarka ta halaka bayan ina da yadda zanyi na fiddaka daga halin da kake ciki? Ni daman burina bai huce naga ranar da zaka furta da bakinka kace kana son yin aure ba,banda ba'a auran mace tana jaririya to tabbas ko jaririya ka nuna kace kana so babu shakka sai na aura maka ita,bare yarinya kyakkyawa kamar Maimunatou,ba haramun bane Auren macen data girmeka haka kuma ba haramun bane auran ƙaramar yarinya, I'll do anything for you in dai zakai farin ciki,kana da ikon da zaka ɗauki matarka kaje duk inda kakeso ita ɗin mallakinka ce" wani lallausan murmushi Deen ya saki a lokaci ɗaya dimples ɗinsa da teeths gave ɗinsa suka bai yana,kasa cewa komai yay sai tasbihi da yake ga Ubangiji domin shi ne kaɗai ya ƙaddara faruwar hakan bawai wayonsa ko dabarar sa ba, blue eyes balls ɗinsa ya ɗaga ya kalli mahaifinsa nace cikin ƙasa da murya yace "but how can that happen?" Lumshe idanunsa Besty yay kamar yadda yaga ɗan nasa yay domin kusan habit ɗinsu ɗaya yace "is simple question ai,a ranar da naga kana ƙoƙarin mace min akan soyayyar ƴar ƙwailarka a ranar na sanya aka taramin mutane a acikin Masjid ɗin Masarauta,nasa Chiroma ya zama waliyyinka ni kuma na zama waliyyin Maimunatou my daughter in-law,a ranar kuma sarkin Adamawa yazu so shi ne da kansa ya bada sadakin Maimunatou,ni kaina kuɗin yaban tsoro 5.7m fa? Amma dake ya tara kuma an tara masa sai ban damu ba,kawai na tayashi addu'ar samun cikar muradin zuciyarsa" rungome Besty Deen yay yana faɗin "Wow Best thank you so much, wlh zuciyarta na gab da bugawa" dry Besty yay yace "akan ƙwailar taka?" Baki ya turo kamar ƙaramin yaro tare da kwaɓe fuska yace "Noo!! Ta girma fa look" ya faɗa yana zaro wayarsa ya shiga nuna wa Besty photonan Moon wanda yay mata a School bata sani ba,shi dai Besty ƙuri yaywa fuskar Moon abune da yawa a ransa,sai kawai ya share domin bai son tunanin yay tasiri a ransa, Nene dai sai Murmushin jin daɗi take sbd farin ciki data hango saman fuskar ɗan nata, miƙewa Deen yay ya ƙarasa wajanta yana zuwa ya rungome ta,kansa ta shafa zare jikinsa yay yace "lemme freshen up" murmushi su kai masa yana ƙoƙarin shiga flat ɗinsa da aka rubuta *OSOHINOYI FLAT* (Yarima flat) yaji an zabga salati ana tafe hannaye idanunsa da suke kamar na mage ya shiga juyawa, Yayinda ce tsaye tana sharce majina tana faɗin "Amma ko sallamme kudai wlh baku iya haihuwa ba,ga yadda ya mayar dani gangalliya bayan nice na bada shawarar ai masa auran sbd zuƙewar da naga ya nayi,a tohh zuƙewa mana yaro jaraba nata cinsa a rai amma babu wanda ya gano sai ni sbd baiwar da Ubangiji yay min,banda baiwa ta Ubangiji tayaya zan iya ganowa Danoo aure yake so fisabilillahi? To dai babu ruwana Wlh,duk wanda ya raina uwar wani tasa ya raina,domin uwa ba tafi Uwa ba" tsaye sukai suna kallonta Deen kam haɗe fuska yay bai taɓa jin kunyar iyayensa ba amma yau tasa yaji, juyawa yay ya nufi cikin tamfatsetsan flat ɗinsa, kuka ta saka masu tana ƙara sharce majina tace "kuna dai kallo ko?? Ɗan rungomar da yay maku yake baƙin cikin yay min,to wlh ta Allah ba ta ka ba wannan shegen jikin naka ma me za'ai dashi?kuma shawarar dana bayar kaje ban yafe ba" shi dai ko takan Yayinda bai biba ya shige flat ɗinsa yana taune leɓansa,Nene ce ta kalli Yayinda tace "Ayyaa! Momma ki san halin jikan naki muma baya raga mana bare ke da kike kaka wajansa" cikin kumfar baki Yayinda tace "Yau nake ganin ɓatan nono a ƙirjin budurwa,to ko a suwa? Me akai akayi ko?nace wacce shararce ko? Basai ya gimamani bai girmamaku banda lalacewa ta yaran zamani har Aliyou ne zai mance hallarcin da nayi masa,yay kashi na wanke ya tunbuɗi na wanke,haka zan ɗaga shi sama ina masa rawa ina _caka masinka ɗan Baba,nace caka masa kinka,_ amma yau Danooo ni yakewa baƙin cikin rumgoma dake ya haɗu da sallamammun iyaye suka zoba masa ido,toni ba gantalalliya bace wlh gidan zan bar maku" daga Besty har Nene kasa magana sukai domin sun fahimci yau rikicin tsofanne ya mutsa,dole Nene taja baki tai shiru tana kallon Yayinda ta nufi flat ɗinta tana share majina,Deen na shiga falt ɗinsa shower ya sakarwa kansa,yana jin zuciyarsa tayi masa wasai ciwon daya keji yanzu babu shi,kwanciya yay saman babban royal bed ɗin sa, babu komai jikinsa sai boxer haka yaja pillow ya rungome cikin ƙaramin lokaci bacci yay gaba dashi wanda rabinsa mafarkin Lollynsa ne. Washegari a makaranta ya kasance Monday tun asuba da Moon ta farka bata koma ba,sai ta zama very weak ta zama wata miskila ko magana sai Feenerh tayi da gaske take baya feedback,a haka suka shiga masjid bayan sun fito suka komai Hotel, ruwa ta ƙara sakarwa jikinta kana ta fito a nutse ta fara shirya sai da ta gama sanya uniform waro manyan idanunta waje tayi sbd hijab ɗin da Dad ɗinta yace ta dinga sauya ya zarce tunaninta domin har gwuiwarta ya sakko, dry Feenerh tayi tace "a'a kaga matar malam Mamman,wannan ai da ake bawa Amira domin zaki fi dacewa da ita" harara Moon ta watsa mata idanunta ya cicciko da ƙwalla harga Allah bata son saka hijab ɗin,kaf school ɗin ita kaɗai ce mai babban hijab wasu ma haka suke tafiya babu ko hijab ita kuma sai ta ɓuge da saka wannan kamar wata Malama?yanzu gashi ya riga ya tafi bare tace ya sauya mata wani,ita akan wanne dalilin ba zai ɗauke mata nata ya bata irin na mu'allima,tana cika tana batsewa ta ɗauki school bag ɗinta ta shige class tunda yanzu ba class ɗinsu ɗaya ba,tana zuwa cikin class ɗin data prioud ɗin farko Faizak ne ga mamakin ta kowa ta samesa a class ɗin, agogon hannunta ta duba taga 8 saura 10 minutes at, kanta ta sunkuyar ƙasa ta shiga wasa da yatsun hannunta tama rasa me zata ce masa,a jikinta taji kallonta yake tana ɗaga idanunta suka haɗa idanu,gira ya ɗaga mata ita kuma ta turo baki gaba kafin cikin siririyar muryarta tace "Morning sir" idanunsa na yawo a kanta yace "mrng late comer, sleeping baby" ba ƙara magana ba ta shige cikin class ɗin wajan kujerar ta ta zauna,kan ta a ƙasa domin dictation yake masu cikin sauri take Rubutun ta cikin good handwriting ɗinta, after 10 suka fita breakfast ita da Feenerh da Amira suka jera a tare suka nufi danning hall, abinda kowa yake so aka kawo masu Moon aka bata arish da tea da kuma dankali da ƙwai,tana jin shirar dasu Amira suke akan abinda su Yasmin su kaiwa wata new student yarinyar hatta faɗa tarkonsu, Murmushin jin daɗi Amira tayi tace "ai Moon ki gode Allah,duk sanda suka so yin abinsu a kanki sai Ubangiji ya kare ki daga sharrin su" Feenerh tace "haka fa,ai shiyasa addu'a tayi a rayuwa kuma Garkuwa ce ga dukkan Musulmi" jinjina kai Amira tayi tace "MANZON ALLAH yace idan muna jin tsoran zaluncin wani mai iko mu ce". *بسم الله الرحمن الرحيم، الله‍? رب السموات ورب العرش العظيم،كن لي جارا من (فلان) وآحزابه من خلانقك،ان يفرط على أحد منه‍? أو يطغى،عز جارك،وجل تناوك،ولا إله إلا أنت.* _(Ya ALLAH! Ubangijin sammai bakwai,da kuma Ubangijin Al'arshi mai girma,ka kasance mai tsari gare ni daga wane ɗan wane,da dukkan rundunarsa daga cikin halittunka kar wani daga cikinsu ya yi gaggawar azaba a gare ni,ko ya ƙetare haddi,kariyar ka ta buyawa,kuma yabonka ya girma,kuma babu abin bauta wa da gaskiya sai kai)_ Shiru sukai gaba ɗayansu ita Moon sai juya tea take ta gagara shan bare taci sauran abun,Amira tace "To! Kowa dukkan wanda ya zamar da addu'a abokiyar faɗan sa a baki tayaya kike ganin zai tuzarta? Ba kuji ance addu'a makarin mumini ba?" Feenerh tace "gsky kam,shiyasa zama da mai ilimi yake da daɗi wlh,ba kowa zai fahimci hakan ba sai wanda Allah! yasa ya gane" karɓar tea ɗin Moon tayi kana ta ajjiye gefe guda tace,kafin taja numfashi ta fesar cikin ƙasa da Murya Moon tace "haka kuma Manzon Allah! yace kayi addu'a yayin gamuwa da abokan gaba kamar haka;" *بسم الله الرحمن الرحيم، الله‍? انا نجعلك في نحوره‍م،ونعو? بك من شروره‍?* _(Ya ALLAH! Mu muna sanya ka a gabansu,kuma muna neman tsarinka daga sharrace-sharracensu)_ "Ke hakan na nufin babu wata halitta data isa ta cutar dakai a yayinda kayi Wannan addu'ar,koda ta cutar dakai bawai wayonsu ya sanya hakan ta faru ba,haƙiƙa Ubangiji yay mana gata da yayomu a musulmai kuma masu riƙo da addininsu, Uwa ba kuma yadda da ƙaddara,koda su Yasmin sunyi min wani abu ni nasan cewa hakan wata sabuwar ƙaddara ce data bijiromin,kuma ance ƙaddara lokaci gareta wani lokacin sai dai ka bata labarin abinda ya shuɗe,dan kuma ka shiga cikin wata masifar hakan ba yana nufin wai ƙarshen rayuwarka ne yazo ba, a'a nan ma wani lessons Ubangiji yake nuna maka mai hankali ance shike gane ɗin gishin ƙwaɗo,to thank God! Ni Maimunatou idan har addu'a na zama gari ya to tabbas ta zama gari ya gareni domin babu abinda su Sumy suka isa suyi min" gaba ɗaya suka kalleta can kuma Amira tace "Amma wacce damuwar ke hanaki cik abincin?ina lura dake sam baki son cik abinci" murmushi kawai Moon tayi idanunta cike da hawaye tace "wata damuwa tana zama dole kayi ta,domin baka san lokacin da take faɗa maka ba,ji nake kamar zan yi rashi ina jin kamar Dad na bazai dawo gareni ba". Da mmki Feenerh tace "kmaryay?" Ka faɗa ta ɗaga masu ba tare kuma da tace masu wani abu ba,ganin time na tafiya yasa suka miƙe gaba ɗaya su kowa ya shige class ɗinsa,a last prioud ɗin su Ass-headgril ta kalli Moon tace "Teacher Faizak yana kira a office nasa" juyawa fararan idanunta Moon tayi kamar ba zata ce wani abu ba sai kuma tace "kuma at this time?" Girgiza kai tayi tace "no yace after class" ɗauke kai Moon tayi tare da gyara farin glass ɗinta,suna gama class ta nufi office ɗinsa ta rataya school bag ɗinta,a zaune ta samesa yana operating system ɗinsa shiru tayi masa shi kam duk abinda take yana kallonta ta cikin system ɗinsa,kamar daga sama taji muryarsa yana faɗin "you look like familiar Maimunatou!!" shiru tai masa tana kallon fuskarsa amma a zahiri tunaninta yana ga Dad ɗinta,can taji yace "Yeah! Kina kama da Mai martaba sosai,ban san me yasa ba,ko ni ɗaya nake ganin kamar ohhhu! Amma duk wanda yasan Mai martaba kuma ya ganki dole zai ga kamar" da ƙyar ta buɗe bakinta tace "Ohhh! ALLAH! sarki" miƙewa yay tare da nufar inda take a gabanta yaja ya tsaya, lumshe idanunsa yay yace "su waye samarin jiya??" Idanunta wanda yake ƙara jan hankalinsa ta juya masa kafin tace "samari kuma?"kai ya ɗaga mata yace "Uhm" shiru tai masa ganin hakan yasa yace "da farko kin tsaya da wani har ya riƙe ki,na biyu kuma wani ya ɗauke ya fita dake daga cikin makaranta" sarai ta gane mai yake nufi sai kawai tace "Ohhh! He's my father" taɓe bakinsa yay still looking in to her eyes yace "Tab, babu kama abin" da rashin fahimta ta kallesa tace "Kamarya?" Ka faɗa ya ɗaga mata yace "nothing" kafin yace "what about your family?" Kai tsaye tace "shi ne ko mai nawa ai, family, friends siblings anything" da sauri yace mata "Out" kamar jira take yana faɗin hakan ta fice,shi kuma saman sofa ya faɗa yana jin zuciyarsa nayi masa zafi,yabar baƙin ciki a can gida,tunda ya kalli Moon yaji soyayyyar ta kamashi amma ya fahimci abubuwa da yawa a tare da ita,me zai mata? Dole ne ya nemi mafita dole ya jawota jikinsa, Moon a coner su ta haɗu da Sumy da Yasmin sun sanya wata yarinya a tsakiya sai shafata suke, Sumy na ganin Moon ta saki yarinyar ta nufi inda Moon take tsaye, harɗe hannayenta tayi tana jiran zuwa Sumy,da farin ciki a fuskar Sumy ta ware mata hannayenta alamar ta isa gareta,wata uwar harara Moon ta watsawa Sumy dry Sumy tayi tace "Yasmin zoki riƙe min ita" da sauri Yasmin ta nufin wajan Moon kafin ta ƙarasa Moon ta saka wata gigitacciyyar ƙara da gudu ta nufi inda Yasmin take tana zuwa ta jata ta haɗa kanta da bango,wata gigitacciyyar ƙara Yasmin tayi sbd zafin daya ratsa ta,nan take kuma kanta ya fashe ganin hakan yasa Sumy tayi waje da gudu domin neman ɗauki,Moon na ihu Yasmin na ihu haka Moon ta danne Yasmin sai duka take. Kuyi share ɗinsa please fisabilillahi 9/12/21, 5:42 PM - Buhainat😝: *MOON* _✍?47-48_ Mai makon tayi magana duk da tsawar da Deen ya sakar mata,sai kawai ta fashe da kuka iya kar ƙarfinta,baya yay a hankali ya kwanta tare da lumshe idanunsa ya shiga fesar da numfashi,shiru yay mata yana sauraren yadda take kuka bilhaƙƙi! sai da tayi mai isar ta dan kanta tayi shiru ta shiga sauke ajjiyar zuciya,kusan a tare suke fidda numfashi domin duk sanda zata sauke ajjiyar zuciya sai yaji shima a lokacin ya sauke tasa,shi yay shiru yana son yaji me zata ce masa,ita kuma tayi shiru sbd bata san mene za tace masa ba,jin shirun yay yawa yasa Deen yay clamly muryars very slow yace "What happened to you Lolly??"kuka ta ƙara sakar masa tana ta shiga mutsi da bakinta a ƙoƙarin ta na son faɗin wani abun,but she can't say anything to her Dad,gaba ɗaya taji ta gaji ta makaranta she need her Dad,runtsa idanunsa yay ya shiga fesar da numfashi da sauri da sauri,da sauri kuma ya zare wayar a cikin kunansa kamar mai neman wani abu haka ya shiga ƙarewa makeken photon Moon dake saman screen ɗin sa ido, cije lips ɗinsa yay kana ya kashe wayar gaba ɗaya ya jefar a saman makeken gadon, bai jira ya kalli lokacin ba ya Miƙe tare da ɗaukan key car ɗinsa ya nufi fita daga flat ɗinsa,wata baiwar sa mai suna Kaltu tayi saurin shan gabansa kanta a ƙasa tace "Ya shugabana ina dalilin wannan fitar taka??" Ko inda take bai kalla ba ya shige abinsa, Babu kowa a makeken parlour'n dake tsakiyar sides sai ƙarar A.c dake ta kaɗawa ita ɗaya,da sauri yake taka ƙafafuwansa a ƙasa kansa a ƙasa gashin kansa duk ya baje a lokacin idan ka gansa zaka ɗauka wani basamudan ne just like Yayinda's say, Yana ƙoƙarin fita yaji Muryar Eneye na faɗin "stop here" cak Deen ya tsaya a hankali kuma Besty ya ƙara so inda Deen ke tsaye yana zuwa yace "what are you trying to go?" Shiru Deen yay masa dan shi a yanzu bai jin akwai wanda zai iya hanasa zuwa inda yay niyya,yadda zuciyarsa ke a zalzalashi zuwa gareta ba ƙaramin illa zata masa idan akace za'a hanashi, kafaɗa Besty ya ɗaga yace "anyway idan kaga kamar place ɗin nan toka tabbatar ka zama King of Nufaz" jajayen idanunsa ya ɗaga zuwa ga fuskar Mahaifin na sa,yadda yake kallonsa yasa Besty miƙa masa hannu zai taɓa shi,da sauri yaja baya yana girgiza kansa, cikin ƙara ji yace "don't ever trying to touch me Abba" waro idanunsa sosai Besty yay sbd sunan Abba da yaji Deen ya ambata,hakan kuma shike nuni da zallar ɓacin ran da yake ciki, ƙara miƙa hannunsa yay zai taɓa shi da sauri Deen ya juya ya nufi flat ɗinsa kamar zai tashi sama,yadda yake fidda numfashi ma kaɗai ya isa mai hankali fahimtar ɓacin ran da Deen ke ciki,kai tsaye side ɗin game ɗinsa ya nufa,yana zuwa ya zare singlet ɗin jikinsa bai tsaya jiran komai ba ya shiga dukan jikin wani ƙaton ƙarfe da iya kar ƙarfin sa. Eki ce tare da Damus zaune suna tattaunawa akan dawowar Deen amma still babu wani impormation daya samu akan yaran da suke da target a kansu, Murmushi Eki tayi tace "wai kayi believe Deen yana aikin da kuka sashi?" Kallonta Damus yay ta ɗaga masa kanta tace "Yeah! Lemme tall you something,Deen ba aikin ku ne gabansa ba,tunda aka gaya masa anyi Missed yarinyar nan,kaga wani action da ya yi akai ne? To Moon she's with him" Damus da ya kejin abin kamar a mafarki yace "What the you mean by y Eki?" Gyara zama tayi sosai tace bari nai magana cikakken bayani sbd naga kanka babu Uban komai a ciki,daga shisha sai Win, Wannan yarinyar Moon tana wajan Deen,kasan tunda nayi rantsuwa a kansa cewa sai na mallakesa bazan taɓa kaffara ba, muna nan da kai at this week sai kaga Deen yazo,bazan taɓa rabuwa dashi sai na mallakesa,bazan taɓa rabuwa dashi ba sai na rabasa da wannan ƙwailar yarinyar"miƙewa Damus yay tsaye yace "sai yanzu na fahimci abubuwan da nake ta mmki a kansu,Mun saka private investigators,wanda zasu dinga kula da shigensa,to a shekaran jiya yake faɗa min Deen ya dawo gari,na yarda da maganar,kai tsaye na turawa Oga Taju maganar ta email address ɗinsa, nasan bazan taɓa samun magana dashi ko a waya ba ne,amma Oga Taju yace baya son shirme irin wannan,yar dar da yaywa Deen yasan har abada bazai taɓa iya cutar dashi ba,so daga nan ban ƙara magana ba,sbd nasan Oga Taju bazai fahimce ni ba,kaf cikin yaransa babu wanda yafi aminta dashi kamar Deen,tsabar soyayyyar da yake masa fa ya cire gefe guda na sunansa ya bawa Deen,kin san sunansa TAJUDDEEN shi ne ya bawa Deen ƙarshen sunansa, kafin ya yarda cewa Deen yau dararsa yake za'a daɗe,Amma idan har ya san gsky Deen da dukkan family ɗinsa zasu shiga uku tabbas"ya ƙare maganar yana zagaye tsakiyar parlour'n, taɓe baki Eki tayi tace "Wannan matsalarku ce,tawa na riga na shawo akan ta zuwansa kawai nake jira" tana faɗin hakan ta miƙe tsaye tare da nufar ɓangaren en matan gidan,Zau ne ta samesu kowa da abinda yake Salmerh na kusa da Nana wacce take kwance ta lumshe idanunta, Sai kuma Salymat dake zaune tana kallo sai tauna cimgum take,kallon Salymat tayi tace "Saly 2minutes please" tsaki Salymat tayi tace "nifa ba zaki katse min kallo ba,yadda nake masifar son JOHD & AKBAR ɗin nan" kallon cenemar Eki tayi taga yadda Queen Johda da Queen Rakayah,da Queen Salma suke ta fidda makamai suna kaiwa Abu Maleek sara ta ko ina,gefe guda kuma Mahmanga ce da zabgegiyar takobin ta sai sara take kaiwa,gaba ɗaya Masarautar ta birkice,sai ihu Mutane suke an kashe King Akbar,tsaki Eki tayi ta ɗauke kanta tace "Ai ke naga babu tsuntsu babu tarko,lalacewar taki takai kisa Wannan mutanan gaba kina kalla?mai makon kisa romantic film wanda zai kai maki har ka,amma kuma wasting time ɗinki a kan wannan, Allah dai ya kyauta" ta faɗi hakan tana neman wajan zama can kuma tai ƙasa da Murya tace "Wai ya Maganar wajan bokan?anya ba zamu koma ba kowa??" Tsaki Salymat tayi tace "Kina da matsala wlh,da ɗina dake brain ɗinki kamar ta kifi haka take,gaba ɗaya yaushe mukaje? Samnan sati nawa ya bamu yace idan aikin baici ba mu koma?to gaba ɗaya kawo zuwanmu da yanzu ko 4days ba ai ba" lumshe idanunta Eki tayi tace "wlh ba zaki gane ba,a matse nake nafi son ya kawo kansa da wuri wlh" harara Salymat ta fella mata tace "kaji wawiyya,banda hauka gaggawa ai aikin sheɗanne,kawai ki jira soon zaki gansa kamar yadda bokan yace" miƙewa Salmerh tayi tana faɗin "ALLAH ya kyauta" da sauri Eki tace "munafuka ai wlh ko son Deen kike sai dai ki mutu domin na daɗe da fahimtar inda kika dusa"Ita dai Salmerh bata kulasu ta shige part ɗinta, Wayar Nana ce ta fara ihu a hankali ta ɗaga daga can ɓangaren Ovasi yace "Wai Inna ga ta" jin hakan yasa Nana miƙewa da sauri idanunta na kawo ruwa, bakinta na rawa ta shiga faɗin "Innata" da sauri Inna tace "Eh nita walle,Yaya kike?yanzu uban gidanki ya kawo mana kuɗin ai kinki na wannan shekarar,kin san duk shekara sai ya kawo,kedai kiyi masa biyayya babu ruwana wlh sai yay maki baki ya biki tunda matsayin Uba yake wajanki,to ko Ubanki yay maki haka ne??ai baki samu wannan gatan ba" kasa cewa komai Nana tayi sai hawaye dake bin saman kuncinta,can Inna tace "Ke babu ruwana fa,ko a can kika samu miji kiyi aurenki kawai,to uban me zaki mana idan kin dawo?aikin ƙafa ta ne tuni anyi min nayi rass dani" Ovasi ne ya miƙa hannunsa zai amshi wayar Inna tayi saurin cewa "Nidai idan kika ɓatawa Uban gidanki rai wlh bada yawo na ba" Ita dai Salmerh bata kulasu ta shige part ɗinta, Wayar Nana ce ta fara ihu a hankali ta ɗaga daga can ɓangaren Ovasi yace "Wai Inna ga ta" jin hakan yasa Nana miƙewa da sauri idanunta na kawo ruwa, bakinta na rawa ta shiga faɗin "Innata" da sauri Inna tace "Eh nita walle,Yaya kike?yanzu uban gidanki ya kawo mana kuɗin ai kinki na wannan shekarar,kin san duk shekara sai ya kawo,kedai kiyi masa biyayya babu ruwana wlh sai yay maki baki ya biki tunda matsayin Uba yake wajanki,to ko Ubanki yay maki haka ne??ai baki samu wannan gatan ba" kasa cewa komai Nana tayi sai hawaye dake bin saman kuncinta,can Inna tace "Ke babu ruwana fa,ko a can kika samu miji kiyi aurenki kawai,to uban me zaki mana idan kin dawo?aikin ƙafa ta ne tuni anyi min nayi rass dani" Ovasi ne ya miƙa hannunsa zai amshi wayar Inna tayi saurin cewa "Nidai idan kika ɓatawa Uban gidanki rai wlh bada yawo na ba" tana faɗin haka Ovasi ya karɓi wayar tare da kashewa yace "Am going Inna" ita dai bata san me yace ba hakan yasa tace "Au har goyo teke Ita Khadii ɗin?"kallonta kawai yay ba tare da yay magana ba ya fice daga cikin ɗan ƙaramin gidan, Durƙoshe wa Nana tayi a wajan tare da rushewa da kuka,bata jin tsanar abinda yake domin komai tayi a yanzu dai-dai ne,haka kuma babu abinda su Damus zasu sata taƙi yi masu, amma me yasa take jin ƙunci da kuma baƙin cikin a cikin ranta? Tana nan zaune har kiran Ammar ya shigo cikin wayarta kasa ɗauka tayi sbd ciwon da kanta yake mata.A can Masarautar Nufaz kam fada cike take da mutane masu yawan gske,manyan mutane na cikin gari Kogi dake wayanta, Tiraki, Chiroma,Sarkin fada,Sarkin aska,Sarkin yaƙi,Waziri,Sarkin ƙofa,Galadima,Hikimai,Dagatai,Masu unguwanni, sa sauransu,sai kuma Bafadawa gefe guda kuma Ex king of Nufaz ne zaune cikin wata iriyar shiga dasu ta IBIRA,Saman wata rantsatsiyyar Kujera wacce aka ƙawata ta da adon ɗanyar azurfa sai walƙiya take tare da sheƙi, ALIYOU ENEYE AHUOYZA shi ne zaune saman kujerar ransa a haɗe,duk yadda ya haɗe ransa amma hakan bai sanya wani sihirtaccen kyau fita daga saman fuskarsa ba, sanye yake cikin wata dakakkiyar shadda Orange an sanya masa wata Alƙyabba milk sai ratsin Orange a jikin alƙyabbar,ga wani takalmi Kubta mai gashi-gashi wanda ya kasance half covert shoe a ƙafarsa,Gefe guda kuma Sarkin fada ne yake naɗa masa rawani mai bala'in kyau wanda ya kasance mai dai-dai ci,bayan an kammala aka miƙa masa Sandar girma,can kuma aka ɗauko wata zabgegiyar takobi a cikin gidanta, Lokaci da za'a bashi Takobin sai da kowa na fadar ya miƙe tsaye har da Eneye Ahuoyza,cikin girmamawa aka bashi Takobin kansa a ƙasa yasa hannu ya karɓa yana karɓa ya shigar zagaye kansa da ita,sai kuma ya durƙosa har ƙasa tare da miƙa Takobin gaban goshinsa sai kuma ya dawo da ita wajan bakinta ya sumbata,a hankali ya miƙe tsaye tare da komawa wajan kujerar ya zauna, ɗaya bayan ɗaya Mutane suka dinga zuwa gabansa suna zubewa tare da kai masa gaisuwar ban girma, lumshe idanunsa yay sbd nauyin da yaji yana masa,ashe haka sarauta take? Haka take sawa Mutum yaji wata izza da girman kai na musamman,sai yaji bakinsa ya ƙara yi nasa nauyi fiye da ko yaushe, ɗan gyaran murya yay kaɗan tare Mutsa sandar hannunsa, Sarkin fada ne yace "Ma sha Allah kamar yadda kowa ya sani yanzu King Aliyou Eneye Ahuoyza shine sarki,kuma nan da wata uku cif za'ai bikin rantsar da shi kamar yadda akewa ko wanne sarki,muna gdy ga dukkan wanda yazo wannan taron sai kuma ALLAH ya nuna mana ranar da Za'ai bikin rantsar dashi tare bashi sandar girma na gold" daga nan zaman fada ya watse, Deen na ganin mutane sun ragu a fadar ya miƙe da sauri kamar zai tashi sama,da sauri shima Eneye ya miƙe yabi bayan Deen, kai tsaye flat ɗinsa ya shige ya shiga fatali da alƙyabbar jikinsa ya shaddar kawai ya bari,bai tsaya ɗaukan komai ba sai A.t.m ɗinsa da abubuwa masu amfani a garesa, kayansa yasa a trolly sannan ya fito Wata Jakadiya sai kirari take masa,a haka ya nufi babban parlour,a tsaye ya samu Nene da Eneye murmushi Besty yay yace "kana tunanin zan habaka hanaka zuwa wajan matar ka ne?tun ka amshi buƙatata zaka iya zuwa duk inda kakeso but make sure ka dawo before 3mouths" jinjina kai Deen yay sai kuma ya nufi wajan iyayen nasa a hankali ya rungomesa yana basu peak,suma peak sukai masa Nene tace "Allah ya ƙarawa Sarki lfy" Fuska ya kwaɓe ya kalli Besty a marai-raice yace "Abba ka ganta ko??" Dry yay yace "rabu da ita ƴar adawa ce Allah ya tsare ya kiyaye, Allah yasa matar kada tayi fushi dakai"shi dai bai ce komai ba ya kama hanya zuwa harabar Masarautar,nan ya samu fadawa tsaye suna jiransa,samun kansa yay da tafiya a hankali amma ba can ba Sannan kuma bai hana fadawan binsa ba,kansa a ƙasa har zuwa wajan motarsa kai tsaye back seat ya shiga sai kuma driver yaja motar suka nufi Airport.Moon ce tare da Amira suna tafe a hankali domin zuwa wajan football ɗin su kasancewar yau Sunday shine ranar da suke game, Amira ce tace "Moon ke a tunaninki mene yasa ya kashe maki wayar??" Shiru Moon sbd kukan daya tawo mata,tsaki Amira tayi tace "uhm Allah ya kyauta,komai yay zafi maganinsa ALLAH!" Hawaye ne ya sakko daga cikin idanunta cikin ƙasa da Murya kamar zatai kuka tace "He far away for me Amira,wa nake dashi a duniya sama dashi? sai dai naga a zuwa ganin wasu Amma babu ni,he promised to me zai dawo but he broken his promised Amira,kina ganin Yaya Farouk duk sai yazo ban wani ƙalla halaƙa dashi ba amma baya gajiya da zuwa gare ni,why Dad zai manta dani?" Ta kai ƙarshen maganar tana sakin kuka,tsayawa sukai a wajan dake gaba ɗayan su sanye suke da kayan ball na Amira farare na Moon pink,wando da riga ne sai ƙaramin hijab,ƙafarsu sanye da combus da duguwar Safa mai kauri,gaba ɗaya wandon da ƙyar ya huce cinya,ganin sun tsaya yasa Faizak sakin murmushi a hankali ya ɗauke camerar wayarsa daga kan Moon kai tsaye yaywa Mai martaba sending na vedio'n Moon da yay mata, Juyawa Amira tayi sbd ƙarar camera da taji Maimakon taga Faizak sai idanunsa ya sauka akan Deen wanda yake jikin mota ya harɗe hannayensa a saman ƙirjinsa,gashin kansa ya sauka har gefen fuskarsa yay bala'in kyau sbd saloon ɗin da akai masa,ya ƙara fari da ƙiba ga ƙirjinsa daya ƙara faɗi sosai ya zama wani Jibgege, bakin a Amira har rawa yake wajan faɗin "Moon look your Dad is here look at him" da sauri Moon ta juya nan idanunsa ya sauka akansa akaci Sa'a suka haɗa ido,bata san lokacin data saki dry ba sai kuma hawaye ya shiga sakko mata,da sauri ta yarda ball ɗin hannunta ta nufi inda Deen yake tsaye,shikam idanunsa a lumshe suke yana mmkin yadda a kullum ƙara girma take, ga wani shegen hijab data saka,har wani ball take salon a buɗa masa mata, Moon wani ihu tayi ta shiga faɗin "Dad!!Dad!!" Tana zuwa wajansa ta faɗa jikinsa tana sakin kuka. _Tabbas idan banga comment ba Wlh Wlh ALLAH! Sai nayi sati banyi new update ba_ 9/12/21, 5:42 PM - Buhainat😝: *MOON* _✍?49-50_ Accept yourself the way you are be kind your self Baya Deen yay sbd yadda Moon ta faɗa jikinsa,a hankali ya jingina jikinsa da jikin motarsa yana buɗe manyan idanunsa a kanta Muryarsa dake nuna yana farin ciki yace "Easy,Easy Dolly" baki ta tura gaba tace "Dad!!" Ware idanunsa yay alamar "what again Wify?" Girgiza masa kai tayi sai kuma tace "I Missed you like a crazy Dad" Kallonta kawai yay ya ɗauke kansa kana ya zare ta daga jikinsa, Amira ce ta ƙarasu wajan su tana kallon Moon tace "Morning sir" idanunsa na can wani gefe yana kallon wani abu yace "Uhm" Amira kuma ta kalli Moon tace "Let's go dear" maƙe ka faɗa tayi tare da girgiza kai alamar ba zata ba, Amira tace "but we have to win this game" kallon Deen tayi taga waya kawai yake dannawa leƙa fuskarsa tayi ta ƙasa suka haɗa ido,da sauri ya janye idanunsa yana lumshe idanunsa,bata kawo komai a ranta ba tace "Dad za kaga ball ɗin mu yau" haɗe rai yay sosai ba tare kuma da yay magana ya kama hannun Moon ya nufi office ɗin principal da ita,Amira Juyawa tayi zuwa wajan ball ɗin a ranta tana mamaki jijji da kan Deen tare da isa da kuma izzar sa,a bakin ƙofa Deen yaci karo da Principal shida Faizak kallo guda Deen yaywa faizak ya ɗauke kansa, shiru ne ya biyo bayan gaisuwar da sukai a junansu, Faizak kam tuni ya juya ya nufi Ɓangaren sa sbd yau weekend ne babu karatu a yau ma yake son komawa MASARAUTAR TANZAN, Principal ne yace "Ai jiya ta ɗaga hankalinta,ita gida zata ta gaji da zamar makarantar,na lallaɓa ta dai daga ƙarshe kuma ta fara kuka kamar wata yarinya wai ita Dad ɗinta haka dai,bayan ga wani duk weekend sai yazo mata tace min dai Yayanta ne, Finally dai Dad is here congratulations Maimunatou Aliyou Deen" da sauri Deen ya kalli Moon sbd ambatan sunan wani da Principal ɗin yay,ganin ko a jikinta sai ma hawayen shagwaɓa da take ƙara matsuwa yasa ya ɗauke kansa,A karan na farko Deen ya ɗan saki fuska muyarsa can ƙasa yace "Just look at her, she's crying like a baby" Dry Principal yay yace "Ai Aliyou ma sha Allah! Allah ya baka ƴar a nan kawai taɓara,ranar daka aurar da ita akwai kallo fa,domin ina jin kullum sai an maida ita gidan miji sbd guduwar da zata nayi" ɓoye fuskarta tayi a jikin Deen sbd kunyar daya kamata sosai, Deen kaman a zuciyarsa cewa yay "She's mine,komai nata is belong to me ni Aliyou Eneye Ahuoyza the king of Nufaz" a zahiri kuma kallon Principal ɗin kawai yay ba tare da yace komai ba,can kuma ya ɗan saci kallon Moon yace "Hope zaka ban aronta?" Buɗe ido Principal ɗin yay yace "Why not? Ai weekend ne wasu students ɗin har gida suke zuwa ranar Friday Sunday sa yamma su dawo" jinjina kai Deen yay Sannan ya kalli Moon yace "jeki sa veil" marai-raice fuska tayi tace "Dad ba zaka gudu ba?" Kai ya ɗaga mata da sauri tai waje da ido kawai ya bita, lumshe idanunsa yay tare da fesar da numfashi mai zafi, yaushe ƴar rainon tasa ta girma haka? Komai nata ya fito more than his expected her brest waist komai ya buɗe,ga fatar tai wani fresh sai Shinny take, kyanta ya ƙara bai yana, ga wani girman jiki na abun mmki, Tabbas duk wanda ya gansa shi da Moon za'a ɗauka da gaske shine ya haifeta sbd farar fatar su da yazo ɗaya,uwa uba ya bata tazarar shekaru masu yawan gaske,wanda da ace auren yay zai iya haifar kamarta. Moon na fita daga office ɗin ta nufi coner ɗinsu a hanya ta samu su Yasmin tun kafin ta ƙarasa wajan Yasmin tabar wajan,da alama dai barin makarantar zatai domin yau sukai Finally exam ɗinsu, gaba ɗaya ƴan mate ɗinsu sai kukan rabuwa ake Yasmin da Sumy kam na tsaye babu wanda ya tsaya inda suke sai tsohuwar headgril da kuma wasu yara na primary section, ɗauke kanta tayi har zuwa cikin room ɗinsu,Zai ne ta sami Feenerh ganin farin ciki a fuskar Moon yasa Feenerh faɗin "what again? Something new?" Murmushi Moon tayi tace "Guess what?" "Tayaya zan sani? Just tell me" Moon na ware babban veil ɗinta tace "Dad na yazo yanzu fa" buɗe ido Feenerh tayi tace "kai haba? Na tayaki murna kuka ya ƙare" Moon bata ƙara magana ba ta sanya veil tai waje cike da nutsuwa take tafiya,komanta abin sha'awa ne, ta ƙara girma da kyau sai medical glass ɗin ya ƙara mata kyau,a nan ta ƙara shigewa tabar su Yasmin wacce takewa Sumy sallama, tana cikin tafiya taji ance "Maimunatou!!" Juyawa tayi ta buɗe Manyan idanunta tace "Yaya" Murmushi yay mata kafin yace "Cutie ina zaki haka?" Kai tsaye tace "Dad na yazo" taɓe baki yay sai kuma yace "Ina son gaya maki wani abu,ban san yaya zaki fahimta ba,but this is the right time daya kamata ace kin sani,kada ya zamana ina aikin banza" shiru tai masa shi kuma ya ƙara matsawa inda take tsaye idanunsa a kanta yace "Bana sa zaɓin zaɓawa abinda zuciyata keso,ko kuma abinda yafi dacewa da ita,amma zuciyata nada zaɓin son wanda taga ya dace dani" shiru yay sai kuma ya kama hannunta yace "Ina sonki Maimunatou,ina sonki sosai Moon bansan a dadin son da zuciyata take maki ba,na kasa komai sbd soyayyarki ina cikin aiki zan barsa nazo nan dan kawai na ganki,naji sauƙi abinda na keji a raina,bawai dalilin ƙanwata da take a makarantar nan nake zuwa ba, a'a am coming just of you Maimunatou Aliyou Eneye Ahuoyza,bazan maki dole ba amma ina jin idan baki amince min Tabbas zan iya rasa raina,kuma na san ba zaki so kiga wani ya rasa ransa sbd ke ba,kina da hankali kina da tausayi nasan zaki zaɓi abinda zuciyarki take so" with much shock Moon take sauraran abinda Farouk yake faɗa mata,banda rawa babu abinda jikinta yake,baya ta farayi yana biyota yana faɗin "No please kada ki barni please Moon accept me as your lover" bata tsaya taji mai zai ce ba ta juya da sauri ta nufi office ɗin principal,Farouk kam idanunsa ne yay jaa kawai ya bita da ido ji yake kamar ya tsaga zuciyarsa ya fito da abinda ya keji game da ita,bazai taɓa give up ba har sai ya mallaketa, da sauri Moon ta shige Office ɗin sai kalle kalle take, Deen dake bakin window ya ɗan kalleta sai kuma ya ɗauke kansa, hanyar waje ya nufa da sauri tace "Dad" cikin tsawa yace "shut up you Mumu!!" Yana faɗin hakan ya fice daga cikin Office ɗin, Yasmin na zaune a cikin mota tana jiran Farouk ya shiga a kasalance Farouk ya fara ƙoƙarin buɗe motar daga bayansa yaji ance "Ohh hello" juyawa Farouk yay domin ganin ai maganar, ganin Deen tsaye yasa ya saki Murmushi tare da miƙa masa hannu,bai musu ba ya bashi hannunsa suka gaisa,shiru ne ya biyi baya kafin Deen yace "Am warning you stop away my Daughter" ware ido Farouk yay yace "ai akwai daughter naka a school ɗin? Ko bayan ka gama aikin gadin ka samu daughter more explanation pls I don't understand anything" wani mugun kallo Deen yay masa lokaci ɗaya yanayinsa ya fara sauyawa,amma duk da haka he's trying to control his self bai son abinda zai saka a fahimci wani abu tsakaninsu, Murmushi yay shima yace "Whatever,bana magana ɗaya na maimaita sai dai na ɗauki ma taki akai,Ni abu biyu Ni ruwa ne kuma ni huta ne,lolacin da ban damu da Mutum ba wlh ko inda yake bana raɓa,inuwar dabba tafi min sauƙin gani a kansa, Lokacin da Mutum ya shiga safgata sai fahimci a zaba wacce bai taɓa tunani ba" ware kafaɗa Farouk yay yace "Oh Wow! Lokaci na farko ka birgeni but please do me a favour,ina son ka bani auren ƴar taka" ba tare da yay aune yaji Deen ya sakar masa naushi a baki, kana ya shaƙe wuyan sa yace "you're mad FAROUK BASHIR YAHYA GIDAN KUƊI you're so selfish,i told you and i still told you stay away from my Daughter, Maimunatou is belong to not urs dai nai sharini wani da Maimunatou gwamma na kasheta uban kowa ya huta,wlh wlh billahi dalili ɗaya zai saka na barka a nan ba tare dana karya maka wata gaɓa ta jikinka ba,kai kasan wane Farouk idan baka sani ba very soon zaka sani Soon, Ma rantse da zatin Ubangiji uhmm,ka jawa kanka masifa tunda ka shiga inuwar da ba naka ba" yana faɗin haka yay cilli da Farouk jikin mota ya fesar da numfashi duk jikinsa rawa yake,da sauri principal da wasu securities suka ƙarasu wajan, Moon kam jin muryan Dad ɗin nata yana sauke ruwan bala'i yasa ta fito da sauri daga office ɗin zata wajan, Faizak dake tsaye yay saurin kama hannunta yace "wait ina zaki?" Bakinta na rawa tace "Dad na" fuskarsa a haɗe yace "to me zaki masa,ki bari ya gama ihun mana" wani kallon baka da hankali tai masa tace "wake ihun? Ko kai da nake kulaka darajarsa kaci sbd mun haɗa sunan uba ɗaya dakai" Principal yace "Lafiya? Meke faruwa Aliyou" tufar da yawo Deen yay yana nuna Farouk da yatsa sai kuma ya juya kai ya nufi inda yaga Moon tsaye,yana zuwa ya fisgi hannunta zuwa motarsa,da wani irin speed yay mata yabar cikin makarantar,shima Farouk idanunsa yay jajirrr sbd baƙin ciki yama rasa mai zaiwa Deen ya huce,yana ganin yanzu lokaci yayi da Moon zata san komai da haka Farouk ya bar makarantar, Faizak ma office ɗinsa ya nufa yana jin gaba ɗaya zaman makarantar ya fice masa a rai ga wani haushin Moon daya cikasa ace maza har biyu suna faɗa akanta? Mtwsss what the fuck? Kamar wata karya. *_Albishrin ga masoya littafin Moon,ga dukkan mutanen 10 farko da suka fara siyan book ɗin SIRRIN MU zai kaisu vip kyauta ma dadin nrml grp,wanda suka biya kuɗin vip zan basu littafin UNCLE NE ko THE NEW EMIR a kyauta so karanta, da zarar mutanen 10 sun cika na rufe wannan gara ɓasar🤣 400 for nrml grp 600 for vip account details 0116886423 Sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_* Tunda Deen ya fita a cikin makarantar yake sharara uban gudu a cikin motarsa kamar zai tashi tsaye da motar,Moon tsoro da fargabar dake cinta yasa ta kasa magana,babban tashin hankali ta kuma yadda take Dad ɗin nata ya fita daga hayyacinsa sai karkarwa yake yana dukan staring motar,bakinta na rawa tace "Dad!!" Banza yay mata sai ma ƙara giyar motar da yay ganin kamar motar tasu zata kifa yasa ta tura kanta cikin cinyoyinta ta shiga rera kuka da iyakar muryarta, jin kukanta yake har tsakiyar ƙwaƙwalwarsa duk ihun da zatai sai yaji zuciyarsa kamar zata tsaka ƙirjinsa ta fito, hannunsa yasa a cikin tsakiyar sumar kansa ya hargitsa wani ihu yay shi kaɗai kafin ya buga staring motar cikin ɗaga murya yace "Kee!!! dallah shut up your mouth or else" sai kuma ya girgiza kansa yaci gaba driving motar, kusan motar zaune Moon tai domin bata taɓa tunanin Dad ɗinta zai mata wannan mahaukaciyar tsawar ba,a gaban wani tangameme gida na alafarma yay parking da motarsa,da sauri ya fita yasa key ya buɗe gate ɗin gidan,kana ya komai cikin motar sai da ya shiga yay parking sannan ya rufe gidan, private hause ɗin sa ne babu wanda ya san yana dashi, hasali shi kansa bai taɓa shigarsa ba sai yau, kasa fitowa tayi daga cikin motar yadda yake jin zuciyarsa yasa bai tsaya ce mata wani abu ba yasa hannu ya fito da ita suka shiga cikin gidan, a parlour ya saki hannunta ya haura upstairs tsayawa tayi tana kallon parlour'n wanda yasha kaya na ƙasar waje,komai na parlour'n red and black ne ga wata a.c da ƙamshin airfreshner ɗaya cika parlour'n, Deen na shiga ya fara cire kayan jikinsa ya rage daga shi sai boxer da singlet,saman bed ya faɗa yana lumshe idanunsa,can kuma ya miƙe domin baya jin zai samu sauƙi idan Moon yaje ya tambaye ta, miƙewa yay ya shiga taga stairs ɗin bene,tana tsaye inda ya batar kanta a ƙasa,kai tsaye ya ƙarasu inda take kafin yasa hannunsa a ƙafaɗarta ya juyo da ita gabansa sukai farcing juna sosai lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe ido ya sauke a saman fuskarsa, kamar bazai magana ba sai kuma yace "Why? Why Lolly? Why are you doing this to me Dolly?" Ya faɗi hakan yana zare veil ɗin dake jikinta ƙyakkyawar surar jikinta ya bai yana kasancewar kayan ball ne a jikinta, hanunsa ya ƙara sawa ya ware ribbon ɗin da aka ɗaure mata sumar kanta dashi,Moon shiru tai sbd bugun da zuciyarta ke mata,bata taɓa ganin Dad ɗin nata a cikin wannan halin ba sai yau,mai yasa ya sauya? Mai yasa yake mata tsawa da faɗa? Mai yasa ya sauya daga dukkan abubuwan da yake mata? Baya son ta raɓu dashi ya daina rungome ta ya daina peak na kumatunta he's changed Yeah he's changed,mai yasa? Mai tai masa? Shi ɗaya ta sani shine komai nata mai yasa zai sauya daga yadda ta sanshi? Saukar Muryarsa taji inda yake faɗin "You broked my heart Maimunatou,you know I love..." Sai kuma yay shiru kallonsa tayi bakinta ya shiga rawa da kyar ta samu tace "Am sorry Dad please give me please Dad" fesar da numfashi yay yace "Uhm what about that Mumu guy Ahhha Farouk?" Idanunta na zubar da waye kamar yadda idanun Deen yay jajirrr tace "he said he loves me Me Dad" wata gigitacciyyar tsawa mai tarwatsa zuciya Deen ya sakar mata yana faɗin "Stop stop Saying that to me Maimunatou Aliyou Eneye Ahuoyza Deen" firgicin data shiga yasa ta zube a wajan jikinta duk rawa yake,saman kansa ya dafe yana jin kansa kamar zai rabe gida biyu sbd azabar ciwon da yake masa, me yasa zai mata haka? She's not her fault bata da masaniyar komai,amma mai yasa tai broked promise ɗinsa bayan al'ƙawarin da tayi masa, durƙosawa yay inda tai ya kamata ta miƙe tsaye cikin kuka tace "Am sorry Dad am so sorry" kasa magana yay sai Kallonta kawai da yake,ganin yay mata shiru yasa tace "please Dad" da ƙyar ya samu damar faɗin "It's okay" kwaɓe fuska tayi tana ɗan buga ƙafa tace "but i need your hug Abba" da sauri ya kalleta kafin yay magana ta rungome sa tana Murmushi, runtsa idanunsa yay sbd wani shock da yaji ya kamasa,da sauri yasa hannu ya cireta a jikinsa matsu da fuskarsa yay dai-dai tasa a hankali yasa yatsarsa guda ya matsar da gashin daya rufe mata gefen fuskarta, idanunsa a cikin idanunta yace "you'll be with me forever Lolly?" Da mmki take kallonsa inda shi kuma yake kallon bakinta yana jiran yaji me zata ce masa,shi kaɗai yasan zafi da raɗaɗin da zuciyarsa ke masa bai taɓa tunanin zai samu kansa a cikin halin daya samu kansa a yanzu ba,mace na son haukata tunaninsa tana son zama weakness nasa ya amshi sarauta sabida ita,nan gaba bai san abinda zai aikata akanta ba, tsigar jikinsa yaji tana tashi wani sanyi ya shiga ratsa cikin jikinsa, muryarsa na sharking yace "Speak up Lolly" ya faɗa yana ɗura kansa a saman forehead ɗinta tare da ɗura hannayensa a saman waist ɗinta idanunsa cikin nata kamar yadda take kallonsa ta kasa furta komai domin kanta gaba ɗaya ya kulle ta kasa gane abinda yake nufi, "stay with me,loves me, Maimunatou!! Aliyou Eneye Ahuoyza loves you,i love You Dolly and i want to marry you Noor" a rikice Moon ta ƙara kallan Dad ɗin nata bakinta ya shiga mutsawa yadda take taune lips ɗin ta da yadda yawo ya jiƙasu yasa Deen jin wani Irin wani abu, bakinta ta buɗe zatai magana deeny zai san lokacin daya haɗe bakinsu waje guda ba.. To guys🏃🏻‍♀️sai nan da 2weeks kuma 9/12/21, 5:42 PM - Buhainat😝: *MOON* _✍?51-52_ *Muna sayar da MTN data akan price Mai sauki 1gb 300 2gb 600 expire 30 days ga masu bukata suna iya tuntubata akan wannan number din 08066268951* Numfashi yaja da ƙarfi tare da fesar da iska daga cikin bakinsa, yana jin kansa na wani irin sarawa gaba ɗaya duniyar jinta yake tana juya masa, all his life bai taɓa shiga fellings irin na yau ba, he can't control his self for what his doing, seriously this is the first time daya sanya bakinsa a cikin na wata ƴar mace, macen ma his daughter,his wife, his Dolly ganin abun yake kamar wani dreaming ko replaction but is not at all is real,a real life ɗinsa yake aikata hakan, today is a special day to him, he get his wife ya samu matarsa,Wow! thank God is not dream today he kissing his Lolly Wow! What a beautiful day,haka dai ya dinga surutai a zuciyarsa ga wani treas stream down his face,Yeah! He's cry because of his wife he loves her soo much very much, abinda bai taɓa yiba kenan ba a all his life, tabbas kuka yake kuka da idanunsa just because of her, Oh! Wow what a great day? What a beautiful and wonderful day? Deen make the day gwanin sha'awa ga kowa, yasan duk inda aka gansa za'a ga Moon sbd yana rayuwa ne kawai sbd soyayyarta,bai san yaya akai hakan ya kasance ba, kamar yadda bai son lokacin daya fara sonta ba,abu guda ya sani tunda ta tashi a hanunsa yake ɗawainiya da zazzafar soyayyarta, kuma yasan wannan soyayyyar ta ta ba zata taɓa zama *HARAMTACCIYAR SOYAYYA* ba, Moon da ace tana da hankali kuma tasan cewa Deen matsayin miji yake gareta da zata iya cewa Whatever happen my husband will be the greatest man ever for me, amma babu wannan tunanin jin abin take kamar a mafarki, her Dad kissing her mouth wacce lukutar masifa ce ko dai mahaifinka na iya maka haka dama? Gaba ɗaya a tsorace take jikinta ya ɗauki ruwa sam bata saba jin irin haka ba ko da wasa,ji take kamar wani shock ake juna mata a jikinta, banda hawaye babu abinda yake fita daga cikin idanunta idan tace kuka zatai babu bakin yin kukan, Ya rabbi wacce rana ce yau take gani? zata iya ce mata darkness day lallai baƙar rana, Deen sam yama mance Moon bata san matsayinsa gareta ba,wani zafafan hot kiss yake bata tare tsotsar lips ɗinta yana zuƙar ruwan cikin bakinta, tabbas yay dauriya ya ɗauki good 34 years da wasu abubuwa ba tare da mace ba yanzu kam yana buƙatar jin ɗumin jikin matarsa yana son ya kasance da ita yana son ɗura kansa saman nata and he cry on her shoulder, baya yay tare da janta suka faɗa saman wata duguwar kujera, jikinsa duk rawa yake kamar yadda nata yake rawa wannan abun yake gudu shiyasa bai son ta raɓu dashi gaba ɗaya, Lollynsa yarinya she can't ba zata ɗauke sa ba,ba zata ɗauki buƙatarsa ba,amma yana buƙatar rage zafi da ita, yasan har wajan Ubangiji bashi da laifi domin ita da dukkan abinda yake jikinta halaliyarsa ce, hanunsa dake dafe da mararsa ya ɗaga ya ɗura saman lafaffan cikinta,saurin rungomesa tayi sbd saukar hanunsa da taji a cikin cibiyar ta, slowly kuma ya fara sama da hannunsa a ƙoƙarin sa na son taɓa brest ɗin ta yana son yaji how they are, how big they have da sauri ta kama hannunsa idanunta na fidda hawaye cikin ƙarfin daya zo mata kuma tayi saurin zare bakinta daga Cikin nasa, Lumshe idanunsa yay ya shiga sauke ajjiyar zuciya da sauri da sauri bakinta na rawa tace "Dad what are trying to do? Are you out of your sense Dad?" Ta ƙare maganar idanunta na zubar da hawaye, Deen kam a zabar daya keji yasa ya kasa magana sai kifa kansa kawai da yay saman ƙirjinta ya shiga fesar da numfashi shi kansa bai so hakan ba amma yaya zai yi? Yayi hqr harya kasa a ƴan kwanakin nan yana jin kamar yaci babu ji yake kullum hutar sha'awarsa ƙara yawa take,yay al'ƙawari babu wata ƴar bace da zata samu kansa sai matarsa kuma halaliyarsa, ƴar ƙara ya saki da sauri Moon ta riƙe kansa tana faɗin "Dad!! Dad are you ok?" Jajayen idanunsa ya ɗaga ya kalleta can kuma ya kalleta yace "Am going to die, ina jin azaba ina jin zafi bana iya bacci Dolly ji nake kamar zan rasa rai" girgiza kai tayi tace "No! Dad idan akwai wanda zai mutu to nice,idan ka mutu ka barni dawa? Babu wanda na sani kai nake gani naji daɗi komai nawa" hannunta ya kama sosai kana ya ɗura saman ƙirjinsa dage bugawa da ƙarfi yace "Ina jin kamar zuciyata zata faso ƙirjina ta fito, dan Allah dan Annabi don't leave me no matter what happen Maimunatou" cikin ruɗewa tace "Dad!! Stop please, stop saying that ban so, I'll never ever leave you alone I can't ka manta kuma jikinka ke yawo jikina? All this tayaya zan bakarka why?" Kallon cikin idanunta yayi yaga dukkan abinda ta faɗa iyakar gskyar ta take faɗa, cikin ƙarfin hali yace "But i love You so much, i love You to the rest of my life Shona ina son ki Maimunatou, ina ƙaunarki Moonlight Aliyou Eneye Ahuoyza loves you Shona" kallonsa kawai take da ace Dad ɗinta na shaye-shaye yau zata iya cewa a make yake, yadda yake Kallonta yasa tace "I knew Dad? I understand all your love for me, and I'll love You too Dad you're my hero" lumshewa idanunsa yay yana jin yadda kalmomin ta suke ratsa masa jikinsa, ƙara kifa kansa yay a saman ƙirjinta yana jin zani ciwon kai dake ƙoƙarin raba masa kai gida biyu ga wani zazzafan zazzaɓi dake shirin kamasa, uwa uba matsanancin fellings ɗin dake shirin tarwatsa masa mara, can ƙasa yace "Am your husband Shona, ni mijinki ne ba mahaifinki ba Moonlight so stop calling me for that name please" shiru tayi and she try to remembering wasu abubuwa da suka faru a shekarun baya,ita dai yanzu burinta bai huce ya bayar da ita makaranta ba,domin ta gagara fahimtar dukkan abinda yake son faɗa mata,tana binsa da yadda yake so ne,ta yarda tayi amanna Dad ɗinta bazai taɓa cutar ta ba, jin yana rawar sanyi gashi duk ya shige jikinta tasa tace "Dad are you ok? Meke damunka?" Kamar bazai kulata ba sai kuma yace "kina son sani, can you help y?" Da sauri tace "why not?" Idanunsa a rufe ya sauke numfashi a hankali ya kama hannunta ya muza tafin hannunta, cikin dabara ya nufi waist ɗinsa da hannunta bai sauke hannunta a ko ina ba sai a saman Manhoon ɗinsa,wacce take da dripping ita ɗaya, tsoro da kuma firgicin data shiga yasa tai saurin ƙanƙame ta tare da kwarara ihu,wanda ba ita kaɗai ihun ba hadda Aliyou a ihun sbd yadda Moon ta matse masa Monhoon ɗin sa, clamly yay tare fesar da numfashi haɗi da fidda wani sexcy sounds a zuciyarsa yake faɗin da matsala babba kenan ko yaya zai da ita lokacin sucking Hq dintai ohhhu, ƙilan tai masa fitsari a baki ai, hannunta kawai ya zame tare da mirginawa gefe ya shiga fesar da iska daga bakinsa kusan 30mins suna a haka ita ta kasa ko mutsi ne sbd tsoro shi kuma yanayin da yake ciki yasa ya kasa kallan inda take,ganin lokacin na tafiya yasa ya miƙe a hankali sai tangaɗi yake ha nufi cikin bathroom ruwa ya sakarwa kansa kana ya sanya bathrobe a jikinsa direct kitchen ya nufa da ɗan sauri ya haɗa ruwa mai zafi a cup kana ya sanya lipton guda uku ciki ya matsa lemon tsami daya gani, da zafinsa ya fara sha yana ƙona baki a haka ya shanye ruwan lipton ɗin da ko suger babu ciki, yana nan tsaye ya harɗe hannayensa a saman ƙirjinsa yana jin yadda lemon tsamin ya fara masa aiki a jiki, maganarta ya tuna "No Dad he just hold my hand and he told his love me ba abinda yay min" iska ya kaiwa naushi ya riƙeta da hannunsu amma tace wai babu abinda yay mata Uhm, ficewa yay daga kitchen ɗin ya nufi bedroom farar singlet kawai ya saka a jikinsa sai wando 3gauther a haka ya fito parlour'n gashin kansa duk ya manne a farar matarsa ya sauka har wuyansa, a tsaye ya sameta sanye da hijab ɗin ta,tana ganinsa tai saurin sunkuyar da kanta ƙasa, ba tare daya mata magana ba yay gaba abinsa ganin haka yasa tabi bayansa duk da irin tsoransa daya gama cika mata ciki, a zaune ta samesa cikin mota tsayawa tayi tsaki yaja yace "Wlh kika sake na ƙara 5minutes sai dai ki kwana nan gidan" da sauri ta shige motar jikinta na rawa,motar yaja da gudu zuwa makarantar su, suna isa ya juya yabar makarantar dan ko ciki bai shiga ba,da sauri ta ƙarasa hostel ɗinsu tana zuwa ta faɗa bed ɗin ta,kuka ta saki wanda ita kanta bata san dalilin yinsa ba,kawai ta samu kanta dayi, Feenerh tace "ikon Allah! Badai tafiya ya kuma yi ba" cikin kuka Moon tace "na shiga uku Feenerh,na shiga uku na kasa fahimtar komai" cikin tashin hankali Feenerh tace "me kika kasa fahimta? Keda waye ne?" Kuka take sosai a jikin Feenerh ta riƙeta sosai, "wai meye haka Moon? Ko tada min hankali kike son yi?" Girgiza kai Moon tayi tace "Am sorry" "ok mrs sorry ke da waye" miƙewa Moon tayi tace "Nothing" da kallon kin rai namin hankali Feenerh ta bita. Washegari ya kama Monday Moon tun asuba bata koma bacci ba sai juyi take da tayi tunanin Dad ɗinta yay kissed nata sai taji zuciyarta yay mata zafi, wai ita taji ɗan ɗanon bakin Dad ɗinta mene hakan? Meke shirin faruwa da ita, tayaya mahaifinta zai zama mijinta kodai ba shi ne real Dad ɗinta ba,idan bashi bane to waye? "Am your husband Shona ni mijinki ne" tuna wannan kalmar yafi mata komai zafi, har wajan 7na safe tana cikin hostel taƙi fita duk wanda yay mata sai tace bata jin daɗi, after last subject ɗinsu Faizak ya tsaida Feenerh yace "Ina Maimunatou?" Amsa ta bashi da "Bata jin daɗi" shima yace "How long?" Tace "Jiya zuwa yau" kai ya jinjina yace "Okay you can go" tafiya tayi shima ya nufi office ɗin principal zaune ya samesa yana duba wasu files kallonsa Principal yay yace "ka shirya tafiyar ne?" Sosa kai Faizak yay yace "Uhm zuwa anjima" ajjiye pen ɗin hanunsa yay yace "Allah ya kaimu sai kuma yaushe" miƙewa tsaye Faizak yay yace "zuwa next week,daman na kusa kammalawa na tafi baki ɗaya ai" "Oh! i almost forgot,idan ka shirya let me know" waje Faizak yay yana faɗin "Ok" yana faɗin hakan ya fice daga office ɗin. _🔥🔥An kusa my guy's i knew most of them kuna jiran lokacin fara *SIRRIN MU* yayi, to saura ƙiris You can start your payment now 400 for nrml grp, 600 for vip zasu samu more than 1 update a kullum, masu son all paid book ɗina zasu bada 1k as promo but is 2k account number 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_ Damus ne zaune gabansa system ce da alama he's busy talking with someone, yadda ya bada attention ɗinsa ha mutumin dake cikin system wanda suke vedio'n call dashi zaka gane cewa ba ƙarama magana bace, kallon mutumin dake cikin system ɗin Damus yay yana sanye da baƙaƙen kaya fuskarsa sanye da face mars idanunsa cikin wani baƙin glass, babban mutum ne mai tsayi da girma ga wani faɗi da yake dashi, hannunsa riƙe da wata gun ƙarama yana ɗura mata bullet, cikin kakkausar murya wacce zan iya cewa ba lallai ta zama mallakinsa ba yace "Are you sure Damus?" Jinjina kai yay yace "Very sure Oga Taju, wannan dalilin yasa tun last week nake son yin magana dakai ban samu dama ba sai yau" jinjina kai Oga Taju yay yay mmki sosai bai taɓa expected Deen zaici amanarsa har haka ba,ya rantse da Sarkin da yake busa masa numfashi saiya ƙarar da duk wani familyn sa, cikin ƙarfin hali Oga Taju yace "now i understand, that why ya ɓoye min muhimman abu a tare da shi,ni ba wawa bane ina sane da cewa Aliyou ɗan gidan sarkin Katsina na ne, yanzu kuma ya zama king of Nufaz i can't believe sai da naga vedio'n komai na ɗurasa akan Sarautar,he betrayed me amma kansa yaywa,ya jama kansa bala'i" cike da mmki Damus yace "waye kumar Aliyou?" Kai tsaye Oga Taju yace "Deen nake magana na fara zargin sa dan haka I'll keep my eyes on him,kaje inda kake tunanin za kaga yarinyar ka ɗauko min ita,zan turo da private jet ya ɗauke ta daga nan zuwa Pakistan,nasan zai kawo min kansa idan yaji labarin tana waje na" cikin girmamawa Damus yace "zanyi yadda kace" Oga Taju yace "Salam Damus" Damus kuma yace "bye" daga haka suka katse vedio'n call ɗin. Moon ce ta kalli Feenerh tace "what is this?" Kafaɗa Feenerh ta ɗaga tace "i have no idea" ware farar paper tayi rubutu ga gani ba mai yawa ba tare da wasu photo na guda biyu, fara karantawa tayie kamar haka; _You will be surprised and shock,how the you feel idan nace maki wanda kike tunanin shine mahaifinki shi maƙiyinki wanda ya kashe maki iyaye kuma ya ɗauke ki,Tabbas Aliyou Eneye Ahuoyza Deen he's the person daya dace ace kin tsana,ya wargatsa maki rayuwa ya kashe maki iyayenki wanda suke mutuwar son ki da ƙaunarki, abun mamakin kuma yana son mai daki dadironsa nasan yanzu kinyi hankali,zaki fahimci dukkan abinda nake gaya maki, da Capital letter Aliyou is not your real father, bashi da aiki sai WOMAN TRAFFICKING, SAFARAR MATA yake haka kema dalilin daya sanya aka ka maki kenan zai maida ke karuwarsa,idan baki amince ba ga photo nan ki kalla, Salam_ Wata zufa ce ta shiga karyowa Moon jikinta Duk rawa yake, idanunta ya kaɗa yay jaa, photonan ta duba taga lokacin da aka kashe mata real father ɗinta, Sannan kuma ka lokacin da wani ya ɗauke ta fuskarsa a rufe, so is that true Dad ɗinta shine ya kashe mata ihu, glass ɗin idanunta ta cire nan da nan ta fara gani dishi dishi, wani uban ihu ta kwarara sai kuma ta kwasa da gudu tai waje, lokacin duk students da teachers sun tafi Mosque Domin yin Sallah,kai tsaye gate ɗin school ɗin ta nufa,ita kanta bata hayyacinta da alama dai abokanta suka kawo mata ziyara. Tunda ya shawo corner makarantar yake jin gabansa na faɗuwa yana driving yana lumshe idanunsa tare da ɗan jan sajen fuskarsa mai tsayi,ya kasa hqr da rashin ganin matarsa hqrs ya gaza,fesar da numfashi yay kafin ya cije parking sa, tun a bakin gate ɗin yake ganin securities da shugabannin Makarantar, taɓe bakinsa yay tare dayin parking duk abinda suke yana kallonsu yana jira yaga ta inda Moon zata fito, kasa daurewa yay ya buɗe motar ya fito,yana fitowa Principal na zuwa wajansa tare Feenerh wacce take ta kuka kamar ranta zai fita,kallo ɗaya yay masu ya ɗauke kansa, tsaki yaja cikin zafin rai yace "Wai meye ne?" Bakin Principal har rawa yake yace "I don't know how to explain, am scared ban san yaya zaka ɗauka amma kasa ni bana da laifi" pouting lips ɗinsa yay yace "meye" kai tsaye Principal yace "Maimunatou' missed" da ƙarfi Deen yace "What? My Queen? Queen Maimuny missed?" Baya Principal ɗin yay yace "Sure! i don't have no idea where is she,duk an duba cikin makarantar da wajan makarantar babu ita,wasu kuma sunce tana fita wasu suka ɗauke ta a mota" wani ihu Deen yay tare da shaƙar wuyan Principal ɗin yace "If anything happen to my Queen you'll regret" Yana faɗin hakan yay cilli da Principal ɗin yay waje da gudu kamar zai tashi sama.... 9/12/21, 5:42 PM - Buhainat😝: *MOON* _✍?53-54_ Tunda Deen yabar cikin makarantar yake faman yawo a gari, yama manta yana da wata mota wani lokacin da ƙafafuwansa yake shiga lungu da saƙo,wani lokacin ya hau Taxsi. Duk inda yake tunanin his Queen ɗinsa babu ita babu labarinta, zubewa yay a tsakiyar titi yana mai da numfashin wahala, idanunsa ya shige ciki sbd tsabar fargaba, bai son ace harsha shensa ya zama gsky akan ɓatan Queen Maimunatou Aliyou Eneye Ahuoyza, idan har abinda yake tunani gsky ne ya rantse babu wanda zai bari da rai. Zabura yay da sauri yana kaiwa iska duka kafin ya samu taxsi ya hau zuwa gidansa,yana zuwa ya fara fatali da dukkan abinda yaci karo da shi, gaba ɗaya ya hargitsa parlour'n shima duk ya yanke a hannun,banda kiran Maimunatou babu abinda yake ya zama wani iri,daman yasan cewa Moon itace weakness nasa, Aliyou bai taɓa shiga halin daya shiga a yanzu ba ji yake kamar rayuwarsa ya rasa baki ɗaya. Da sauri ya haura upstairs yana fesar da iska daga cikin bakinsa a haka ya ƙarasa ciki kai tsaye bathroom ya shige tare da sakarwa kansa ruwa mai sanyin gaske. Da sauri ya sauya kaya hanunsa riƙen da wyarsa yana magana da wani kana ganin yadda yake magana a ɗan hankali kasan very important ce, yana gama maganar yace "Ok I'll be there soon,just get ready" yana faɗin haka ya kashe kiran,ya fice daga gidan baki ɗaya kai tsaye makaranta su Moon ya koma yana zuwa ya nufi office ɗin principal zama sukai baki ɗaya yana sauraren abinda Principal ɗin yake faɗa "na gama yin report a wajan ƴan sanda,duk an baza securities in sha Allah she'll be save" jinjina kai Deen yay yace "You don't have to worried, kaje ka janye report ɗinka" da mmki Principal yace "kamar ya?" Deen na fita waje yace "kamar yadda nace" yana faɗin haka ya fice daga cikin Office ɗin, can gidan sa ya koma a nan duk yabar motarsa yana gama komai ya nufi airport babu jimawa jirginsa ya ɗaga zuwa Katsina. Moon tun data baro makarantar take gudu ashe lokaci ɗaya suka fito da wata yarinya, Moon sai da tayi gaba sosai sannan ɗaya student ɗin ta fito a kuma dai-dai lokacin motar Damus tai parking bai tsaya ɓata lokaci ba ya kama yarinyar da yake tunanin mooni ce,duk da cewa ya ɗauki shekaru masu yawa bai ganta ba,suna saka yarinyar a mota suka ja da gudu tare da barin wajan. Ashe duk abin ke faruwa a idanun Faizak wanda ya fito zai nufi airport sbd gida da yake san komawa, ganin mutanan yasa hankalinsa ya tashi kuma ya tabbatar Moon suke son kamawa sbd photon daya gani a wajan ɗaya daga cikin su, kuma yana da tabbacin zasu iya dawowa da zarar sun san ba Moon suka kama ba, da sauri yasa mai taxsi ɗin da yake ciki ya tsaya,fita yay zuwa inda Moon ta kwanta da alama mutananta ne suka jefar da ita a wajan, yana zuwa yasa hannu ya ɗauke ta motar ya shiga cikin taxsi da sauri mai taxsi ɗin yaja suka nufi hanyar airport ɗin, wajan motoci guda biyar ne jere suna jiran zuwan Deen cikin airport ɗin ya gama shirin komai Adyan wanda ya kasance abokin Deen ya kalli Deen yace "Am coming" bayansa Deen yabi domin yasan Adyan da shegen surutu yanzu sai yaje yayta zuba bayan ga abinda yake gabansu, kai tsaye Adyan wajan Faizak ya nufa wanda yake jingine jikin Taxsi ɗin,Deen bai ƙarasa ba sbd kiran ake masa a waya,ganin sunan Besty yasa yaƙi yin answering call ɗin gaba ɗaya kansa turiri yake bai zai iya wani long talking ba. "Wlh Yarima baka da kirki gaba ɗaya, rabuna dakai tun a U.S sauran abokan mu kam nasan tun a primary school ka manta dasu" murmushi Faizak yay yace "Wane ni? Ai kune manya" baki Adyan ya riƙe yace "Abin harda cin mutuncin ashe? Tuba nake Yariman Barno" Faizak yace "baka rabu da abin dry,ykk dai yanzu Meta kawoka nan?" Adyan yace "Allhamdulillah! Meya kawo ni nan wannan kai zan tambaya kasan yanayin aikin namu" Faizak yace "haka fa, ni nayi N.Y.S.C.E ne a nan makarantar kwana, kuma yau gida zani daman dai saura kaɗan na gama" Adyan yace "ma sha Allah" leƙa taxsi ɗin yay yaga mace kwance kamar mara rai ga kayan makaranta jikinta yace "Who is she?" Kallan motar shima Faizak yay yace "Ohh! she's my sister" jinjina kai kawai Adyan yay yace "Nima zamu Katsina ne, but ƙilan mu hau jirgi ɗaya fa" daga nan dai sukai sallama kowa ya kama hanyarsa. Harara Deen ya watsawa Adyan yace "Fuck You" dry Adyan yay yace "Afuwa you'll be surprised idan nace naga friend childhood ɗin mu harda sister ɗinsa" taɓe baki Deen yay baice komai ba ya nufi hanyar shiga jirgin da yasa aka kawo masa tun ɗazo, sosai Adyan yay mamakin ganin jet ɗin domin bai san dashi ba haka dai yabi bayan Deen, Faizak da hannunsa ya ɗauki Moon wacce take ta bacci bayan Aljanun sun saketa, har cikin jirgin ya shiga ɓangaren vip kwantar da ita yay sannan ya zauna idanunsa na kanta a haka jirginsu ya tashi kusan lokaci guda da jirgin Deen. Damus a fusace yay bal da yarinyar dage gavansay bashi kaɗai ba hatta Ovasi yay mmkin ganin yarinyar, Nana khadii kam ta kasa mutsi domin duk abinda yake faruwa yanzu sun sani, tana addu'a Allah ya kare Moon daga sharrin su, zubewa tayi a wajan da sauri Salmerh ta riƙeta domin kowa na gidan ya fahimci cikin dake jikin Nana khadii wanda yake bata wahala ga wata jaraba da cikin yasa mata indai bata kasance tare Ammar ba hankalinta baya ɗaya, Eki ita da Salymat suna gefe ɗaya cikin takaici itama tace "Deen na ɓata maku hankali, i have an idea why baza kuyi bincike akan family nasa ba ƙilan ko samu wata mai makon moon,kaga dole yazu gareku" kasa cewa komai Damus yay can yaji wayarsa ta fara ƙara a karo na farko kenan da Oga Taju ya kirasa tunda yaga haka yasan lamarin ba ƙarami ba ne, Answering call ɗin yay a zafafe Oga Taju yace "ka ɗauki duk ƴan matan wajan nan ku fice daga gidan Emmediatly, zan turo private jet gaba ya ɗauke ko zuwa Pakistan no more questions munyi kidnapped grandma ɗin Aliyou" yana faɗin hakan ya katse wayar da sauri ya shiga tattara ƴan matan gidan zuwa cikin mota, Granny wacce take kwance babu lfy Damus ya kalla ganin babu wani aiki da zatai masu yasa ya ɗauki bindigarsa ya harbi Granny da ita nan take kanta ya fashe ya shiga malalar da jini, ihu Nana khadii ta saki sbd akan idanunta komai ya faru jikinta ya ɗauki rawa da sauri tai wajan compound ɗin gidan tana zuwa motar Ammar na parking a karo na farko sbd ya kirata har babu adadi bata ɗauka, tana ganinsa ta faɗa jikinsa tana sakin kuka,bai tsaya jiran menene ya sameta take kuka ba,kawai ya ɗauke ta gaba ɗaya ya sanya ta cikin motarsa da wani irin speed yabar cikin gidan. Baƙin ciki yay Damus yawa da sauri gaba ɗaya suka bar gidan suna zuwa airport ɗin jirginsu na sauka, shiga sukai cikin ƙaramin lokaci jirgin ya ɗaga dasu zuwa sararin samaniya su Damus Pakistan tayi kira. Deen basu samu damar kaiwa Katsina ba sai a Barno suka sauka, motoci Masu yawan gaske ne a airport ɗin kana gani kasan na gidan sarauta ne,a hankali Faizak ya fito hanunsa ɗauke da Moon zuwa lokacin ya fara tsorata sbd har yanzu bata farka ba, Bafadawa ne suka rufa masa baya sai kirari suke masa, Tsaki Deen yaja wanda yake gefe guda shida Adyan domin babu abinda ya tsana sama da Kirari, ganin abinda fadawan suke yasa ya ƙara jan tsaki yana shirin shiga mota idanunsa ya sauka a hannun Faizak dake ɗauke da Moon, ya daɗe yana kallon Moon amma ya kasa gane wacece domin banda hannunta babu abinda ake iya gani, cikin mota ya shige yana shiga wayarsa nayin ƙara, kamar bazai duba ba sai kuma ya duba. Notification ne na istagram da sauri ya duba account ɗin Oga Taju ne bai taɓa sanin yana da account a I.g ba sai yau,vedio ya gani dan haka yay download ɗin sa, wani ihu yay sbd arba da yay da Yayinda an ɗaure ta jikinta duk jini sbd dukan da akai mata ko mutsi ba tayi,ana gama nuna masa sai aka hasko fuskar Oga Taju wanda yake ɗauke da manyan guys da bom masu hatsarin gaske, dry yake ta ɓaɓɓakawa cikin kakkausar murya yace "You're mad Aliyou, yanzu saika zaɓa Your grandma or your wife, na baka nan da awa goma ka bai yana a gabana kai da matar taka idan ba haka ba zai kashe kakar taka,sannan na ƙarar da family naka,the choice is yours" Deen ya huci yace "i promise wlh billahi tallahi sai naga ƙarshen ka, kafin nan da cikar awa biyar Ni Aliyou Eneye Ahuoyza indai auren sunna akai aka haifan saina bai yana a gabanka tare da Queen Maimunatou, you have nothing to do, gani nan zuwa Pakistan ni dakai shege ka fasa". Yana faɗin haka yay dailing number Besty ringing ɗin farko Besty yay answering yace "Aliyou kana ina?" Kai tsaye yace "ok stay there kaje gidan Sarkin Barno,kafin kaje I'll tell him everything nan da awa guda zanzo". Deen bai tsaya jiran wani abu ba ya shiga mota shida Adyan suka nufi Gidan Sarkin Barno,dry Adyan yay yace "for the frist time aboki zaije gidansu abokinsa Wow" banza Deen yay masa yaci gaba da driving cikin ƙonar rai a tsakiyar gidan Sarkin Barno sukai parking da kansa Sarki Aliyu Al'amin ya tarbi Deen rungomesa yay yana faɗin "wlcm takwara na,wlcm the king of Nufaz place" ƙarfin kawai Deen yake kafin yace "Thank you Abba" idanun Deen ne ya sauka akan Faizak wanda yake sanye da farar Alƙyabba yay kyau sosai, tsayawa yay yana kallonsa haka kawai yaga kamar ya sanshi ga kuma kamar Queen Maimunatou a fuskarsa, Murmushi Sarki Aliyu Al'amin yay yace "badai kun manta juna ba?" Cikin barkwanci Adyan yace "Allah ya taimaki sarki da alama Yarima Faizak Aliyu Al'amin ya manta Yarima Aliyou Eneye Ahuoyza" waro idanu sukai a tare cikin farin ciki kuma suka rungome juna,domin sai yanzu komai yake dawo masu, daga nan kuma kowa ya fara burin kunya sbd duk sunga juna a makarantar su Moon, dry Faizak yay yace "Albishirinka" idanun Deen akan waya yace "faɗi kawai" Faizak yace "No dole kaban wani abu dole zaka fi kowa farin ciki" taɓe bakinsa yay abu biyu zai sashi farin ciki a yanzu ai ganin Queen Maimunatou sai Yayinda, ganin babu komai wajansa yasa Sarki Aliyu Al'amin ya ɗauki wani zobe mai tsadar gaske a hanunsa ya bawa Faizak yace "gashi ni na fanshesa" karɓa Faizak yay yace "Your daughter is with me" da sauri Deen ya kalli Faizak bakinsa har rawa yake "are you serious friend?" Jinjina kai yay yace "eh, tana wajan Fulani" jikin Deen na rawa ya kama hannun Faizak zuwa cikin place ɗin yace "please kai ni wajanta" bayansu Adyan yabi shida Sarki Aliyu Al'amin yay, babban parlour suka sami Fulani da kuma Yakumbo sai Jadakadiya Asifa, tunda suka shigo Deen yake kallon Fulani wacce babu abinda ya rabata da Moon,tana zaune sanye da Alƙyabba hannunta riƙe da casbawa idanunta yay ja,da ido kawai take bin Deen har suka gaisa, daga nan kuma suka nufi flat ɗin fulani.. Zaune take sanye da riga da wando masu kyau an tufke mata gashin kanta,tunda ta farka ta hanaka kowa zuwa inda take banda kuka babu abinda take, da ƙyar ta bari Fulani ta shiryata amma ko abinci taƙi ci, a bakin ƙofa Faizak ya tsaya Deen kuma ya shigo tare da rufe ƙofar da key, a hankali ya fara takawa zuwa inda take tsaye,jin kamar tsaiwar mutum yasa ta ɗaga kanta arba da tayi da Deen yasa ta fasa wata gigitacciyyar ƙara jikinta ya fara rawa, ci gaba da tafiya Deen yay duk inda tayi yana biye da ita,harta ƙarasa jikin bango,rufe idanunta tayi sosai har lokacin jikinta rawa yake lumshe idanunsa yay yana fesar da numfashi, hankali a kuma taushashe yace "Lolly" girgiza kawai take tana son tace am not ur Lolly amma bakinta ya kasa faɗar komai, hanunsa ya miƙa zai taɓa ta tayi sauri janye a hankali kuma tace "don't touch me" manyan idanunsa ya ware kamar wanda bai gane me take cewa ba yace "mene?" Shiru tai masa lokacin da wani kuka ya kwance mata ta shiga faɗin "Dad why? Me yasa zaka dawo gareni? Kashe min iyaye dakai bai isa ba saika dawo kai na? Ko nima burinka ka kasheni? Ok ashe bana buƙatar kisa a gareka burinka ka samu jikina ka aikata zina dani ka mai dani ƙaruwar..," bai bari ta ƙarasa maganar ba ya sauke mata wani ƙyakƙyawan mari a saman fuskarta, kuka ta saka tana faɗin "ko zaka kashe ni ba zan fasa faɗin abinda nai niya akan ka ba,ashe dalilin daya saka kake cewa ni matar ka ce ko? Sbd ka ɗauki niyar mai dani dadironka" da sauri yasa hannu ya damƙi sumar kanta yana huci yace "stop Maimunatou,wlh kika ƙara cewa zan mai daki dadirona zaki sha mamaki na,a ɗakin nan zan maki komai naga uban da zai hana" cikin ƙarfin hali ta buɗe baki zatai magana yay saurin sanya bakinsa cikin nata,duk ihun da suke bai hana sun saki ajjiyar zuciya a tare ba wani mahaukacin hot kiss ya fara bata daga ita har shi jikinsu ne ya fara rawa, kasa tsaiwa tai hakan yasa tai baya ta faɗa saman bed ɗin dake bayanta kamar wanda ta jawo haka shima yabi bayanta ya faɗa samanta,cikin sauri ya fara birkitata shi kansa yasan yanayi ne kawai sbd ɓacin ransa daya kufce, cikin zafin nama yaci gaba da sarrafa bakinta wanda yake cikin nasa,kafin yasa ɗaya hannunsa hanunsa ya zame wandon dake jikinta wanda gaba ɗaya bai huce manyan cinyoyinta ta ba, bakinsa na cikin nata while hannunsa na waist ɗinta cikin nama ya zare pad din dake jikinta, lokacin ya sanya yatsarsa a jikinti ta ƙara shi ɗewa shi kam kasa mgn yay sai "Uhm" kawai da yace yaci gama da tura yatsarsa cikin jikinta, kasa daurewa yay sbd danshin da yaji hakan yasa ya zare bakinsa yay ƙasa da kansa,da sauri ta yunƙura zata tashi zaune yay saurin dannata baya tare da tura mata yatsarsa wacce ta saba sha a cikin bakinta, sabon lamarin da take ji a jikinta yasa bata san lokacin data fara tsotar yatsarsa ba, "uhm" kawai Aliyou ke cewa idanunsa ya rine yay jaa sosai, Faizak tunda yaga Deen ya rufe ƙofar ya juya inda ya bar Adyan,su Fulani kam sun ɗauka Aljanun ne sbd Faizak yay masu bayanin komai, yanayin wajan da yake fess kuma ciki jajir yasa Deen yay saurin tura hancinsa ƙamshi da wajan yake yasa shi faɗin "Uhm Yasubuhanallah!" Kafin da sauri ya sanya bakinsa a cikin jikin ta rashin sabo yasa Moon sakin ihu sai kuma fitsari shaaaaaa ya sauka a fuskar Deen, wani ƙawataccen Murmushi Aliyou ya saki kansa ya ɗauke bayan ya shanye ruwan wajan tasss, da sassarfa yabar ɗakin kansa na sara masa.Wani tsanar Dad ɗinta ce ta saukar mata a zuciya sai yanzu ta ƙara tabbatar da abinda aka faɗa mata a wannan wasiƙar wacce bata san ko waye ya rubuta ta ba,kuka ta sanya mai ratsa zuciya tana jin duk duniyar tai nauyi da girma, babu abinda yake ƙara ɓata mata rai illah shan da Deen yaywa jikinta. Babu jimawa jirginsu Besty ya sauka shida Nene gaba ɗaya lokacin da Oga Taju ya bawa Deen sai tafiya yake hankalinsa ya tashi,ga vedio'n da ake tura masa na Yayinda wani ma baya iya gani,ga yadda Moon taƙi sunyi mgn bare ta fahimci halin da ake ciki, yanzu ma gaba ɗaya suna babban parlour Sarki Aliyu Al'amin ne yace "kabar iya yaran su tafi i believe Aliyu zai yi handle ɗin komai, kada ka damu in sha Allah zasu lfy kuma su dawo lfy,na gama shirya tafiyarsu an ta nadi private jet ɗin da zai kaisu" ajjiyar zuciya Besty ya sauke Kafin yace "Allah ya tsare ya ɗurasu a kansu" da Ameen Sarki Aliyu Al'amin ya amsa kafin ya miƙe yace "bari naje waccan ƴar rigimar sirikar tawa" yana faɗin hakan ya nufi wajan Moon wacce take ciki ɗaki, shi kam Sarki Aliyu Al'amin yayi hkne domin ya ƙara ganin Moon yana jin wani sanyi idan ya ganta,bai taɓa gasgata maganar Faizak ba sai yanzu. Da ƙyar ya lallaɓa Moon ta sauya shigarta zuwa wata red ɗin abaya mai kyau irinta yaran sarakai,ba ƙaramin kyau tai mata ba idanunta ya kumbura sbd kukan da tasha, a parlour suka samu su Deen da faizak tare da Adyan suna ganin su suka miƙe daman ita ake jira,da ido kawai Deen ke binta yana jin kamar yaje ya rungome Matarsa ko ya samu sauƙin zuciyarsa, gaba ɗaya suka fita wajan place ɗin inda pilot ya ajjiye jet ɗin suna so tafiyar ta zama sirri shiyasa sarki yasa aka kawo masa jet ɗin har cikin place. Faizak a gaban Adyan na tsakiya Moon na side ɗin baya sai tsaki take ja sbd zaman ya isheta duk da bata san inda zasu ba, Adyan ne yace "Aliyou bashi da kirki jibi yadda ya shanya mu" murmushi kawai faizak yake sbd yasan halin Deen da nauyi kamar mace. Tsaye yake gaban manyan sarakan guda biyu dukkan su sun ɗura hannayensu saman kansa sai addu'a suke masa, yana sanye da wasu amy color ɗin uniform, farar singlet ce ƙal a jikinsa hanunsa riƙe da wata ƙatuwar gun ga wasu manyan baƙaƙen Black shoe da suke ƙafarsa wanda suka zo har wajan ƙarin sa, gaba ɗaya pocket ɗin dake aljunsa gaba da baya duk bindigogi ne, kansa sanye da p.cap wacce ta kasance Amy color itama sai da ya juya bayansa sosai sannan naga sunan dake saman rigar sa kamar haka; *CAPTAIN A.E.A* ashe kakaƙin sojoji ne a jikinsa, rungome mahaifinsa yay sannan ya rungome Sarki Aliyu Al'amin,da gudu ya juya ya nufi harabar Masarautar tun daga nesa ta hangosa yana gudu sai taga kamar an ƙara masa girma da tsayi tare da faɗi, uniform ɗin sojojin ba ƙaramin kyau sukai masa ba, meke nan Dad ɗinta Soja ne ko me?? shiru tayi tana ganin yadda yake gudu cike da ƙwazo, murmushi Adyan yay yace "the best soldier i never see soldier like you ALIYOU ENEYE AHUOYZA" da sauri Captain Deen😂 ya shige cikin jet can ƙarshe inda Moon take zaune, Kallonta yay ta ɗauke kai ba tare daya kulata ba yasa hanunsa tare da haɗata da jikinsa idanunta ta runtse ta shiga sauke ajjiyar zuciya,shima wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya sauke yana ƙara matseta a faffaɗan ƙirjinsa cikin ƙasa da Murya yace "i missed you Queen Maimunatou" jet ɗin ne ya fara Juyawa dasu a hankali da sauri kuma ya cilla sama zuwa cikin sararin samaniya hannu kawai su Besty ke ɗaga masu, Deen ƙara lumshe idanunsa yay tare da tura hannayensa zuwa ƙirjinta while jirgin na ƙara shiga cikin sararin samaniya...... _to jama'a mu haɗe a Pakistan masoya Deen masoya Moon,masoya Faizak duk sai kunzo ganin Oga Taju😂_ _*🔥🔥SIRRIN MU🔥🔥* the best book of the year kada ki sake ayi babu ke Soon za'a fara sakinsa masoya na nasan kuna dako da wanda ya taɓa siyan book ɗina da wanda bai taɓa ba,gaba ɗaya kuzo a karan farko ku ku nuna min soyayya😍zaku karanta romantic a majic novel za'a taɓa babin da su Ooo suka fi ƙauna🥰💋 kada ayi babu ko, *promo* wanda suke son nrml grp mai makon 400 zasu bada 300 masu son vip mai makon 600 zasu bada 500, amma iya wannan week ɗin dana fara sakin book ɗin ya ƙare tuni an fara payment ina ƴan ajin tubarkallah da hajiyoyi?? Wanda keɗin biya ga account details_ 0116886423 Sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616☺️ 9/12/21, 5:43 PM - Buhainat😝: _MOON_ ✍?55-56 PAKISTAN/BANGKOK Ba suyi ɗauki wani long time suna tafiya ba jirginsu ya sauka a Pakistan a *Bangkok Metropolitan Region*. Pakistan, officially the Islamic Republic of Pakistan, is a country in South Asia. It is the world's fifth-most populous country, with a population exceeding 225.2 million, and has the world's second-largest Muslim population. Pakistan is the 33rd-largest country by area, spanning 881,913 square kilometres. Deen ne ya ware manyan idanunsa ya sauke su a fuskar Moon wacce take bacci a jikinsa ba tare data sani ba,gaba ɗaya ta nan naɗa sa kamar macijiya, wani tattausan murmushi ya saki wanda ya bai yana white teeths gave ɗinsa zuwa lomawar dimples ɗinsa, hannunsa yasa a hankali ya zare ribbon ɗin daya ɗaure gashin sa, nan take gashin ya sauka a wuyansa tare gefen fuskarsa duk wanda ya gansa zai ɗauka da gaske haifaffan ƙasar ne sbd kama da yay dasu, kowa yasan Pakistan musulmi ne amma akwai su da zallar mugunta gashi masa ga maciji da ƴan India, zareta da yay a jikinsa yana mai ƙarewar innocent face ɗinta kallo, lumshe idanunsa yay wanda suka ɗan janye sbd damuwa a hankali kuma ya ɗura lips ɗinsa saman nata ya tsotsi kaɗan da sauri da sauke ajjiyar zuciya kafin tai saurin buɗe ido,tana ganinsa ta haɗe rai tare da zamewa a jikinsa,ganin alrdy su Faizak da Adyan sun fita a jet ɗin ya rage daga shi sai ita yasa ya ɗan fesar da numfashi kamar mai koyan magana yace "Queen Maimunatou" banza tai masa ganin haka yasa ya shiga control kansa cikin kaushashiyar Murya yace "Look bana son shirme, aiki nazo gabatarwa ki ajjiye wani rubbish naki gefe kin gane? Kibi duk abinda nace kina mistake zaki iya rasa ranki babu ruwan Aliyou" ya ƙasar faɗar mgn yana sakin Murmushi wai babu ruwansa? Yasan kawai ya faɗa ne amma babu Queen Maimunatou Moon ɗinsa ai babu Aliyou Tabbas. Miƙewa tsaye yay yana connecting bluetooth ɗinsa da wayarsa dake jikinsa, bayan ya gama ya ɗauki bindigarsa ya ɗura mata bullet masu yawa kana ya zuba masu cikn pocket ɗinsa, yana gamawa yasa hanunsa ya miƙar da ita tsaye ita dai dan haushi ko kallonsa ta gagarayi bare ta tankasa, lumshasshun idanunsa ya zuba mata kafin a hankali ya haɗata da faffaɗan ƙirjinsa ya shiga sauke tawayen ajjiyar zuciya, cikin kunanta ya shiga fesa mata numfashi kafin yace "Ina sonki Maimunatou,har abada gaban abada,zan sadaukar da komai sbd ke,nasan ba lallai ki gane ba sbd wani banzan dalili naki,amma ko a Wannan aikin na mutu ki sani na mutu da soyayyarki, kuma zanfi kowa farin ciki da mutuwa ta, amma zanyi baƙin ciki abu biyu" fesar da numfashi yay kafin yace "zan missed sweet bakinki,kuma ina fatan ko a yau zan mutu ace na sauke haƙƙin matata na mutu na bar maki jinin Aliyou a cikin cikinki" Da sauri ta kallesa gabanta na faɗuwa kalaman sa ba ƙaramin dukan ƙirjinta sukai ba,tsoro da far gaba suka cika ta lokaci ɗaya banda kallonsa ba abinda yake, maganarsa ta kozai mutu yafi komai ɗaga mata hankali, gira ya ɗaga mata yace "What? Meye dan Aliyou ya mutu daman ba baki so na ba, kinga mutuwar zaizo a dai-dai" saurin runtsa idanunta tayi jikinta ya ɗauki rawa ga wasu hot tears da suka shiga tsiyaya a cikin idanunta girgiza kai ta fara shikam abun nishaɗi yake basa dan haka ya ɗan jaa baya kaɗan tare da sanya mata narkakkun idanunsa wanda suke ɗauke da zallar soyayyarta, abun da bai tambayi ba a rayuwarsa shi yake yanzo gaba ɗaya white teeths ɗinsa suna waje sbd dryar da yake mata can kuma yace "to daman akwai wanda aka kawoshi gadin duniyar ne? Daman idan kai ne jiya kai ne yau to dole ace gobe ba kai ba ne,dan haka mutuwa ai ya zama dole ga dukkan Musulmi daya yarda da mutuwar,sai dai kiji ana king Aliyou Eneye Ahuoyza Deen Allah yay masa rasuwa" kasa daurewa tayi sai kawai ta faɗa jikinsa ta saki kuka iya ƙarfinta, daga ƙarshe kuma duka hannayenta tasa ta shiga dukan ƙirjinsa tana faɗin "stop saying that Dad, idan akwai wanda ya dace da mutuwa yanzu nice bakai ba" zare idanunsa yay cikin ƙarfin hali yace "Eyee! San kai ko?ki ɗauka zaki mutu ai ko 5minutes bazan ƙara aduniyar ba zanbi bayan matata" kuka kawai take tare rirriƙesa kamar wani zai kwance sa, fesar da numfashi yay cikin ƙasa da Murya yace "it's okay! Now tell me kina so na? Kina son mijinki?" Cikin kuka tace "but why are killed my parents?" Manyan fararan idanunsa ya fito dasu idanunsa sunyi jajir jikinsa ya ɗauki rawa kamar bai son yin mgn sai kuma yace "ur parents? Tayaya zan iya kashe mutane? Mutanan ma iyayenki? Are you out of your sense Queen Maimunatou?" Cikin kuka tace "abinda aka gayamin ne ban tabbatar ba sai da naga shaida" huci ya fesar yace "Ohh really? Ni soja ne mai zaman kansa ina da damar riƙe bindiga,ina da lasisin harbar duk wanda naso,ina da dalilin da zanje duk inda naso na gabatar da aiki na,ke da aka gaya maki kice sakarya ba'a ɗaukan hukunci saika kama mai laifi da hannunka, And wama yace wannan iyayenki ne?" Da sauri ta kallesa tace "kamarya? To suwaye iyayen nawa?" Ka faɗa ya ɗaga mata yace "soon or later za ki san komai,ko bayan babu raina akwai mai baki wannan labarin kuma zaki alfahari da mijinki kin gane ai" kasa magana tayi zuciyarta banda bugawa babu abinda take, yanayinsa na Yanzu tsoro yake mata yana abu kamar mai barin WASIYYA, hannu yasa ya jawota jikinsa tare suka sauke numfashi a hankali yasa hanunsa ya zame veil ɗin dake saman kanta ya shiga shafa ƙwantaccen gashin kanta,ji yake kamar ya tsaga ƙirjinsa ya maida ta sbd zallar ƙaunar da yake mata,bai san mai yake jin wani iri game dashi ba,ji yake kamar sauyasa babu tsoro ko ɗaya a idanunsa amma fargaba da lugudan da zuciyarsa take masa kaɗai ya isa tsorata shi, ƙamshin dake wuyanta ya shiga tsuntsuna yana ƙara tura hancinsa tsakanin wuyanta, cikin nutsuwa kuma ya sanya hannunsa cikin rigar ta a hankali ya fara sama da shi har zuwa saman manyan brest ɗinta wanda gaba ɗaya bata sanya masu brezia, a tsaye suke sosai wata wahalalliyar ajjiyar zuciya ya lokacin da hannunsa ya sauka saman brest ɗinta a haka yana iya jin yadda zuciyarta ke harbawa very fast,a karo na farko taji ta kasa hanasa abinda yake mata sai ma ƙara shigewa jikinsa ta dake, "Uhm" kawai ya iya cewa domin yasan Ubangiji ya gama tsara halitta a nan, zai mure tare matarsa za taji fiye da sauran matan zai mabar mata da jikinsa yadda ko wuni guda ba zata iya babu shi ba, zai shagwaɓa ta ya bata farin ciki fiye bada sauran mata,bazai taɓa bari tai kuka ba a rayuwarta sai dai kukan daɗin da yake jiyar da ita badai na baƙin ciki ba,ashe duk surutan da yake a zuciyarsa a fiye yake sakarsu bai sani ba sai da yaji tace "And I'll make you happy too Dad i love you kai ne jin daɗin Maimunatou kai ne farin cikin ta da nutsuwata, babu ranar daya taɓa zuwa ya shige zuciyata batai kewarka ba, Dad dan Allah kada kaje wajan mutumin nan ka barni ni ɗaya naje i promise nothing will going to happen to me" Murmushi kawai yay mata yasan ko yanzu ya faɗi ya mutu abu ne mai wahalar gaske Lollynsa ta manta da shi, hanunsa dake saman brest ya matsa ƴar ƙara ta saki sbd zafin da taji a hankali kuma yasa ƴartasa ya shiga zagaye nipples ɗinta dashi, lumshe idanunta tayi sbd wani sabon abu daya fara yi mata yawo a jiki cikin nutsuwa kuma ya zare hanunsa yasan idan yace zai wani abu to tabbas zai iya amsa Virgin ɗinta a nan domin shi kaɗai yasan halin da yake ciki. *_Akwai nasarwa mai muhimmanci a ƙarshen shafin kowa ya tsaya ya karanta sbd Allah_* Kanta ta ɗaga da sauri ta janye idanunta daga nasa sbd hawayen data gani maƙale cikin idanunsa, lallai something bad gonna happen yau Dad ɗinta ke kuka abinda bata taɓa gani ba kenan tun tana yarinya har kawo yanzu, muryarsa na rawa yace "Kiss me Maimunatou kiss me Dolly I'm going to miss you" da sauri ta kama kansa jikinta duk rawa yake ganin bata kai ga tsayinsa yasa ya durƙosa dai-dai fuskarta da sauri ta sanya bakinta cikin nasa ta shiga bashi wani lafiyayyan kiss wanda iya kacin rayuwarsa bai taɓa samun irinsa ba, while hannunta guda na saman mararsa tana shafawa da sauri yasa hanunsa ya zame belt ɗin dake jikin wandonsa jikinsa duk sharking yake a haka ya samu ya zaro Manhoon ɗinsa wace take tsaye sai dripping take da sauri ya kama hannunta ya sanyata mata, runtsa idanunta tayi sosai riƙewa tayi gam while bakinta yana cikin nasa sai tsotsar tongue ɗinsa take da iyakar gwarewarta domin salon kiss ɗin ma iyawa ne wani dole sai ka shiga class kayi darasi akansa, tana jin yadda dick ɗinsa ke halbawa cikin nutsuwa ta fara matsawa a hannunta ta nayi up and down da hannunta ji yake kamar zai mutu dan daɗi rungome ta yay sosai ya fashe da kuka mai taɓa zuciya jin yana kuka yasa itama ta sanya nata kukan,a wannan lokacin da ace da akwai wani cikin jet ɗin bayansu tabbas da sai ya zubar masu da hawayen tausayi musamman Deen, da sauri ya zame abarsa ya maida jikin wando ya gyara zaman belet ɗin sa,kasa ce mata komai yay sai goshinta daya sumbata yace "jazakillah bilkhair Habibty Allah yay maki albarka ya saki a jannatul Firdausi" yana gama faɗin hakan ya kama hannunta suka sauka ƙasa. A nan ya samu Adyan ya shirya tsaf cikin shigar sojoji shima, Faizak na tsaye yana binsu da kallo musamman Deen wanda duk abinda yake a yanzu bai hana damuwar fuskarsa nunawa ba, motoci suka hau gaba ɗayansu Moon na jikin Deen sai shasshekar kuka take, map ce ke nuna masu hanyar da zasu bi domin zuwa area mai suna *CENSUS OF PAKISTAN* unguwar shiru babu kowa kamar wanda suka san yau aiki za'ai,kana duk wanda yay karatun criminality yasan unguwar nan ta ƴan daga ce, suna shiga unguwar sukai parking, Faizak ne yace "Yaya za'ai yanzu" shiru Deen yay can yace "duk wanda yake kai ta to bazai dawo da rai ba" zaro ido Faizak yay sai kuma yace "yaya zamuyi yanzu?" Deen yace "wait a moment ina jiran wani yanzu"... Oga Taju yace "Sharifuddeen kai zaka kai miƙa hanunsa tsuhuwar da alama sun ƙara so" Wanda aka kira da Sharifuddeen yace "Ok sir" miƙewa Oga Taju yay yana kallon yaran nasa yace "Damus,Abu Maleek,Alhassan, Yuzafsir get ready,ko haɗa bom jikin kujerar da zamu ajjiye yarinyar na sauya shawara kasheta zanyi" yana faɗin hakan yasa aka kunce Yayinda wacce take kwance cikin halin mutuwa,da Black mars Sharifuddeen ya rufe fuskarsa, Oga Taju da suke mgn da Deen yace "ga tsuhuwar ku nan za'a kawo ka bada yarinyar akawota" tsaki kawai yaja masa kana ya kashe wayar, fitowa Deen yay daga motar kana ya fito da Moon yace "don't scare Lolly na saka maki speaker duk abinda kika faɗa zanji komai, da zarar kinga wani abu kawai ki mgn kada ki nuna alamar da zata su gane akwai wani abu jikinki" jikinsa ta shige tace "Dad please go back dan Allah kada ka tsaya" Murmushi yay mata ba tare da yace komai ba" wani mutum ne yazo fuskarsa rufe ya kama hannun Moon Deen yay ƙasa da murya yace "wlh kaimin hauka sai naci uwarka jakin banza kawai" shiru mutumin yay da sauri kuma Deen ya juya baya sbd kiran da Moon take masa, mutumin na tafiya Sharifuddeen na zuwa da sauri Deen ya amshi Yayinda Faizak ya sanyata a mota yace "kubar nan wajan yanzon nan" da sauri Faizak yay motar key ya ɗauki hanya, Deen ya ɗaga bindiga ya harbi mutumin daya kawo Yayinda, a can ɓangaren Oga Taju ana shigowa da Moon ya saki wani ihu yace "i knew nasan komai daɗewa zaki zo waje na" yana faɗin hakan yasa bindiga ya harbi mutumin daya kawo Moon, nan take ya faɗi jini na zuba a kansa, cikin tsawa yake "kuyi waje da shi" wajansa suka nufa suna zuwa suka same abun fuskarsa gaba ɗaya suka kalli juna da ƙarfi wani yace "Oga, Damus ka kashe" a hargitse ya juya yace "me? Dani Deen zai buga game" maza ko ɗaure yarinyar can jekin bom" zabura Deen yay yace "Bom!!" Adyan yace "Bom?" Deen ya shiga dukan iska kafin yace "lemme go" Adyan yace "no" mu Jira kallon daƙiƙi jaki Deen yaywa Adyan..Oga Taju ware mars ɗin fuskarsa yay ya ɗauki wani red zai saka kenan Deen ya faɗo cikin wajan, da ƙarfi Deen yace "You???" Sai kuma yay Murmushi yace "banyi tunanin banza ba,idan har na faɗi abu to tabbas haka ne, to ya?? *Alhaji Bashir Yahya gidan iko* , wato kai ne mai haddasa komai? Wow! Abin naku abin birgewa bayan ɗan ka *Farouk* yasa an kashe iyayen Moon kai kuma kake farautar rayuwarta ko, hope baka manta wasiƙa ta ba daman nace maka zan dawo zan bai yana gabanka" Moon dake saman kujera ga Moon sai ƙara yake alamar lokacinsa ya kusa, dry Oga Taju yay yace "a Wannan lokacin ni ba Alhaji Bashir ba ne,Ni Oga Taju ne, maganar Farouk kuma ka kiyayi kanka dashi domin ko ni yafi ƙarfi na bare kai" Oga Taju na faɗin haka yasa aka ɗaure Deen yace "zan bar maku wajan kaga sai kuyi soyayya a lahira" yana faɗin hakan ya juya zai bar wajan ya fara jiyo ƙarar harɓi ta ko ina,dubawa yay yaga babu bindiga jikinsa cikin tsawa yace "what are you waiting for? Kuje garesu" gaba ɗaya yaransa sukai waje tare sakin ruwan bullet, nan waje ya hargitse gaba ɗaya Oga Taju ya kalli Moon ɗin yaga saura 4minutes gaba ɗaya ya tashi yace "bari nayi nan ma haɗe a can lahira ina miƙa saƙon gaisuwa ta ga babban yaro na Bangaladash Damus, kuma" kafin ya ƙarasa maganar ya amfasa masa kai da bindiga ihu ya saki nan take ya faɗi a wajan babu numfashi sai da akai masa harbi wajan goma a kansa, Murmushi Deen yay idanunsa cike da hawaye ga wani murmushi take fuskarsa juyawa yay suka haɗa ido da *Ammar* ƙamewa Ammar yay ya sarawa Deen da sauri kuma Adyan ya shigo suka shiga kunce Deen, zare ido Adyan yay yace "Remain 1minutes bom ya tashi" da gudu Deen yay Wajan Moon wacce take zaune kamar an dasa idanunta cike da hawaye, Ammar da Adyan waje sukai da sauri a dai-dai nan kuma Faizak ya dawo shima tsayawa yay zuciyarsa tana bugawa, da sauri Deen ya kunce Moon yana ƙoƙarin tashi wani dutsen ya danne masa ƙafa, Kallon Moon yay yace "Out!!" Girgiza kai tayi tare fasa ihu ta shiga ture dutsen amma ko motsi ba yayi, jawota yay jikinsa sosai ya shiga sauke ajjiyar zuciya kafin yay copping face ɗinsu ya bata sumba a bakinta hancinta idanunta goshinta, cikin ƙasa da murya yace "Wait for me..." Yana faɗin hakan Adyan ya shigo da sauri mai tsaya jiran komai ya ɗauki Moon yay waje da ita, kallon Ammar yay yace "zo muje mu cire dutsen" gaba ɗaya suka nufi wajan daga can cikin Deen yace "No!!! Kada kozo" tsayawa sukai cak da gudu Moon ta nufi ƙofar shiga ciki kafin ta ƙarasa bom ɗin yay wata ƙara tare da tashi da ita, gaba ɗaya su Ammar sukai ƙasa Moon kuma ta faɗa jikin Faizak a sume, ihun da Adyan yay yaja hankalinsu zaro ido gaba ɗaya sukai sbd ganin part ƙafar Deen za sukai tai tsalle ta fito kafin wani yay magana sai ga hannu Deen shima ya faɗo wajan kamar an cillosa gaba ɗaya suka shiga faɗin Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un😭..... _yanzu wasan ya fara💃🏻da gaske Deen mutuwa yay? Bayan ya mutu mai zai faro? Suman da Moon tai zata farka?? Yaya wasan zai sauya ga Farouk a raye kuma da alama he's the reason behind anything dake faruwa🔥✍🏾_ *Sanarwar mai muhimmanci daga Nimcyluv* _Kowa yasan littafin mooy kyauta ne, na daɗe da faɗin hakan sbd na shirya yin littafin *SIRRIN MU* ana kuɗi why zan haɗa littafai biyu lokacin ɗaya kuma duk na kuɗi, amma abinda na gani jiya yay matuƙar bani baƙin ciki takaicin,wanda yasa naji inama ban fara rubuta littafin *MOON* ba na ɓata lokaci na,na hana ido na bacci, naƙi fita unguwa sbd gudun in zauna surutu ya hanani typing, na sanya kuɗi masu yawa nasai sabuwar waya sbd lalacewar da waccen tayi,na sanya kuɗi naisai data a duk bayan kwana biyu datar 500 nake siya, amma sai gashi littafin da nake kyauta da ilimin da Allah ya ban da hannuna wani yake ɗauka ya sayarwa da mutane yana sanya account details ɗin sa da komai, idan ko kaga Mutanan da suke siya sai kunyi mamaki, ansha kirana ace nawa ake sai da Book ɗin *MOON* nace kyauta ne,ashe sa gaske siyarwar ake, to ni ba gantalalliya bace ba'a sallamawa duniya ni ba, da wani yaci kuɗi ɗin Littafin gwamma ni naci,duk mai hankali zai tausaya min bana iya rubutu iya 2readmore na barshi amma babu tausayi a zuciyar mutane wlh, nasan za kuyi min kallon selfish amma bai dace kuyi hakan ba, kun san duk abinda nayi ba'a san raina ba ne,wlh baƙin ciki jiya har kuka nai, finally littafin MOON ya zama na kuɗi ka fidda kuɗi ka siya ka karanta domin yanzu wasan ya fara tafiya ce miƙaƙƙiya, in sha Allah yanci gaba da posting na *1at September* ranar da zan fara *SIRRIN MU* Gruop ɗaya zan haɗe da *SIRRIN MU DA MOON* zan kyautata maku sbd abinda ya faru bazai sai da book guda ɗaya na bar ɗaya ba idan kana son MOON dole kasu SIRRIN MU zaku biya 600 SIRRIN MU 400 MOON 200 da nace vip 600 ko nrml grp 400 yanzu ba batun vip wanda suka biya kuɗin vip 600 no need su sake biya akwai *PROMO* zaku biya 500 ga dukkan littafan guda biyu da zarar 1st September yayi ya koma 600, ga wanda ya shirya biya ga account details 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 📚✍? fatan zakuyi min ƙyakkyawar fahimta duk wanda ya zagen bana da haƙƙin a kasan, za kuyi farin ciki da dukkan littafan biyu Musamman *SIRRIN MU* littafin MOON kuma yanzu aka fara🤙🏽,ina gdy da lokutar ƙaunar ku Allah yay baku albarka Ubangiji ya kyautata ƙarshen mu *NIMCYLUV* na alhafari daku💃🏻💃🏻😍_ Sai mun haɗe a paid gruop jama'a💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽akwai zazzafar soyayya💋❤️ 9/12/21, 5:43 PM - Buhainat😝: *MOON* _✍🏾By NIMCYLUV_ 57-58 *SIRRIN MU COMING SOON🔥* _500 to Subscribe_ _0116886423 Sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119637616 the latest book of the year🤙🏽_ After 4mouth Mutuwar Deen ta girgiza dukkan ahalinsa Musamman Moon da besty, Moon kullum cikin surutai take tare mafarkin Deen da kuma Irin kalaman soyayyar daya dinga gaya mata a cikin jirgi, ta zama wata iriya tayi waek ta zama shiru shiru kamar kurma, abinci sai da aka yi da gske ta fara ci, besty kam ji yay garin yay masa zafi he wish ya samu damar barin garin amma babu dama,wanda yake tunanin zai zama jagoran talakawa yau gashi ya tafi ya barsa,a yadda yake yanzu baya jin kuma zai iya komawa kan kujerarsa, kullum cikin tunanin wanda zai maye gurbin Deen yake, Adyan kam ganin abun yake tamkar a mafarki bai taɓa tunanin haka bom yake raba jikin mutum ba sai yanzu,duk da cewa shi soja ne amma bai taɓa shiga dajin da ake data bom ba,daman irin Wannan haɗarin anfi tura Deen da Ammar daman ance wani aikinsa shike zama aljalinsa, kullum addu'ar sa Allah ya jiƙan Deen kuma yay masa Rahama, Lokacin da aka buƙaci wani daga cikin dangin Deen yazo ya amshi lambar girmamawa Moon ce ta shirya ta amsa banda kuka babu abinda take. Zaune suke gaba ɗaya a babban parlour a garin Barno wanda tun safe Besty da Yayinda da kuma Nene suka sauka dalilin kiran da Ammar yay masu, ajjiyar zuciya ya sauke Sarki Aliyu Al'amin yace "Go on! Ammar" kan Ammar a ƙasa yace "Wata rana muna zaune a Aliyou bayan dawowarsa daga Illori, yake faɗa min abinda yake damunsa,da mmki na kallesa nace "me kuma yake damunka?" Deen yace "nayi searching akan Human trafficking da muke fama dashi a society namu, kuma ina zargin mutane da yawa, amma ance zato zunubi ne koda gsky ce,na nemi izini daga sama Aban ma'aikata ina son yin aikin sirrin wanda ko iyaye na basu san da abun ba, aban dama yin hakan so na zaɓe ka da kuma Adyan, nayi bincike akan wata yarinya Nana khadii ina son aikina ya fara ta kanta, amma dole sai ya kasance wani daga cikinmu ya aureta, kuma na riga dana yanke shawarar kai Amma kai ne zaka aureta za muyi mgn da mahaifinta nai masa bayanin komai amma bana buƙatar yarinyar tasan komai ka gane?" Babu musu Ammar yace "duk yadda kayi dai-dai ne,amma akanwa zakai aikin" kai tsaye Deen yace "Alhaji Bashir Yahya gidan iko,ban yarda da shi ba,yana da fuska biyu,kafin naje garesa zan fara zuwa inda suke da zama a can Banglandesh, daga nan zan maka bayanin abinda ake ciki". Kamar yadda Deen ya faɗa min yaje Banglandesh kai tsaye Renaissance Dhaka Gulshan Hotel ya shiga, yana zaune a reception kuda da wani babban mutum baki ne mai kauri, Ɗaga waya yay kamar mai kira Deen ya shiga faɗin "Kai wawa ne, ina bayanin yadda zamu dinga samun kuɗi kana mgnar banza, kai wlh da zan samu mataimaka kidnapping zan fara meye a ciki to? Bana tsoran komai wlh zuciyata a bushe take" Mutumin tunda Deen ya fara magana yake kallonsa yana mmkin rashin tsoran Deen, baya tunanin wani zaiji abinda yake faɗa? Numfashi yaja yace "Hi" kamar Deen bazai magana ba sai kuma yace "How can i help you?" Ranin hankali kenan cewar mutumin kafin yace "Damus my name, ina son muyi mgn very impressed wacce zai taimaka maka" shiru Deen sai kuma ya ɗan saki fuska yace "ok" Damus yaywa Deen bayanin komai akan Human trafficking ɗin da suke kana yace "zanwa Oga mgn akan ka idan kana so,yadda mukai zan gaya maka ai a hotel ɗin nan kake ko?" Jinjina kai Deen yay yace "idan kayi ka gama min komai zanyi biyayya gareku indai akwai samuwa" daga nan sukai sharing number waya tare dayin sallama. Bayan kwana biyu Oga Taju ya buƙaci mgn da Deen ta hanyar vedio'n call, yana daga can Bangkok tunda Deen yaga mutumin zargin sa ya fara zama gsky, daga nan Oga Taju ya bawa Aliyou sunan Deen tunda yay masu ƙarya yace sunansa Isma'il, rashin kenan Oga Taju bai sunnan grandfather ɗin Deen Kamluddeen shiyasa ya amince ya amshi sunan Deen, sosai Oga Taju ya bawa Deen yarda da kuma amince komai yace Deen. Wata rana Oga Taju ya buƙaci Deen ya fara aiki kuma zai fara akan Moon, da mmki Deen yace "why ita Oga?" Murmushi Oga Taju yace "she's beautiful za'a iya bawa yarinyar most beautiful a wannan ƙasar baki ɗaya tun tana yarinya, ƴar gidan Sarki Aliyu Al'amin sarkin Barno ce, sunyi hatsari a hanyarsu na dawo gida daga airport, wanda hatsari ni na haddasa sbd na samu damar ɗauke yarinyar, idan muka samu yarinyar mun gama samun komai, abin mmki aka nemi yarinyar aka rasa iyayenta sun jigata babu wanda yasan halin da yake ciki,ashe yarinyar wani ya ɗauke ta domin yaji abinda muke faɗa bayan hatsarin ya faru kafin zuwan securities, tun daga ranar ban sake samun labarinta ba, shi kuma Mutumin baya sakewa da jama'a domin ya ɗauki al'ƙawarin ingata rayuwarta tunda bashi da wata yarinya, kwanci tashi na samu labarin inda yake da zama a nan Nigeria a cikin garin Kano, zan baka komai na mutumin address da bayanai da kuma photon yarinyar" daga nan Deen ya shirya zuwa Nigeria ƙasar da bai taɓa zuwa ba, cikin wata shiga ta talakawa ya shirya ya nufi wani gida wanda yake farcing gidansu Moon, ya nemi aiki, cikin sauƙi Deen ya samu aiki ashe mutumin gidan shine wannan Oga Taju yana sane ya amshi Deen matsayin mai gadi sbd yasan aikinsa ne, shima Deen kallo guda yayawa Alhaji Bashir yasan cewa shine Oga Taju, tunda yaje kuma basa ga maciji da Farouk kullum cikin faɗa yake wannan mutum yana da hali sai dai wani dalilin yasa yay haka, bai taɓa ganin Moon ta fito ba sai ranar data fito ciyan ice cream,Duk Abinda take akan idanunsa, tunda idanunsa suka sauka akan yaji soyayyar yarinyar ta sauka a zuciyarsa kuma ya ɗauki alwashin babu mai raba sa ita. A ranar da daddare aka kashe iyayen Moon wanda tunanin kowa ƴarsu amma asalin iyayenta suna Barno, akan idanun Deen aka cillo Moon daga upstairs ta window bai ƙasa gwuiwa ba yaje ya ɗauke ta ya koma inda yake da zama. Alrdy an ɗaura auren na da Nana khadii dan haka mun shirya da sunje zan buƙaci siyan Nana, ban taɓa baƙin ciki Auren ta ba kullum sanya mata albarka nake,ina mata barazana koda wasa kada ta bawa wani kanta sbd nasan akwai igiyar aure na a kanta, hatta zuwan Deen Niger nasan komai,kuma abin mmki ranare da aka ɗaurawa Deen Aure da Moon real father ɗinta yana wajan shi ya bada sadaki ma, Deen ya daɗe da bani Wannan bayanin yace idan ya samu damar faɗa da kansa to idan bai samu nina isar gareku, kowa yasan Deen bai son shiga jama'a bare ai photonsa ya ɗura sa a media hakan yasa su Oga Taju suka amince dashi sbd basu san matsayinsa ba, dukkan kuɗin da Deen yake samu baya cin ko kaɗan baya haɗasu da kuɗin sa na halal yanzu haka kuɗin sunkai 50.5m. Shiru parlour'n ya ɗauka bayan Ammar ya gama bada labarin, kowa da abinda yake tunani a ransa musamman Sarki Aliyu Al'amin wanda ya tafi tunanin abubuwan da suka huce na shekaru masu yawan gaske, kallan kallo aka shigayi tsakanin Moon da Fulani da Sarki Aliyu Al'amin, Faizak kam yasan yadda yake jin Moon a ransa zai wahala ace ba jininsa bace musamman zallar kamarta da Sarki Aliyu Al'amin daya bai yana, Murmushin jin daɗi Besty yay domin ya tabbatar gudan jinin nasa gwarzo ne kuma zai girbi dukkan abinda ya shuka a lahira halinsa na kwarai zai bisa, Numfashi Besty ya sauke yace "Ita Nana khadii tana ina" sunkuyar dakai Ammar yay yace "na kaita gida bayan na ɗauke ta sbd juna biyu da take dashi,amma yanzu na maidata gidana bayan an mata bayanin komai" jinjina kai yay yace "Allah ya raba lfy" aka amsa da Ameen, jin shirun yay yawa yasa Besty ya numfasa yace "Ina ganin ita Maimunatou tunda ta fita a takaba sai a bata wani ta aura ko kuma takoma makaranta" Murmushi Sarki Aliyu Al'amin yay yace "ita tace su take ta maye gurbin tsuhun mijinta,ta zama sarauniyar Nufaz" baya kaɗan Besty yaja cike da jin daɗi da kuma murna yace "zan so hakan,amma ki fara tunanin future naki mana, You have to be Educated, ki zama big lawyer mai zaman kanta after nan saiki zama Queen" kanta a ƙasa tana jin zuciyarta na mata zafi da kuma tsoya duk abinda take cikin dauriya take yinsa, wasu hot tears ne suka fara shatati a saman fuskarta da ɗan sauri Sarki Aliyu Al'amin yace "Go inside.." harga Allah bai son ganin kukan Autar tasa,kamar jira take ta miƙe da sauri tana toshe bakinta sbd kukan daya tawo mata. "Zata koma karatu a ƙasar Paris ƙilan hakan yasa ta samu sauƙi a ranta" da sauri Faizak yace "Abba tayaya tana mace zata bar ƙasa ita ɗaya..?" Kallon da Sarki Aliyu Al'amin yay masa yasa yay saurin faɗin "tuba nake Allah ya huce Sarkin Musulmi" cikin Ƙasaita yace "kaje wajan sarkin Aska ya kwashe wannan sumar" miƙewa yay domin bai son yi masa gaddama, yana fita Sarki Aliyu Al'amin ya kalli Ammar tare da matayensa yace "kowa zai iya tafiya" miƙewa sukai ɗaya bayan ɗaya kowa da shigar alfarma suka nufi falt ɗinsa, Fulani taso zuwa wajan tilon ƴarta amma tsoran kada ace tayi rashin kunya yasa ta hqr, bayan tafiyar su Besty yace "Ina jinka" cikin ƙasa da Murya Sarki Aliyu Al'amin yace "Daman ina son kafin tafiyarta na aura mata faizak,amma bana son ɗura mata nauyi mai girma a kanta tunda is still young ba komai zata iya ɗauka ba, shiyasa nace bari na nemi shawara a wajanka" cikin nutsuwa da Ƙasaita Besty yace "Uhm, zaifi kyau ace ta kammala karatun afti nan sai a fara preparing na auran,amma a farayin Engagement nasu zaifi" Murmushin jin daɗi Sarki Aliyu Al'amin yay yace "nice idea,kasan tun tana zanin goyo aka bawa Faizak aurenta rashinta yasa aka hqr da mgnar kuma har yanzu yaƙi Auren" Besty yace "ikon Allah daman ana haka?" Sarki Aliyu Al'amin yay dry yace "Eh sosai ma, mu fulani haka muke ana haifar yarinya aka wanke ta a za'a ce an bawa wane ɗan gidan wane,to yarinyar na ɗan girma duk wahalhalun yarinyar zai koma kan saurayin,tana shekara 15 uban yaro zai siyo goro da alawa ai ɗaurin auren, za'a ɗauke ta akaita koda kullum zata gudu sai an mayar da ita gidan miji a haka hatta saba,amma Fulanin Adamawa sunfi yin wannan" Besty jin abun yake kamar almara..A hankali ya buɗe ƙofar ɗakin tare da shiga ya rufe ƙofar, kanta ta ɗaga suka haɗa ido da sauri Moon ta ɗauke kanta daga garesa, idanunsa a kanta yace "Me kika zaɓawa kan ki Maimunatou?" Shiru tai masa domin ita yanzu duk wanda yace tai aure kallon mara hankali take masa, burinta ɗaya tayi tabar ƙasar nan ko zata ji sauƙin wasu abubuwan, ƙasa yay da murya sosai yace "You have to think, shawara nake baki dole kicire mutuwar nan a zuciyarki mun riga munyi rashi, Aliyou bazai taɓa dawowa ba" kuka ne ya ƙwance mata tace "Dan Allah Yaya Faizak ka daina ambatan mutuwar nan, zuciyata zafi take sosai ji nake kamar nima zan mutu" bai ce mata komai ya juya yabar ɗakin,domin sam baya son jimawa tare da ita, kullum soyayyarta yawa take masa a rai,yay shiru sbd rasuwar Aliyou bai son aga rashin kyautawarsa. Suna zaune saman danning Area suna yin lunch kowa da abinda yake tunani a ransa,time to time Fulani idanunta na kan yarinyar ta,so take ta nemi izini ganin Sarki a wajan Mai babban ɗaki,tana su tattauna dashi akan ƴar tasu,bayan sun kammala Besty da Yayinda sai Nene wacce yanzu ko mgn ba tayi sai dai tabi kowa da ido, har airport Sarki Aliyu Al'amin yay masu rakiya kana ya juya zuwa cikin Masarauta. *_RANA KUN POSTING SATURDAY AND SUNDAY_* **** Zaune take a cikin office ɗin Doctor Joseph yana sauraran abinda yake faɗa, budurwa ce mai kimanin 21yrs fara ƙyakkyawar gaske kana ganinta kasan bata san zafin talauci ba ko kaɗan, Lumshe idanunta tayi tare da juya kujerar kaɗan,tana kar kada key car ɗinta, Doctor Joseph yaci gaba da faɗin "Everyone forgets things at times. How often have you misplaced your car keys or forgotten the name of a person you just met? Some degree of memory problems, as well as a modest decline in other thinking skills, is a fairly common part of aging. There's a difference, however, between normal changes in memory and memory loss associated with Alzheimer's disease and related disorders. And some memory problems are the result of treatable conditions" ware idanunta budurwar tayi kafin da turanci tace "Kenan bazai iya tuna komai daya huce ba,sai dai abinda zai fuskanta a gabansa? More explanation pls" zare farin eyes glass ɗinsa yay yace "he loses his memory, he can't remember anything about his life, And Normal age-related memory loss doesn't prevent you from living a full, productive life. For example, you might occasionally forget a person's name, but recall it later in the day. You might misplace your glasses sometimes. Or maybe you need to make lists more often than in the past to remember appointments or tasks. These changes in memory are generally manageable and don't disrupt your ability to work, live independently or maintain a social life" Murmushi kawai tayi tare da miƙewa, sai lokacin na ƙara Kallonta duguwa dai-dai tsayin Moon bata da wani jiki domin shekarunta basu nuna a jikinta ba, Sallama taiwa Doctor Joseph kana ta nufi Male surgical ward, wani prvt room na mutum guda, babu abun babu a ciki saika ɗauka ɗakin mace ne, Yana kwance flat babu ko riga jikinsa kana an naɗe da bandeji, ƙirjinsa ma duk bandeji Yadda yake fidda numfashi da sauri da sauri kuma wahalarce zaka gane ya farfaɗo daga guguwar sumar da yay ya shiga Coma or unconsciousness. _Unconsciousness is when a person is unable to respond to people and activities. Doctors often call this a coma or being in a comatose state. Other changes in awareness can occur without becoming unconscious. These are called altered mental status or changed mental status_ Ƙofar room ɗin ta rufe tare ƙarasawa inda yake kwance, da alama ya tafi wani tunani mai zurfi ne,cikin nutsuwa taja ta tsaya a kansa tana kallon zallar kyau da yake da shi,taga maza kala-kala amma bata taɓa ganin mutum mai kyau da cikar zati irinsa ba, cikin ƙasa da murya tace "How are feeling now?" Da sauri ya juya ya kalleta tsuru yay mata ido yana ɗan lumshe idanunsa kana ya buɗe su a kanta, ganin Kallon da yake mata yasa tace "Ya jikin naka?" Zabura yay tare da cilli da drip yana yana zuwa wajanta yasa hanunsa ya fisgota ta faɗa jikinsa, rungome ta yay sosai ya shiga sauke ajjiyar zuciya kafin cikin rawar murya irinta marasa Lfy da wanda basa cikin hayyacinsu yace "Mai...Mai.. Maimunatou..... 9/12/21, 5:43 PM - Buhainat😝: *MOON* _61-62_✍️ Saurin zare jikinta tayi ta nasa ta shiga haɗe fuska, Murmushi Faizak yay mata yana jin ransa babu daɗi cikin ƙasa da Murya yace "Am sorry,i can't control myself idan muna tare" banza tai masa sai hawayen da suke shiga zuba daga cikin idanunta zuwa saman fuskarta,da sauri kuma ta fara tafiya tabar masa lambun gaba ɗaya, iska ya fesar kafin yace "what should I do?" Ya faɗa yana dafe kansa dake juya masa,da sauri shima yabar cikin lambun kai tsaye ɓangaren dawakai ya nufa ya samu sarkin dawakai suka fara mgna kafin a ɗauko masa wani farin doki ingarma mai girman gaske,da sauri ya kama silken dokin ya hau cikin sauri kuma ya saki linzamin dokin yay waje da gudu.. washegari ta kama Friday tun asuba ta tashi da wani irin ciwon ciki mai a zabar gaske ga wani kumburi da mararta tayi mata, ciwon kai zazzaɓi duk suka taro waje guda sukai mata yawa, da ƙyar ta lallaɓa tai sallar asuba ta koma ta kwanta a hankali bacci yay gaba da ita sbd baccin da bata samu tayi ba, cikin baccinta taji amai na tasu mata da gudu tai bathroom ta shiga kwarara amai a cikin sink kamar zata amayar da abinda yake cikinta, Fulani dake bakin ƙofar bedroom ɗin ta tura ƙofar a hankali ta shigo, kamar zata shiga bathroom ɗin kawai saita zauna bakin bathroom ɗin ta shiga bin ɗakin da kallo, tana rawar sanyi ta fito daga cikin bathroom ɗin da sauri Fulani ta riƙeta tana faɗin "dabe careful" kwantar da ita tayi ta rufeta da duvet kafin tace "how long baki da lfy?" Bakinta yana rawa tace "jiya ne" miƙewa tai tace "Am coming" tana faɗin hakan ta fice daga cikin bedroom ɗin. Fulani na fita ta nemi mai Babban ɗaki tai mata iso a wajan sarki, babu daɗewa mai Babban ɗaki tace ta shiga, yana zaune a saman wata ladduma mai taushi da kuma laushi, sanye da shigar ta Alfarma ga takubin Sarauta a gefensa yay kyau sosai kamarsa da Moon ta ƙara bai yana fiye da kullum, zama tayi cikin ƙasa da murya tace "Salam my king" murmushi yay mata yace "Salam Queen Maryam" kallonsa tayi tana sakin Murmushi shima kallonta yay domin kaf cikin matansa babu wanda yake so sama da Queen Maryan yace "what's the matter?" Kanta a ƙasa tace "My king Autar ka ce babu lfy,shiyasa na nemi iso domin nazu na gaya maka" da sauri ya mike tare da ɗaukan takubinsa yace "what exactly wrong with you Queen Maryam? Shine tun safe baki faɗan ba sai yanzu, let's go" ya faɗi hakan yana kama hannunta cike da izza da taƙama yake tafiya zuwa flat ɗin ƴar tasa,tun a hanya ya kira Dr Masarautar ya faɗa masa yana nemensa yanzu, babu jimawa Dr ya ƙarasu har cikin ɗakin Princess Moon or Queen Maimunatou, bayan ta dubata sosai ya tabbatar da abinda yake damunta drip yasa mata bacci ya ɗauke ta, Faizak dake tsaye yace "meke damunta?" Dr yace "time ɗin prioud ɗin ta ne ya fara" da mmki Yakumbo tace "kana nufin bata fara Al'ada ba sai yanzu?" Jinjina kai Dr yay yace "that's what I mean" tace "da matsala idan haka ne" Dr yace "matsalar me? Bari kiji cikakken bayani akan Al'ada: 1 Menene Jinin Al'ada? Jinin al'ada jinine da yake fita da karan kansa daga gaban macan da a al'dance zata iya daukar ciki ba tare da ya wuce kwanaki goma sha- biyarba. Wannan shi ake nufi da jinin al'ada, da akace 'jinine da yake fita da kansa' kenan idan ya zamana ba da kansa ya fitaba kamar ace cinnaka ya cije ta a gaba ko kunama sai jinni ya balle mata to wannan bai zama jinin al'adaba. Da akace 'Ta gaba' kenan idan ya fita ta dubura ko ta hanci wannan bai zama jinin al'adaba. Da akace 'Wacce a al'adance zata iya daukar ciki' kenan idan ya fita daga wacce a al'adance ba zata iya daukar cikiba sabo da yarinta ko girma to wannan shima bai zama jinin al'adaba. Amma da aka ce 'Ba tare da ya wuce kwanaki goma sha-biyarba' kenan idan ya wuce kwanaki sha-biyar to bai zama kuma jinin al'adaba. Wadannan nau'uka da akace basu zama jinin al'ada ba kenan hukuncin jinin al'ada bai hau kansu ba za su yi sallah domin jinin ciwone sai a nemi magani, Allah ya sawwake. Mafi Karancin sa: Malamai sun karawa juna sani kan mafi karancin jinin al'ada, mafi karancinsa shine 'dugo guda' kenan idan ya duga sannan ya dauke, shikenan ta yi al'ada kuma ta dauke. Mafi Yawan sa: Mafi yawan kwanakin jinin al'ada shine kwanaki goma sha-biyar kenan idan ya wuce haka to bai zama jinin al'adaba muddin ba ciki take da shiba. STORY CONTINUES BELOW ? Mata Dangane da Al'ada: anan mun sani mata suna da halaye biyar musamman idan muka yi la'akari da shekarunsu domin auna jinin da ya zo na al'adane ko bana al'ada bane, kamar haka: 1. Kasa da shekara tara: Idan jinni ya zowa yarinyar da take kasa da shekara tara to malamai sun tabbatar da wannan ba jinin al'ada bane, jinin ciwone sai a nemi magani. 2. Tara Zuwa Sama: Idan ya zamana jinin ya zo ne ga wacce ta cika shekara tara zuwa zamanta budurwa, to a irin wannan lokaci sai a tambayi kwararrun mata da likita domin a fayyace jinin na al'adane ko na ciwo. Kada mu sha'afa yanayin abinci da kuma yanayin zafi da sanyi da hutu da wahala suna tasiri. 3. Budurci Zuwa Sheka 50: Idan jinni ya zo daga lokacin da ta zama mudurwa zuwa shekaru hamsin (50) kai tsaye malamai sun tabbatar da cewa wannan jinin na al'adane. 4. Daga 50 - 69: Idan jini ya zowa mace a tsakanin wadannan shekaru wato daga shekara hamsin zuwa sittin da tara (50-69) to malamai sukace za'a tambayi kwararrun mata da likitoci domin sanin wannan jinin na ciwone ko na al'ada. 5. Daga 70: Idan jini ya zo bayan mace ta cika shekara saba'in (70) zuwa sama to malamai sukace wannan kai tsaye ba jinin al'ada bane. Ashe tantance shekarun haihuwa ba karamin abu bane domin tuni musulunci ya gina hukunce hukunce akansu, kuma ana ginine akan tsarin kalandar musulunci, wadannan bayanai na karkasuwar mata har zuwa gida biyar kamar yadda ya gabata haka malam Adawi ya kawo a cikin littafinsa 'Hashiyatul Adawi', Allah ya ji kansa da gafara. Ina dada jadda cewa yanayin abin ci da da abin sha da sanyi ko yanayin zafi suna tasiri matuka, dukkan abinda ba'a fahimta ba dangane da yana yin zuwan jinni ko daukewarsa yarinyace ko babba to kamata ya yi ayi tambaya cikin gaggawa lura da yadda muka yi bayan da cewa yanada alaka da hukunce hukunce, kina yin jinkiri sai salloli su kubuce miki, kuma wannan yana nuna cewa mace da aka saka zata iya kammala idda akasa da watanni uku. Idan yarinya ta ga jinin kuma jinin ya zama shine zuwansa na farko sannan ya tabbata cewa jinin al'adane to ta sani ta balaga, dukkanin hukunce-hukuncen musulunci sun hau kanta, idan ta yi salatin Annabi za'a rubuta bata lada idan kuma ta bari samari suna jagwalgwalata ita za'a rubutawa zunubi, ba wanda yace wai sai ta yi aure sannan za'a fara yi mata rubutu, kenan har azumi sai ta ranka wanda ta sha. Tabbatuwar Jinin Al'ada: Shifa abinda ya shafi jinin al'ada al'amari da Allah madaukain sarki ya yi bayaninsa a cikin Alkur'ani mai girma, Allah yana cewa: Kuma suna tambayarka dangane da al'ada, Kace: Shidinnan cutane, ku ninci (saduwa da) mata a lokacin al'ada, kada ku kusance su har sai sun yi tsarki (Jinin ya dauke) idan suka tsarkaka (suka yi wanka) to ku je musu ta inda Allah ya umarceku, Lalle Allah yana son masu yawan tuba kuma yana son masu tsarkaka. Bakara, ayata: 222. Haka kuma ma'aikin Allah –Tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi- yace; (Wannan) Wani abune da Allah ya dorawa mata 'ya'yan Adam. Ashe ba shaci-fadin da ake cewa bane ai sanadiyyar da yasa mata suke al'ada shine wannan ganyan bishiyar da Nana Hawwa'u ta ci a gidan aljanna, amma Annabi Adam mala'ikane ya rike masa makoshi (makogaro) sai ya amayar da abin shi yasa maza basa yi. Wannan labarin bashi da kanshin gaskiya domin ayoyin Alkur'ani sun tabbatar da Annabi Adam ya ci itaciyar. Shifa jinin al'ada kada amanta jinine da yake fitowa daga can cikin mahaifa a lokuta sanannu, Allah madaukakin Sarki ya haliccishi domin ya zama abin ci ga yaro a lokacin da yake cikin mahaifiyarsa domin inda zai yi tarayya da mahaifiiyar ta shi a abincin da take ci to da karfinta ya ragu sosai, sa Allah ya sanya shi ya zama abinci ga reshi, shi yasa dakyar kaga mace tanada juna biyu (ciki) kuma tana al'ada. Idan kuma ta haihu sai Allah ya zamar da shi nono jaririn yana sha amatsayin abin ci, shi yasa kadan ake samun matan da suke shayarwa kuma suna al'ada. Idan ya zamana mace bata da juna biyu (ciki) kuma bata shayarwa sai ya kasance ba inda zaii je to shine sai ya taru a mahaifarta, shine mafi yawancin lokuta yake fita a kowanne wata cikin kwanuka shida ko bakwai, ya kan karu ko ya ragu akan hakan kamar yadda bayanai za su zo da izinin Allah- gwargadon yadda Allah ya tsara halittarsa. STORY CONTINUES BELOW wannan yadda jinin al'ada yake kwarara kenan daga jikin wata baturiya Karkasuwar Mata: Mawallafin littafin Akhadari ya kasa mata zuwa kashi uku dangane da jinin al'ada, kashi na farko; itace wacce ta fara, kashi na biyu kuma; wacce ta saba, sannan sai kashi na uku; mai juna-biyu (wato mai ciki), ga bayanansu kamar haka: ɗigon Jinin al'ada 1. Wacce Ta Fara: Ita wacce ta fara al'ada ya zama yinta na yanzu shi ne ganin al'adarta na farko a rayuwarta, to abinda dake kanta zata zuba idone ta ga kwanaki nawa zauka kafin ya yanke, ta yadda ba zai wuce kwanaki sha-biyarba, idan ko ya wuce sha-biyar to abinda ya doru akan kwanaki sha-biyar bai zama al'adaba, kenan mafi yawan kwanakin da zata saurara sune kwanaki sha-biyar, amma zai iya daukewa kafin hakan, abin nufi in ya wuce to ya zama (Isthala) cuta sai a nemi magani, anan nake cewa iyaye su kara sa ido akan 'ya'yayansu mata su dungu tuntubarsu suna fahimtar da su tun kafin lokacin ya yi domin kada lokaci ya yi yarinya ta ga jini ta fashe da kuka, ko makamantan haka, wata babbar macece amma bata san menene jinin al'adaba ita dai kawai tace tana ganin jini a wani lokaci bayan wasu kwanaki kuma sai ta daina ganinshi. 2. Wacce Ta Saba: Abinda ake nufi da wacce ta saba itace wacce ta gabatar da al'ada sau uku a adadin kwanaki guda, misali wacce ta yi al'adar farko a kwanaki biyar, da ta sake yi sai ya yi mata kwanaki biyar da ta yi na uku shima kwanaki biyar, to wannan sai muce sunanta wacce ta saba domin ta saba akan kwanaki sanannu. Amma idan ta yi al'adar karo na farko kwanaki uku karo na biyu kuma kwanaki biyar karo na uku kwanaki shida to ba za'a kira wannan wacce ta saba ba, domin ba ta da tsayayyun kwanaki.[5] Ita wacce ta saba wato wacce take da sanannun kwanakin al'ada to wadannan kwanakin sune kwanakin al'adarta, idan kwanakin suka cika al'adar kuma ta dauke sai ta yi wanka ta ci gaba da gudanar da ibada, amma idan kwanakin suka cika al'adar kuma bata daukeba sai ta kara kwanaki uku, haka zata dinga kara kwanaki uku har kwanaki shabiyar su cika, misali idan al'adarta kwanaki biyarne sai kuma jinin bai daukeba a kwanaki biyar din sai ta kara kwanaki uku na sauraron daukewar sun zama takwas kenan, idan ya dauke shikenan sai wanka, idan kuma bai dauke ba sai ta kara uku akan wadancan takwasdin sun zama sha-daya idan bai daukeba sai ta kara uku sun zama sha hudu idan bai daukeba sai ta kara kwana daaya, ya zama goma sha-biyar kenan, sai ta yi wankan kammala al'ada ko ya dauke ko bai daukeba domin kwanakin al'ada makurarsu shine kwana goma sha-biyar kuma sun cika, abinda ya ci gaba da zuwa ba sunan shi jinin al'ada ba sunanshi jinin cuta (Istihadha) sai a nemi magani. Adukkan wadancan kare-karen kwanaki da aka yi inda ace bayan ta kara kwana uku na saurare sai ya dauke a kwana na daya cinkin hukun shikenen sai ta yi wankan tsarki. Mu sani kamar yadda bayani ya gabata shi jinin al'ada bai wuce kwanaki goma sha- biyar ga wacce ta fara da wacce ta saba. 3. Mai Juna-biyu (Mai ciki): Galibin mata masu juna biyu basa al'ada, sabo da haka da zarar mace tana da juna biyu (ciki) sai kuma ta ga al'ada to kada ta yi sakaci wurin tuntubar likita . Idan al'ada ta zowa mace mai junabiyu to idan cikin ya kai watanni uku zuwa biyar zata iya yin al'ada ta kwanaki sha-biyar zuwa ashirin, idan kuma cikin ya kai watanni shida to al'adar zata iya daukar kwanaki ashirin zuwa ashirin da biyar, kada a sha'afa wurin tuntubar likita idan ana da juna biyu kuma aka ga jini. Tanbihi Na Daya: Idan mace jini yana mata wasa wato ya zo yau gobe sai kuma ya dauke bayan kwanaki uku sai kuma ya dawo to abinda zata yi anan shine, ta tsaya ta yi karatun ta natsu, sai ta lissafa kwanakin da jinin ya zo sune kwanakin al'ada sai kuma ta ware kwanakin da jinin bai zoba sune kwanakin tsarki domin da hakane zata cika kwanakinta na al'ada, misali kwanaki tara; sai ya zo a rana ta farko da ta biyu sai bai zoba a rana ta uku da ta hudu sai ya zo rana ta biyar amma bai zo ba a ta shida da ta bakwai sai ya zo a ta takwas da ta tara. To anan sai muce ta yi al'adar kwana biyar a cikin kwanaki goma, wannan matar ita ake kira (Al-Mulaffiqa) alarabcin mata masu al'ada. Idan ya zama an sami tazarar kwanaki takwas ko sha-biyar tsakanin daukewarsa da dawowarsa to na biyun zai zama sabon jinine kenan, ba na dane ya dawaoba. Alamar Daukewar Jinin Al'ada: idan jinin al'ada ya dauke akwai alama da shara'a ta sanya domin ya zama shine manuniya akan cewar al'adarki ta dauke, wadannan alamu sun kasu gida biyu kuma kowacce tana cin gashin kantane, sune kamar haka: STORY CONTINUES BELOW ? 1. Bushewar Gaba: Abinda ake nufi anan shine mace ta shigar da kyalle ko auduga cikin gabanta ta fito da shi busasshe ba wani jini a tare da shi, to da zarar ta ga haka to ta tabbata al'adarta ta dauke. 2. Farar Kumfa: wannan wani ruwane fari mai laushi da yake zuwa karshan al'ada, idan mace ta ga irin haka a karshan al'adarta to ta sani ta kammala. Wadannan alamomi su suke nuna daukewar al'adar mace, idan mace bata taba ganin al'adaba sai a wannan karon sai ta fara ganin bushewar gaba to kai-tsaye ta samu tsarki ba sai ta jira farar kumfaba, amma idan wacce ta saba ganice sai ta ga bushewar gaba to malamai sukace zata zata dan saurara kadan domin jirar faran kumfa, amma jinkirin ba zai kai ga fitar zababban lokacin sallah ba. A dunkule dai kowanne daya daga cikin wadannan abubuwa guda biyu yana nuna samuwar tsarki ba lalle sai sun hadu alokaci gudaba, da zarar alamar ganin tsarki ta tabbata sai ta yi wankan tsarki domin ta ci gaba da ibada, domin idan bata yi wankaba ko da jinin ya dauke mijinta ba zai sadu da itaba ba kuma zata yi sallaba, da dai sauransu. Idan mace ta ga ruwa fatsi-fatsi ko diddiga-diddiga bayan daukewar jinin al'ada to kada ta damu ta ci gaba da harkokinta na ibada, dama matsalar idan ta ganshi a farkon jinine, amma idan a karshen jinine to wannan ba komai, Ummu Atiyyah medakin ma'aikin Allah (Tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi) tace: ((Mun kasance bama lissafa (Ruwa) fatsi- fatsi da diddiga-diddiga bayan tsarki da cewa wani abune)). Abu Daud Hadisi Na: 307, Nasa'i, Hadisi Na: 368, Ibnu Majah Hadisi Na: 647, Darimi Hadisi Na: 865. Mace ta dinga duba samun tsarkinta a lokacin da zata kwanta bacci da kuma lokacin sallar asuba, amma ba'ace ta tashi cikin dareba domin ta duba. Idan mai al'ada ko mai biki (jinin haihuwa) ta ga tsarki kafin rana ta fadi to sallar azahar da la'asar sun hau kanta, hakanan kuma idan ta ga tsarki kafin hudowar alfiji to tabbas za ta yi sallar magariba da lisha. Abubuwan Da Basu Halatta Ga Mai- al'adaba: Anan za'a lissafa abubuwan da basu halatta mai al'ada ta yi su ba ko ayi mata ba, wadannan abubuwane guda goma: + 1. Sallah: Bai halatta mai al'ada ta yi sallaba farilla ko nafila, idan kuma tayi ta yi ba'akarba ba sannan kuma ta yi laifi, sannan bayan ta kammala al'adar ba zata rama sallolinba. 2. Saki: Baya halatta matar da take al'ada a saketa, wannan ya sabawa karantarwar musulunci, saboda haka koda yana son ya saketa to ya bari sai ta kammala al'ada kafin ya sadu da ita sai ya saketa, kuma dai idan ya saketa tana jinin al'adar to sakin ya yi amma za'a tilasta shi ya mayar da ita idan sakin bai kai ukuba. 3. Dawafi: Bai halatta mai al'ada ta yi dawafin Ka'abah, amma zata yi sauran dukkan abinda maniyyaci yake yi, kamar tsaiwar Arafah da kwanan mina dana muzdalifa da jifa da Labbaika, da daidai sauransu. 4. Zama A Masallaci: mai al'adah ba zata zauna a cikin masallaciba, domin sauraron karatu ko karantarwa ko taro da dai sauransu. 5. Azumi: Bai halatta mai al'ada ta yi azumi na farilla ko na nafila, idan ta yi kuma bai yiba, saboda haka zata lissafa azumin da ta sha bayan watan ya wuce sai ta ramasu. Ba'a ajiye azumi domin tsammanin gobe al'ada zata zo, amma dazaran ta zo to dazaran ba azumi, dazaran bata zoba to dazaran akwai azumi, ko da kin ji tafiyar jinin ajiki amma bai fitoba to biki fara al'adaba, sai ya fitane za'a fara lissafi. 6. Daukaa Alkur'ani: mai al'ada bata dauka Alqur'ani kasantuwarsa littafi mai tsarki sannan kuma ita bata da tsarki, amma wannan baya hana idan ta ganshi zai fadi ta daukeshi ta gyara masa wuri. 7. Karatun Alkur'ani: mai al'ada bata karanta Alkur'ani, dudda cewa wadansu malamai suna ganin ya halatta ta karantashi da ka domin kada ta manta sabanin dauka. 8. Saduwa: Bai halattaba saduwa da mace tana al'ada, idan ta ki yadda da mijinta ya sadu da ita domin tana al'ada ba za'ace ta sabawa Allah ba asalima ta yi biyayyane ga reshi, bai halatta a sadu da mace tana al'adaba har sai al'adar ta dauke kuma ta yi wankan tsarki, kenan koda al'adar ta dauke amma batayi wankaba to bai halatta a sadu da itaba. Ya halatta miji ya taba duk inda yake so a jikin matarsa alokacin da take al'ada bayan ta yi kunzugu inbanda daga cikbiyarta zugwiwarta wannan kan bai halattaba har sai jinin ya dauke kuma tayi wanka, hakanan itama ya halatta ta taba ko ina a jikinsa duk da tana al'ada. 9. Tabbatar Da Rashin Tsarki: Al'ada tana tabbatar da wacce take da ita bata da tsarki. 10. Wajabta Wanka: Al'ada tana wajabta wanka, wato dukkan matar da ta yi al'ada kuma al'adar ta dauke to wankan tsarki ya wajaba akanta. Daga wadannan bayanan da suka gabata ya bayyana a fili cewa lalle jinin al'ada bakaramin hukunce-hukunce yake da shi ba, kuma lalle idan aka kyalleshi yadda ake sakaci tsakanin maza da mata akan abinda ya shafi wannan al'amari to lalle abin yanada ban tsoro. Allah ya datar damu yasa mu dace. Allah shine mafi sanin. Gaba ɗaya suka jinjina kai alamar gamsuwar da bayanin da Dr yay masu,gdy sukai masa daga nan ya haɗa kayansa yabar cikin gidan. Babban club ne baka jin komai sai ƙarar D.j dake tashi, wasu na karta wasu na shan shisha wasu kuma na rawa haka dai,zaune yake saman wata kujera da kulbar win a hanunsa, yana sanye da wando 3gauther da wata ƙaramar riga sai ƙatuwar sarƙa a wuyansa,ya sanya wani baƙin glass a saman idanunsa, wani dake gefensa yace "Og yanzu mene abinyi tayaya ka tabbatar Deen yana raye?" Dry Farouk yay yace "kana wasa dani, Deen yana raye bari kaji abinda baka sani ba, akwai wata yarinya mai suna Salmerh ɗaya daga cikin yaran dasu Oga Taju sukai safarar, tana son Deen sosai kasan akwai yarona a cikinsu wato Ovasi, shike gayan komai, to a lokacin da bom ɗin ya kusa tashi ita Salmerh ta fita daga cikin ɗakin da aka ɓoyesu da gudu ta fita ta shiga cikin tana shiga ta samu Deen ya lumshe idanunsa banda kalmar shahada babu abinda yake, tana zuwa ta fara ƙoƙarin ɗauke dutsen cikin Sa'a kuma ta zare dutse miƙewa Deen ganin saura 50seconds bom ɗin ya tashi yace "let's go Salmerh" Murmushi tai masa bata nuna masa ƙarfen ɗaya riƙe mata riga ba tace "i love You so much ban san yaya zan gaya maka son da nake maka ba, kullum ina ƙoƙarin danne abinda ke zuciyata a game dakai,hakan yasa yau na yanke nuna maka tsantsar soyayyar da nake maka,babu lokacin ya kamata kamar wajan nan" kafin yay magana tasa hannu ta hankaɗa sa ta cikin window'n dake kusa dasu a dai-dai lokacin kuma bom ɗin ya tashi da Salmerh dukkan wani part na jikinta sukai pecies.... To be Continued... 9/12/21, 5:44 PM - Buhainat😝: *MOON* _61-62_✍️ Saurin zare jikinta tayi ta nasa ta shiga haɗe fuska, Murmushi Faizak yay mata yana jin ransa babu daɗi cikin ƙasa da Murya yace "Am sorry,i can't control myself idan muna tare" banza tai masa sai hawayen da suke shiga zuba daga cikin idanunta zuwa saman fuskarta,da sauri kuma ta fara tafiya tabar masa lambun gaba ɗaya, iska ya fesar kafin yace "what should I do?" Ya faɗa yana dafe kansa dake juya masa,da sauri shima yabar cikin lambun kai tsaye ɓangaren dawakai ya nufa ya samu sarkin dawakai suka fara mgna kafin a ɗauko masa wani farin doki ingarma mai girman gaske,da sauri ya kama silken dokin ya hau cikin sauri kuma ya saki linzamin dokin yay waje da gudu.. washegari ta kama Friday tun asuba ta tashi da wani irin ciwon ciki mai a zabar gaske ga wani kumburi da mararta tayi mata, ciwon kai zazzaɓi duk suka taro waje guda sukai mata yawa, da ƙyar ta lallaɓa tai sallar asuba ta koma ta kwanta a hankali bacci yay gaba da ita sbd baccin da bata samu tayi ba, cikin baccinta taji amai na tasu mata da gudu tai bathroom ta shiga kwarara amai a cikin sink kamar zata amayar da abinda yake cikinta, Fulani dake bakin ƙofar bedroom ɗin ta tura ƙofar a hankali ta shigo, kamar zata shiga bathroom ɗin kawai saita zauna bakin bathroom ɗin ta shiga bin ɗakin da kallo, tana rawar sanyi ta fito daga cikin bathroom ɗin da sauri Fulani ta riƙeta tana faɗin "dabe careful" kwantar da ita tayi ta rufeta da duvet kafin tace "how long baki da lfy?" Bakinta yana rawa tace "jiya ne" miƙewa tai tace "Am coming" tana faɗin hakan ta fice daga cikin bedroom ɗin. Fulani na fita ta nemi mai Babban ɗaki tai mata iso a wajan sarki, babu daɗewa mai Babban ɗaki tace ta shiga, yana zaune a saman wata ladduma mai taushi da kuma laushi, sanye da shigar ta Alfarma ga takubin Sarauta a gefensa yay kyau sosai kamarsa da Moon ta ƙara bai yana fiye da kullum, zama tayi cikin ƙasa da murya tace "Salam my king" murmushi yay mata yace "Salam Queen Maryam" kallonsa tayi tana sakin Murmushi shima kallonta yay domin kaf cikin matansa babu wanda yake so sama da Queen Maryan yace "what's the matter?" Kanta a ƙasa tace "My king Autar ka ce babu lfy,shiyasa na nemi iso domin nazu na gaya maka" da sauri ya mike tare da ɗaukan takubinsa yace "what exactly wrong with you Queen Maryam? Shine tun safe baki faɗan ba sai yanzu, let's go" ya faɗi hakan yana kama hannunta cike da izza da taƙama yake tafiya zuwa flat ɗin ƴar tasa,tun a hanya ya kira Dr Masarautar ya faɗa masa yana nemensa yanzu, babu jimawa Dr ya ƙarasu har cikin ɗakin Princess Moon or Queen Maimunatou, bayan ta dubata sosai ya tabbatar da abinda yake damunta drip yasa mata bacci ya ɗauke ta, Faizak dake tsaye yace "meke damunta?" Dr yace "time ɗin prioud ɗin ta ne ya fara" da mmki Yakumbo tace "kana nufin bata fara Al'ada ba sai yanzu?" Jinjina kai Dr yay yace "that's what I mean" tace "da matsala idan haka ne" Dr yace "matsalar me? Bari kiji cikakken bayani akan Al'ada: 1 Menene Jinin Al'ada? Jinin al'ada jinine da yake fita da karan kansa daga gaban macan da a al'dance zata iya daukar ciki ba tare da ya wuce kwanaki goma sha- biyarba. Wannan shi ake nufi da jinin al'ada, da akace 'jinine da yake fita da kansa' kenan idan ya zamana ba da kansa ya fitaba kamar ace cinnaka ya cije ta a gaba ko kunama sai jinni ya balle mata to wannan bai zama jinin al'adaba. Da akace 'Ta gaba' kenan idan ya fita ta dubura ko ta hanci wannan bai zama jinin al'adaba. Da akace 'Wacce a al'adance zata iya daukar ciki' kenan idan ya fita daga wacce a al'adance ba zata iya daukar cikiba sabo da yarinta ko girma to wannan shima bai zama jinin al'adaba. Amma da aka ce 'Ba tare da ya wuce kwanaki goma sha-biyarba' kenan idan ya wuce kwanaki sha-biyar to bai zama kuma jinin al'adaba. Wadannan nau'uka da akace basu zama jinin al'ada ba kenan hukuncin jinin al'ada bai hau kansu ba za su yi sallah domin jinin ciwone sai a nemi magani, Allah ya sawwake. Mafi Karancin sa: Malamai sun karawa juna sani kan mafi karancin jinin al'ada, mafi karancinsa shine 'dugo guda' kenan idan ya duga sannan ya dauke, shikenan ta yi al'ada kuma ta dauke. Mafi Yawan sa: Mafi yawan kwanakin jinin al'ada shine kwanaki goma sha-biyar kenan idan ya wuce haka to bai zama jinin al'adaba muddin ba ciki take da shiba. STORY CONTINUES BELOW ? Mata Dangane da Al'ada: anan mun sani mata suna da halaye biyar musamman idan muka yi la'akari da shekarunsu domin auna jinin da ya zo na al'adane ko bana al'ada bane, kamar haka: 1. Kasa da shekara tara: Idan jinni ya zowa yarinyar da take kasa da shekara tara to malamai sun tabbatar da wannan ba jinin al'ada bane, jinin ciwone sai a nemi magani. 2. Tara Zuwa Sama: Idan ya zamana jinin ya zo ne ga wacce ta cika shekara tara zuwa zamanta budurwa, to a irin wannan lokaci sai a tambayi kwararrun mata da likita domin a fayyace jinin na al'adane ko na ciwo. Kada mu sha'afa yanayin abinci da kuma yanayin zafi da sanyi da hutu da wahala suna tasiri. 3. Budurci Zuwa Sheka 50: Idan jinni ya zo daga lokacin da ta zama mudurwa zuwa shekaru hamsin (50) kai tsaye malamai sun tabbatar da cewa wannan jinin na al'adane. 4. Daga 50 - 69: Idan jini ya zowa mace a tsakanin wadannan shekaru wato daga shekara hamsin zuwa sittin da tara (50-69) to malamai sukace za'a tambayi kwararrun mata da likitoci domin sanin wannan jinin na ciwone ko na al'ada. 5. Daga 70: Idan jini ya zo bayan mace ta cika shekara saba'in (70) zuwa sama to malamai sukace wannan kai tsaye ba jinin al'ada bane. Ashe tantance shekarun haihuwa ba karamin abu bane domin tuni musulunci ya gina hukunce hukunce akansu, kuma ana ginine akan tsarin kalandar musulunci, wadannan bayanai na karkasuwar mata har zuwa gida biyar kamar yadda ya gabata haka malam Adawi ya kawo a cikin littafinsa 'Hashiyatul Adawi', Allah ya ji kansa da gafara. Ina dada jadda cewa yanayin abin ci da da abin sha da sanyi ko yanayin zafi suna tasiri matuka, dukkan abinda ba'a fahimta ba dangane da yana yin zuwan jinni ko daukewarsa yarinyace ko babba to kamata ya yi ayi tambaya cikin gaggawa lura da yadda muka yi bayan da cewa yanada alaka da hukunce hukunce, kina yin jinkiri sai salloli su kubuce miki, kuma wannan yana nuna cewa mace da aka saka zata iya kammala idda akasa da watanni uku. Idan yarinya ta ga jinin kuma jinin ya zama shine zuwansa na farko sannan ya tabbata cewa jinin al'adane to ta sani ta balaga, dukkanin hukunce-hukuncen musulunci sun hau kanta, idan ta yi salatin Annabi za'a rubuta bata lada idan kuma ta bari samari suna jagwalgwalata ita za'a rubutawa zunubi, ba wanda yace wai sai ta yi aure sannan za'a fara yi mata rubutu, kenan har azumi sai ta ranka wanda ta sha. Tabbatuwar Jinin Al'ada: Shifa abinda ya shafi jinin al'ada al'amari da Allah madaukain sarki ya yi bayaninsa a cikin Alkur'ani mai girma, Allah yana cewa: Kuma suna tambayarka dangane da al'ada, Kace: Shidinnan cutane, ku ninci (saduwa da) mata a lokacin al'ada, kada ku kusance su har sai sun yi tsarki (Jinin ya dauke) idan suka tsarkaka (suka yi wanka) to ku je musu ta inda Allah ya umarceku, Lalle Allah yana son masu yawan tuba kuma yana son masu tsarkaka. Bakara, ayata: 222. Haka kuma ma'aikin Allah –Tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi- yace; (Wannan) Wani abune da Allah ya dorawa mata 'ya'yan Adam. Ashe ba shaci-fadin da ake cewa bane ai sanadiyyar da yasa mata suke al'ada shine wannan ganyan bishiyar da Nana Hawwa'u ta ci a gidan aljanna, amma Annabi Adam mala'ikane ya rike masa makoshi (makogaro) sai ya amayar da abin shi yasa maza basa yi. Wannan labarin bashi da kanshin gaskiya domin ayoyin Alkur'ani sun tabbatar da Annabi Adam ya ci itaciyar. Shifa jinin al'ada kada amanta jinine da yake fitowa daga can cikin mahaifa a lokuta sanannu, Allah madaukakin Sarki ya haliccishi domin ya zama abin ci ga yaro a lokacin da yake cikin mahaifiyarsa domin inda zai yi tarayya da mahaifiiyar ta shi a abincin da take ci to da karfinta ya ragu sosai, sa Allah ya sanya shi ya zama abinci ga reshi, shi yasa dakyar kaga mace tanada juna biyu (ciki) kuma tana al'ada. Idan kuma ta haihu sai Allah ya zamar da shi nono jaririn yana sha amatsayin abin ci, shi yasa kadan ake samun matan da suke shayarwa kuma suna al'ada. Idan ya zamana mace bata da juna biyu (ciki) kuma bata shayarwa sai ya kasance ba inda zaii je to shine sai ya taru a mahaifarta, shine mafi yawancin lokuta yake fita a kowanne wata cikin kwanuka shida ko bakwai, ya kan karu ko ya ragu akan hakan kamar yadda bayanai za su zo da izinin Allah- gwargadon yadda Allah ya tsara halittarsa. STORY CONTINUES BELOW wannan yadda jinin al'ada yake kwarara kenan daga jikin wata baturiya Karkasuwar Mata: Mawallafin littafin Akhadari ya kasa mata zuwa kashi uku dangane da jinin al'ada, kashi na farko; itace wacce ta fara, kashi na biyu kuma; wacce ta saba, sannan sai kashi na uku; mai juna-biyu (wato mai ciki), ga bayanansu kamar haka: ɗigon Jinin al'ada 1. Wacce Ta Fara: Ita wacce ta fara al'ada ya zama yinta na yanzu shi ne ganin al'adarta na farko a rayuwarta, to abinda dake kanta zata zuba idone ta ga kwanaki nawa zauka kafin ya yanke, ta yadda ba zai wuce kwanaki sha-biyarba, idan ko ya wuce sha-biyar to abinda ya doru akan kwanaki sha-biyar bai zama al'adaba, kenan mafi yawan kwanakin da zata saurara sune kwanaki sha-biyar, amma zai iya daukewa kafin hakan, abin nufi in ya wuce to ya zama (Isthala) cuta sai a nemi magani, anan nake cewa iyaye su kara sa ido akan 'ya'yayansu mata su dungu tuntubarsu suna fahimtar da su tun kafin lokacin ya yi domin kada lokaci ya yi yarinya ta ga jini ta fashe da kuka, ko makamantan haka, wata babbar macece amma bata san menene jinin al'adaba ita dai kawai tace tana ganin jini a wani lokaci bayan wasu kwanaki kuma sai ta daina ganinshi. 2. Wacce Ta Saba: Abinda ake nufi da wacce ta saba itace wacce ta gabatar da al'ada sau uku a adadin kwanaki guda, misali wacce ta yi al'adar farko a kwanaki biyar, da ta sake yi sai ya yi mata kwanaki biyar da ta yi na uku shima kwanaki biyar, to wannan sai muce sunanta wacce ta saba domin ta saba akan kwanaki sanannu. Amma idan ta yi al'adar karo na farko kwanaki uku karo na biyu kuma kwanaki biyar karo na uku kwanaki shida to ba za'a kira wannan wacce ta saba ba, domin ba ta da tsayayyun kwanaki.[5] Ita wacce ta saba wato wacce take da sanannun kwanakin al'ada to wadannan kwanakin sune kwanakin al'adarta, idan kwanakin suka cika al'adar kuma ta dauke sai ta yi wanka ta ci gaba da gudanar da ibada, amma idan kwanakin suka cika al'adar kuma bata daukeba sai ta kara kwanaki uku, haka zata dinga kara kwanaki uku har kwanaki shabiyar su cika, misali idan al'adarta kwanaki biyarne sai kuma jinin bai daukeba a kwanaki biyar din sai ta kara kwanaki uku na sauraron daukewar sun zama takwas kenan, idan ya dauke shikenan sai wanka, idan kuma bai dauke ba sai ta kara uku akan wadancan takwasdin sun zama sha-daya idan bai daukeba sai ta kara uku sun zama sha hudu idan bai daukeba sai ta kara kwana daaya, ya zama goma sha-biyar kenan, sai ta yi wankan kammala al'ada ko ya dauke ko bai daukeba domin kwanakin al'ada makurarsu shine kwana goma sha-biyar kuma sun cika, abinda ya ci gaba da zuwa ba sunan shi jinin al'ada ba sunanshi jinin cuta (Istihadha) sai a nemi magani. Adukkan wadancan kare-karen kwanaki da aka yi inda ace bayan ta kara kwana uku na saurare sai ya dauke a kwana na daya cinkin hukun shikenen sai ta yi wankan tsarki. Mu sani kamar yadda bayani ya gabata shi jinin al'ada bai wuce kwanaki goma sha- biyar ga wacce ta fara da wacce ta saba. 3. Mai Juna-biyu (Mai ciki): Galibin mata masu juna biyu basa al'ada, sabo da haka da zarar mace tana da juna biyu (ciki) sai kuma ta ga al'ada to kada ta yi sakaci wurin tuntubar likita . Idan al'ada ta zowa mace mai junabiyu to idan cikin ya kai watanni uku zuwa biyar zata iya yin al'ada ta kwanaki sha-biyar zuwa ashirin, idan kuma cikin ya kai watanni shida to al'adar zata iya daukar kwanaki ashirin zuwa ashirin da biyar, kada a sha'afa wurin tuntubar likita idan ana da juna biyu kuma aka ga jini. Tanbihi Na Daya: Idan mace jini yana mata wasa wato ya zo yau gobe sai kuma ya dauke bayan kwanaki uku sai kuma ya dawo to abinda zata yi anan shine, ta tsaya ta yi karatun ta natsu, sai ta lissafa kwanakin da jinin ya zo sune kwanakin al'ada sai kuma ta ware kwanakin da jinin bai zoba sune kwanakin tsarki domin da hakane zata cika kwanakinta na al'ada, misali kwanaki tara; sai ya zo a rana ta farko da ta biyu sai bai zoba a rana ta uku da ta hudu sai ya zo rana ta biyar amma bai zo ba a ta shida da ta bakwai sai ya zo a ta takwas da ta tara. To anan sai muce ta yi al'adar kwana biyar a cikin kwanaki goma, wannan matar ita ake kira (Al-Mulaffiqa) alarabcin mata masu al'ada. Idan ya zama an sami tazarar kwanaki takwas ko sha-biyar tsakanin daukewarsa da dawowarsa to na biyun zai zama sabon jinine kenan, ba na dane ya dawaoba. Alamar Daukewar Jinin Al'ada: idan jinin al'ada ya dauke akwai alama da shara'a ta sanya domin ya zama shine manuniya akan cewar al'adarki ta dauke, wadannan alamu sun kasu gida biyu kuma kowacce tana cin gashin kantane, sune kamar haka: STORY CONTINUES BELOW ? 1. Bushewar Gaba: Abinda ake nufi anan shine mace ta shigar da kyalle ko auduga cikin gabanta ta fito da shi busasshe ba wani jini a tare da shi, to da zarar ta ga haka to ta tabbata al'adarta ta dauke. 2. Farar Kumfa: wannan wani ruwane fari mai laushi da yake zuwa karshan al'ada, idan mace ta ga irin haka a karshan al'adarta to ta sani ta kammala. Wadannan alamomi su suke nuna daukewar al'adar mace, idan mace bata taba ganin al'adaba sai a wannan karon sai ta fara ganin bushewar gaba to kai-tsaye ta samu tsarki ba sai ta jira farar kumfaba, amma idan wacce ta saba ganice sai ta ga bushewar gaba to malamai sukace zata zata dan saurara kadan domin jirar faran kumfa, amma jinkirin ba zai kai ga fitar zababban lokacin sallah ba. A dunkule dai kowanne daya daga cikin wadannan abubuwa guda biyu yana nuna samuwar tsarki ba lalle sai sun hadu alokaci gudaba, da zarar alamar ganin tsarki ta tabbata sai ta yi wankan tsarki domin ta ci gaba da ibada, domin idan bata yi wankaba ko da jinin ya dauke mijinta ba zai sadu da itaba ba kuma zata yi sallaba, da dai sauransu. Idan mace ta ga ruwa fatsi-fatsi ko diddiga-diddiga bayan daukewar jinin al'ada to kada ta damu ta ci gaba da harkokinta na ibada, dama matsalar idan ta ganshi a farkon jinine, amma idan a karshen jinine to wannan ba komai, Ummu Atiyyah medakin ma'aikin Allah (Tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi) tace: ((Mun kasance bama lissafa (Ruwa) fatsi- fatsi da diddiga-diddiga bayan tsarki da cewa wani abune)). Abu Daud Hadisi Na: 307, Nasa'i, Hadisi Na: 368, Ibnu Majah Hadisi Na: 647, Darimi Hadisi Na: 865. Mace ta dinga duba samun tsarkinta a lokacin da zata kwanta bacci da kuma lokacin sallar asuba, amma ba'ace ta tashi cikin dareba domin ta duba. Idan mai al'ada ko mai biki (jinin haihuwa) ta ga tsarki kafin rana ta fadi to sallar azahar da la'asar sun hau kanta, hakanan kuma idan ta ga tsarki kafin hudowar alfiji to tabbas za ta yi sallar magariba da lisha. Abubuwan Da Basu Halatta Ga Mai- al'adaba: Anan za'a lissafa abubuwan da basu halatta mai al'ada ta yi su ba ko ayi mata ba, wadannan abubuwane guda goma: + 1. Sallah: Bai halatta mai al'ada ta yi sallaba farilla ko nafila, idan kuma tayi ta yi ba'akarba ba sannan kuma ta yi laifi, sannan bayan ta kammala al'adar ba zata rama sallolinba. 2. Saki: Baya halatta matar da take al'ada a saketa, wannan ya sabawa karantarwar musulunci, saboda haka koda yana son ya saketa to ya bari sai ta kammala al'ada kafin ya sadu da ita sai ya saketa, kuma dai idan ya saketa tana jinin al'adar to sakin ya yi amma za'a tilasta shi ya mayar da ita idan sakin bai kai ukuba. 3. Dawafi: Bai halatta mai al'ada ta yi dawafin Ka'abah, amma zata yi sauran dukkan abinda maniyyaci yake yi, kamar tsaiwar Arafah da kwanan mina dana muzdalifa da jifa da Labbaika, da daidai sauransu. 4. Zama A Masallaci: mai al'adah ba zata zauna a cikin masallaciba, domin sauraron karatu ko karantarwa ko taro da dai sauransu. 5. Azumi: Bai halatta mai al'ada ta yi azumi na farilla ko na nafila, idan ta yi kuma bai yiba, saboda haka zata lissafa azumin da ta sha bayan watan ya wuce sai ta ramasu. Ba'a ajiye azumi domin tsammanin gobe al'ada zata zo, amma dazaran ta zo to dazaran ba azumi, dazaran bata zoba to dazaran akwai azumi, ko da kin ji tafiyar jinin ajiki amma bai fitoba to biki fara al'adaba, sai ya fitane za'a fara lissafi. 6. Daukaa Alkur'ani: mai al'ada bata dauka Alqur'ani kasantuwarsa littafi mai tsarki sannan kuma ita bata da tsarki, amma wannan baya hana idan ta ganshi zai fadi ta daukeshi ta gyara masa wuri. 7. Karatun Alkur'ani: mai al'ada bata karanta Alkur'ani, dudda cewa wadansu malamai suna ganin ya halatta ta karantashi da ka domin kada ta manta sabanin dauka. 8. Saduwa: Bai halattaba saduwa da mace tana al'ada, idan ta ki yadda da mijinta ya sadu da ita domin tana al'ada ba za'ace ta sabawa Allah ba asalima ta yi biyayyane ga reshi, bai halatta a sadu da mace tana al'adaba har sai al'adar ta dauke kuma ta yi wankan tsarki, kenan koda al'adar ta dauke amma batayi wankaba to bai halatta a sadu da itaba. Ya halatta miji ya taba duk inda yake so a jikin matarsa alokacin da take al'ada bayan ta yi kunzugu inbanda daga cikbiyarta zugwiwarta wannan kan bai halattaba har sai jinin ya dauke kuma tayi wanka, hakanan itama ya halatta ta taba ko ina a jikinsa duk da tana al'ada. 9. Tabbatar Da Rashin Tsarki: Al'ada tana tabbatar da wacce take da ita bata da tsarki. 10. Wajabta Wanka: Al'ada tana wajabta wanka, wato dukkan matar da ta yi al'ada kuma al'adar ta dauke to wankan tsarki ya wajaba akanta. Daga wadannan bayanan da suka gabata ya bayyana a fili cewa lalle jinin al'ada bakaramin hukunce-hukunce yake da shi ba, kuma lalle idan aka kyalleshi yadda ake sakaci tsakanin maza da mata akan abinda ya shafi wannan al'amari to lalle abin yanada ban tsoro. Allah ya datar damu yasa mu dace. Allah shine mafi sanin. Gaba ɗaya suka jinjina kai alamar gamsuwar da bayanin da Dr yay masu,gdy sukai masa daga nan ya haɗa kayansa yabar cikin gidan. Babban club ne baka jin komai sai ƙarar D.j dake tashi, wasu na karta wasu na shan shisha wasu kuma na rawa haka dai,zaune yake saman wata kujera da kulbar win a hanunsa, yana sanye da wando 3gauther da wata ƙaramar riga sai ƙatuwar sarƙa a wuyansa,ya sanya wani baƙin glass a saman idanunsa, wani dake gefensa yace "Og yanzu mene abinyi tayaya ka tabbatar Deen yana raye?" Dry Farouk yay yace "kana wasa dani, Deen yana raye bari kaji abinda baka sani ba, akwai wata yarinya mai suna Salmerh ɗaya daga cikin yaran dasu Oga Taju sukai safarar, tana son Deen sosai kasan akwai yarona a cikinsu wato Ovasi, shike gayan komai, to a lokacin da bom ɗin ya kusa tashi ita Salmerh ta fita daga cikin ɗakin da aka ɓoyesu da gudu ta fita ta shiga cikin tana shiga ta samu Deen ya lumshe idanunsa banda kalmar shahada babu abinda yake, tana zuwa ta fara ƙoƙarin ɗauke dutsen cikin Sa'a kuma ta zare dutse miƙewa Deen ganin saura 50seconds bom ɗin ya tashi yace "let's go Salmerh" Murmushi tai masa bata nuna masa ƙarfen ɗaya riƙe mata riga ba tace "i love You so much ban san yaya zan gaya maka son da nake maka ba, kullum ina ƙoƙarin danne abinda ke zuciyata a game dakai,hakan yasa yau na yanke nuna maka tsantsar soyayyar da nake maka,babu lokacin ya kamata kamar wajan nan" kafin yay magana tasa hannu ta hankaɗa sa ta cikin window'n dake kusa dasu a dai-dai lokacin kuma bom ɗin ya tashi da Salmerh dukkan wani part na jikinta sukai pecies.... To be Continued... 9/12/21, 5:44 PM - Buhainat😝: *MOON* _✍? Nimcyluv_ 63-64 ELEGANT ONLINE WTITERS Jan gemunsa Farouk yay yana sakin Murmushi wanda kana ganinsa kasan na mugunta ta ne kana yace "Lokacin hutawarsa ne yanzu, kaje ka huta King Aliyou Eneye Ahuoyza Deen"Wanda ke kusa dashi yace "Oga yanzu yana ina? Babu da sauran time kafin ace ya dawo gareta yana da kyau musameta ko?" Baya Farouk yay idanunsa akan wata budurwa dake rausayawa yace "A.j kasan dole zan san inda Aliyou yake,banyi niyyar kashe fa shiyasa har na bari aka taimakesa,a lokacin da bom ɗin ya tashi ni masa Ovasi ya ɗauke sa sbd duguwar sumar da yay,abinda basu sani ba duk wannan faɗan da ake nima ina cikin ƙasar, bayan Ovasi ya ɗauke sa ne ya kaisa can bakin ruwa inda manyan masu kuɗi suke hutawa,amma inda ba za'a a ganshi ba, bayan ya kaisa ya dawo yake faɗa min ya kaisa to a nan Ovasi ya kamamu nida budurwa sa ganin babu yadda zanyi kawai ɗauke masa numfashi da bindigar dake jikin, to kafin na ƙarasa wajan Deen wasu Mutane sun ɗauke sa a mota,nabi diddigi kuma na gane inda suke" murmushi A.j yay yace "gsky Oga kana da brain ba duk kai ba serious" murmushi Farouk yay yana jin daɗin ƙudirinsa na shekara da shekaru na gaf da cikawa, gyara zama yay yace "bari na baka labarin waye Farouk Bashir Yahya gidan iko.. #flash back. Sunana Farouk Bashir Yahya gidan iko, nine frist Born wajan iyaye na sai ƙanwata Yasmin,daga nan iyayenmu basu ƙara samun wani ɗa/ƴar ba,ina da Shekara goma a duniya a primary school muna zaune bayan an fita breakfast, wani abokina mai suna Khamis ya bani sweet, girgiza masa kai nayi nace "No thank you!" Ɓata fuska Khamis yay yace "why" nace "haka nan" kamar zai kuka yace "please kasha ko sau ɗaya ne" ganin yadda ya sauya fuska yasa na amsa na sha,tofa wannan wannan sweet ita ce silar jefani halin da nake ciki a yanzu,ashe mahaifin yaron ɗan mafiya ne shike bashi alawa yana rabawa friends ɗinsa,kwana nayi kai na nayi mani ciwo cikin dare zanji shawo na yawo saman bedroom ɗina yana kiran sunana, na shiga tashin hankali sosai sbd ban saba dajin hakan ba, kwanci tashi naje makaranta Lokacin ina ss3 bayan an tashi wata mota tai parking gaba na, banyi wani musu ba na shiga motar daga nan kuma ban ƙara fahimtar komai ba sai farkawa nayi na ganni a cikin wani babban ɗaki tare da tarin maza da mata sanye da jajayen kayan ga wasu manyan ƙoƙona a hanunsa ɗauke da jini. Wani babbansu wanda yake saman kujera yay dry tare da faɗin "wlcm Farouk Bashir Yahya gidan iko" nidai tsaye nai ina kallonsu kafin na kalli aboki na Khamis da sauri ya janye idanunsa,a nan dai suka faɗa min abinda suke so kasa yi masu nai a take a wajan kuma nace na bada cikin dake jikin mahaifiyata. Tun daga nan komai ya lalace kusan rabin familyn mu na bada jikinsu mugwayen kuɗi nake samu bana wasa ba, kuma kai na ya ƙare wayewa,bayan kamar shekara huɗu haka aka ƙara kiranmu meeting, nan dodo ya bada izinin a samo masa wata yarinya kuma babu wanda aka bawa aikin sai ni, photon yarinyar aka ban tare sunanta a jikin photon aka rubuta MOON da jan jini, aikin da hatsari da kuma sharaɗi dole ni zan kawota idan har ban kawota ba za'a fanshi jinina bisa nata da aka rasa, idan na sameta san zama shugaba gaba ɗaya a nan jahar Kano, a lokacin kusan 100.m aka bani..," murmushi Farouk yay yace "Tayaya kake ganin zanbar wannan dabar da barni,abun mmkin yadda mahaifina bai taɓa tambaya ta komai ba,hakan yasa wata rana da aka kira meeting na gayawa dodo damuwata,dry yay sosai tare da yin wani ihu,cikin ƙaramin lokaci ya buga wani abu sai ga vedio'n Abbana ya bai yana a tsakiyar wasu mata suna ta shafasa,mmki ya cika ni,ban bar wajan ba sai da aka gayamin dukkan abinda Abbana yake,sai naji farin ciki shima yana aikata hakan bare ni,san da su Moon suka tare a gidan dake farcing namu farin ciki ya kamani sai ban nuna sosai ba sbd nasan mahaifina nada buri a kanta, infact bai san nasan na ganta ba,haka akai lokacin da Deen yazo kallo guda nai masa nadan cewa ba asalin aikinsa kenan ba,akwai manufar data kawosa gidanmu,yin duniya Abbana yaƙi korar Deen, Aliyou Eneye Ahuoyza yana da kaifin basira fiye da tunanin mai tunani, duk yadda kakai da gane mutum da wahala ka fahimci inda Deen ya dusa gane asalinsa da abinda yake shirin yi shine Abu mai wahalar gaske tabbas, wannan dalilin yasa na ƙara sanya idanuwa na a kansa, nasan soon or later I know everything about him tabbas,dalinsa na ƙarar da dukkan familyn namu domin duk sanda aka buƙaci Moon nace a ƙara min lokaci to dole sai na bada jinin wani matsayin toshiyar baki". Jinjina kai A.j yay yace "tabbas abun babba ne basan san lamarin ya kai haka ba wlh" ka faɗa Farouk ya ɗaga irin whatever ɗin nan... Yakumbo ce ta kalli Sarki Aliyu Al'amin tace "nikam gani nake yarinyar nan kamar bata son haɗin da kakeso kayi na shekara da shekaru" gyara zama Sarki Aliyu Al'amin yay tare da sakin lallausan murmushi kana yaja numfashi yace "Na lura da wannan amma yaya kikeso naiwa Faizak kina sane da irin son da yake mata ai?" Yakumbo tace "Allah ya ƙarawa Sarki lfy, amma ya kamata aji ta bakinta domin ba za'ai mata auren dole ba, ko Fulani?" Girgiza kai Fulani tayi tace "A'a Yakumbo duk abinda kuke dai-dai ne" Murmushin jin daɗi Sarki Aliyu Al'amin yay domin ya yarda da karamcin matar tasa, miƙewa Fulani tayi tace "Na barku lfy" daga nan ta bar turakar Sarki,ganin babu kowa yasa ta nufi ɗakin Moon zaune ta sameta a gefen gado tana taje sumar kanta, Murmushi tai mata tace "wanka kikai?" Kanta a ƙasa tace "Eh" shiru Fulani tayi can kuma tace "kin gama prioud ne?" Kasa bata amsa tayi hakan yasa fulani yin Murmushi tace "look! Am your mother babu buƙatar ki ɓoye min wani abu, idan ban san abinda ke ranki ko yake damunki ba wane ya dace ya sani? So sharing your feelings with me kin gane, kin gama al'ada? Ma'ana farin ruwa ya biyo bayan jinin?" Kai Moon ta ɗaga kamar zatai kuka duk ta marai-raice fuska tace "eh" "ok kwana nawa kikai? Kin iya wankan ai?" Kwaɓe fuska tayi tace "Ammi" haɗe fuska Fulani tayi tace "bana son shashanci Maimunatou" da sauri Moon ta runtsa idanunta sbd sunan Maimunatou da Fulani ta ambata, duk sanda akace Maimunatou sai ta tuna gwarzon jaruminta wanda ya salwarta da rayuwarsa a kan tata, hawaye ne suka fara taruwa a cikin idanunta, lokaci ɗaya taji zuciyarta ta fara zafi da raɗaɗi haɗi da ƙona, shiru Fulani tayi domin tasan abinda yake damun yarinyar ta ta, numfashi ta sauke tana gyara zaman Alƙyabbar ta tace "Yayinda kike jini ki kiga kumfa wata farin Ruwa ya fito Wannan alama ce take nuna jinin ya tafi saura wankan tsarki, idan kin iya wankan to idan ba kiyi ba yanzu dai zan maki bayani; YADDA AKE YIN WANKAN HAILA DANA JANABAH Idan Mutum ya shiga Ban-'daki (bathroom) Zai fara ne da wankewa Najasar dake tare dashi. Ma'ana, Zai Fara wankewa Al'aurarsa. Da kuma duk Guraren da Maniyyi (ko jinin) ya taba ajikinsa. (Misali tun daga Cibiyarsa har zuwa cinyoyinsa). * Kuma Zai Qulla niyyah ne yayin da yake wankewa Al'aurarsa. * Sannan Sai ya wanke Dukkanin Gabobinsa na Alwala. Amma sau dai-dai. * Idan kaga dama zaka bar Qafafunka, Sai akarshen wankan. * Sannan Sai Wanke Kayinka Sau Uku. (tare da Wuyanka da Fuskarka gabadayanta). * Sai ka Wanke Tsagin Jikinka na Dama. Har Zuwa Kafarka ta dama. * Sai kuma Tsaginka na Haggu, ka hada har Qafarkata haggu din. * Ya zama ka chire zobe daga hannayenka (Idan ya matseka) kuma dole ka Tsetsefe Dukkan yatsunka na hannu da na Qafa. * Ka chuda Kafarka sosai. Musamman ma in har kanada kaushi. * idan kazo wankewa kowanne tsagi, ka tabbatarda cewa kana Chutchuda Bayanka sosai. * Idan kuma hannunka baya iya kaiwa, sai ka samo wani Tsumma ko Kyalle mai tsafta, Ka Jiqa-shi, Sannan ka Chutchuda dashi. * dole ne ka chutchuda Ko ina ajikinka. Musamman ma idan kana da Qiba. * Dole ne Ka wanke Duburarka sosai tun farko. Kada kayi la'akari da cewar"Ai ba ba-haya kayi ba". A'a. Ai nan dinma jikinka ne. Idan baka wanke ta ba, to wankanka bai yiwu ba. * Ka kula da Ramin cibiyarka. Ka tabbatar cewaRuwa ya shiga har nan. * Ya zama dole 'yan uwa mata su tabbatar cewa Ruwan ya ratsa har cikin Kitsonsu yayin wankan. * idan kuma kana da gemu, to lallai ne ka tabbatar cewa ka Tsetsefe shi komai Kaurinsa da duhunsa. ~~ ~~ ~~ ~~ ~~ ~~ ~ NOTE: Zaka iya amfani da wannan alwalar wacce kayiyayin wankanka. In dai har baka sake ta'ba al'aurarka ba bayan kayi alwalar. HAKA AKE YIN WANKAN JANABA, HAILA, NIFASI, DA KUMA WANKAN SHIGA MUSULUNCI. "Daga nan saiki fara sallah azumi riƙe Kur'ani, tana faɗin hakan ta miƙe har taje ƙofa ta tsaya tace "Abbanki yace ki shirya za'a fita ran gadi dake". Tana faɗin hakan ta fice zuciyarta cike da tausayin ƴar ta.... Tsaye yake da shadda ruwan madara yay kyau ba kaɗan ba, ya ɗura jar dara a saman kwantacciyar sumar sa wacce ya ɗaure ta da ribbon, hanunsa sanye da agogo Patek philippe, lumshe idanunsa yay tare da jin gina da jikin dressing mirror a hankali kuma ya sanya hannunsa a saman forehead ɗinsa yana ƙoƙarin tuna wani abu mai matuƙar muhimmanci a rayuwarsa amma ya kasa, jin kansa na sarawa sosai yasa ya fesar da numfashi a hankali kuma ya juya a tsaye ya ganta tana sakar masa Murmushi, Kallonta kawai yake yana ganin kamar akwai abinda bai gama cika a jikinta ba,farin glass ɗin daya gani yasa ya ɗauka tare da maƙala mata a fuska, sakin murmushi yay wanda ya haddasa bai yanar dimples ɗinsa, can ƙasa yace "kinfi kyau a haka Maimunatou" dry tayi tace "No ban so" juya fararan idanunsa yay yace "basshi sbd ni,kuma ai kin saba sawa ko?" Kallonsa tayi tace "eh yanzu ne kawai naji bana so,but zan barshi sbd kai" Jinjina kai yayi hannu ta miƙa zata riƙe nasa yay saurin yin gaba yana sakin Murmushi mai sauti.... Shirye shiryen tafiyar Moon Paris ya kan kama, domin ya gama shiri tsaf yau jirginta zai tashi da Misalin biyar na yamma..biyar dai-dai kuma suka isa airport Sarki Aliyu Al'amin Yakumbo, Mai babban ɗaki, sai Faizak idanunta cike da hawaye ta maƙale jikin Sarki Aliyu Al'amin sai shasshekar kuka take,kanta ya shafa yace "Afuwa Mamana Soon Zaki dawo ai" kuka ta sanya masa da ƙyar ya lallashe ta, Faizak kam baka gane halin da yake ciki domin harga Allah baya ƙaunar tafiyar Moon, kallonsa tayi yay saurin ɗauke kai, itama batai yunƙurin zuwa wajansa ba, a haka ta shiga cikin jirgi ya tashi da ita zuwa Paris. Paris Paris, France's capital, is a major European city and a global center for art, fashion, gastronomy and culture. Its 19th-century cityscape is crisscrossed by wide boulevards and the River Seine. Beyond such landmarks as the Eiffel Tower and the 12th-century, Gothic Notre-Dame cathedral, the city is known for its cafe culture and designer boutiques along the Rue du Faubourg Saint-Honoré. Ƙasa ce ta ƴan gayon gaske masu ji da kuɗi ilimi,sun haɗa komai da komai, alrdy an gama mata dukkan wani cike cike, hatta hostel an kama mata..washe gari da safe misalin 10:30 ta fito sanye da wata shiga ta alfarma green ɗin lace ne a jikinta na ubansu kana ganinsa kasan an kashe kuɗi wajan siyansa, yana da milk ɗin torch ta sanya veil milk sai flat shoe milk hannunta riƙe da wayar da faizak ya siya mata, kai tsaye cikin makarantar ta nufa Université de Cergy-Pontoise,tana zuwa ta nufi office ɗin exam officer,a nutse take tafiya tai kyau kamar ka ɗauke ta, a sanyaye ta tura ƙofar ta shiga, wata budurwa ta gani wacce zasu iya zama age mate, Murya a sanyaye ta gaida Exam officer ɗin,shiru tayi kafin tace "Sir yau zan fara ɗaukan lectures" jinjina kai yay yace "wanne cous kenan?" Shiru tayi tace "Low" abubuwa ya fara dubawa yace "your name please" kaita ɗaga tace "Maimunatou Aliyou Eneye Ahuoyza Deen" da sauri budurwa dake kusa da ita ta ɗaga kai sai kuma tace "wlcm takwara am Maimunatu Khalid" Murmushi kawai Moon tai mata, exam officer ɗin ne yace "Top 10 Best Pre-law Majors (see also: what did most law school students major in?) Political Science - 9,612 admitted. ... Other - 2,917 admitted. ... Psychology - 2,960 admitted. ... Criminal Justice - 2,220 admitted. ... English - 2,564 admitted. ... History - 2,657 admitted. ... Economics - 2,373 admitted. ... Philosophy - 1,858 admitted." Moon na gyara saman glass ɗin idanunta tace "okey! Sir" daga nan ta miƙe bayan ya gama yi mata bayani, tare suka fito da Takwararta Maimunatu Khalid, tana mata hira ƙasa², tunda suka fito Moon taji gabanta na faɗuwa sai rutsa idanunta take, suna gaf da shiga hall ɗin da zasu ɗauki lecture a ciki taga Maimunatu Khalid ta tsaya, itama tsaya tayi kafin ta lumshe idanunta sbd ƙamshin daya daki hancinta,can dai ta buɗe ido slowly idanunta ya sauka a kansa wata gigitacciyyar ƙara ta saka tare faɗuwa a wajan.... _RANAR KUKE JIRA YAU GASHI TAZO💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽INA MASOYA LITTAFIN MOON INA MASOYA NIMCYLUV YAU RANAR KU CE TA NUNA MIN ƘAUNA, DUKKAN WANI MASOYA MOON YANA DA KYAU YAY PAYMENT SABON LITTAFI NA *SIRRIN MU* NASAN DA YAWA KUN FARA KARANTAWA KUNJI YANAYINSA TO BA KUJI KOMAI BA DOMIN KO RABIN LABARIN BAMU SHIGA BA,SOYAYYA YAUDARA CIN AMANA ZANMA CIKIN AMINCI DUK ZAKU SAMU A LITTAFIN_ *PROMO* YAU 2/SEPTEMBER/2021 DAMA GA MASOYA MOON DUKKAN WANDA YAKE DA BANK ZAI IYA TURA MIN 300 MAI MAKON 500 IDAN KUMA BAKA DA BANK SAI KA BADA KATIN MTN NA 500 WANNAN DA MACE GARE KU KAFIN NA KAMMALA FREE PAGES😍 PLEASE WANDA YAKE DA ACCT KAWAI SHI ZAI BADA 300 WANDA BASHI DASHI 400 RANAR DANA GAMA FREE PAGES KUMA NA GAMA PROMO NA. ACCT NUMBER 0116886423 SULAIMAN NA'IMA S UNION BANK EVEDANCE OF PAYMENT 08119237616 GA MUTAN NIGER SAI SUYI MGN TA WANNAN NUMBER 84506476 a nuna min soyayya masoya💋 9/12/21, 5:44 PM - Buhainat😝: *MOON* #NIMCYLUV FINALLY HER DAD IS BACK😍 Dafe kansa yay sbd yadda yake feeding yatsarsa har tsakiyar kansa yake jin abun, da sauri da sauri kuma ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa. Gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa a saman kansa, cikin zafin nama kuma ya zare yatsarsa daga cikin bakinta, tare da shigewa mota ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa bai tsaya jiran wani abu ba yaja motar da gudu yabar wajan ba ki ɗaya, zubewa tayi a wajan ta shiga rera kuka iya kar ƙarfinta, jin an dafa ta yasa ta juya wanda ta gani tsaye a kanta yasa ta saki wata gigitacciyyar ƙara.... *👇🏾SIRRIN MU* Kuna ina masoya duba da yadda kuke ta ƙorafi akan littafin SIRRIN MU kan cewa kuɗin yay yawa to Allahamdulillah cikin ikon Allah yau nai Mmki sosai anyi min kyautar data faranta min wacce ban taɓa tunaninta ba, SIRRIN MU ya dawo #300 yadda kowa zai iya biya💃🏽🤙🏽👌🏾 wasan yanzu aka fara kada ka sake ayi babu kai, na janye #500 bisa farin cikin da nake ciki dan haka yanzu ya dawo 300 kacal👌🏾ga acct number zan bada nasan kun huce kayan sata dan haka kuyi ƙoƙarin mallakar naku kafin dama ta huce ku littafin nada banne kammar yadda akace *FITACCE🔥* ta haka ɗin ne idan kin karanta *MOON* ba ki karanta SIRRIN MU to ba ki karanta komai ba Hajiya🤙🏽🤙🏽. Book 1 & 2 Amount #300 0116886423 sulaiman Na'ima s union bank evidence of payment 08119237616 Ga ƴan Niger suyi mgn ta nan 84506476 muje zuwa💃🏽Masoya MOON a mutsa. SARAUTA 👑 9/12/21, 5:44 PM - Buhainat😝: *MOON* _✍?67-68_ Please Subscribe my YouTube channel *Nimcyluv T.V* https://youtube.com/channel/UClywbagpRx5qlVyOy0ZPPDA SIRRIN MU love and romantic story it's 300 via 01168864230 Sulaiman Naima s union bank Dafe kansa yay sbd yadda yake feeding yatsarsa har tsakiyar kansa yake jin abun, da sauri da sauri kuma ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa. Gaba ɗaya jijiyoyin kansa sun fito sunyi raɗa raɗa a saman kansa, cikin zafin nama kuma ya zare yatsarsa daga cikin bakinta, tare da shigewa mota ya shiga fesar da iska daga cikin bakinsa bai tsaya jiran wani abu ba yaja motar da gudu yabar wajan ba ki ɗaya, zubewa tayi a wajan ta shiga rera kuka iya kar ƙarfinta, jin an dafa ta yasa ta juya wanda ta gani tsaye a kanta yasa ta saki wani kuka mai taɓa zuciya, shi ne dai ya dawo inda take durƙoshe har ya huce yaji bazai iya ba shiyasa ya nemi excuse wajan m.k yay parking motarsa ya fito, tunda ya tawo gareta yaji gabansa na faɗuwa har ya iso inda take durƙoshe tana kuka kasa ce mata komai yay sai dafa shoulders ɗinta da yay. Kallon kallo aka shigayi tsakanin Moon da Imam, ajjiyar zuciya ya sauke a hankali kuma yace "who are you? Who is that Dad are you talking about?" Moon ji tayi kamar ta sume a wajan domin sai yau ta taɓa jin maganar sa, jikinta ne ya ɗauki rawa ta kasa tsayawa waje guda sbd ruɗu da fargaba, lura da hakan yasa a sanyaye ya miƙa hannunsa tare da zare glass ɗin idanunta jajayen ƙwayar idanunta ya ƙurawa ido kamar mai na zarta wani abu daga gare ta, cikin Muryar kuka ta kama hannunsa tace "Please you'll my Dad pls" kamar bazai magana sai kuma yace "ok! Okey stop cry" girgiza kai tayi tace "pls go with me ka tafi dani wajanka" kallon motar dake tawowa wajansu yay yace "Enough, kije gida zuwa gobe" da sauri tace "zaka dawo?" Shima yace "why not?" Yatsarta ta miƙa masa tace "promise" hannunta yabi da kallo musamman Ring ɗin hannunta, da sauri ya dafe kansa yana faɗin "promise" yana faɗin hakan ya juya ya nufi wajan motar domin yasan m.k ce ta gaji ta jira ta biyosa, ganinta mazaunin driver yasa ya shiga seat ɗin gaba batai masa magana ba yaja motar suka bar wajan.Yasmin ce ta kalli yayan nata tace "bro yaushe zaka dawo gida da zama ne,wlh gidan ba daɗi tun bayan rasuwar Daddy, ga Umma kullum bata sakewa" mug ɗin hannunsa ya ajjiye yace "don't worry soon komai zai zo ƙarshe" tace "Allah yasa" Kallonta yay yace "baki gayamin furniture ɗin da kikeso ba, na kusa barin ƙasar kuma sai gaf da bikin ki zan dawo" dry tai tace "kai bro duk wanda ka zaɓa yayi but color ɗin ya kasance ash and milk" jinjina kai yay yace "ok". Karatu ya ɗauki zafi babu laifi ta saki ranta sbd suna ɗan gaisawa da Imam, gefe guda kuma ana zuwar mata daga gida, gidansu m.k duk an santa tashin hankali ta ɗaya da taji wai Mai kama da Dad ɗinta shine zai auri m.k takan shiga ɗaki tai ta kuka ita ɗaya,wani lokacin ma har mutananta su tashi ita ɗaya zatai ta bige bige harta dawo dai-dai, sunyi Exam ɗin frist samister result ya fita yadda take so, haka masa second samister komai yay mata dai-dai, a lokacin ta ƙara buɗewa sosai fiye da da, farinta da asalin kyanta na fulani sun fito,ga diri mai ɗaukan hankali ta zama kamar wata labarabiya, abu guda ke damunta wanda yake ɗan zata rama shine Dad ɗinta komai take cikin dauriya take yinsa. After 7mnt. Tana zaune riƙe da system ɗinta a hannu daga ita sai 3gauter da vest dake weekend ne bata zuwa makaranta, wayar hannunta ce ta ɗauki ƙara Kallonta dake zuwa ga number ganin number ƙasar ce yasa tai ta mmki, har wayar ta gama ringing tana zaune tana kallon wayar, wani kiran ne ya ƙara shigowa a hankali ta answering call ɗin tare da saita bluetooth ɗin kunanta, cikin ƙaramar muryarta tace "Assalam alaika/ki" daga can ɓangaren aka sauke ajjiyar zcy kana akai shiru kamar ba za'ai magana ba sai kuma akace "uhm" number ta ƙara dubawa taga dai Tabbas ta ƙasar ce can ta kuma cewa "Hello!" Ƙara sauke ajjiyar zuciya akai da ƙarfi sai kuma aka katse kiran, kasa ci gaba da abinda take tayi hakan yasa ta kwanta lamo zuciyarta cike da tunani bacci yay gaba da ita. The next day ya kama Sunday tana zaune a parlour hannunta riƙe da mug tana speeding tea sanye take da riga half body ta tufke gashinta wanda ya tsaya har bayanta, wayarta ce ta fara ƙara da sauri ta duba sbd tana tunanin ko m.k ce domin sunyi zata so anjima, again number ta gani ta ƙasar sharewa tayi har kiran ya katse a kira na wajan uku ta ɗaga, Ajjiyar zuciya ya sauke yace "na kusa mutuwa cutie, sarautar sai a kaina kuma zata tashi sbd Allah?" Kwaɓe fuska tayi tace "Yaa Faizak" murmusawa yay yace "en matan Yaaya" tace "wannan number b" dry yay mata yace "Malama come and open the door" ware manyan idanunta tayi tace "Serious?" Shiru yay sai kuma yace "kedai buɗe" miƙewa tayi gaba ɗaya ta manta da kayan dake jikin ta rabon da taga wani nata harta manta, wayar tana maƙale a kunanta ta isa wajan ƙofar ta buɗe tsaye ya ganshi a doorway kafin yay mgna tai saurin bashi side hug tace "wlcm Yaa" Kallonta ya shigayi frm head to toe yana mmkin yadda lokaci ɗaya ta ƙara buɗewa ta zama babbar mace, gsky Allah yay halitta a nan ga wani beautiful shape mai ɗaukan hankali,boms ɗinta kan kamar zasu tsaga riga su fito, haka nan waist ɗinta yay mahaukacin buɗewa,ganin kallon da yake mata yasa tai saurin Juyawa tare da ɗaukan hijab ta sanya a saman jikinta, lokacin data juya kusan mutuwar tsaye Faizak yay domin bai tsammaci tsarin halittar ta ya kai haka ba, sauke numfashi yay kafin ya ƙarasa shiga cikin parlour'n, a saman sofa ya zauna yana lankwasa ƙafafuwansa like Prince did, a hankali tace "Evening Yaah" hular kansa ya zame kaɗan sumar kan ta bai yana yace "Evening, how are you cutie?" Kanta a ƙasa tace "Allahamdulillah!" Yace "wunya na keji fa" dry tasu kamata tace "Yaah! Yaushe kazo ne har kake jin wunya" shima dryar yake yace "ban wani daɗe ba,daman wunyar tun a gida na kwaso ta" "wajanwa kazo?" Kallonta yay yaga da gaske dai tambayarsa take "Amayarta nazo zaɓawa kayan ɗaki da lefe" shiru tai bata ƙara mgna ba, sai shine yace "yanzu a sama min abu nacin ko kizo muje Restaurant" miƙewa tayi tana ɗan haɗe fuska ba tare kuma da tace komai ba ta shige kitchen, babu wani jimawa ta haɗa masa fried indomie with fish sai lemo, zama yay a ƙasan carpet ya fara ci a hankali, turo baki tayi ta shiga buga ƙafa tana faɗin "Yaah nifa?" Yace "kaji fa? Keda akazo gidanki meye dan kinyi abinci sai kinci" turo baki tayi ta shiga kwaɓe fuska zatai kuka yace "ohhh ni ɗan gidan Abbana sakko to" da sauri ta sauka ƙasa tare dayin bisimillah ta fara ci da yatsunta guda huɗu, Kallonta Faizak yay yace "why hannu?" Lumshe idanunta tayi sbd tunawa da abubuwa da tayi tace "Haka Dad ɗina ya kuyan shima haka yake" shiru yay mata domin ya fahimci wanne Dad ɗin take nufi,a haka suka gama cin abinci sukai shira har magrib yana nan sannan yay mata sallama ya nufi hotel ɗin daya sauka. Washegari kamar yadda yace ya shirya cikin manyan kaya masu kyau kasancewar yau Monday yasa kai tsaye ya nufi cikin makarantar zama yay har ta gama second lecture ɗinta suka fito tare da m.k suna tafe suna shira kusan rabin shirar m.k ce keyinta,tun daga nesa yake kallonta harta ƙarasu wajansa tace "wlcm" m.k tafe "mrng Yayanmu" idanunsa akan Moon yace "ykk?" Tace "Allahamdulillah!" Miƙewa yay yace "Am coming" ya faɗa yana nufar cikin motar da yazo,bayan tafiyarsa suka koma ƙasan wata ƙaramar bishiya mai kyau suka zauna, abu ne ya faɗo mata aka kai tsaye kuma ya shige cikin rigar ta, da sauri ta miƙe tsaye tana karkaɗa rigar jikinta, da gaske taji abu yana binta a dai-dai kuma lokacin motar Imam tai parking da dukkan muryarta ta shiga ƙwala masa kira "Dad!! Dad!! Dad!!" Gaban sane ya faɗi sai ya kejin kamar an taɓa masa irin wannan kiran a baya,da sauri ya buɗe motar ya fito yana nufar inda suke jakar hannunta ta saki ta nufi wajan da gudu,kansa ya shiga girgiza mata musamman da yaga kallon da m.k take masa ga kuma mutanan da suke wajan, tana zuwa wajansa ta faɗa jikinsa dukkan jikinta rawa yake lokacin abun dake mata yawo har ya zo ƙirjinta. *Show me some love to pay my book SIRRIN MU it's 300 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga ƴan Niger suyi mgn ta nan 84506476, kada ki bari ayi babu ke za kiji yadda uwa take son ɗan CIKINTA🙇🏻‍♀?* Dafe kansa yay yana sauke ajjiyar zcy da sauri Moon ta kama hannunsa tana faɗin "Dad zai cire min nipples, Dad cizo na yake" ta ƙare mgnar tana sakin kuka mai ratsa zuciya dukkan jikinta kuma rawa yake tsoro da fargaba sun gama shige mata, ganin yadda numfashinta ke sama Alamar gaf take da sumewa yasa hannunsa gaba ɗaya ya ɗauke ta cak zuwa cikin motar kafin m.k ta ƙarasu tuni yaywa motar key ya fita da gudu.. Tsayawa tai tama rasa mene zatai dan baƙin ciki yana fita motar Faizak na shigowa a rikice take faɗa masa abinda yake faruwa motar ya koma yace "enter" tana shiga yaja motar da gudu, wani mutum ne a can gefe ya ɗaga waya yana faɗin "lokaci yayi saka iya farawa" yana faɗin haka ya kashe wayar baki ɗaya shima ya shiga mota ya mara masu baya mota uku kenan suka hau tsere a tsakiyar titi. Faizak ta madubi yaga mutumin dake bin bayan motarsa sosai gabansa ya faɗi da ganin mutumin hakan yasa ya ƙara gudun motarsa, fesar da iska yay lokacin daya samu damar tura hannunsa cikin rigar ta tare da ciro abun da yake ciki,wani ɗan ƙaramin maciji ne green sai ɗaga kai yake sama cikin ɓacin rai yay wurgi dashi ta cikin glass ɗin motar, cikin nutsuwa kuma ya shiga shafa masa wajan daya karceta, Ajjiyar zuciya ta sauke tana jin wani iri kamar lokacin da take tare da Dad yana shafa mata nipples ɗinta, duk abinda yake dauriya kawai yake kansa sosai yake sarawa masa yana jin wani iri a lokacin kuma gani yake tamkar ya taɓa kasancewa da ita, Lumshe idanunsa yay and he try to remember something past. Bayan motarsa da yaji an buga da ƙarfi yay saurin dawowa hayyacinsa tare dakai Kallonsa ga madubin motar,tsuro yaywa mutumin da sukai ido biyu dashi, da sauri Moon ta miƙe daga jikinsa fargaba tsoro ya saukar mata, murmushi cin nasara Mutumin yay tare da zaro bindiga ya saita ƙirjin Imam, da sauri Moon ta faɗa jikinsa ta rungomesa cikin rashin Sa'a bullet ɗin ya sauka a bayanta, wata firgitacciyar ƙara ta sanya sbd zafin daya ratsa ta nan take kuma jini ya fara zuba a jikinta, kafin yay wani abu an ƙara sakar mata wani harbin a hannunta ko mutsi ba tai ba, ana shirin yin wani harbin aka hankaɗa motar Farouk can gefe ta gangara, driving kawai yake a hankali kuma abubuwa da yawa suka fara dawowa cikin brain ɗinsa idanunsa ya runtse tare buɗe baki da ƙarfi yace "Queen Maimunatou!!.... Na faranta baku??? To pay MY book SIRRIN MU, please na rasa grps ɗina dan Allah kuyi share ɗinsa please fisabilillahi 🤲🏼 SARAUTA 👑 9/12/21, 5:44 PM - Buhainat😝: *MOON* *_Nluv💞_* _✍?71-72_ Da sauri² Zuciyar Moon ta fara halbawa sbd tsoran daya gama cika zuciyarta, infact ma batai tunanin ganinsa yanzu ba, mene yasa yazo? Waya kirasa? Bayan ance mata sai ranar kilisa zaizo, ana igobe ɗaurin auren Yaah Faizak, runtsa idanunta tayi sosai tana jin yadda ya shige jikinta amma duk da hakan bai hana ta sauke numfashi fa,ita kanta tasan tayi missed Mijinta,kewa ba ɗan kaɗan ba, idanunta tane duk ya cicciko da ƙwalla bakinta na rawa tace "Dad!!" Lumshewa idanunsa yay tare da sanya dukkan hannayensa ya juyo da ita gabansa muryarsa can ƙasa yace "Ohh wow! Say ita again" shiru tai masa sbd ya fara firgita ta, tsoranta ɗaya kada Fulani ko Yakumbo ko kuma Jakadiya Salifa tazo ta kanta a haka, yana murza faffaɗan west ɗinta yace "say my name Queen Maimunatou, just say it nasan zaifi daɗi abakin ki fiye dana kowa, yeah! All ears Sarauniyar Nufaz" ƙara runtsa idanunta tayi sosai sbd yadda sukai kusanci da juna gaba ɗaya ya gama firgita da yanayinsa jin tayi shiru yasa ya fara ƙasa da hannayensa zuwa West ɗinta da sauri ta riƙe sa tana faɗin "leave me please Dad!" Idanunsa a lumshe yace "Uhm can You understand how happy da nke ciki, Soon matana uwar gidana amaryana zata tare da fadarta zaki dawo ƙarƙashin inuwar Aliyou Eneye Ahuoyza, dukkan ɗawainiyarki zai dawo under King Aliyou" kwaɓe fuska tayi tace "toka sakeni mana,idan na shirya zan fito ai" ware gajiyayyun idanunsa yay a kanta yace "Ko?" Da sauri ta ɗaga masa kanta tana ƙara matsu ƙwallar shagwaɓa, sosai ya shigar da ita jikinsa yana sauke mata numfashi gaba ɗaya ya daina mata kallon Lollynsa or Dolly yasan she's still a young girl amma sam idanunsa da zuciyarsa basa mata kallon hakan, damuwarsa ɗaya da addu'ar sa Allah yasa ta iya ɗauke dukkan buƙatunsa, domin yasan shi ɗin mabuƙaci ne wanda a koda yaushe kuma a ko wanne lokaci zai buƙaci matarsa, jin yay Shiru yana fesa mata Numfashinsa yasa ta fara ƙoƙarin zame jikinta amma ko mutsi ta kasa sbd mugun riƙon da yay mata, Idanunta na kawo ruwa tace "Dad let go of me" idanunsa a rufe yace "Uhm just say my, that's what i wanted" turo baki tayi gaba tace "To Dad" idanunsa ya buɗe tare da saukewa a kanta Muryarsa harta fara sauyawa yace "Meye?" Kai tsaye tace "Dad" idanunsa ya lumshe yace "Olright" ya faɗa yana ƙara tura hannayensa a cikin towel ɗin data ɗaura a jikinta, bakinta na rawa tace "Ohhh..okey zan faɗa but stop this frist" tsayawa yay da abinda yake tace "to ai ban san me zance ba,Ni Dad na sanka dashi tun ina ƙarama" wani ƙawataccen Murmushi yay wanda ya ƙara fidda zallar kyansa yace "Ohhh! my Queen, yanzu kin zama big gal kin samu big boms and bombom and you still called me Dad Wow!" Washe baki tayi tace "Ai You are my Dad since before" hannunsa guda ɗaya ya zame tare da sanyawa a haɓarta ya ɗan ɗago kanta kaɗan shi kuma ya ɗura forehead ɗinsa a saman nata, cikin ƙasa da Murya yace "Uhm Say my name now" ƙirjinta na harbawa tace "Da...," Kafin ƙarasa yay saurin sanya mata tongue ɗinsa ba cikin bakin, datse bakinta tayi shi kuma yasa hannu ya matse gefen cikinta, ƴar ƙaramar ƙara ta saki hakan ya bawa bakinta damar buɗewa da sauri ya cafke bakinta ya shiga bata wani hot kiss na yaushe gamo, domin baƙin cikin hanashi tarewa da matarsa yasa ya bar ƙasar baki daɗin da ɗawa da kuma laifen da zai mata, haka nan kuma ya sanya a sauya launin Masarautar yay kyau sosai, shine fa a ranar daya dawo ko gida baije ba ya tsaya a nan garin kayan kuma za'a kai har gida, yana shigowa bai tsaya a fada ba kai tsaye ya shiga cikin gidan a nan parlo ya samu Faizak yana shirin zuwa Paris wajan Amaryarsa, sai ranar ɗaurin aure zai dawo tare da matar da yamma kuma a tafi dinner, kallon Faizak yay yace "Hello" Faizak ya saki Murmushi yace "wlcm basai ka tambaya kaci sa'a tana flat ɗin ta so you can go" jinjina kai yay ba tare kuma da yay mgna ba, ya nufi cikin flat ɗin bai tsaya ko ina sai cikin bedroom ɗin ta shine ya risketa a haka. Zare bakinta tayi da sauri tana maida numfashi tare da kwantar da kanta a ƙirjinsa riƙeta yay sosai ya na maida numfashi shima yace "say it now?" Runtsa idanunta tayi da ƙarfi tace "Nifa kunya na keji" bakinta ya kalla yaga yadda lips ɗinta ya ƙara Shinny ga wani kyau da kauri daya ƙara yace "Au haba? So ki fanshi kanki da small touch ɗin da zan maki" riƙesa tayi tace "No! Zan faɗa" yace "all ears" kamar zatai kuka tana jin wata faɗuwar gaba bakinta na rawa tace "HAY...HAYDAR.." kallonta kawai ya shigayi ko ƙiftawa ba yayi bai taɓa tunanin sunan da zata bashi ba kenan, but yaji sunan har tsakiyar kansa Musamman yadda taja sunan daga ƙarshe sai yaji duk tsigar jikinsa ta tashi, rungome ta yay tare da sumbatar forehead ɗinta kana ya juya da sauri yana faɗin "wear your clothe am waiting for you ok!" Ya faɗi hakan yana ficewa daga cikin ɗakin dan baya jin zai iya ƙara wani second a ɗakin ba tare da yay mata wani abun ba, zubewa tayi a bed ta shiga maida numfashi,harga Allah yanzu tsoro yake mata. Kasancewar Moon dana aureta yasa ba wani sabon Aure za'ai ba sai manyan event da aka haɗa, yauta kama Soldiers day, da misalin karfe 10 hall ɗin Meena event ya cika maƙil da manyan sojoji ko ka kalli p.cap ɗinsa za kaga an rubuta M&A matan wajan sun sanya amy color ɗin wando with p.cap maza ma haka, waje ya cika sosai da mutane ENEYE AHUOYZA shida SARKI ALIYU AL'AMIN suna zaune a manyan kujeru kowa yasha Alƙyabba amy color da white ɗin rawani, sunyi masifar kyau haka ma matansu, waje ya rage zuwan amarya da ango kawai ake jira, bayan an gama taron yau za'a hau jet zuwa Paris domin halartar dinner ɗin da m.k suka haɗa, Misalin 10:30 m.c ya fara Sanarwa a shirya ga iyayen gayyana nan, kowa ya miƙe domin girmamawa, wani sound aka saka mai daɗi a hankali suka fara shigowa cikin hall, Yana sanye da Manyan kayan sojoji asalin na gsken ga wasu guns a cikin aljihun gaba da baya gaban rigar sa akwai Rang na girmamawa ya cike dukkan wasu ƙa'ido shirya sanya dukkan rang ɗin ɗin ya cike su, ga ƙwantaccen gashin daya sauka har baya wanda yasha saloon ya ɗura p.cap akan sumar sai ya zamana ya rufe wajan rabin fuskarsa sai jajayen laɓɓansa kawai ake gani, amma kallo ɗaya zakai masa kasan cewa Tabbas yakai ƙarshe wajan kyau da kuma tsari, MOON na gefensa itama tana sanye da wando sojoji kamar na Deen, sai farar rigar wacce daga baya da kuma gaba aka sanya MRS Captain Aliyou, sumar kanta an ɗaure ta yadda p.cap ɗin kanta ya samu zama, yanayin yadda hips ɗinta ya bai yana sosai sbd belt ɗin da aka ɗaure mata wandon yasa Deen da kansa ya nema mata wata amy color ɗin Alƙyabba mai ratsin fari a saman uniform ɗin sojojin, itama an sanya mata wata ƙatuwar bindiga tai kyau, mmki ne ya kusa kashe ni lokacin da naga wanda suke mara masu baya manyan marubuta suma suna sanya da uniform ɗin sojoji, layin farko M.shakur sai Real Smasher sai Nu'ayymerh Abdul, ga maman fareesa (LADINGO) gefe guda ga Autar manya sai BABYLUV writer ɗin Amir rockstar, ga Feenerh matar soja, daga can gefen Billygaladanci with Billynabdull ga Hafsat Rano, daga ɓangaren matasa kuma ga Nana khadii sai Heroine, Nanatou Ayushacool, suna tafe cikin nutsuwa kowa yasha ado kamar su sukai kansu da kyau, bayan komai ya lafa amarya da ango sun zauna, aka nemi wata ta buɗe taro da addu'a sunan Aisha Aliyu garkuwa ya sanya kowa ya juya, wani side ne mata na zaune a nan naga ashe Fauziya d sulaiman ce da Garkuwa dai Sumayya t.kori, ga zuwariya gere with Nasir nid, dryar da akai a gefe yasa na juya ware ido nayi naga Nimcyluv tasha ado cikin white ɗin Lace ta ɗura red ɗin Alƙyabba a saman lace ɗinta, hannunta riƙe da p.cap ta sojoji tana tsakiyar fans ɗinta sai murmushi take kana ganinta kasan tana enjoy na duk shirar da suke mata, babu wacce ta cikata da mgna irin Sapna sai ta biyun ta Cutee Meeyrah, duk ƴan Nimcy's library da Moon fans sai Moon COMMENT SECTION, ga kuma SIRRIN MU vip yawancin shirar ta littafin SIRRIN MU ake wasu na faɗin har kuka sukai da mutuwar Airah wasu kuma na cewa sunji daɗi, wasu na tsinewa Mami gefe guda ana mmki wa Sheikh zai kusanta har ya samu lfy, duk ina jinsu Fatima Ali Adam ce tace "ai littafi na gaba ga ABU MALEEK ga AUREN FANSA, amma wlh nafi ƙaunar ai ABU MALEEK sbd yadda sunan ya tafi dani kun san Yaruba people akwai iya soyayya musamman da akace mata uku ne dashi kunga akwai bayani" gaba ɗaya wajan ya ruɗe wasu nata faɗin a basu acct number su fara payment domin littafin ya tafi dasu tun ba'a fara ba, dry nai sosai domin har raina ina son fans ɗina jinsu nake kamar ƴan uwana OPTION na Basu sbd book ɗin 1 & 2 nace all 500 idan sunfi gane a fara book to zai tashi 300 then book 2 ma 300 gaba ɗaya suka ɗauki 500 ɗin. Anci ansha an bada gift wasu an basu iphone wasu iPad wasu laptop wasu fridge sai kayan ciye ciye a wata babbar bag mai kyau, an sanya sunan amaran dan Deen ya hana a maƙala photon matarsa yace shi ba shasha ba ne, a ranar Arjit sin ne yazo ansha rawa yana gamawa ko 1min bai ƙarawa ba ya hau jet ya huce India. A daran aka nufi Paris bayan an kammala dinner da daran ranar aka dawo masarautar Aliyu Al'amin. Juma'a ya kama ɗaurin aure manyan Mutane sun halarci ɗaurin auren Faizak Aliyu Al'amin tare da Amaryarsa Maimunatu Khalid, Faizak tun yana Ƙarami yake wajan sarki Aliyu Al'amin Yaya a wajan Mahaifinsa Chiroma, Sadaki dubu 100k With car key, bayan an kammala Faizak ya dawo Masarauta tare da matarsa Sai wasu few mutane daga danginta, da yama aka fara shirin zuwa dinner ranar colour of the day aka bada, kowa yay kyau barin dai Moon ta zama kamar wata balarabiya, ta sanya farin lace tass ko ratsin kala babu sai green ɗin Alƙyabba ranar kam dole saida ta taka sbd daɗi da waƙar Arman Maleek tai mata Murmushi kawai Deen ke mata shima kansa dan bai san yaya ake rawa ba musamman daya fara waƙar. *_🎻🎸 Juda hum ho gaye maana,Magar ye jaan lo jaana, kabhi Main Yaad aauna to, Chale aana! Chale aana! 🎸🎻_* Ni kaina a lokacin dan i don't know how to dance ne da babu abinda zai hana sarauta girgizawa tunda tanar tamu ce, lura da yadda yaga Moon na ƙafe Idanunta jikinta ya fara rawa launin Idanunta ya fara sauyawa da alamu mutanan ne zasu kawo gaisuwa da kuma fatan alkairi ga aurensuy yasa ya faki idon mutane ya ɗauki Amaryarsa cak, ya fita ta ƙofar baya, a harabar hall ɗin ya samu Adyan da sauri ya shiga mota yace akai shi airport, dan ya ɗauki alwashin ko gida ba zashi kai tsaye Honeymoon zai huce da ita, tana maƙale a jikinsa yana shafa kanta dan lokacin harta fara masa surutai baya son mutane su fahimci hakan yasa ya kifa kansa a fuskarta tare da haɗe bakinsu waje guda a dai-dai nan kuma jirginsu ya ɗaga zuwa NEW YORK... 1 page remaining. Wanda bai karanta SIRRIN MU Tabbas yana ruwa😂😂 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 Share dan Alfarmar Annabi.. 9/12/21, 5:44 PM - Buhainat😝: *MOON* *_NLUV💞_* ✍?73-74 *Attention* _Duba da cewa mutane da yawa suna son shiga grp ɗina hakan yasa zan basu dama domin suyi JOIN na *MOON comment section* amma dan Allah dan Annabi wanda yake *Nimcy's library* da *MOON FANS* ka yay join in sha Allah daga wannan grp ɗin babu wani grp da zan sake dan haka kuyi ƙoƙarin kiyaye dokar grp domin idan ka fita ba zaka dawo ba Tabbas🤙🏽_ https://chat.whatsapp.com/EuAqeBcFlW9L8so5ElJ5L8 Kwantar da ita yay a saman bed ɗin dake hotel ɗin daya sauka, har lokacin ko addu'a ɗaya bai mata ba shi a lokacin ma Aljanun dry suke bashi hakan yasa yay baya kaɗan tare da zame alƙyabbar jikinsa daman ba wani damunsa tayi ba zama yay saman sofar dake kusa da bed ɗin ya tsorawa bakinta ido yana jin wani shauƙi da ƙaunar matar tasa, ganin yadda take mutsa bakinta da kuma yadda jikinta ke rawa yasa ya miƙe a sanyaye ya zare raguwar kayan jikinsa ya rage daga shi sai boxer dan sam baya ga maciji da manyan kaya, cikin nutsuwa ya taga zuwa bakin gadon ya zauna a hankali ya sanya tattausan hannunsa ya jawota jikinsa cikin nutsuwa ya zame mata kayan ya barta da iner rungume ta yay sosai a jikinsa tare da manna bakinsa a kunanta kamar mai raɗa ya shigayi mata karatu cike da nutsuwa da kamala cikin daddaɗar muryarsa kai taushi da kuma sanyi yake karatun yana fidda sauti mai amo, babu jimawa jikinta ya saki ta shiga miƙa tare dayin hamma sai kuma bacci ya ɗauke ta a jikinsa, kwantar da ita da yay shi kuma ya nufi cikin bathroom ya sakarwa kansa ruwa mai sanyi yana jin wani daɗi na ratsa shi ko babu komai hau zai kwana jikin matarsa,yana gama wankan ya zura wata jallabiya kai tsaye yay ya fita tare da sanya key ya rufe ƙofar. Murmushi kawai Sarki Aliyu Al'amin yay yana gdy ga Allah daya bawa ƴarsa miji nagari mai sonta da ƙaunarta shi har ransa Deen ya birgesa ya kuma jin daɗin tafiyar da sukai, Besty ne yace "Allah ya shirya Aliyou" Sarki Aliyu Al'amin yace "Da yay me?" Yace "banda rashin kunya ta ɗan yanzu kawai ka ɗauki yarinyar kamar ƙasar da ita kamar haka yaga anayi?" Murmushi kawai Aliyu Al'amin yay kafin yace "Ni yay min dai-dai sau nayawa yana son a bashi matarsa anaƙi yanzu kam kaga yay mgnin abun idan yaso ma sai bari sai watan haihuwa ya kama ya dawo da ita" dry Besty yay yace "Daman na daɗe da sanin kai kake ɗaure masa...yake rashin kunyar da yaga dama Aliyou sam bashi da kunya akan abinda ya keso musamman da yake Ganin kamar ba za'a bashi matar sa ba" Aliyu Al'amin yace "Yayi maganin abin yanzu ai" miƙewa Besty yay yace "Bari na tashi jet ɗinmu na jira daman sallama nazo muyi" yace "To shkknan Nagode sosai da karamci su kuma Ubangiji ya masu zama lfy da zuri'a ɗayi ba" har airport ya rakasa suka hau jirgi Besty Nene sai Yayinda. Amarya M.k an kawota cikin Masarauta ɓangare guda da aka warewa Faizak waje ne mai shegen kyau da kuma tsari sai kuka take taji baƙin cikin rashin zuwan familyn ɗita daman ana ɗaura auren Faizak yay gaba da matarsa bayan ankawota ne aka haɗa dinner shine a wajan dinner Deen ya gudu da tasa matar Amma shi anja an riƙeta kamar bashi ne mijin ba, sai da aka gama shiryata cikin farar Alƙyabba sai ƙamshi take wajan Aliyu Al'amin aka kaita bayan ta zube ta gaishesa yace "Allah yay mata albarka ta kula da haƙƙin mijinta,taje Allah ya basu zama lfy" yana da hope akan Faizak yana da hqr da ɗauke kai dan all nasihar da zai sai dai yayi akan matar tasa, haka aka kaita har ɓangaren mijinta aka kaita tana kuka lokacin yana can tare da wani Best friend ɗinsa da yazu daga U.k bayan sun yi Sallama ya nufi ɓangaren sa zuciyarsa fal farin ciki dan zuwa yanzu babu son Moon sai kuma yanzu ya fahimci son da yake mata na jini ne kawai, a zaune ya sameta sai kuka take da ido kawai ya bisa kafin a hankali ya nufi inda take. Turo ƙofar room akai da sauri ta sunkuyar da kanta ƙasa zuciyarta na bugawa cikin ƙasaita da zallar izza yake Kallonta tana zaune inda ya barta Kallonta ya shigayi frm head to toe sai a lokacin yasan ba ƙaramar baiwa Ubangiji ya bawa Moon ba tana tsarin halitta mai ɗaukan hankali duk Namijin daya kalleta, sanye take da ƙaramar rigar daya maƙala mata ta bacci wacce ta tsaya iya cinyoyinta kana iya ganin komai na jikinta laluban inda ta sanya hijab ɗin ta take amma bata gani ba, tunda suka zo ƙasar bai samu damar tarewa da matarsa ba sbd period ɗin daya kawo masa cikas, lumshe idanunsa yay ya buɗe a hankali ya fara takawa kusa da ita kasa mutsawa tayi tana jin sanda ya haɗata da jikinsa yana sauke numfashi cikin ƙasa da murya yace "My Queen kin wahalar dani shanyar ya isa haka" shiru tai masa kafin ya zareta a jikinta yace "Olright jeki alwala" kanta a ƙasa tace "ina da ita" bai mgna ba ya shige bathroom ya ɗaura alwala kana ya fito hijab ya sanya mata kana ya shimfiɗa masu Dadduma jansu yay Sallah raka'a biyu bayan sun idar ya juya ya kalleta itama kallonsa tayi murmushi kawai yay mata kafin ya miƙa hannunsa ya ɗura a saman kanta ya shigayi mata addu'a, sanin tana da iliminta yasa bai tsaya wata wahalar tambayarta ba, miƙe ƙafafuwansa yay ganin yay mata shiru da alama sarautar ce ta mutsa yasa ta turo baki gaba tace "ni bacci na keji" ware idanunsa yay kafin yace "abinci fa?" Girgiza kai tayi tace "I'm full" yace "Sure?" Tace "eh" yace "kada ki tashan cikin dare to" kwaɓe fuska tayi tace "to zanyi bacci" sakewar da tayi dashi yasa bata iya bacci ba'a jikinsa ba sbd sabon da yay mata da kuma ganin babu abinda yay mata, ware mata hannayensa yay alamar tazo tace "to a ƙasa kuma?" Kai kawai ya ɗaga mata bata ce komai ba ta nufi wajansa tare da kwanciya a jikinsa hannunsa yasa ya zame hijab ɗin ita kuma ta zagaye hannayenta a west ɗinsa tare da kwantar da kanta a ƙirjinsa, tunanin yadda zai mata yake shidai kam a yau bazai iya hqr da ita ba, ganin ta fara bacci yasa ya miƙe da ita a jikinsa tare da kwantar da ita kashe hasken ɗakin yay tare da zame rigar jikinsa sosai ya shigar da ita jikinsa yana shafa bayanta tare sauke mata numfashi a fuska hakan yasa ta buɗe idanunta ganinsa a naked itama haka a yadda bata taɓa ganinsa ba yasa duk ta gigice da alamar tambayar take kallonsa shima kallonta yay yace "What?" Baki ta buɗe zata sakar masa kuka yay saurin yi mata gurbi da bakinsa, zare ido tayi shi kuma ya lumshe nasa idon yana jin daɗin bakinta domin har wani garɗi yake masa Idanunta taja ta rufe tana jin kiss ɗin yau na musamman ta yarda Haydar ɗinta is the best kisser ya ƙware wajan sarrafa baki, jin hannunsa na yawo a jikinta yasa tai saurin zare bakinta tana maida numfashi tace "Dad stop" da jajayen idanunsa yake Kallonta kafin a hankali yace "Maimunatou...!" Saurin kallon shi tayi ya daɗe bai kira sunanta haka ba idanunsa yaja ya lumshe Murya kamar ta mai koyan magana yace "Please ki bari na ɗura maki idda ta akanki ki bari na sanya baki ƙwai na a cikin mahaifarki ina da tabbacin a daren yau Ubangiji zai amsa addu'a zai bani zuri'a masu yawa, so dan Allah ki bari na maidaki cikakkiyar mace kamar sauran matan aure" ya ƙare maganar yana ɗura dukkan hannayensa a saman ƙirjinta kuka ta sanya masa tace "Dad tsoro ina ji" idanunsa a lumshe yace "why? Am your husband you don't have to worry Queen Maimunatou" ya ƙare maganar yana manna bakinsa a saman ƙirjinta jikinta ta ne ya ɗauki rawa da sauri ta riƙe kansa tana jin tsigar jikinta na tashi, Yasubuhanallah! Wani Irin sha yake masu wanda bata taɓa tunanin zai mata irinsa ba, gaba ɗaya sallama sa tai domin tasan yau ba zata tsallake tarkonsa ba a wannan lokacin babu inda bakin Deen bai taɓa ba a jikin Queen Maimunatou, sai kuma a yanzu ya ƙara tabbatar da ƙarfin soyayyyar da yake mata, lokacin daya ɗura bakinsa a ƙasanta kamar yadda yay tunani hakanne ya kasance domin nan take ta sakar masa fitsari, baya son ratsa jikinta a yanzu domin yasan ba ƙaramar wahala zata sha ba amma yadda jikinsa ke rawa da yadda Deen ɗinsa take neman agaji yasa ya fara ƙoƙarin ratsa jikin jikinta jikinsa duk rawa yake bakinsa ɗauke da addu'ar kasancewa da ilyali; *_باسم الله، اللهم جنبنا الشيطان، وجنب الشيطان ما رزقتنا، فإنه إن يقدر بينهما ولد في ذلك لم يضره شيطان أبداً)* [ر:141]_ Ya faɗa a dai-dai lokacin da yake ratsa cikin jikinta a kusan tare suka saki kuka yau dai Ubangiji ya nuna masa ranar da yake fata kuma yake mafarkin ganinta, sosai Moon tasha baƙar wahala a wajan Deen bata tunanin abin haka yake sai yanzu ji take kamar yana sanya wuƙa yana yanka mata jiki haka ta keji, zafi da bala'in abun ba zai taɓa faɗuwa a gareta ba. Washe gari da same tana zaune yana bata tea sai dry yake mata ita kuma ta cika tai fam kamar zata fashe dan baƙin ciki kashi duk ya shige mata ga wani zazzaɓi daya fara saukar mata sbd tsabar wahalar daya gana mata tasha wahala iya wahala ajjiye cup ɗin yay yana jawota jikinsa luff tayi domin bata da wajan daya huce jikin nasa sai lokacin soyayyar JALILERH da UNCLE ɗinta ya faɗo ta cikin littafin UNCLE NE, jiya data ƙarasa karanta SIRRIN MU ji take duk duniya babu littafi Mai daɗi da zallar soyayya kamar SIRRIN MU shiyasa take jinjinawa marubuciyar har ranta kuma take tausayin Sheikh har jira take Monday yayi taga ya zata kaya, kanta ya shafa yana zura hannunsa cikin ƙirjinta yace "so gamon jini ne, yayin da jinina ya gamu da naki sai na jini tamkar ana shayar da ni zuma da madara. Ya ke sassanya mai sanyaya zuciyata, farin wata mai haskaka duniyar mafarki na. ya ke sahiba sadanin farin ciki na mai wanke dukkan damuwata tare da maye gurbinta da farinciki. Ya ke tauraruwar taurari haske mai yaye duhu zuma wadda ta kere madi. Hakika so da kaunarki sun mamaye dukkan wani gurbi na cikin zuciyata, ina fatan za ki bani so da kauna domin su ne kawai abincin da ke kawar da yunwar da ke cikin zuciyata ruwan da ke kawar da kishin da ke cikin zuciyata" kallonsa kawai take domin bata taɓa tunanin ya iya wannan kalmar soyayyar ba yana murza Nippy ɗinta yace "You do a million little things that bring to joy to my life. I know fairy tales come true because I have you. There are only two times that I want to be with you: Now and Forever. My six word love story: "I can't imagine life without you." Rungomesa tayi sosai yauta ƙara gas gata love ɗinsa a gareta kallonsa idanunta cike da hawaye tace "Dad dame zan saka maka na sanyaka farin cikin daka sani?" Dry yay mata yana lumshe idanunsa ya nuna mata ƙirjinta da sauri ta ɗaga rigar ta tare da sanya hannunta ta riƙe ƙasan ƙirjinta jikinsa na rawa ya kafa ya fara yi masu wani irin sha, da sauri itama ta sanya hannunta cikin wandonsa ta riƙe Deen dinsay nan da nan suka ƙara birkita junansu ganin yana shirin ƙara maimaici yasa ta Marai-raice fuska. Rayuwa kenan sai da sukayu wata huɗu ciff suna zagaye a duniya Sannan suka sauka a ƙasa Naija lokacin tana da cikinta wata huɗu ciff ta zama babbar mace son kowa ƙin wanda ta rasa Aliyou Eneye Ahuoyza ya kan karagar mulki ya fara gudanar da mulkinsa cikin tsafta da bawa Kowa haƙƙinsa, ɓangaren Sarki Aliyu Al'amin shima tunie yay murabus Faizak ya hau kan kujerar mulki. Suna zaune a Parlo lokacin cikinta yana 9mth haihuwa yau ko gobe wata Jakadiya ce ta zube gaban Deen tace "Allah ya ƙarawa sarki lfya da nisan kwana" ganin yay shiru bai mgna yasa Moon faɗin "Ameen lfy dai?" Kan Jakadiya a ƙasa tace "wasu mata ke zarya tun ba yanzu ba ganin yanzu kana ƙasar yasa nace bari na nema masu iso" baki ya buɗe zai mgn Moon tai saurin rufe bakinsa tace "an basu izini" Kallonta yay tace "Afuwa My King" ganin masu shigowar yasa Deen sakin tsaki kaɗan jikinsu na rawa suka zube suna diɓan gaisuwa Moon ce kawai ke amsawa shikam kwantar da kansa yay a cinyarta yama bar inda suke cikin kuka Yasmin tace "Allah ya ƙara maki lfy dan Allah ki yafe min naso cutar da rayuwarki Allah bai nufa ba gashi cutar da nayiwa wasu ance har abada bazan taɓa haihuwa ba, mahaifata ta samu matsala sbd abinda na dinga aikatawa dan Allah ki yafe min ko zanga dai-dai" kafin tai magana Eki tace "Dan Allah nima ki yafe min kusan nice na haddasa rabin abun naso mijikin kamar raina daga baya na fahimci ba sonsa nake ba kawai sha'awa ce tunda akan ido aka ɗaura masa bom ma kasa yin komai sai mai sonsa da gsku Salmerh ita ta sadaukar da ranta domin ganin ya tsira dana sa dan Allah kuyi hqr" Murmushi kawai Moon tayi tace "Allah sarki kada kuji komai Allah ya yafe mana baki ɗaya" Eki tace "Mijin naki fa?" Tace "kada ki damu ya yafe maku" haka su ka tashi jiki babu ƙwari bayan fitarsu yace "And you mai waccen ta aikata maki" sai lokacin ta bashi labarin komai, Kallonta kawai yay ba tare da yay mgn. A farkon sati na watan 10 Moon ta haifi ɗan ta namiji mai masifar kyau da shiga zcy Lokacin M.k tana da sati wajan uku da haihuwa da itama kuma ta haifi mace Deen yafi kowa farin ciki musamman ɗan daya ɗebo kamaninsa hatta gashin kan irin na Deen ne anyuy shagali sosai kuma sun zaga dangi. After 5years Zaune suke tsakiyar Yaransu Ɗan so na farko mai suna Nuruddeen ana ce masai Prince Noor Shekarar sa shida ciff sai Ɗa na biyu mai suna Arman sai na ukun mai suna Amman duk farare ne kuma maza sai yanzu take ɗauke da wani ƙaramin ciki wanda suke sanya ran samun princess. Sun shagala sosai kafin sukaisu bedroom ɗinsu kowa bed ɗinsa daban duk sai da sukai masu addu'a sannan suka nufi nasu flat ɗin ganin yadda take tafiya duk a ganiye yasa ya ɗaga ta cak sai dry take a haka suka zube a gado suma maida numfashi. Zare mata kaya ya fara yace "tun safe an hanani abinci fisabilillahi har su nake yaran nan su ƙara wayo duk subar ƙasar ko zasu ban Papi ɗinsu ya sarara da matarsa" dry tai masa tana jan sajensa tace "Kishi kake da yaran naka" yace "No at all kawai Nima ina buƙatar Maminsu ai" ya fara yana haɗe bakinsu feedback ta bashi kafin a hankali tace "Thank you!" Yana sakin murmushi yace "for what?" Tace "For everything ka zame min komai a rayuwata kai ne Duniyar Maimunatou bana da bakin gdy a gareka" bai kulata ba yaci gaba da Abinda yake tace "You came into my life and made it a blooming world to live in..... The more you go away from me, the closer I come towards you. ... Love is like sunshine. ... I have never loved the way I love you neither can I ever love any other person than you, my sweetheart, I love you heartily! Ta faɗa tana bashi wani hot kiss... *ALLAHAMDULILLAH I'd like to say to all my fans out there, thanks for the support! And to all my doubters, Thank! you very much because you guys have also pushed me. I just wanna give a big shout out to all the fans out there who have followed my work up until now. You guys are amazing!! Hearing from fans is the best feeling in the world. Wow duk Yadda kuke tunanin zan gode maku abun ya huce haka Jazakallah bilkhair barakallahu fikuuuuuu jazakallahu bilkhair Habibaties 🥰 NIMCYLUV Always be with you thanks for the love and care really appreciate this book is DEDICATED to my Papa Alhaji Sulaiman shu'aibu dagacin ja'oji, Thank you My Shamsudeen (Deen)your love means everything to me Thank you Aliyu Sufyan (Aliyu) thank you ANTY Maimunatou (Moon) thank you my sweet sis (Yasmin) love you Soo much my daughter Khadijertou (Nana khadii) thank you my big bro Bashir (Alhaji Bashir Yahya gidan iko) Thank you soo much ALLAH yaywa rayuwarku Albarka* _A nan na kawo ƙarshen Littafin MOON abinda nai dai-dai Allah ya kaban ladansa wanda nai kuskure Allah ka yafe min, wanda na ɓatawa a masoyana ina neman afuwarsu gaba ɗaya Labarin fiction story ne amma nasan definitely zai dai-dai da rayuwar wasu, so ko yafewa Sis Na'ima_ Daga yau zuwa gobe zan rufe sai da littafin mu SIRRIN MU as 300 daman promo ne sbd masoya Deen da Moon da haka dukkan wanda zai siya daga yau zuwa gobe yana nan akan 300 via 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 ga ƴan Niger suyi mgn ta nan 84506476 littafin SIRRIN MU yafi Moon komai akwai challenge musan ga ƴan uwa mata masu aure so dan haka ku nemi naku duk mace mai daraja da aji ta huce kaya sata sister kada ki zama ƴar son banza da bati ASSOCIATIONS. Daga kan Moon kuma in sha Allah na DAINA free book sbd abinda ake min koda nayi zan barsa iya wattpad dan Allah kuyi following nawa, sannan kuyi share ɗinsa please fisabilillahi bana da Gruops. Bye Nimcy love's you😍😍