*_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 1_ *_Free pages_* ________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv _________________ A tsari da tarihin rayuwa ?ADDARA MADUBI ce. Domin tana sakaka kallon kanka a ?an adam kuma bawan da rayuwarsa ba ikonsa bace. UBANGIJI ya halicci duniya da halittun dake rayuwa a cikinta daban-daban, wanda suke a zahiri, da wanda ya baiwa kansa ilimin sani shi ka?ai. Sai dai a dukkan halittunsa ya tabbatar mana ?AN ADAM mai daraja ne. Musamman idan mukai dubi da ayoyi da suka zo cikin Alkur'ani mai girma. Ê Ê Ê Ê Bawai hakan na nufin sauran halittunsa basu da muhimmanci ba, a'a kai dai DAN ADAM ya baka wannan darajar, ya kuma fifitaka, idan muka duba Suratul Baqarah. Yayin da ALLAH ya ce wa malaÕiku zai halicci khalifa a ?asa (wato Adam), kuma ya umurci su su yi masa sujada, abin da ya nuna fifikon mutum fiye da malaÕiku (sujuda ta girmamawa ba ta ibada ba). Bai barmu a mutanen kawai ba, sai ya rabamu a jinsi guda biyu, NAMIJI da MACE. sannan ya yomu a BA?IN FATA da FARAREN fata. Ya yomu a YANKUNA DABAN-DABAN. Ya kuma banbantamu a ADDINAI DABAN-DABAN. Ba iya nan kawai muke ba, yarukan bakunan mu ma daban-daban suke, ta yanda wani idan zai kwana magana wani bai san mi yake fa?i ba koda zaginsa yake kuwa. Ba'a nan kawai muka banbanta ba, yama wasu ARZI?I, wasu DUKIYA, wasu ILIMI, wasu BAIWAR SARRAFA HARSHE ko yin AIKI tu?uru daga ga??ansu da ?arfin daya azurtasu da shi. Samun ?aya daga cikin wannan bashi ke nuna maka kafi wane DARAJA ba. Dan zai iya yinka mai ARZI?I a DUNIYA, ka tashi talaka a lahira, talauci irin na rasa ?yawawan ayyuka da rashin samun ?ya?y?yawar MAKOMA. Zai iya yinka TALAKA a DUNIYA a lahira ka tashi mai tarin arzi?i da AYYUKANKA da samun kyakkyawar makoma. Zai iya yinka mai ILIMI, a lahira ka tashi ILIMIN bai amfaneka da komai ba domin baka amfanar da kanka da shi ba bisa kyakkyawar hanyar data dace da iklasi a DUNIYA. Zai iya yinka JAHILI, amma ka tashi a ?ya?y?yawar MAKOMA saboda baka cutar da kowa ba a duniya, baka kuma bi mummunar hanyar da zata RUGUZAKA ba wajen yin ayyuka saboda RIYA (Rahama ta ALLAH ce). Wannan ka?an ne daga cikin RAHAMARSA ga bayinsa. Ê Ê Ê A yanda DUNIYA take kamar ?wallon wasa a ido, haka RAYUWAR kowane ?AN ADAM take a NASARA ko FA?UWA. Yanda kwallon ke a hannunka kusa da idanunka babba, haka girman matsalolinka da damuwarka da nasararka suke a zahirin idanunka da ZUCIYARKA. Idan ka harbata nesa da kai takan koma ?arama, haka idan ka yarda UBANGIJI shine mai ?addarawa da bada sakamako sai ka dinga kallon wannan damuwar taka da matsaloli da jarabawoyi ?ARAMA kamar yanda kwallon nan dake nesa da kai take ?arama. Ê ÊÊ Banbancin kawai girma da ?arantar kwallo a idanu muke ganinta ?wa?walwa ta auna mana. Amma girman jarabawa da matsalolin rayuwa muna kallonsu ne a ZUKATANMU da KWAKWALWAR MU baki ?aya. Ê Ê Ê Bara mu ta?aita domin ku fahimci inda ainahin shimfi?ar tamu ta dosa kai tsaye, dan karmu shagala lokaci na gudu ba kuma mu yake jira ba. Abinda kawai nake so mai karatu ya auna anan minene ainahin RAYUWA? WANENE SHI? MAI ZAI KOMA A WATARANA? MINENE ?ARSHENSA A ?ARSHEN RAYUWA?. Ê ÊÊ Ki yarda, ka yarda a cikin kowace RAYUWA akwai farin ciki, akwai jarabawa, akwai nasara, akwai fa?uwa, akwai ?alubale, akwai mafari, akwai ?arshe, akwai mina aikata mina bari a bayana?. Dukansu kuma suna ?unshe ne a cikin wannan rayuwar taki ko taka guda ?aya tak da ba'a hannunka take ba, yanda ba'ai shawara da kai yayin halittarka ba, sai da ka girma ma kasan wanene kai? Haka baza'ai shawara da kai wajen tabbatuwar wa?an can abubuwan na sama ba. Domin a dukkan ni'ima da rahamar da UBANGIJI ya baka babu wacce kake biyansa da KU?I. Ibada ma idan kayi kai kakema kanka gata bazaka rageshi da komai ba, ba kuma zaka ?areshi da komai ba. Dan haka mu tafi kai tsaye kawai a wannan labari mai suna KI?A A RUWA! MAI MAGANIN DODO. da zaizo gareku a wannan lokacin, mu kuma hango darasin da yake mana hannunka mai sanda akai domin mu fahimta, mu ilimantu, mu nisha?antu, mukuma wa'azantu idan hakan ta kama...... ¥>¥>¥>¥>¥>¥>¥ .....17/5/20013..... Ê ÊÊÊ ......Motse-motse yake ?an yi da surutai cikin barci, har takai wanda ke a kusa da shi yana iya jin komai. Gashi yayi sharkaf da zufa a goshinsa duk da ba yanayi ne na zafi ba. Hasalima wani ?an karan sanyi ake zuwabawa irin mai hazo ?in nan da iska mai kwaso ?asa ta bu?e mutane. Ê ÊÊ Da mamaki wanda ke kusa da shi da littafi a hannunsa yana dubawa ya ?an zuba masa ido, sai kuma ya kai hannu ya ta?a shi yana kiran sunansa amma ko motsi. Littafin hannun nashi ya ajiye, zuciyarsa na ?ara shiga ru?ani da tsoro. Ba wannan ne karo na farko da abokin nashi kuma amini ke shiga cikin wannan halin ba a cikin barci, wani lokacin har sai ka fara fassara al'amarin nashi kamar na mai aljanu, kuma sam ba aljanun bane ba, in dai har zai kwanta barci mai nauyi a ?an shekarun nan da wahala ya tashi bai shiga wannan yanayin na mafarki ba, duk da bai ta?a fa?a masa irin mafarkin da yake yi ?in ba shi ya fahimci mafarkine mai nauyi da ban tsoro.... Ê Ê ÊÊ Sosai ya girgizashi kam yanzu, bayan ya janye bargon da yake ciki kalar army green, tare da shafa masa ruwan gorar dake gefensa a fuska. Wani nannauyan numfashi ya kawo tamakar mai dawowa daga suma, sai kuma ya ?an furzar ya sake jan wani ka?an kafin ya bu?e idanunsa a hankali. Ê Ê Ê Masha ALLAH na ambata ganin wasu kyawawan idanu tamkar ba na namiji ba. Da farko abokin nashi da shima ke kallonsa ya zubama ido, sai kuma ya kauda gefe yana yun?urawa ya tashi zaune yana jingina da jikin tantin da suke ciki. Riga ce armless data kama ginannen jikinsa kalar army green, sai wando 3-quater irin kakin sojoji. Duk da a zaune yake kallo ?aya zai tabbatar maka da sojan ne na gaskiya kuma tsayayye, dan kuwa jikinsa irin na lafiyayyun tsayayyun jaruman sojoji ne da zasu iya tunkarar kowane harmutsi musamman na nuna ?arfin ?wanji. Ê Ê Ê Abokinsa da ya zuba masa ido ya ?an girgiza kansa, sai kuma cike da kulawa ya ce, ÒDa ace ina da damar matse bakin nan naka da baya son motsawa yayi magana da nayi hakan dan sanin wane irin mafarki kakeyi a shekarun nan, dake saka ka a wannan yanayin, *_Zak-Shadow_* duba fa yanda kake zufa tamkar wanda yake a filin daga, amma kuma akan mafarki, wannan al'amari na bani mamaki da tsoroÓ. Ê Ê ÊÊ Wani ?an kallon fishaa yay masa slowly da idanunsa ya kuma janye, batare da yayi maganar da yake so yayi ?in ba ya mi?e abinsa. Nace oh oh! Wato fa da gaske a sojojin ma akwai SOJA, akwai kuma SOJI. Kai daka kalla wannan kasan yaci sunansa na Zak-Shadow, har hamar ya dace a ?ara masa da ILIYA ?AN MAI KARFI. Dan kuwa mazan faman ne fa a mazansu da kayar da su ?asa sai an ha?a da babban shirin ha?in gwiwa. Cikin yanayinsa na rashin gaggawa da hayaniya ya saka tausasan slippers ba?a?e dake a gaban gadon daya tashi, batare daya sake kallon abokin nashi da yay tagumi yana binsa da idanu ba ya nufi ?ofar tantin da suke ciki, sai da ya ?an ran?wafa sannan ya fice. Ê Ê Babbar magana, jeji ne iya jeji da babu alamar wani gari ko motsin halittu na mutane a kusa. Idan ka cire ?an sansanin da suka kafa nasu na sojojin mai Tanti biyar kacal. Uku manya ne sosai da zai iya cin sojoji da yawa. Guda biyun sune ?ananu madaidaita. Guda ukun manya da ?anyan ?aramin suna a kusa da juna ne, ?ayan da Zak-Shadow ya fito a ciki yana gefe guda ne a ware ?ar?ashin wata ?ya?y?yawar bishiya ?atuwar gaske. Sosai garin yayi hazo na yanayin sanyi har baka iya hango abinda ke ?an nesa da kai da ?yau koda bishiyoyi ne, a gurin yashine shimfi?e mai ?yau da ?aukar idanun mai kallo, ga tsafta, dan gabansu ka?an akwai ruwa kwance dake rayuwa a wajen, dan haka ya zama matattara dabbobin jeji dake zuwa shan ruwa, wani lokaci kuma harda masu ha?ari amma suka zo suka kafa sansani a wajen saboda ?arfin hali irin na soja. Ê Ê Ê (Sojojinmu ALLAH ya ?ara muku lafiya da nisan kwana a duk inda kuke??). Ê ÊÊ Babu yawan sojoji a waje, dan basufi a ?irga ba dake ?an kai-kawo da bindigu a hannu sai wasu a zaune, da alama ?an jiran kota kwana ne. Ê Ê Ê Ê Fitowar Zak-Shadow ya saka wanda ke jikin tantin daya fito nutsuwa da sauri, tare da ?amewa yayi salute nashi cike da girmamawa yana sake risinar da kai ?asa, dan da gaske Zak-Shadow zakine a wajen na sama da shi ma ba na?asan kawai ba. Idanunsa kyawawa masha ALLAH ya zubama sojan na sakanni, sai kuma ya maida ga sauran da ?amshinsa ya fargar da su, suma duk sun nutsu, wasu a cikinsu jikinsu har tsuma yake yi. Jin shakkar Zak-Shadow a jinin duk wani matashin soji daya sanshi yake, badan ya kasance azzalumi ba, sai dan kasancewarsa tsayayyen mutum da baya ?aukar shirme akan aikinsa da gaskiyarsa, kana take doka ko gaskiya ya ?allaka ya ?ora ga?a-ga?a wannan abu ne mai sau?i a wajensa. Ê ÊÊ Sai da ya gama ?are musu kallo tsaff batare da yace uffan ba yay wucewarsa cikin takun bajinta na ma'abota ?arfin jiki. Numfashi suka shiga saki a hankali, dan tunda ya fito kowa ya ri?e nashi a ma?oshi gudun shiga tarko. Sai kuma suka shiga ?an kallon juna suna gulma da idanu, dan bu?e baki dai ayi magana tamkar taro match ?in da babu yawan ?an wasa ne..........??? Ê ÊÊ _(??To bana kuma wa muka kwaso ne? Nima fa masu karatun wannan Zak-Shadow ya fara razana ni??, kota yaya labarin ma zai rubutu oho????. Kudai kuyi addu'a kawai kar ku ji ana karya Bilyn ku ga?a-ga?a ana ?orani??.)_ Ê Ê ________________?? _Zaku samu wannan Littafi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA)_(VIP 1000 CFA)* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ya gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 2_ __________________ IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema id Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? ________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv __________________ ........A gaban ruwan nan da kowa yasan wajen zuwansa ne in har ba suna akan aiki ba ya iso, ya ?an bi wajen da kallo cike da nazari, sai kuma a hankali ya furzar da huci mai ?an nauyi da nuna damuwa. Dai-dai nan wani matashin soja ya iso wajen hannunsa ?auke da roba cike da dawa. ?an kallonsa Zak-Shadow yayi, sai kuma ya mi?a hannu ya amshi roban dawar alamar baya bu?atar wata magana. Cikin girmamawa sojan ya bashi, ya juya yabar wajen. Tamkar tsuntsayen dake rayuwa a wajen sunji ?amshin dawar ne, sai gasu suna sauka ?aya bayan ?aya a gabansa. Karo na farko yay wani ?an murmushin gefen baki, tare da ?ibar dawar a hannunsa ya shiga watsa musu, ai kafin wani ?an lokaci tsuntsaye kala-kala sun cika wajen, shiko yana cigaba da watsa musu dawar. Abin sha'awa harda masu sauka akan kafa?arshi. Dan dai-dai nan ma wata ?ya?y?yawa mai adon ja da blue a jikinta ta taso fiirrr ta sauka akan kafa?arsa ta haggu. Juyawa yay a hankali ya zuba mata ido, kai da ganin kallon da yake mata kasan tunaninsa ya tafi wani waje ne kuma daban. Ê Ê Ê Ê Mafarkinsa ne ke dawo masa daki-daki tamkar Film da ake kallo zaune a cinema. Ba yau bane farko a garesa yin mafarkin, amma duk sanda yayi yana koma masa ne kamar sabo, kamar kuma a ranar ya fara yinsa, ga mafarkin a duk sanda zai yi shi cikin maimaita masa kansa yake abin kamar wani sihiri koma mi zai kirashi oho. Shekararsa bakwai da wasu watanni kenan da fara wannan mafarki, tun daga randa suka fara shigowa wannan jeji (2006) akan aikin da suke kai har zuwa yanzu lokacin yana ma a matsayin Major. Sun yo nisa sosai da jejin sukaci karo da wasu gayyar mata tafe da kayayyaki a kansu har da yara anata raira wa?ar aure, ganin motocinsu da kayan jikinsu na kakin sojoji ga bindigu a hannu ya saka mutanen firgita suka shiga watsar da kayan kansu suka kwasa da gudu, masu ihu nayi masu kururuwa nayi. Sai mace ?aya mai tsohon ciki data tsaya cak a hanyar, lallai itama a tsoracen take, sai dai da alama bazata iya gudun bane ba saboda ciki. Idanunta a rufe suke ga zufa ta gama wanke mata jikinta dake rawa. Duk abin nan dake faruwa kallo ?aya yay musu ya maida kansa ga jaridar da yake dubawa, sai da abokinsa, koma ace amini da ya zama ?an uwa na jini dake gefensa a motar da suke su biyu rak sai driver ya furta, ÒIkon ALLAH irin wannan cin gudu kamar kunga dodanni! Ita kuma wannan halan cikin jikinta ne ya hanata gudun..?Ó Ê Ê Ê A karo na biyu ya ?an ?ago a hankali jin furucin Imran ?in, akan matar dake tsayen ya sauke kyawawan idanun nasa da kullum suke a juye da sirkin ja kamar wani mai afa ?waya, baya ganin fuskarta saboda ta juya musu baya, atamface a jikinta kalar blue da zanen barewa yallow. Zanen atamfar shine a matsayin gyale data lullu?a, sai fanteka madaidaiciya a kanta dake ha?e kusan guda goma. ?afarta takalman dan?o ne da ake kira ?an-madina suma blue. Tunaninsa ya katse sakamakon fitar wani yaron sojansu inda matar take yana mata tsawar data sakata daburcewa har tana neman zubar da kayan kan nata. Shi kansa baima san ya ?alle murfin motar ba ya fita, sai ganinsa yay kawai a gabansu. Yaron sojan ya ?ame da sauri yana salute nashi, sai kuma ya nuna matar cike da takaicinta zai fara masa bayani kawai sai yaga ya ?an du?a a gaban matar. Ba shi dake tsaye inda suke ba har wa?an da ke mota sai da suka firgita, ai tuni suka shiga rige-rigen fitowa a motocin harda Imran, yo oga kwata-kwata ya fito su ubammi zasu jira yi kuma. Zak-Shadow dake a gaban matar cike da tsigunnon ?asaita ka?an ya motsa lips ?insa ya ce, ÒKiyi ha?uriÓ. Da wani kalar sauri ta ?ago tana kallonshi, dan gaba ?aya ta gama ?arasa susucewa tunda ya du?unnu gabanta, sai taji ma ai gara na farkon da wannan mai kama da mala'ikan ?aukar ran. Kalmar ÔKiyi ha?uriÕ daya ambata ta matu?ar jijjiga mata zuciya kwarai da gaske, dan ba abinda tai zato ba kenan. Numfashi ta sauke mai nauyi, sai kuma cikin sanyin murya da rawar baki ta ce, ÒKu su waye dan ALLAH? Dan bamu ta?a ganin irinku a wannan yankin ba shiyyasa sauran ?an uwana suka firgitaÓ. Ê Ê Kallonta kawai yake baice komai ba, fin minti ?aya kafin ya furta amsar da kowa baiyi zaton zai batan ba. ÒMu sojoji ne, masu bada garkuwa ga al'umma da ?arfin ikon ALLAH.Ó Ê ÊÊ A mamakinsa sai yaga tayi murmushi mai ?ayatarwa tana ?ara sauke ajiyar zuciya da sharce zufar data ji?eta da mayafinta. Ta ce, ÒALLAH sarki, lale marhabun da shigowarku wannan yankin namu, dama haka sojojin da muke ji ana fa?a a redion Tanimu suke?. Lallai yau na yarda SOJA MAZAN FAMA, SOJA GA WUTA GA YA?I. ALLAH ya ?ara kareku bisa ?yawawan aikin ku, ya baku nasara da kariya daga duk wasu mugaye. Tunda na fara jin labarin aikin ku nake fatan ALLAH yasa na haifi ?a namiji idan Tanimu zai tafi birni yaje da shi ya saka shi a makarantar sojoji shima ya zama soja. Amma tunda yau har gaku a wannan yanki namu in sha ALLAHU in dai namijin na haifa zan nemoku a wannan jejin ko bada?e ko ba jima na baka amanar yarona ka koya masa wannan aiki na jarumai. Dan daga ganinka kai mutumin kirki ne jarumin kwarai ?an gaskeÓ. Ê Ê Ê Karo na farko ya kai idanunsa akan cikin nata da yay girma sosai, sai kuma ya kauda kai batare daya ce komai ba, anutse ya mi?e gaba ?aya yana mai tura hannayensa cikin aljihun wandon kakinsa na soji, daga sama kuwa riga ce ba?a t-shirt data kama ingarman jikinsa, yanda yay zanzaro da belt ya bama shafaffen cikinsa bayyana kwance a rigar luf. Tabbas suffarsa itace ta asalin Zaki da ake fa?a. Ê Ê Ê ÒALLAH ya saukeki lafiya, mun gode da addu'ar ki garemu. Zan zo da kaina amsar amanarki! Ku bata ruwa, a ?arbi address ?intaÓ. Yay furicin ?arshe da umarni yana barin wajen. Ba ?aramin mamaki abin ya bama sauran sojojin ba, hatta da aminin nashi Imran kuwa. Duk da dai kowa yasan Zak-Shadow a kallon nesa ne zakai masa ganin mugu, dodo mai firgitarwa koda a kallo ne, amma yana da tausayin na ?asa da shi da sassauci ga mata, dan ko macen soja ce tai masa laifi yanda yake mata hukunci ba daidai yake dana namiji ba. Kamar yanda ya bada umarni sun bata ruwan roba da aka ?akko a mota, sun kuma tambayeta garin da take ta fa?a suna rubutawa. Sannan suka taimaka mata ta tashi daga fa?uwar da tayi na firgita. Sojan da yay rubutun address ?in nata ya mi?awa Imran cike da girmamawa, amsar takardar Imran yayi ya saka a aljihu kawai, sannan yay ma yaran umarnin su koma motoci, dan tuni shi mai gayya da aikin ya koma ciki abinsa. Haka suka wuce suka cigaba da tafiyarsu suka bar wannan mata mai tsohon ciki nabin motocinsu da kallo har sai da suka ?ace mata. Tun daga ranar bai sake bi takan zancen ba, sai dai a daren kwana goma sha shida da ha?uwa da su yay mafarkin ta haihu tana mi?o masa jaririn. Abin kamar wasa ya cigaba da maimaita wannan mafarki akai-akai, kuma koda yaushe irinsa yake maimaitawar babu canji. Gashi a ?alla yanzu shekara bakwai kenan da wata har biyu..... _______________ FAZANAMS MULTIPURPOSE PLC. *_Ina masu neman ayi musu souvenirs Na bukukuwan su dana shagalin bikin birthday da dukkan wasu taruka?_* *_Ina masu son ayi musu abinci Na gargajiya da abin sha Don farin cikin taronku?_* *_Maza ku garzayo to ga Dama ta Samu a FAZANAMS MULTIPURPOSE PLC_* _Muna yin abinci Kamar: Masa, Dambu, Alkubus, Dashishi, Dan wake, Alala, Biski da sauran su da Miya Kala Kala ??????????????????_ *Sannan Muna yin: kunun Aya, Zobo Mai flavour Kala Kala, Kunun tsamiya, Kunun gya?a, Tamarind drink, Kunun Zaki da sauran su???????????????????? _Sannan Muna yin party packs na Yara da manya haka zalika Muna yin snacks Kamar samosa, spring rolls, doughnuts, cincin Mai kwakwa, Mai flavour Kala Kala da sauran kayan makulashe irin Aya Mai sugar da Mai gishiri, Muna yin kwakumeti, Muna alawar Madara, iloka, ridi da sauran su.????????????????????????_ *_Muna yin abincin sadaka ga Mai bukata muna nan a area 2 Abuja_* kuna iya tuntubata a wannan lambar?? *08094186230* _Whatsapp Ko Kira._ _________________ Ê Ê ÊÊ ?an motsin da wayarsa tayi ne ya sashi sake furzar da huci, sai kuma ya sauke hannunsa dake cikin dawar nan ya cirota daga aljihu yana dubawa. Kallon wayar kawai yake babu wani yanayi dake nuna kirane ke shigo masa ya kamata ya ?aga, harta gama ta yanke, sai kawai yay ?o?arin maidata aljihun, amma hanzarinsa ya katse saboda sake motsawar data shiga yi a karo na biyu. Yanzu kam hannu ya kai ya wani murza goshinsa, kafin ya sake ?aure fuska babu alamar wasa sannan ya kai wayar kunne alamar dai da gaske kiran nashi akeyi.. Ê ÒHallo. My D!Ó. Wata zazza?ar murya mai sanyi da kwantar da kai ta fa?a daga can. Shiru babu alamar zai tanka, da sauri ta ce, ÒOh I'm sorry dear. Assalamu alaikumÓ. Ê Ê Ê Ê ÒWa'alaikissalamÓ. ÊÊ Karo na farko jarumar muryarsa ta bayyana cikin bu?a??en sauti da ?arfin lafazi irin na maza marasa son wasa da lokaci. Itama sai ta ?an ?ara kwantar da murya ta gaisheshi. Maimakon amsawa tambaya ya jeho mata a kausashe. Ê Ê Ê ÒKiran na miye?Ó. Yanzu kam murya ta raunana kamar zatai kuka, ta ce, ÒHaba My D. Shike nan abu baya wucewa a wajenka, na baka ha?uri, na tura maka sa?o amma duk ka share ni. Dan ALLAH kayi ha?uri, nayi kuskure kuma na yarda nayi ina sake neman afuwa. Wlhy ni kewarka ma nake yi dan ALLAH kazo gareni, wata biyu fa ba sati biyu bace.Ó Ê Ê Ê Shiru yayi bashi da alamar tanka mata, har sai da ta fara kuka ?asa-?asa tana cigaba da ro?onsa da ban ha?uri sannan ya motsa lips da ?yar ya furta, ÒNajiÓ. Ê Ê ÊÊ Baiwar ALLAH, dariya ta farayi cike da farin ciki, sai jera masa kalaman soyayya take masu za?i da taushi dake nuna tsananin kewa da begensa da take ciki. Shi ko ya?i ya ?ara cewa komai. Cike da sake kwantar da kai ta ce, ÒNa fa?ama Ummie?Ó. Ê Ê Ê ÒNo!Ó. Ê ÒAmmafa itama tana kewanka D. Haka ma su Biebah kullum zancen ka ne a gidan nan, yau tunda na shiga hiranka kawai mukeyiÓ. Ê Ê ÊÊ ÒUhmm!Ó Ê Kawai yace. Bata damu ba ta cigaba da masa labarin ?annen nasa, sai kuma ta koma na yaran dake tare da ita. Shi dai nashi saurare kawai, sai dai fuskarsa ta ?an sassauta ka?an ba kamar farko ba. Hakan na nufin koma wacece tana da muhimmanci a gareshi. Ya jima suna wayar kafin network ya fara rawa, kasancewar inda suke sai a hankali dama. Wayar ya maida aljihu, sai kuma ya ajiye robar dan dawar ta ?are duka. Jejin ya shiga bi da kallo irin na nazari, kafin ya bar wajen gaba ?aya ya koma cikin tantin da ya fito ?azun..........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 3_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? _____________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ____________________ ........?agowa Imran dake zaune a study table yana duba wasu takardu yay yana kallonsa. Shi ko kallo ?aya yay masa ya ?auke kansa, zama yay a bakin gado ya jawo takalma daga ?asan gadon, batare daya kalla Abbas dake cigaba da kallonsa ba har yanzu ya ce, ÒZanje gidaÓ. Ê Ê Ê Ê ÒGida kuma? Lafiya dai ko?Ó. ÊÊ ÒKawai zanje ne!Ó. Ya fa?a a ta?aice. Abbas yasan amsar ke nan, amma sai yay shiru yana kallonsa da nazari. Eh yasan in dai yace zai je gida akwai dalili, sannan sai ya tabbatar babu wani ?alubale da zai bari mai girma a inda suken, amma haka kawai shi sai a yau sai yaji kamar tsoro ya tsarga masa akan tafiyar tasa, sai ya kasa cewa komai. Dai-dai Zak-Shadow dake ha?a bindiga shima ya ?an ?ago ya kalla Imran ?in, ganin yanda ya zuba masa idanu sai ya sake tsu?e fuska ya ?auke kansa. Imran yayi murmushi, dan yasan ya tsani kallo. Cike da tsokana ya ce, ÒAnya ba kewar Madam bace ke tsikarin ka?Ó. Ê Ê Ê Bai kula tsokanar da yake masa ba, kansa ya ?an girgiza kawai yana zuwa gab da shi ya ciri ?aramar takarda ya ?auki pen yay gajeren rubutu. Batare da yayi magana ba kawai ya tura gabansa ya nufi barin wajen, sai kuma ya juyo yana kallonsa, cikin ?age gira sama ya furta, ÒKa rage sa ido Imran, idan nayi kewar laifi ne?Ó. Ê Ê Imran yayi dariya da fa?in, ÒA'a bakai laifi ba MAZAJEN FAMA, maza jeka ka ?abba?a sunna abinkaÓ. ÒALLAH ya shiryekaÓ. Cewar Zak-Shadow. Imran ya amsa da amin yana ?aukar takardar ya fara dubawa. Ê Ê Ê Ê _ÒBana son kowa yasan na fita, kamar yanda na fa?a maka 2 days ne, Kar abar ?ofar yamma a bu?e, dan ha?arinta yafi na sauran ?ofofi ka sani. Imran idonka ya zama sosai akan yaran nan da dukkan Captains ?in kowanne sansani, sannan duk motsin da bai muku ba na sani, komai ?an?antarsa._ Ê ÊÊ Takardar Imran ya ajiye ya juya yana kallonsa da fa?in, ÒBabu damuwa in sha ALLAHU. Amma dan ALLAH ka biya ka sayo min kilishi da gya?a. Zan sa a kawo maka sa?o daga gida ka taho min da shi..Ó Ê Ê Ê Wani kallo ya ?ago ya zuba masa, Imran daya san ma'anar kallon sai ya kwashe da dariya. ÒMaida wu?ar, ba ?an aike zan maidaka ba ai ALLAH naceÓ.Ê Ê Ê Ê A karo na farko Zak-Shadow ya ?an saki wani murmushi gefen baki yana ?auke kansa da ?an girgizawa. Shima Imran ?in murmushin sa ?ara fa?a?a yayi. Yana matu?ar son aminin nasa, kamar yanda kowa yasan shima Zak-Shadow na sonsa matu?ar so ma kuwa. Dan shi mutum ne mai ra'ayin ri?au, idan baya yinka, baya yinka kawai. Idan ya soka kuma, to da gaske son naka yake. Mutum ne tsayyaye akan ra'ayi, kuma ?an kai tsaye, baya iya kawaici akan duk abinda bazaiyi ba kuma baya bu?ata. Idan har yace maka (eh) to ÔehÕ ?in ce koda za'a kashesa, idan kuma yace (a'a) tofa Ôa'aÕ ?in ce. Zak-Shadow yasha ba?ar wahala a lokacin da suke yaran soji saboda wannan taurin kan nasa a hannun manyansu. Dan a shekararsu ta biyu da fara aiki har zaman prison na sojoji yayi na wata shida saboda wata tirjiya da yayi akan umarnin wani ogansu. An azabtar da shi matu?ar azabtarwa a lokacin, dan bayan ya fito ma mutane da yawa sunyi zaton bazai sake rayuwa mai tsaho ba, amma da yake rayuwa ta UBANGIJI ce sai gashi ya mi?e, mi?ewar data zama sanadin jajircewarsa a yanzu. Dan azabar da suka bashi sai ta zama kamar sun sake busar masa da zuciya ne ta yanda bai jin shakkar tunkarar kowane irin ha?ari na rayuwa, daga nan kuma nasarorinsa suka fara bayyana har zuwa matakin da yake a yau. Ê Ê Ê ÊÊ Shi Dodo ne a idon wanda bai san ainahin halinsa ba, saboda a kallon fuska kai tsaye zaka kirashi mugu ne. Baida fara'a, bai san wasa ba koda da aboki ne. Duk wanda kaga yace maka yaga yana dariya lallai ya kai ai masa barka. Yana magana idan yaso, idan kuma bai so ba zaku iya kwashe awanni tare koma sama da haka bakinsa bai furta komai ba na hira sai dai kaji yana karatun Alqur'ani. Dan kuwa yana da addini sosai, hakama ilimin addinin. Tabbas da ace bai zama soja ba sai dai a kirashi malami, a yana sojan ma yana koyar da sojoji ilimin addini, kuma yana musu majalisi, sannan yana cigaba da neman nashi ilimin shi kansa. Ê Ê Ê Sai dai sirrin da mutane basu sani a kansa ba sai shi amininsa da mahaifiyarsa shine ha?uri. Zak-Shadow mutum ne mai ha?uri kwarai da gaske. Sannan mutum ne mai adalci da son tsayawa akan gaskiya komai ?acinta. Yana da tausayi matu?a musamman akan mata da yara. Zai iya saida rayuwarsa akan su. Sannan yana da kishin addini da yankinsa. Dan shi kai tsaye ma zai ce maka yana fara jin kishin yankinsa ne kafin ?asa gaba ?aya.... Ê Ê Ê Ê ÒKa dinga tunani kamar wani maceÓ. Ê Ê Bu?a??iyar muryarsa ta dawo da Imran daga doguwar tafiyar tunanin da yayi. Cikin ?an sauke numfashi yace, ÒAi tunaninka nake yiÓ. Ê Ê ÊÊ ÒRashin aikin yi ne yay maka yawa da har zaka zauna tunani na halan?Ó. Ê Ê Cewar Zak-Shadow yana ficewa a tantin. Tashi Imran yay yabi bayansa. Kamar ?azun yaran sojin suka shiga kamewa da sake nutsuwa waje guda. Yanzu kam sunfi ?azun yawa. Da alama wasu dama suna a cikin tantunan ne shiyyasa. Inda yake zaman yin alwala ya nufa, hakan ya tabbatar musu lokacin la'asar yayi, ruwa aka kawo masa shi da Imran, suma suka shiga haramar yin tasu musulman ciki kenan. Wanda ba musulman ba kuma suka amshi duty ?in zagaye wajan. Koda suka idar da sallar shi da Imran sansanin suka bari gaba ?aya, sun jima kafin can su dawo suna hirarsu. Wajen wani ?an bukkan kara dake gefe suka nufa, koda ya bu?e buhun da akayi labule a bukkar wasu irin gar?ama-gar?aman karnuka ne marasa ?yawun gani, sai dai kallo ?aya kai musu dole ne hankalinka ya tashi, dan babu tantama wa?an nan idan suka kama mutum sai kufan jinin jikinsa amma ko ?ashi bazasu bari ba, dan marabarsu da zakuna ?alilanne. Aiko suna ganinsa suka fara zallo da haushi kamar wanda suke gaishe shi. Ê Ê A mamaki na sai naga ya ?aga musu hannu yana fa?in, ÒGood Afternoon my BoysÓ. Ê Ê ÊÊ Wani haushin suka ?ara yi a tare kamar masu amsa masa. Imran yay dariya da fa?in, ÒKama yaran nan naka training mai wahalar gaske. Idan suna wani abun sai ka rantse mutane neÓ. Ê ÊÊ ?aramin Murmushi Zak-Shadow yayi da ?an ta?e baki. Idan yayi murmushi ?yau yake masa, maybe shiyyasa baya son yi. Sun jima a wajen karnukan sannan suka fito, lokacin duhun magriba yayi. Yanzu kam sojoji ne sosai a camp ?in, gaba ?aya sun fito daga tantunansu, ashe a ?azun wasu basa wajen shiyyasa, wasu kuma na barci, dan maimakon barcin dare su na rana sukeyi saboda tsaro. Tunda Imran da Zak-Shadow suka fito gaba ?aya wajen yay tsitt kamar an musu tsawa, kowa ya nutsu. Kallo ya bisu da shi kaf ?insu, a ?alla sun kai su ?ari, dan wasu basa a cikin sansanin a yanzu suna kan aiki a cikin jejin tako wace kusurwa. Wanda ke nan tare da shi bazasu wuce ?ari ba. Wucesu yay ya zauna kan dutsin da yake zaman yin alwala akoda yaushe, ai da sauri wani ya kawo masa ruwa dan in dai kaga ya zauna a wajen alwala zai yi. Daga nan kowa ne ya fara ?o?arin yin alwalar, sai wanda ba musulmai ba suka sake amsar dutyn zama garkuwa a yanzu ma kamar dai ?azun. Sanin yau zai bar jejin kuma baya son su fahimta sai ya ce yanzu ma Imran ya jasu salla. Hakan baisa sun zargi wani abu ba suma, dan yana yin hakan a kowane lokaci, ba oga Imran ba har a cikinsu yaran masu addinin kan jasu salla, duk da dai duk wanda ke a ?ar?ashin Zak-Shadow duk iskancinka da sakacinka ga ibada wlhy sai ya saita maka haukan kanka. Dan in har kana cikin tawagarsa bakai ba wasa da salla, ba kai ba shaye-shaye koda na sigari ne kawai, bakai ba zama da jahilci dole ka cigaba da neman ilimin addini, shiyyasa ma ya saka musu ranakun karatu, bashi kuma ka?ai bane malamin harda wasu a cikin yaran masu ilimi na koyarwa suma, sai dai in ana kan matsannacin ya?i ne. Hakan yasa Alhamdullah hatta wanda ba musulmai ba a cikinsu zaka gansu a nutse. Dan in ma kace zaka bijire kayi jikinka ne zai gaya maka a hannunsa.. Ê ÊÊ Bayan sunyi sallar magriba Imran yay musu nasiha kamar yanda suka saba, har zuwa lokacin isha'i. Bayan an idar kowa ya mi?e suka kasu group-group dan kowa da abokansa da kuma abokan maganarsa suka kunna wuta suna hira, wasu na cin abinci. A lokacin ne Zak-Shadow ya sulale ya bar jejin, barin da da yasan sakamakon da zai so da shi da bazai yi ba. Dan kuwa tabbas wannan barin shine mafarin wata babbar ?addara da alkalami ya jima da rubutata a cikin rayuwarsa tun yana cikin Ummiensa.........??? ÊÊ *_Wace ?addara ce wannan? Mizai faru? Mike shirin faruwa ne da Zak-Shadow ??. Ya labarin mace mai ciki kuma? Wace rawa zata taka mana a wannan labarin?. Amsar ku na cikin labarin KI?A A RUWA MAI MAGANIN DODO. Kada ku bari a baku labari. Dan ni kaina Bilyn ku labarin nan tsumani yake yi??????._* _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 Fcfa)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ya gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 4_ *_Free page_* _______________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya??. __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ____________________ .........Gaba ?aya hankalin yaran sojojin ya raja'a akan ta?i da jin ?umin wutar da suka kunna. Amma shi yana gefe a saman wata bishiya ko tsoron dare baya ji balle wasu halittu daka iya fakewa a bishiyar koma aljanu. Shi ?in ?aya ne daga cikin amintattun yaran Zak-Shadow, dan haka duk wani motsinsa na yau da kullum zuwa yanzu ya haddace shi. Yakan fahimci yaren idanu daga Zak-Shadow, ya kan fahimci na gangar jiki harna ?abi'a. Tun lokacin daya kai masa dawar daya zubama tsuntsaye ya fahimci akwai damuwa a tare da shi, dan haka ya la?e yana nazartar shi, sai kuma akai sa'a aka kira wayarsa a lokacin, dan haka duk wayar da yayi acikin kunnensa take, duk da ba wani surutu ya zuba ba, amma da yake yana ankare da sai ya saka ma komai alamar tambaya. Sai kuma gashi da za'ayi sallar magriba yaga Major Imran Abbas ne yaja sallar, dan haka zuciyarsa ta bashi Lieutenant Colonel na shirin barin jejin kamar yanda ya saba fitar ?adda sawu da tunanin basa fahimta. Eh tabbas basa fahimtar, dan a duk sanda suka daina ganin gilmawarsa kawai abinda zuciyarsu ke basu yana zagayen sauran sansanin ne ko meeting da sauran jagororin sansanin wato Captains, dan yakan yi hakan akai-akai. Dan kuwa runduna guda ce a ?ar?ashinsa dake rarrabe a cikin jejin da suka kai a dadin dubu ?aya da wani abu, kuma shine Boss gaba ?aya da suke ?ar?ashin umarninsa, Major Imran Executive Officer, sai Captains da su na ?asa, duk da dai suma yaran hawa-hawa ne, kamar shi yana cikin Lieutenants. Akwai Sergeants na ?asansu, akwai kuma Soldiers (rank-and-file). Tun asali tun fari shi dama ya shiga aikin soja ne badan kishin ?asa ba, dan kamar an ?ir?ireshi ne saboda manufar da yake akai a yanzu, kafin ma ya shigo aikin an bashi horo na musamman ta yanda yake iya duk wani aikin munafunci da le?en asiri cike da wayo, musamman akan Zak-Shadow a yanzu, kuma yana da tabbacin akwai ire-iren sa ma dan bashi ?aya bane kuma suna tare da Zak-Shadow ?in kusa sosai dama wasu manyan jami'ai irin Zak-Shadow ko na sama da shi harma dana ?asa da shi batare da su sun sani ba. Koda yake kwanaki an ta?a kama ire-iren nasu aka kuma hukunta shi da hukunci mai girma, dan amanar gidan soja ta wuce tunanin mai tunani, su kansu a lokuta da dama suna wannan she?ancin ne a tsorace, matu?ar tsoron gudun randa zata tashi musu. Amma ma?udan ku?in da ake biyansu da shi na tunzurasu da assasa gur?ataccen tunaninsu da jagorancin shai?an. Balle shi dake a ?ar?ashin babban ZAKI, dan bafa a banza aka saka ma *_ZAK-SHADOW_* ?in wannan sunan ba a gidan Soja, Zakin ne na gasken gaske da ya ciyo sunan tunma a asalin sunan yankan sa. Maybe shiyasa ma sunan ke da tasiri sosai a rayuwarsa da ?abi'arsa. (ALLAH ya ?ara kare ku jami'anmu a duk inda kuke??. Kai mutane na ku ba MAZAJEN FAMA jinjinar ban girma mana????, a ha?a musu da kirari na musamman kuma, ?arshe a sara musu????). Waya ya zaro daga jikinsa, ?arama ?irar nokia, ya dannama wata number kira. Ba'a ?aga ba sai da ta kusa tsinkewa. Murya ?asa-?asa ya furta, ÒGood evening Sir!Ó. Ê ÊÊ Amsa masa da akai daga can ya sashi cigaba da magana cikin tsantseni da risinar da kai tamkar yana a gaban wancan ?in. Ê Ê Ê ÒSir! Yau ?in nan ya fita. Dan sanda na kai masa dawar da yake zubama tsuntsaye bayan nabar wajen sai na la?e, naji yana waya da matarsa kamar.....Ó Ê ÊÊ Sai kuma yay ?an jimm alamar saurare. Kafin cikin ya?ini da son a yarda da shi ya cigaba da fa?in, ÒTabbas na tabbatar baya jejin nan, dan yau ba shine yaja sallar magriba da isha'i ba. Na duba inda ake ajiye mashin ?insa kuma babu shi, na le?a tantinsu oga Imran ne kawai a ciki, kuma in dai ba ana kan aiki ba baka raba su. Duk da haka na bincika dukkan sauran sansanin kuma an tabbatar min bai je baÓ. Ê Ê Sai kuma yayi shiru. Zuwa can ya sake cewa, ÒYes Sir!Ó. Daga haka ya cire wayar a kunensa yana murmurshi, yasan yau account ?insa sai yayi rawar girgiza kwankwaso saboda manyan kayan da zasu shigo cikinsa akan wannan albishir ?in. Sakkowa yay a bishiyar ya koma cikin ?an uwansa, koda abokinsa da bai san ainahin shi munafuki bane ya tambayesa daga ina yake sai ya nuna ya zagaya ne yin uzuri, dan haka babu wanda ya kula suka cigaba da hirar su...... Ê Ê ÊÊ _____________ Ê A can ?angaren wanda ya kira kuwa yana yanke kiran wata number ya lalubo ya danna mata kira shima. Ana ?agawa ko gaisuwa bai tsaya yi ba ya fara magana kai tsaye. Ê Ê ÊÊ ÒCongratulations Aboki, yau dai mun samu damar da muka da?e muna fako tun a watan jiya, dan na samu tabbacin barin yaron nan jejin yanzun nanÓ. Ê Ê Daga can aka furta, ÒWoow Zak-Shadow!, damar da aka da?e ana jira kace ta samu. Lallai yau rana ce ta musamman a garemu, dan kuwa na tabbatar zamuja kaya iya kaya akan wannan albishir. Ba damuwa yanzu zan sanar da oga kuwa ai ba zancen wasa faka-faka kawai AbokiÓ. Ê Ê ÊÊ Dariya yayi irin ta nasara shima, sai kuma ya ce, ÒOkay hakan yayi,Ê amma abokina kadai tabbar babu matsala ko? Karfa mutanen nan su ci amanar mu. Bayan mun saida ?asarmu sun sami biyan butarsu su zubar damu a banza batare da mun mori komai ba sai dukiya. Kasan fa halin ?an Adam na wannan zamanin da wayo da iya cin amana, sannan mutanen nan a ankare suke komai nasu a tsare yake.ÊYaron nan yaron ?asarmu ne na amana da kowa ke da hope a kan jarumtarsa, ba gidan soji da shugabanni ka?ai ba hatta al'ummar ?asar nan ?aukarsa suke kamar wani WALIYYIN SOJAÓ. Ê Ê Ê Ê ÒMtsoww!! Wato abokina wataran sai naji kana bani haushi. Wai miye damuwarka da batun wata ?asa can, ?asar data kasa gamsar da kai koda da albashin wahalar aikinka, su su minene ma kace duk basu suka so mu kasance a wannan hanyar ba, eh su suka so mana, tunda ai basai sunce muje mu aikata ba, sun gama tattare komai daga su sai ?a?ansu da matansu dake ?asashen waje. Muko an barmu da ?umama kujera basir duk ya gama cinyemuÓ. Ê Ê ÊÊ Dariya sosai wancan ya kwashe da ita, tare da fa?in, ÒWlhy baka da dama, aiko bamace muna cikin masu ?umama kujerar nan ba, dan mumafa tun farko karka manta munja kayan nan gwargwadon iko a gwamnati ta hanyar fakewa da ayyukan mu, kai dai a rufe rufau kawai. Ba lokaci faka-faka ka sanar dasu, kasan Yaron nan shegen kansa ne akwai wayo, komai a ankare yake yinsaÓ. Ê Ê Ê ÒTabbas hakane. Ka bani 5minuts kawai, aikinka ya kammala a wannan ga?ar zakaji alert tare dana yaron shimaÓ. ÒOkay yayi, byeee!Ó. Ya fa?a yana ajiye wayar fuskarsa cike da murmushi, sai dai can ?asan zuciyarsa wani kalar luguden daka take yi. Tabbas yasan wannan halayyar tasu mummunar halayya ce kuma abar ?yama da duk wani ?an ?asa na gari bazai aikata ba koda a wanne addini yake kuwa. Sun rufe jinsu da ganinsu saboda dukiya, sun manta da basu da inda yafi ?asar a wajensu, anan aka haifi kakaninsu, haka iyayensu, suma haka, sun kuma haifi ?a?ansu. Amma sam basa tunanin makomar ?a?an nasu da ?a?an ?a?ansu, su dai kawai su tara ku?i a kirasu masu dukiya. (Lallai UBANGIJI mai rufin asiri ne, dan tabbas da wani zai san wanene ai nahin kai a take zai danneka ya maka yankan rago koda da wu?ar yankan albasar gidansa ce. Amma wata hikima ta ALLAH sai kaita warkajaminka cikin al'umma ana girmamaka batare da ansan girman na riga bane kawai. Anya wa?an nan sunma kansu adalci kuwa?, summa shugabanninsu adalci da a kullum talaka ke ?alubalanta da gazawa batare daya san ba laifinsa bane shi ka?ai, dan da yawan tsiyatakun da irinsu da ba'a tunanin zasu iya dasu ake ha?a kai ayi ba shugabannin da kullum ake kallo da zargi kawai ba. Yanzu kamar dai shi da abokinsa, ba shugabannin komai bane na siyasa, kawai ma'aikata ne a ?asa da suka samu dama ake kuma amfani da damar tasu ake dama ?asar saboda suna son suma su dama da ku?a?e. Anya kuwa bai kamata ace su zauna suma kansu fa?a ba, su tuna zuri'arsu dake rayuwa a ?asar, dan duk iya ?o?arin su na su su barta ai iyaka dai su kwashe iyalansu ba wai zuri'arsu gaba ?aya ba ko??? Wani lokaci irin wa?an nan sai kaga kamar kansu ya toshe. Basa tuna dukiyar a duk ma yanda ka tara sai duniyar daka nema dan ita ta maka tsirara tikk sannan ta turaka cikin ?asa ta rufe ruf ta barka da azabar girbar abinda ka shuka. Dan UBANGIJI baya zaluntar kowa sai bawan daya zalunci kansa......) (Hummm kai dai ka sani zulwa, ni nayi nan???????????????????????) >¥<>¥<>¥<>¥<>¥<>¥< Ê ÊÊ Ê Ê ÊÊ A ?angaren abokinsa shima dai yana yanke kiran ya isar da nasa sa?on ne inda ya dace. Dan kuwa a cikin harkar gaba da gabanta ne. Bu?atar ganinsa da ogan nasu ya bashi ya sakashi shiga canja kayan jikinsa. Sauri-sauri ya kammala ya fice dan yana bu?atar ficewa karma matarsa ta ganshi. Aiko bata ganshi ?in ba sai tashin motarsa taji. Cikin takaici taja tsaki, dan ita tunanin ta da manufarta daban ce kamar dai yanda kukasan mu mafi akasarin mata muke, kullum zargin baya wuce namiji na yawon banza ko hu??a da matan banza a waje kai tsaye idan yana fitar dare, sai dai abinda bamu sani ba wasu mazan ba hakan bane, wasu ?arnar tasu ma tafi ta neman matan, ALLAH dai ya rufa mana asiri ya ?ara tsare mana mazajenmu. (?????? Wannan jinjinar taku ce MAZANMU nagartattu, MAZAN ?WARI kenan kuma MAZAN FAMA a wajenmu, ALLAH ya ?ara baku kariya da tarin ladar ?o?arin sauke hakkokinmu da kukeyi. ALLAH yasa mu da ku duk mu shiga aljanna. ?ammata da zawarawa ALLAH ya baku mazaje na gari mazan fama a gidajen ku kuma. Kai a bama MAZA jinjina tare damu ma MATAN ?WARAI RABIN ADDINI????????????????)...........??? Ê Ê Ê Ê Ê Ê Ê Ê Ê Ê _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 Fcfa) (VIp 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ya gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 5_ *_Last free page_* __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? ___________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .......Falo ne babban gaske, sai dai gaba ?aya an kashe fitulun cikinsa sai wasu candles da basufi uku ba kacal aka bari suna ci, suma a cikin kwalba suke dan haka haskensu baida tasiri mai yawa sosai. Yanayin duhun wajen ya ?oye ainahin fuskokin mutanen dake zaune a cikin falon harma da sirrin tsarinsa, koda yake fuskokinsun ma a rufe suke da facemask ta yanda koda ace akwai hasken wutar baka isa tantance su wanene ba. Cikin wani ?oyayyen harshe suke magana, harshen da babu makamncinsa a ?asarmu. Sai ?an ?arar kofuna alamar akwai abinda ake sha, sai ko room hitter dake basu ?umi saboda yanayin sanyi da ake ciki. (Wa?an nan sune manyan munafukan shai?anci, kowannen su nada la?abin suna, dan babu mai amfani da sunansa na yanka balle kasan ainahinsa a addini ko yanki balle harshen yare. Hasalima gamayyace daga ?angarori ta waje da cikin gida). Ê Ê Ê Ê Ê ?aya daga cikinsu ne ya ajiye kofin shayin hannunsa, tare da yin gyaran murya. Lokaci ?aya abokan zaman nashi duk suka nutsu, tare da maida dukkan hankalinsu garesa. Cikin harshen da suke maganar ya furta, ÒYa kamata muyi abinda ya tara mu, dan bamu da lokaci isashsheÓ. Ê Ê ÊÊ ÒTabbas haka ne Black Spider. Yanzu minene a teburin mu?Ó. Ê ÊÊ Zama Black Spider ya gyara, tare da nutsuwa sosai ya ?auki remote yana dannawa. Hoton Zak-Shadow ne ya bayyana a jikin ?aton majigin daya cinye kusan rabin bango, tsayayyen jarumin soja, da ko'a hoton kasan eh da gaske Gwarzan maza ne, dan kuwa a cikin uniform ?in aiki yake, alamu kuma sun tabbatar yana kan aiki akai masa hoton batare daya sani ba, hakan kuma bai hanashi fita da ?yau ba kuma tartar har kwarjininsa na dukan zukatan ma?iya koda basu bayyana a fili ba. Amma yanda duk suka ja numfashi a lokaci guda zai baka tabbacin hakan. Ê Ê Ê Black Spider ya fara jawabi kamar haka, ÒWannan mutumin ya lalata shirye-shiryemu a gabashi da yammaci da yawan gaske da bazasu ?ididdigu ba koda a kintace. Mun ?yaleshi badan yafi ?arfinmu ba, sai dan bashi dama ya gama taka irin tashi rawar kafin mu canja masa salon ki?a. Lokacin mu ya yi a wannan ga?ar. Duk da a baya Target ?inmu Zak-Shadow ya ci gaba da zama cikas a shirye-shiryenmu. Dabarun mu da yawa sun dur?ushe a gabansa. Amma yanzu, lokacin da muke jira ya iso garemu, wato dama ta dawo hannunmu.Ó Ê Ê Ê Cikin wata ?ar iskar dariya Viper ya amshe zancen da murya mai taushi amma cike da shai?anci irin ta shai?anun azzalumai, ÒKamar yanda Black Spider ya fa?a a yanzun nan babu jimawa mun tabbatar da bayanin sirri ta hanyar yaran Dagger. Zak-Shadow ya bar sansaninsa na tsaro domin wata tafiya ta sirri a jejin, sai dai bamu san inda ya nufa ba, amma hakan mu ba damuwarmu bace kai tsaye, duk da dolene mu sani dan aikinmu ya tafi yanda ya dace akansa. Wannan shi ne gibin da ba zai ta?a tsammani ya bari ba a ga?ar da zai fuskanci illarmu mai muni, dan zamu zuba masa dafinmu mai ?arfi da har abada babu makarin warkewarsa a zuciyarsaÓ. Ê Ê Ê Dariya suka kece da ita a tare, sai kuma suka koma tsitt kowa ya nutsu. Dagger da sam bai dara ba sanda ake dariyar, sai ma danna hannunsa da yake a kan tebur da ?arfi cike da fusata, dan shi ka?ai yasan adadi tsanar da yayma Zak-Shadow a duniyar nan, saboda shine ya kashe masa ?aninsa a wani hari na bayanan sirri da basu san yaya akai Zak-Shadow ?in ya banka?o ba a kansu. Cikin kaushin harshe ya fara fa?in, ÒSirs! Nayi muku al?awari gamu maya?anku ba za mu bari wannan dama ta sulale ba! Dole mu kafa tarkon da zai karya ?arfinsa gaba ?aya. Zan jagoranci ?angarena da ?yau kuma da tabbatar cikar buri fiye da baya! Dan ina son da hannuna na gurfanar da shi a ?asan ?afafu na cike da ?as?anci da wula?antarwa. Dolene ya ?an?ani fiye da abinda na ?an?ana a wancan karon, da ace zaku bani dama bashi ba kaf ahalinsa sai na shafe babinsu a doron wannan ?asar, na kuma........Ó Ê ÊÊ Mr Specter ya katse shi cikin jan girma, dan kuwa dukansu Dagger matsayin yaronsu yake, matsayinsa kawai shine shugaban maya?ansu, hakan na nufin amfani ake da shi domin cimma manufa, kawai dai ita tunkunyar sharri ba'a banbance farfesun kayan ciki a cikinta, ha?awa ake har kashin dabbar da ruwan fitsari a dafe, shiyasa suka jawo Dagger ?in jikinsu har haka, ahakan ma abinda suke bu?atar ya sani kawai suke tattaunawa da shi, sauran sirrinsu kuwa nasu ne.. Ê Ê ÊÊ ÒYa isa haka mana Dagger. Abin da ya kawo nasarar Target Zak-Shadow a wancan lokacin har zuwa yanzu ba ?arfin bindiga bane dabarunsa ne kawai da iya salon ya?i, dan haka muma fusatarmu ba itace zata bamu nasara ba wayonmu ne da iya taku, ?arfin makaman mu kariya kawai sunansu. Dan haka kai da yaranka zaku raba sojojin nasa da yankunan da yake tsarewa ne farko, rarrabuwa zai zama rauni a garesu ?warai da gaske musamman da shi ne dama ya fisu idon hangen nesa yanzu kuma baya kusaÓ. Ê Ê ÊÊ Raven dake kusa da shi ya ?yal?yale da dariyar mugunta , ÒHakane kuma fa Mr Specter! Dagger zaku tura labari na ?arya a gabashi cewa za a kai hari. Captains ?insa za su tattara sojoji su nufi can. A lokaci guda, ku kuma ku tarwatsa yammacin ?asa da ?arfin ?wanjin ku da dabaru.Ó Ê Ê ÊÊ ÒYesss! Tsarin Raven yayi shima, Dagger ru?anin da zaku sakasu a ciki shine zai zama nasarar mu. Lokacin da jamaÕa suka ga sojojin Zak-Shadow sun kasa tsare yankuna, tsoro zai cika zukatansu. Kunga abin da tsoro ya fara lalatawa, baku da bu?atar harbi mai yawa akan yaransa, dan target ?inmu ba'a kansu bane kawai, koma muce ba'a kansu bane, akan yankunan wajen ne da shi Ogan nasuÓ. Cewar Iron Fang kenan yana jingina da kujera cike da jin kai da ?asaita, dan muryar tasa ma da nauyi take fita da isa, gashi ?an tsirit kamar kazar mayu hegen. Ê ÊÊ Mi?ewa tsaye Scythe yayi yana wani watsa hannaye da ?agasu sama kamar sabon boka, gashi ?aton gaske ?an taran kamar buhun geron kakana. Cikin wagegiyar muryarsa mara da?in ji ya ce, ÒDuhu zai mamaye su ?warai da gaske, Zamu haifar da tashin hankali daga gabashi zuwa Yammaci, daga dukanin karkarar dake zagaye da jejin da su. Lokacin da sa?o zai isarma Target yay tunanin dawowa daga tafiyarsa, zai tarar da ragowar ?ungiyarsa a cikin ?ura da jini, shi kuma zai fa?a ainahin tarkonmu. Dan a dai-dai ga?ar zai ?aura ?awance na gaskiya da handcuffsÓ. Ê Ê ÊÊ Rafff! Raf!! Rafff!!! Kake ji tafi na tashi. Ê ÊÊ Oga kwata da baice uffan ba tun fara meeting ?in sai a yanzu ya bu?e baki cike da isa ya furta ÒÉBabu wanda zai tsira daga wannan shiri. Duk wanda ya tsaya a kan hanyar mu dama, zai bace cikin inuwar duhunmu ne, dan haka wannan ?alubalen naka ne Dagger, kasani idan muka rasa nasara koda ?aya ce kaima zaka rasa kanka, dan bamu shigo wannan ?asar taku domin rera muku wa?o?in yabo ko tatsuniya kuyita nisha?i ba. Mune iyayen gidanku a jiya, a yau da gobe dole ku cigaba da zama ?ar?ashin zartarwar mu dan arzi?inku shine ?arfinmuÓ. Ê Ê Ê Ê Sosai zantukan oga suka soki Dagger, ashe dai duk da yake shege akwai ?ur?ushin kishin ?asar a can ?asan zuciyarsa. Amma saboda ku?i da son duniya sai ya shiga jinjina kai irin na girmamawa. Ê Ê Ê Shiru sukayi na ?an lokaci a karo na farko gaba ?aya, sannan Eclipse ya mi?e cike da gadarar masu jin su sune manyan shegun duniya. Kai tsaye ya furta ÒAn gama yanke hukunci. Operation Shattershield ya fara daga wannan dare. Duk ku shirya. Lokacin da Zak-Shadow ya sulale daga jeji, mu kuma za mu sulale da mulkinsa. Dagger zaka wuce ka fara aikinka, kaida duk yaranka zakuji alertÓ. Ê Ê Ê Ê A tare suka ?ora hannayensu a kan tebur ?in tsakkiyar falon, kowanne yana kiran la?abinsa kamar alwashin ?addarar nasara da suke jin ta tabbata dole (Mahaukata)Ê ÒEclipse! Specter! Dagger! Raven! Black Spider! Scythe! Viper! Iron Fang! Ashen! muna cikin duhu, kuma duhu ne zai mamaye Target ?inmu Zak-Shadow!Ó. Ê Ê Ê Ê Hummmm!! Zakuga duhu kuwa a lahira??, kai tun anan duniya ma zaku cigaba da zama a duhun??. _______________ Ê Ê Ê Ê ÊÊA lokacin da masu makirci ke shirya zalunci acan , anan Mazan fama ne ke isa gida gabannin asubahi. ?arfe hu?u da wasu mintuna ya tsaida ?aton mashin ?insa ?aki wulik ?atoton gaske da a kallo ?aya zaka san ba siyen yara bane sai dai manya, dan kuwa ?irace ta musamman, sannan yana kiransa da suna na musamm *(Black Phantom)* shi da kansa. Ê Ê ÊÊ A ?ofar wani ba?in gate ya tsaida shi, kasancewar anguwar da akwai wuta ko'ina da haskensa, hakan ya bashi damar bin street ?in da kallo ta cikin hular matsin ?in da gilashin ta daya sakaya idonsa. Sai da ya gama nazartar komai yanda yake bu?ata kafin ya ciro wayarsa ya daddana ya kai kunnensa, cikin bu?a??iyar muryarsa da ta ?an sha?e alamar iskar mashin da ya sha ya furta, ÒTaso ka bu?e min ?ofaÓ. Daga haka bai jira komai ba ya sauke wayar. Ê ÊÊ Cikakken mintuna hu?u ba'ayi ba wani ?an saurayi da bazai wuce shekaru goma sha takwas ba ya bu?e ?ofar gate ?in, cike da girmamawa ya ce, ÒSannu da zuwa DadaÓ. Ê ÊÊ Maimakon amsa mishi mashin ?in ya tayar, haskashi da yay da fitilar mashin ?in ya bayyana yanda ya sako jallabiyar jikinsa a baibai alamar sauri. Ciki ya shige, shi kuma ya maida gate ?in ya rufe. Duk da akwai haske na security light ya haska ko'ina na gidan babu abinda zan iya ?ararwa game da gidan face ganin flat biyu jere da juna. Sai motoci biyu dake fake a gefe inda yake ?o?arin faka mashin ?in nasa, da mashin roba-roba guda biyu suma. Yana ?o?arin sauka a mashan ?in bayan ya kafesa matashin saurayin ya ?araso inda yake, sannu da zuwa ya sake masa cike da nutsuwa da girmamawa, yanzun ma bai amsa masa ba sai da ya cire hular mashin ?in kansa ya ?an jujjuya kan sannan ya furta, ÒYa kake?Ó. A ta?aice. Ê ÊÊ ÒAlhamdullahi Dada, ya hanya?Ó. Saurayin ya fa?a yana amsar hular, sai kuma ya sake mi?a hannu zai amshi bag ?in dake goye a bayansa. Ê Ê Ê ÒKarka damu jeka kwanta zan shiga da itaÓ. Ya fa?a batare daya bashi jakar ba. Shima baiyi musu ba dan tsakaninsu babu wannan. Flat ?in hannun dama ya nufa, saurayin ya wuce wanda ke gefen haggu ?auke da hular mashin ?in yana binsa da kallo da ?an murmushi. A hankali ya furta, ÒDodon gidanmu ya zo, gobe zakaji gidan nan kamar anyi mutuwa kowa yayi nutsuwar dole barema ?an iskan yaran can da suka cika mana gidaÓ. Ê Ê Ê Shi kam da bai san ?anin nasa na gulmarsa a zuciya ba ?aya daga cikin keys ?in dake tare dana mashin ?insa dama wasu da yawa a jiki ya saka a ?ofar sashen ya bu?e, kai tsaye ya shige tare da maida ?ofar ya rufe. Fitilar falon a kunne suke haske fayau, dan tun kan ma ya shigo daga can waje ya fahimci hakan, sai tv da itama take a kunne tanata aiki. Kansa ya ?an girgiza tare da jan ?aramin tsaki, sai kuma ya shiga bin falon da kallo. Babba ne ba laifi, akwai kujeru masu ?yau kalar ruwan toka ?irar ?asar waje. Hakama carpet ?in tsakkiyarsu mai ?yau ne, sai tvn bango, falo dai na dai-dai mai wadata ba masu arnan ku?i ba. Centre table ?in kujerun cike yake da plates da ledojin ruwa da aka sha, sai kwalaben lemon kwalba guda hu?u wasu ma ba'a gama shanyewa ba. A yanda fuskarsa ta sake tsukewa lokaci guda zai baka tabbacin baya son ?azanta sam. Duk da kuwa bayan kwanikan babu wani datti da falon ke da shi mai nuni da rashin gyarawa ko ?azatar. Da yake manya su manyanne ko fitilar bai kashe ba yay gaba abinsa zuwa wata ?ofar gilashi dake tacan ?arshen falon. Hannu yasa ya tura gefe ?aya suka ha?e a waje guda, kai daga ganin yanda gilashin yake ?al-?al kasan ana kula da tsaftarsa sosai, koda ya shiga corridor ne mai tsaho ?a?an da ?ofa ?aya tal a cikinsa, yaja ?ofar gilashin ya rufe sannan ya nufi ?ofar dake tabbatar da bedroom ?insa ne. Ilai kuwa hakan ne, dan yana bu?eta ?aton bedroom ya bayyana sakamakon kunna fitilar ?akin da yay, gado ne mai ?yau 6-by-6, sai wadrobe ?insa da mirror, gefe ka?an shiryayyun kujeru ne tamkar falo harda tv suma dai irin gadon sak. Komai dake ?akin fari ne tas, in ka cire carpet ?in dake malale a ?akin gaba ?aya kalar blue, suma labulaye fafare ne. Kaida kaga ?akin kasan ana kula da tsaftarsa akai-akai, dan duk da babu kowa cikinsa ko ina tsaff ga ?amshi mai da?i na tashi, sai dai gadon babu bedsheed a kansa. Ê Ê Ê Kujerun kawai ya nufa ya zube a cikin 1sitter yana mai saukeÊ numfashi da ?an dafe kansa, sai kuma ya jingina bayansa da kan gaba ?aya a jikin kujerar ya rufe idanu ruff. Yafi mintuna biyar a hakan kafin ya bu?esu ya ?ago ya fara kunce zaren takalminsa, safar ciki ma ya cire sannan ya tashi yana cire ma?allan rigarsa da fara takawa a cike da nauyin jiki irin na mai doguwar tafiya zuwa ?ofar dake tabbatar da toilet ce. Ya jima a ciki sai gashi ya fito ?aure da towel, da wani a hannunsa yana faman goge jiki, agogo ya kalla, sai kuma ya nufi wadrobe ya ciro doguwar riga. Babu ?ata lokaci ya shirya a cikinta ya saka sallaya a ?an lungun gadon ya kabbara salla. Da alama yana son ?arasa abinda ya rage na daren ne da ibadar daya sabarma kansa akowane dare, dan yana a wajen har akai kiran sallar farko, sannan ya mi?e zuwa wajen mirror ?in ?akin ya ?auka turare ya saka ya fice a ?akin gaba ?aya. Ê Ê Ê Ê Ana idar da sallar asuba daya fita yi massalaci ko ?annensa bai bari sun ganshi ba ya dawo gidan, sashen dai ?azun ya shiga, komai kuma na a yanda ya barshi babu alamar wani ya tashi yin salla ma. Haka ya sake wucewarsa ?akin ?azun, koda ya shiga saida ya sakama ?ofar key sannan ya wuce wadrobe ya fiddo wata leda babba mai ?auke da zanen gado, fiddoshi yay da kansa ya shinfi?a fari tas, ya saka rigar filo ?aya ya cire jallabiyar jikinsa ya haye gadon daga shi sai boxer ya kwanta. Sai lokacin ya kai hannu ya kashe fitilar ?akin duhu ya mamaye ko'ina............??? Ê ÊÊ Hummm masu karatu, ga Zak-Shadow anan zai sha barci. Ga ma?iya can idonsu biyu suna shirya babbar ?arnar tarwatsa komai harda shi kansa mai gayya da aikin??. Su waye iyalan Zak-Shadow? Minene ainahin sunan Zak-Shadow? Su waye zuri'ar Zak-Shadow?. Wacece mace mai ciki da suka ha?u da su Zak-Shadow a shekarun baya har ta kasance cikin mafarkinsa saboda nauyin amana? Yaya su Major Imran Abbas babban amini kuma ?an uwan Zak-Shadow zasu ?are a jeji? Shin ?ungiyar DUHU zasu samu nasara kuwa? Ê Ê Rigiji gabji, abubuwan fa da yawa suke, dan wannan labarin da kuke gani cakwakiyar cikinsa ta musamman ce. Akwai ?an karan: ?ulli, makirci, gwagwarmaya, rikici, kitumurmura, nagartaccen zumunci, jajircewar wata JARUMAR UWA, JARUMTAR MAZAJEN FAMA, tsaftatacciyar soyayya mai narka zuciya da ga??ai, (kai ku kanku ko kun daina soyayya sai kun dawo ruwa a wannan ga?ar??). Nasarorin masu gaskiya da sakamakon da zasu ?auka.. Hoho abinfa ba'a cewa komai, dan ba lallai ku gane mi nake son sanar muku ba sai kun karanta KI?A A RUWA MAI MAGANIN DODONNI??. Wato labarin nan ko, hummm ni kaina fa..... To bari dai nayi shiru kawai??. Amma ku sani takowane fanni yazo da wani irin sabon salo ne da sai ka karanta kawai zaka gane. Ba cika muku baki nake ba, in sha ALLAHU da ?arfin ikon ALLAH zakuga tabbacin fiye da abinda na fa?a muku. Ku dai ku kasance kawai a wannan tafiyar dan ta musamman ce??????????????????. Free pages sun ?are, masu bu?atar wannan labari sai ku garzayo.???????? ??Mutane na kuma masoyana ?an bati dan ALLAH bana kar aci batin nan, kun san kuda Bilyn Abdull akwai amana soyayya take muku irin ta musamman ?in nan. To kada ku bani kunya 500 ba komai bace ba, idan ka sauke ha??in wahalar wani kaima ALLAH bazai bar kowa ya cutar da kasuwancinka ba. Maza kuzo ku sayi naku, kuma in sha ALLAHU kasuwancinku zai yi albarka, ba kuma zaiba ?an bashi damar ri?e muku ku?a?e ba da izinin UBANGIJI. Dan wannan ku?in ka?an da muke rainawa na littafi sai su zame mana ?arfen ?afa idan bamu sani ba. Babu wani hakki da yake mai sau?i ga bawa koda na harar wani ne. Rubutu akwai wahala, bazaku gane bane, sannan muma business mukeyi kamar yanda kuke fitowa tallata hajojinku a media, dan ALLAH mutanena a daure kar a ci batin nan babu amfani??????????????. ??Masoya abokan tafiya akoda yaushe jinjinarku ta musamman ne????, dan kuwa ku?in na musamman ne a wajen bilyn Abdull, babu abinda zance sai godiya da fatan ALLAH ya ha?amu a aljannarsa muyita zumunci muna farin ciki. Yanda kuke ?o?arin sauke nauyi kuma ALLAH ya bama wanda suka ?auki nauyin sayen kayanku damar sauke nauyi ta hanyar biyanku, ya sakama kasuwancinku albarka da kasuwa tako ina????????????. Ê Ê Ê Ê Ê ??Masu sauke mana littafi a arewa. Masu saka mana Littafi a website ?inku bada izini ba, masu kai mana littafi YouTube bada izini ba su canja masa suna. Masu sayar mana da littafi a facebook ko WhatsApp su bu?e groups ko WhatsApp Channels suna amsar ku?a?en mutane kuzo ku saya a wajenmu da munyi posting ku ?auka ku tura musu ku kuma alhalin bada izninmu ba, kuji TSORON ALLAH! KUJI TSORON ALLAH!! KUJI TSORON ALLAH!!!. Ku tuna zaku biya wannan hakkin da abu mai darajane a ranar da ku?i basu da tasiri, a lokacin da ya ?ure na neman yafiyarmu, a lokacin da aikin lada keda muhimmanci a gareku, kuke gudun ?arin zunuban wanda kuka zalunta. Bance ku daina ba, ba kuma zan ro?eku ku daina ba, amma ku shirya da shiri mai girman gaske, domin akwai ranar DANA SANI, zata zo ko ka yarda ko baka yarda ba, ?ilama tun a nan duniya zaka fara girba daga naka sakamakon. Idan kukazo garemu zamu iya tsara yanda zaku amshi lirtatanmu cikin mutunta juna ku saka a duk inda kuke so batare da kunci hakkin kowa ba. Dan haka shawara ta ?arshe. Masu Website, masu kai books Facebook, masu bu?e group a WhatsApp suna saidawa. Dama masu bi da shi tako wace hanya kuna da damar zuwa garemu, in ba haka ba kuma zamu cigaba da kwana kan buzu?? muna kaima ALLAH kukanmu a kanku??, abinda baku sani ba kowanne irin mugunta bata hana nasara, sannan baya hana mai nema samu daga abinda UBANGIJI ya ?addara masa, kuna ?orama kanku nauyi ne batare da mu kun ragemu da komai daga abinda ALLAH ya ?addara garemu ba, dan nasara ma kuke ?ara mana kune baku sani ba wlhy, dan ALLAH karku bari hakan ta faru. Yanda bana fatan komawa ga ALLAH da hakkin kowa, haka bana fatan kowa ya koga ga UBANGIJI da hakkina, mu zama masoya na gaskiya musulman ?warai kuma ?an uwan juna masu son cigaban kansu dana ?an uwansu. Fatan alkairi a gareku a duk inda kuke??????????????????. _______________ _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 Fcfa)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ya gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 6_ _Barkanmu da dawowa filin daga. UBANGIJI ka bani ikon rubuta abinda bazai cutar da kowa ba ??, yanda na fara lafiya kasa mu kammala tare daku lafiya cikin aminci da kwanciyar hankali._ *_Labarin nan gaba ?ayansa ?ir?irarrene, babu abinda yake gaskiya ko rayuwar wani, idan kaci karo da abinda ba haka yake ba ka sani ni ?ar adam ce mai kuskure, tara nake ban cika goma ba, iya abinda UBANGIJI yaso na sani kawai nake iya sani da fahimta harna kwatanta rubutashi a labari batare da sanin zahirin wani abun ba. Wanda yaci karo da rayuwarsa ta zahiri kuwa ba dakai ake ba, anyi ne don nisha?i da fa?akarwa kawai irin ta marubuci, bamma sanki ko sanka ba_*. *_?an bati azo a saya 500 kunfi karfinta mutane na kada ku bani kunya dan ALLAH bayan na gama yabonku salla ku kasa alwala??._* __________________ *_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana ?? fulanin asali ke nan ??._* *Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?* _Maza kuzo ku sha labari da ?umi-?uminsa, domin kuma fa NAKUN ya bu?e muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._ *_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na??_* *ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA* _ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_ *_Zaku same mu a wannan numbers ?in kamar haka??_* *07068210505* *09133081313* _DEALER IN all kind of skin care products such as:_ moisturizer Sun screen Face Toner Eye cream Face serum Face wash Face scrub Face cream Face marsk Body lotion Body cream Shower gel Body scrub Tube Body oil Body spray Perfume Hair crm Hair spray and many more *_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne ??_* *_Ku duba status ?ina yanzun nan ni bilyn Abdull zakuga ka?an daga cikinsu in sha ALLAHU ????????_* __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ TUSHIYA MAFARIN DAWA Ê Ê Ê >>>>>1940s<<<<< ÊÊÊ Ê Abdul-rasheed Shehu Isa ?an asalin jihar Bauchi ne, an haifesa cikin anguwar Kobi. Mahaifinsu malam Shehu baban hadimi ne a masarautar Bauchi ?ar?ashin mulkin Sarkin Bauchi Alhaji Yakubun Bauchi. Amintaccen hadimi ne kwarai da gaske, dan yana kusa da sarki saboda mutum ne mai aminci da gaskiya da amana. Gashi dai talaka amma akwai dattako da dattijantaka irin ta mutanen kirki. Matan Malam Shehu biyu ne, yaransa kuwa tara cif. Matarsa ta farko nada yara biyar, uku maza biyu mata. Yaran na kiranta da suna Inna. Matarsa ta biyu nada yara hu?u, biyu mata, biyu maza. Yara na kiranta da Iya. Malam Shehu nada sha'awar yaransa maza suyi karatun boko, sai dai kasancewar sa talaka da yanda tsarin karatu yake a lokacin sai ?a?an sarakuna yasa bai fidda burin nasa a fili ba. Amma kullum yaga ?a?an sarki zasu makaranta sai ya tsaya yayta kallonsu yana murmushi abinsa da jera musu addu'ar nasara. Ê Ê Ê Yau da gobe sai mai-martaba ya fahimci kamar Malam Shehu nada sha'awar hakan, dan haka ya tuntu?esa. Babu ko musu Malam Shehu ya amsa da zumu?insa. Abun ya burge sarki a lokacin, domin kuwa da yawan talakawa babu abinda sukafi ?yama kamar batun bokon a wannan lokaci. Saboda kowa na tsoron a ?ata masa al'adar iyalinsa da addininsa. Cike da zumu?i Malam Shehu ya nufi gida, ya tara yaransa da matansa biyu ya gaya musu ?udirinsa da albishir ?in da Sarki ya masa. Ya kuma tabbatar musu zai kai yaransa manya duka uku a sakasu boko. Wato ?a?an Inna kenan uwargida. Amma sai su yaran suka saka masa kuka dan basu da sha'awar hakan. Hakama mahaifiyarsu Inna ta nuna bata so, dan kuka ta saka masa ita bata so akai mata ?a?a su koyi kafirci, lallashin duniya da bayanin gamsuwa Malam Shehu yama Inna amma ta?i saurarensa bare ta fahimceshi. Har takai ransa ya ?aci ma ya fita ya bar musu gidan. Ê Ê Ê Ê Abdul-rasheed yana cikin yaran tsakkiya, dan a wajen mahaifinsu shine na uku, a ?akinsu kuwa shine na fari da Iya ta haifa. Yana da ?anne uku, mata biyu a tsakkiya sai autansu.Ê ?acin ran da Malam Shehu ya nuna ya dami Iya, duk da kuwa bai ambaci Abdul-rasheed a cikin wanda zai saka makaranta ba, tasan kuma saboda yana ganin shekarunsa basu kai bane. Dan a lokacin shekarar Abdul-rasheed 5 ne kawai. Haka ta yini tana sa?e-sa?e, sai dai batace da kowa komai ba har washe gari Malam Shehu ya dawo ?akinta. (Ranar kwananta kenan). Ê Ê ÊÊ Bata tada zancen ba ko a ranar sai dare, bayan ta bashi abinci yaci ya gode ALLAH ta kwashe akushin daga gabansa sannan ta dawo ta zauna gefensa cike da ladabi. Da yake lokacin ?ari ne kowa ya shige ?akinsa, baka jin motsin kowa sam. Cikin nutsuwa da girmamawa tace, ÒMalam niko in zaka bani dama ina da shawaraÓ. Ê Ê Ê Kallonta yayi da dukkan hankalinsa, kafin ya amsa mata da, ÒIna jinki Halimatu, wace shawara ce? Kuma akan minene?Ó. Ê Ê Ê Ê Iya ta ?ara du?ar da kai irin na girmamawa. ÒMalam akan maganar jiyane na batun makaranta. Naga ranka ya ?aci daga kai har Yaya. Dan ALLAH kayi ha?uri ka fahimceta, kasan batun bokon nan yana bama kowa tsoro, ba kuma kowa ke fahimta ba kai tsaye. Amma tunda kana so, kuma kaji ka gamsu da saka ?a?anka, mizai hana kafin Yaya ta sakko itama ta fahimta ka ?auki shi wannan yaron (haka take kiran Abdul-rasheed saboda karar kasancewarsa ?an fari) ka saka kawai. Daga baya itama nasan idan ta fahimta zata bari a saka su Bilyaminu ?inÓ. Ê ÊÊ Shiru Malam Shehu yay cike da nazarin maganar Iya. Kafin ya nisa tare da sakin murmushi irin nasu na manya. ÒNagode sosai Halimatu, ALLAH yayi miki albarka. Tabbas naji da?i matu?a akan wannan shawara taki. Duk da da farko ina duba ?an?antar Abdul-rasheed ne shiyyasa ban sakashi a lissafi ba, dama sai gaba nake son kaishi shi bayan su sun fara. To amma maganarki sai ta min da?i, kuma ya bani mafita dan dama a cikin tunanin yanda zan fuskanci mai martaba nake akan hakan. Kinga yanzu dai kawai na kai Abdul-rasheed a sakashi, su kuma tunda basa so bazan matsa musu ba, su cigaba da karatunsu na mahammadiya da noma. ALLAH ya sanya musu albarka gaba ?ayansuÓ. Ê Ê ÊÊ ÒAmin malam. Idan hakan kayi ma dai-dai ne. Amma zuwa nan gaba ?in dai suma a sake tuntu?arsu ko zasu canja shawara bayan sunga shi wannan yaron ?in ya faraÓ. Ê Ê Bai musa mata ba akan hakan. Washe gari cike da farin ciki ya kama hannun Abdul-rasheed suka nufi gidan sarki. Wannan shine mafarin fara karatun bokon Abdul-rasheed. A lokacin yana da shekara 5 a duniya, dan an haifesa a 1947 ne. A shekara ta 1953 aka saka shi a makarantar Bauchi Native Authority Primary School (wacce daga baya ta zama Kobi Primary School). Kuma Alhamdullahi sai ya kasance shima yana son karatun kuma yana maida hankali. Malama Shehu yaji matu?ar farin cikin ganin Abdul-rasheed yana da himma akan karatun, dan haka ya ?ara tsayawa a kansa sosai. Ba'a boko Abdul-rasheed ya tsaya kawai ba, har ilimin addinin ma yana ?o?ari akai dan suna zuwa malarantar allo kamar sauran yan uwansa, sa?anin ?an uwan nasa da sunfi maida hankali dai akan ?an abubuwansu na yara na yau da kullum, sai kuma makarantar allo da suma suna zuwa kamar shi. Ê Ê ÊÊ Makarantar tana kusa da ?ofar gidan sarki, cikin unguwar da ke cike da yara masu sanya riga doguwa da rawani ?arami, wasu kuma ke tafe da allo. Malamai suna koyar da aji da harshen Hausa a farko, amma daga baya aka fara musu harshen turanci a matsayin harshen karatu. Ya koyi rubutu da karatu, ya kuma fara shaÕawar duniyar da ta wuce yankinsu. A kwana a tashi ba wuya wajen UBANGIJI. Abdul-rasheed ya kammala primary ?insa aji shida (Standard 6) a 1959, yana ?auke da babban burin samun ilimin da zai sa ya taimaka wa garinsu. A Shekarar 1960 ta kawo masa sabon babi. An tafi da shi Zaria tare da sauran ?a?an manyan Arewa, inda ya shiga Government College Zaria (Barewa College), makarantar da aka san ta fi kowace a Arewa. Ya tafi yana kuka Iya nayi. Yayinda Inna ke dariyar ?eta ita da ?an uwansa, a ganinsu dai ya saka kansa a wani bala'i ne shi da uwarsa. Amma ita Iya addu'a tabishi da shi kawai, sai kewar rashinsa a kusa da ita matsayinsa na babba dake taimaka mata da aike da abubuwa na yau da kullum dake tsakanin uwa da ?a. Zama a boarding school ya koya masa nisa da iyaye da wahalar rabuwa da gida. Ya saba da rana da safiya da bugun ?aho, shiga aji da sautin turanci daga bakin malamai na Ingila, da kuma yin motsa jiki da yamma a filin kwallo. A can ne ya ha?u da wasu ?ananan jaruman Arewa, wa?anda daga baya za su iya zama manyan shugabanni idan UBANGIJI ya ?addara hakan a littafinsu. Tun a zuwa hutunsa na farko ?an uwansa suka fara hango canji a tare da rayuwarsa, sai dai hakan baisa sunji suna son yin karatun boko ba, hasalima babban su ana shirin masa aure ne wato Bilyaminu. Shekaru sun mi?a a rayuwar karatu ta Abdul-rasheed, yana zuwa hutu a duk lokacin da aka basu, yayi kwanaki ya koma cike da kewar gida da ?an uwansa da iyaye. A kwana a tashi babu wahala wajen UBANGIJI sai gashi ya kammala a 1966, yana da shaidar Cambridge School Certificate, wadda aka fi darajawa sosai a lokacin.ÊYa dawo gida Bauchi cike da farin ciki da nasarori, nasarorin da suka saka iyayensa a farin ciki mara misalin kwatance. Abdul-rasheed ya kammala Secondary school cike da nasarori da suka sake faranta ran mahaifinsa, dan haka ya sake tsaya masa akan cigaba da karatun nasa. Bayan kai kawo da taimakon wani malamin su na Boarding ya samu gurbin shiga jami'a a Kano. A wannan ga?ar ma dai kowa ya bishi da addu'a musamman mahaifinsa da mahaifiyarsa. Yayinda sauran ?an uwansa ke masa dariya da kallonsa a matsayin wahalalle mara aikin yi, hakama Inna mahaifiyarsu kallon abin ta dinga yi kamar wani rashin aikin yi ne, sai dai duk habaicin da take da dariya iya bata kulata ba. Haka akai masa shiri ya taho Kano karatu a shekara ta 1967, ya shiga Ahmadu Bello College a Kano, wanda daga baya aka fi sani da Abdullahi Bayero College, har ya zama Bayero University Kano (BUK) a cikin 1975. Yana karantar History and Political Science, yana ?ara fahimtar tarihin mulkin mallaka da rawar da Arewa ke ciki a Nigeria data samu nasarar ?anci kai a 1962. Cikin makaranta yake zaune, dan basu da kowa da suka sani na dangi a cikin Kano ?in sam, hasali ma a cikin gidansu kaf babu wanda ya ta?a zuwa garin Kano sai shi yau da ALLAH ya kawo matsayin ?alibin ilimi. Zaman Kano ya bu?e masa ido, ya kuma sake koya masa iya zama da mutane, ya kuma ha?ashi da abokai na ?warai na amana... Rayuwar Abdul-rasheed a Kano wata irin rayuwa ce mai cike da ?alubale da darasin rayuwa. Domin kuwa ba karatu kawai ya maida hankali ayi ba harda koyon ?inki. Ya fara koyon ?inki ne a dalilin abokinsa Nasiru. Wanda suka ha?u acikin makarantar department ?insu ?aya. Da farko dai babu wata abota a tsakaninsu sai gaisuwa, sai da Abdul-rasheed ya fahimci Nasiru ?uru ne dan akwai fahimtar karatu sai dai bashi da hayaniya sam sannan suka fara abota, dan kuwa Abdul-rasheed bashi da girman kai, duk abinda bai iya ba idan ya fahimci wanda ya iya koda mace ce sai ya nema taimakon a nuna masa, ta haka ne ya samu kusanci da Nasiru, a hankali suka zama abokai dan shima dai rashin girman kan Abdul-rasheed ?in ya burge Nasiru sosai. Kamar wasa ya jashi suka je gidansu wani weekend, dan kuwa Nasiru ?an garin Kano ne a anguwar ?ofar mata. A ?ofar gidan su Nasiru kuwa akwai shago da ake ?inki kasancewar a bakin titi suke kusa da kasuwa, shagon kuma na yayansa ne. Tunda Abdul-rasheed ya ?yalla ido yaga shagon sai abin ya bashi sha'awa, baiyi ?auron baki ba da suka shiga gaida yayan Nasiru yay ta yaba abin, shi ko Yayan Nasiru yaji da?i ya kuma fahimci kamar Abdul-rasheed na son harkar, sai yay masa tayi. Babu musu yace aiko yana son koyar kuma ya gode. Daga haka suka saita zai dinga zuwa duk weekend koyon ?inki...........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 7_ _Amin afuwa wlhy gaba ?aya banda nutsuwa ne an mana haihu bana yini a gida, jiya ma shaf na manta da batun posting ALLAH ??. Kuyi ha?uri ayi suna gobe idan ALLAH ya kaimu sai na dawo gaba ?aya hankali kwance, ga pages babu nutsuwar editing. Ina ?ara neman afuwa????._ __________________ *_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana ?? fulanin asali ke nan ??._* *Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?* _Maza kuzo ku sha labari da ?umi-?uminsa, domin kuma fa NAKUN ya bu?e muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._ *_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na??_* *ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA* _ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_ *_Zaku same mu a wannan numbers ?in kamar haka??_* *07068210505* *09133081313* _DEALER IN all kind of skin care products such as:_ moisturizer Sun screen Face Toner Eye cream Face serum Face wash Face scrub Face cream Face marsk Body lotion Body cream Shower gel Body scrub Tube Body oil Body spray Perfume Hair crm Hair spray and many more *_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne ??_* Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/HCLn6awOrmP5WJmO9jPrgK?mode=ems_wa_t __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Haka kuwa akayi, kamar wasa Abdul-rasheed ya fara zuwa koyon ?inki, kasancewar yana son abun dan danan sai ga sakamako ya fara bayyana. Baya gajiya duk asabar da Lahadi sai yazo. Da Nasiru yaga yana wahala da kashe ku?a?ensa ga ?an makaranta komai nasa a ?a'ide yake, ga nisa Abdul-rasheed yana jimawa baije gida Bauchi ba sai yace mizai hana duk juma'a ya dinga biyoshi sai Monday su dinga shiga makaranta tare, ya dinga weekend dai a gidansu. Da farko Abdul-rasheed yaso turjewa, sai da Nasiru ya nuna masa fushinsa sannan ya amince amma yana ?ar-?ar dai, duk da kuwa kowa ya sanshi a gidan su Nasiru zuwa yanzu, kuma suna nuna masa so da kulawa. Amma shi dai baya son takura musu, yana kuma tsoron kar mahaifinsa yay fa?an barinsa makaranta harna kwana uku a kowane mako batare da saninsu ba. Tun dai yana ?ari-?ari har ya saki jikinsa. Ê Ê Ê ÊÊ Tun a farko fara koyon ?inkin Abdul-rasheed akwai wata yarinya a ma?waftan su Nasiru da kullum takan wuce da safe da allo zata makaranta. Takan gaishesu idan zata wuce, hakama idan ta dawo da takan gaishesu ta shige gida. Shi dai bai ta?a tambayar sunanta ba, bai kuma ta?a magana da ita ba bayan gaisuwar nan da take musu a tare. Sai dai a kwana a tashi har ya haddace muryarta mai cike da nutsuwa da rashin hayaniya. Ê Ê Ê Ê Ranar wata Lahadi da yamma yana a shagon shi ka?ai yana ?inki ogansa Yaya Zubair yaje sayen kayan ?inki zazza?ar muryar yarinyar nan ta ratsa kunnensa. ?agowa yay da sauri tare da take keke ya tsayar daga takun da yake masa. Tana tsaye daga wajen shagon ta rissina ta gaisheshi kanta a ?asa. Amsa mata yay da kulawa, kafin ya furta, ÒKina son wani abu ne ?anwata?Ó. Ê ÊÊ Kanta a ?asa ta ce, ÒEh Yaya, dama kayan ?inki na kawo ma Yaya Zubairu, naga kuma baya nan ma kamarÓ. Ê ÊÊ Cike da zolaya ya ce, ÒOh dan Yaya Zubairu baya nan kin fasa ?inkin?Ó. Ê ÊÊ Da sauri ta ce, ÒA'a zan baka ka ajiye masa damanÓ. Ê ÊÊ Murmushi yayi a karo na farko, ya ce, ÒTo shike nanÓ. Yay maganar yana tasowa yazo bakin ?ofar dan ita tana daga waje har yanzu. Mi?a masa ledar tayi kanta a ?asa. Karo na farko a rayuwarsa ya zubama hannunta ido. Fara ce sol, hannunta da ?unshin jan lalli da yay mata shegen ?yau. Harga ALLAH sai da gabansa ya fa?i, mazantakar ta motsa amma sai ya kauda kansa kawai ya amsa yana ?an murmushi da duba kayan ledar. Yadi ne irin nasu na maza. ?agowa yay ya sake ?an kallonta. ÒA ajiye kawai kenan zaki dawo ki masa bayani?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒA'a basai na dawo ba. ?inkin Bashir da Tasi'u ne daman. Inna tace dan ALLAH idan bata takura masa ba zuwa jibi a ?inka. Dan zamuyi tafiya ne bikiÓ. Ê Ê Ê ÒIn sha ALLAHU za'a ?inka, nima zan ?inka musu da kaina. Idan kin shiga ki turo min su yanzu naga girmansu a daren nan zan yishi dan da safe zan wuce makarantaÓ. Ê ÊÊ Godiya tai masa cike da girmamawa, sannan ya wuce kanta a ?asa. Samun kansa yay da binta da kallo. Doguwa ce sosai masha ALLAH, shekarunta bazasu wuce 14 ba, tana da ?an jiki, hakan ya nuna ne kuwa sakamakon kayan dake jikinta, zani da riga t-shirt sai kallabi disko, Tayi ?ammara da gyale a ?ugunta, kasa ?auke idonsa yay harta shige gidansu, a mamakinsa ya ?an juya zai koma yana sauke ajiyar zuciyar da tazo masa a bazata kamar ance sake waigawa sai ya ganta tana le?ensa. Wuff ta shige kamar wal?iya kuwa, tana turo ?yauren zauren gidansu na katako burum. ?an tsai yay yana kallon ?ofar kamar mai tunani, sai kuma yay murmushi ya juya ya koma cikin shagon. Ê Ê Ê Yana zama su Tasi'u ?annenta sukai sallama. Yara ne matasa da bazasu wuce 9/7years ba. Sun gaishesa da girmamawa, ya amsa musu da kulawa yana musu murmushi. Dan sun sanshi ya sansu tunda yanzu ya zama ?an anguwar duk da kwana 3 kawai yake a duk sati. Amma sau?in kansa da son kula yara yasa duk suka sanshi. A karo na farko a rayuwarsa ya tambaye su miye sunan yayarsu?. Caraf Bashir dake matsayin ?arami ya ce, ÒIndoÓ. Ê Ê Ê Ê Samun kansa yay da fa?in, ÒMasha ALLAH A'ishatu kenan. Wace makarantar kuke zuwa?Ó. Ê Ê Ê Yanzu kam Tasi'u ne ya ce, ÒMuna zuwa makarantar Malam Sallau. Yaya Indo nada ?o?ari sosai, dan duk wata tana wanke allon ta sau biyu, yanzu haka tana izu kusan ashirin. Ê Ê Ê ÊÊ ÒKai kai kuce dai yayarku Malama ce kawai?Ó. Ê Ê Wannan kalma ta saka Bashir da Tasi'u tsuge masa da surutu akan yayarsu Indo. Abu kamar wasa hirar yaran ta dinga masa tasiri a zuciya, yana tare da su har akai kiran magriba, shi ya jasu suka je massalaci.Ê An idar da salla sun dawo sai ga Indo tana nemansu. Karo na farko da Abdul-rasheed ya samu kansa da yima Indo kallon ?urulla sosai. ?ya?y?yawar yarinya mai cikar zatin fuska da hasken fata. Suna ha?a ido tai saurin juyawa zata shige gida. Amma sai ya dakatar da ita ta hanyar kiran sunanta. Ê Ê ÊÊ ÒA'ishah!Ó. ÊÊ Cak ta tsaya amma ta kasa juyowa, dan haka ya ?arasa inda take ri?e da hannun su Bashir. Sai da ya ?an ?ara kallon fuskarta sannan ya furta, ÒAmin afuwa nine na ri?esu a shago suna tayani ta?i, Inna ma ki bata ha?uriÓ. Ê ÊÊ Batare data ?ago ba ta jinjina masa kai tana kama hannunsu suka shige. Yanzu ma sai ta juyo da tunanin yabar wajan zata saci kallonsa suka ha?a ido. Da sauri ta shige. Murmushi yayi yana girgiza kansa ya koma shago yana yaba halittar UBANGIJI a ransa, dan tabbas A'isha kyakkyawar yarinya ce kam. Kyawunta a bayyane yake ga mai kallonta kuma. Ê ÊÊ?Tun daga wannan rana al'amarin Indo ya fara sa?ar zare a zuciyar Abdul-rasheed, har takai Nasiru ya fara harbo jirginsa. Haka ma Yaya Zubairu ya fara fahimta halin da Abdul-rasheed yake ciki akan Indo da yanda itama in zata wuce yanzu takan saci kallon cikin shagon bakamar da da zata wuce kanta a ?asa ba koda zata gaishesu. ?annent kuwa koda yaushe suna manne da Abdul-rasheed, tun mahaifiyarsu na jin sunansa a labarinsu ko idan ya saya musu abu irin na yara sun kai gida har dai ranar ta nema sanin wanene shi, dan bai kamata ta saki jiki da wannan sha?uwa dake tsakaninsa da yaranta ba batare da tasan wanene shi da halayyarsa ba. Yaranta marayu ne mahaifinsu ya rasu shekara biyu data wuce. Kasancewar sun gaya mata a shagon Yaya Zubairu yake yasa ta nema Zubairu kai tsaye, aiko yay mata bayani na gamsuwa har ma ya ?ora da batun Indo daya shin-shino. Inna mace ce ba mai damuwa ba, sai kawai tai fatan alkairi cikin al'amarin. Ê Ê Ê Nasiru da Yaya Zubairu sune suka fito fili suka fara kwa?aitawa Abdul-rasheed batun karfa yayi sake akan Indo in dai sonta yake da gaske, idan ko ya tsaya kallon ruwa lallai kwa?o zai iya masa ?afa. Tun yana dojewa har shima dai ya fahimci gaskiya suke fa?a masa, dan haka ya fito fili ya nema shawarar Nasiru akan ta ina ya kamata ya fara ne?. Tsaf Nasiru ya tsara masa komai kuwa. Dan haka a cikin satin suka je ga Inna domin basu damar fara zuwa hira. Ê Ê Ê Sosai Inna tayi farin ciki da hakan, domin ta fahimci wasu ?yawawan halayya daga Abdul-rasheed ?in a sanin data fara masa na watanni, taji kuma hankalinta ya kwanta da shi akan ?arta Hadiza. Sannan yanda Abdul-rasheed ya gaya mata komai daya shafesa babu wani ?oye-?oye nan ma taji da?i. Ta tabbatar musu ita dai uwa ce, kuma taji ta gamsu da shi, amma suje ga ?anin mahaifin su Indo matsayinsa na namiji shima. Suma sun gamsu da shawarar tata, sunyi godiya sosai kuma. Ê Ê Ê Ê A wajen ?anin mahaifin Indo ma dai bata canja zani ba, dan shima dai a anguwar yake basu ma da nisa da su, yasan Abdul-rasheed ?in fiye ma da sanin da Inna tai masa matsayinta na mace. Bai wani jasu da nisa ba shima ya basu damar da suke bu?ata tare da addu'a da fatan alkairi. Wannan shine sanadin fara tarayyar A'isha da Abdul-rasheed. Duk da tarayya ce mai tsafta da mutunta juna cikin ?an?anin lokaci sha?uwa ta shiga tsakaninsu. Yana zuwa hira wajenta duk ranar juma'a da yamma idan ya shigo anguwar, dan kuwa ranar take da lokacin hutun makaranta. A cikin soron gidansu suke zama kuma. Wani lokacin da Nasiru, wani lokacin shi ka?ai, ita kuma tana tare da rakkiyar ?aninta Bashir. Dan haka hirar take kasancewa mai tsafta sosai a ciki da nagarta, wani lokacin ma ?igewa suke da ?arin karatun islamiyya. Dan tunda ta fahimci yana da sani sosai akan ilimin addini duk wani tambaya ko neman sani takan rubuta da ajami ta bashi ko tayi da baki. A haka Abdul-rasheed yaje gida wani hutu, tafiyar da yaje ya yi ta ya dawo zuciya babu da?i dan kuwa ALLAH yay ma mahaifiyarsu Iya rasuwa. Yaje ya sameta cikin jiyya ashe ta da?e a hakan batare daya sani ba, kwanansa hu?u a daren juma'a ALLAH ya amshi abarsa. Yayi kuka sosai dan yana son mahaifiyarsu matu?a, mace ce mai abubuwan mamaki sosai, sannan mahaifiya ce abar alfaharin kowane ?a na kwarai. Ê Ê Ê Tana da sati uku da rasuwa hutunsu ya ?are, haka ya tattaro ya dawo zuciya babu da?i, sai dai nasihar mahaifinsu ta ?an ?arfafa shi. Amma ransa fal yake da tausayin ?annensa uku daya tsallako ya baro. Duk da A'isha bata san mahaifiyarsa ba daya gaya mata tasha kuka, ta mata addu'a kuma sosai hakama duk wani wanda suke hu??a ta arzi?i ya masa gaisuwa da ban ha?uri. Yaso a zuwan da yay gida hutu yayma iyayensa batun A'isha da ala?arsu da damar daya samu daga iyayenta, sai dai kuma ALLAH bai ?addara ba rasuwa ta gitta, dan haka ya ha?ura har sai nan gaba kuma idan ALLAH ya bashi ikon komawa wani hutun...........??? Ê Ê Ê _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* [10/15, 2:05 PM] +234 706 347 6270: *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 8_ __________________ *_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana ?? fulanin asali ke nan ??._* *Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?* _Maza kuzo ku sha labari da ?umi-?uminsa, domin kuma fa NAKUN ya bu?e muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._ *_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na??_* *ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA* _ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_ *_Zaku same mu a wannan numbers ?in kamar haka??_* *07068210505* *09133081313* _DEALER IN all kind of skin care products such as:_ moisturizer Sun screen Face Toner Eye cream Face serum Face wash Face scrub Face cream Face marsk Body lotion Body cream Shower gel Body scrub Tube Body oil Body spray Perfume Hair crm Hair spray and many more *_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne ??_* Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/HCLn6awOrmP5WJmO9jPrgK?mode=ems_wa_t __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ......... Abdul-rasheed ya cigaba da karatunsa, yana kuma koyon ?inki da zuwa yanzu ma zamu ce ya iya tunda yana yi ya samu taronsa da kwabo, yana iya ?inka kowane ?inki da hannu da kuma yi da keken ?inki, tsakaninsa da A'isha kuwa sai Alhamdullah, dan zuwa yanzu mutane da yawa a layin sun san ala?ar tasu. Har ma takai ana kiransa da suna Abdul-rasheed ?in A'isha, dan ko baka ganesa ba da ance maka haka kuwa zaka gane shi ake nufi. Sun sake samun hutu yay shirin zuwa gida Bauchi, zuwan daya samu rakkiyar Nasiru abokinsa, shima zaije yaga tushen Abdul-rasheed a wannan karon yay sati guda sai ya dawo. Hutun nashi kuwa ya ha?a da bikin ?an uwansa mata biyu da suke uba ?aya da za'ayi, da ?anwarsa ?aya da suke ?aki ?aya, sai ?aya namiji da suke uba ?aya shima. Hakanne ma yasa Nasirun zai bishi.Ê Ê Ê Ê Ê Nasiru ya samu tarba ta mutuntawa a wajen mahaifin Abdul-rasheed dama ?annensa, dan sun san sunanshi a bakin Abdul-rasheed. Kai hatta da abokan Abdul-rasheed tunna ?uruciya dake anguwar kowa iya ?o?arin sa yake na ganin ya ?yautatama Nasiru. Ê Ê Ê Ê Yanda gidan ya cika da mutane da dangi sai Abdul-rasheed ya samu kanshi da share hawaye, ga dai dangin mahaifiyarsu cike taf da gida amma ita babu ita a wannan duniyar. Asalin mahaifiyarsa ?ar Maiduguri ce,Êdan haka danginta duk daga can suka zo, ?anwar tasa ma da zatai aure can za'a kaita auren zuminci ne. Bayan ?aura aurarrakin maza suka fara shirin wucewa, dan sai zuwa gobe matan zasu tafi da amarya itama. Abdul-rasheed yana cikinsu yana godiya akan ?o?arin su duk da shima goben da shi za'aima ?anwarsa rakkiya Maidugurin. Cike da kulawa wani dattijo da suke kira Baba Kalla ya dubi Abdul-rasheed ?in tare da fa?in, ÒKaima kuwa kaga da zaka zo cikinmu ai sai ka ?auki mata. Hakan zai ?ara dawwamar da hankalinmu a kanku muma batare da mun shagaltu akan yin wani abu babu ku ba. Kasan dai shai?an ba rago bane, yanzu yanda babu mahaifiyar nan taku a raye sai gaka muna shagaltuwa da yin sakaci akan lamarinku, balle ma gashi ba gari ?aya ba. Amma kaga idan ka aura a cikinmu, kamar yanda shima Gana ya auri Khadijah ai kaga koda yaushe babu batun manta juna. Dan lokacin rasuwar mahaifiyarku shima kamar wasa mukai irin wannan zaman da shi ikon ALLAH ashe ma suna tare da ita tuni. Bazamu so ku zauna a ware a cikinmu ba dan mahaifiyarku sanda tana raye mai ?o?arin bibiyar al'amarin dangi ce da don ?yautata musu a kowane motsinta.Ó Ê Ê Ê Karaf wani a ciki yace, ÒAi Baba bama sai an kaita da nisa ba, dan da zasu dai-daita da Yakura ni dai al'amarin su na min kamanni, itama yarinya ce mai sanyin hali da nutsuwa kamar shi. Gashi tana kama da mahaifiyarsu kamar ita ta haife ta. Abdul-rasheed ka fara gwadawa ka gani akan Yakura duk da nasan itama dai bazata ?ika ba.Ó Ê ÊÊ Tunfa da aka fara maganar nan gaban Abdul-rasheed sai faman fa?uwa yake da dukan uku-uku, dan haka yay shiru na tsawon lokaci har sai da mahaifinsa dake wajen yana lure da yanayinsa ya kira yi sunansa. ?an firgigit ya kallesa, sai kuma ya amsa kiran da yay masan. Baba ya zuba masa ido na sakanni, kafin ya furta, ÒBakaji abinda ake gaya maka bane?Ó. Ê Ê Ê Ajiyar zuciya mai nauyi Abdul-rasheed ya sauke, kafin ya ce, ÒBaba duk najiÓ. Ê Ê Ê Ê ÒShine kuma kai shiru Abdul-rasheed. Sufa shawara suka baka bawai sunce dole bane. Kuma tun a ?azun nima suka sameni da batun amma nace su maimaita a gabanka saboda gudun halin ?an yau dana saniÓ. Ê Ê Ê Ê ÒKayi ha?uri Baba, ni mai kar?a ne ga dukkanin umarnin ku. Kawai dama......Ó Ê ÊÊ Yayi shiru ya kasa ci-gaba. ÒDama mi? Kayi magana mana. Dare keyi su suna son su ?auki hanya ne ka saniÓ. Ê Ê Ê Yawu Abdul-rasheed ya sake ha?iyewa, ya muskuta zamansa kansa a ?asa. ÒBaba dama akwai zancen wata yarinya ne da muka ha?u acan Kano kusan shekara ?aya da rabi kenan, tun wancan zuwan naso samunka da batun sai rasuwar Inna ta gitta. Amma zan ha?ura da batunta ?in kawai. Sai dai damuwata ta yanda zan ma iyayenta bayani ne bayan su kuma sun riga sun bani yarda da aminci. Ban fara neman ta ba kuma sai da naje garesu suka amince min. Wannan ne kawai damuwata amma ba ?in kar?ar umarnin ku baÓ. Ê Ê Ê Sosai zauren yay shiru. Baba ya zubama Abdul-rasheed ido kawai kamar mai nazari. Baba Kalla ne ya katse shirun da fa?in, ÒTabbas maganarka abar a kalleta ne Abdul-rasheed, kuma bazamu saka ka zama ?aramin mutum ba tunda har magana ta gitta haka. Zamu baka goyon baya kuma idan har ta kasance irin yarinyar da muke maka fata. ALLAH yasa haka shi yafi alkairi.Ó Ê ÊÊ Gaba ?aya aka amsa da amin. Daga haka kuwa babu wanda ya sake motsa wannan zance har akai biki aka tashi lafiya. Koda yaje Maiduguri shi da Nasiru ma babu wanda yay masa maganar. Yaga kuma Yakura da akai masa magana a kanta. Itama dai yarinya ce ?arama kamar Ai'sha, ko muce ma A'isha ta girmeta dan ita bazata ma wuce 12 ba da wasu watanni. Kwanansu biyu suka dawo, Nasiru ya koma Kano da shatara ta arzi?i daga dangin Abdul-rasheed, sai wasi?a daya bashi ya kaima A'isha da kayan biki aba Inna da Gwaggon su Nasiru da Babansu da Yaya Zubairu suma. Ê Ê ÊÊ Abdul-rasheed ya cigaba da shan hutunsa daya rage harna sati biyu kafin ya fara shirin komawa Kano. Ana gobe zai wuce bayan sallar isha'i baba yasa aka kirashi. Dama dai yana da shirin zuwa wajensa, yana jira ne ya gama cin abinci, sai kuma ga kiranshi. Daga tsugunne ya gaishe da Baba, ya amsa masa yana masa nunin ya zauna. Inda ya nuna masan ya zauna. Ê Ê Ê ÒGobe ne tafiya ko?Ó. Ê ÒEh Baba in sha ALLAHUÓ. ÒTo ALLAH ya taimaka, ya kuma bada sa'a, sai a ?ara dagewa da karatu, bani da haufi akan ka Abdul-rasheed, sannan na yarda da tarbiyyar dana baku ku dukanku. A kowane motsina kuma ina bin ku da addu'a ne musamman kai dake nesa da ni a yanzu. Dan duk sauran ?an uwanka ina tare da su idan ka cire Hadiza da aure ya ?auke min yanzu itama. Nasa an min bincike akan batun yarinyar dakai magana....Ó Ê Ê Ê Ê Karo na farko Abdul-rasheed ya ?ago a firgice yana kallon Baba. Cike da rawar murya yace, ÒBaba A'isha!?Ó. Ê Ê ÊÊ Murmushi Baba yayi ka?an shima yana kallonsa, sai Abdul-rasheed yay saurin yin ?asa da kansa. Ê Ê ÒKwarai kuwa A'ishatu Abdul-rasheed, dan na fahimci kana sonta sosai. Shiyyasa banyi ?asa a gwiwa ba na tada ?an aike takanas yayo min bincike. Kuma Alhamdullah dukkan abinda ka fa?a min shi aka dawo aka sanar min babu ?arya a ciki. Harma da wanda baka sani ba game da halayyar mahaifinta da mahaifiyarta da ita kanta. Abdul-rasheed na amince ka auri A'isha. ALLAH ya sanya albarka a cikin tarayyarku. Idan kaje sai ka sanar musu nan da sabon wata idan yayi kwana biyu iyayenka zasuzo garesu. Babanka Kalla zaizo su ha?u da iyayenku na nan su Nuhu sai suje, tunda karatunka saura shekara ?aya kaga sai a tsaida magana kawai su tabbatar da gaske muke koÓ. Ê ÊÊ Sosai wani irin farin ciki mai girma ya baibaiye rayuwa da zuciyar Abdul-rasheed, sai dai kunya ta hanashi bayyanawa, murmushi dai yake ta faman yi ha?oransa a bu?e. A zuciyarsa kuwa ji yake kamar ya tashi yayta rawa dan da?i. Baba ne ya katse masa murmushin da fa?in, ÒSai dai ina da wata shawara a gareka guda ?ayaÓ. Ê Ê Ê Cikin nutsuwarsa ya koma sosai. Ya ce, ÒTo BabaÓ. Ê Ê ÒA kan maganar da su Babanku Kalla sukayi ranar auren ?an uwanka. Mizai hana ka auri itama tasun ka ha?a biyu tunda namiji na mata hu?u ne. Koba komai ka sake samun kusanci da ?an uwan mahaifiyarku, ka kuma samu abinda kake so. Yarinyar da suke fa?a yarinya ce nutsatstsiya sosai, dan kasan da ita akai jiyyar mahaifiyarku gaba ?aya da uwarta. Nidai a ?an zaman da tayi na kusan watanni biyar damu banga wani abin ashsha a tare da ita ba sam. Ga yarinyar kasan itama mahaifinta ya rasu tun tana ?arama, inda uwar ke aure yanzu sam mijin bashi da halin kwarai, nuna mata yake kullum ya gaji da yarinyar bayan kuma kafin ya aureta yay al?awarin ri?eta shiyyasa ma su Kallan suka barta taje da ita. Kaga idan akai hakan itama an taimaketa ai ko? Amma shawara ce dai kamar yanda na fa?a maka ba tilastawa ko umarni ba. Dan ko ?a?ana mata bazan ma auren dole ba balle ku maza. Kaje kayi tunani ka yanke hukunci da kanka. Duk kuma wanda ka za?a ni mai goya maka bayane a cikiÓ. Ê ÊÊ Daga haka Baba yay masa doguwar addu'a tare da ?aukar ku?i ya bashi. Amma sai ya?i amsa, ya sanar masa yanzu ?inkin da yake yi na kawo masa ku?in amfani harma dana asusu da yake yi. Ko gudunmawar daya bama ?an uwansa ta aure duk da ku?in ?inkin ne. Baba ya ?ara jin da?i sosai, ya ?ara saka masa albarka. Ya bashi ku?in kuma yace yaje dai dasu, dan wannan hakkine a kansa. Dole badan Abdul-rasheed yaso ba ya amsa yay godiya tare da addu'a sosai shima. Washe gari ya ?auki kuma hanyar Kanon dabo, mai mata mai mota, mai dala da gwauron ?utse, garin da ba Kano ba dajin ALLAH, hankaka maida ?an wani naka, duk wanda ya shigo ?asar kanon mu ya zama namu, jalla babbar Hausa yaro ko dami kazo an fika. ?Alhamdullahi Abdul-rasheed dai ya dawo Kano, ya kuma isar da sa?on Baba ga mahaifin su Nasiru, shi kuma ya samu Inna da kawun A'isha da maganar. Sunyi farin ciki sosai dan har zuci suke son Abdul-rasheed. Kamar yanda kuma baba yasa akai masa bincike akansu suma batare da sun sani ba sun aika har garin Bauchi an yi musu bincike akan Abdul-rasheed da ahalinsa. Kuma Alhamdullahi suma basu sami wani abin ashsha ko aibu ba sai nagarta. Ba iyayen A'isha kawai ba, hatta itama A'isha tayi farin ciki sosai, dan tunda ya gaya mata take ta faman murmushi tana ?oye fuska..........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* [10/15, 2:05 PM] +234 706 347 6270: *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 7_ _Amin afuwa wlhy gaba ?aya banda nutsuwa ne an mana haihu bana yini a gida, jiya ma shaf na manta da batun posting ALLAH ??. Kuyi ha?uri ayi suna gobe idan ALLAH ya kaimu sai na dawo gaba ?aya hankali kwance, ga pages babu nutsuwar editing. Ina ?ara neman afuwa????._ __________________ *_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana ?? fulanin asali ke nan ??._* *Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?* _Maza kuzo ku sha labari da ?umi-?uminsa, domin kuma fa NAKUN ya bu?e muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._ *_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na??_* *ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA* _ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_ *_Zaku same mu a wannan numbers ?in kamar haka??_* *07068210505* *09133081313* _DEALER IN all kind of skin care products such as:_ moisturizer Sun screen Face Toner Eye cream Face serum Face wash Face scrub Face cream Face marsk Body lotion Body cream Shower gel Body scrub Tube Body oil Body spray Perfume Hair crm Hair spray and many more *_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne ??_* Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/HCLn6awOrmP5WJmO9jPrgK?mode=ems_wa_t __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Haka kuwa akayi, kamar wasa Abdul-rasheed ya fara zuwa koyon ?inki, kasancewar yana son abun dan danan sai ga sakamako ya fara bayyana. Baya gajiya duk asabar da Lahadi sai yazo. Da Nasiru yaga yana wahala da kashe ku?a?ensa ga ?an makaranta komai nasa a ?a'ide yake, ga nisa Abdul-rasheed yana jimawa baije gida Bauchi ba sai yace mizai hana duk juma'a ya dinga biyoshi sai Monday su dinga shiga makaranta tare, ya dinga weekend dai a gidansu. Da farko Abdul-rasheed yaso turjewa, sai da Nasiru ya nuna masa fushinsa sannan ya amince amma yana ?ar-?ar dai, duk da kuwa kowa ya sanshi a gidan su Nasiru zuwa yanzu, kuma suna nuna masa so da kulawa. Amma shi dai baya son takura musu, yana kuma tsoron kar mahaifinsa yay fa?an barinsa makaranta harna kwana uku a kowane mako batare da saninsu ba. Tun dai yana ?ari-?ari har ya saki jikinsa. Ê Ê Ê ÊÊ Tun a farko fara koyon ?inkin Abdul-rasheed akwai wata yarinya a ma?waftan su Nasiru da kullum takan wuce da safe da allo zata makaranta. Takan gaishesu idan zata wuce, hakama idan ta dawo da takan gaishesu ta shige gida. Shi dai bai ta?a tambayar sunanta ba, bai kuma ta?a magana da ita ba bayan gaisuwar nan da take musu a tare. Sai dai a kwana a tashi har ya haddace muryarta mai cike da nutsuwa da rashin hayaniya. Ê Ê Ê Ê Ranar wata Lahadi da yamma yana a shagon shi ka?ai yana ?inki ogansa Yaya Zubair yaje sayen kayan ?inki zazza?ar muryar yarinyar nan ta ratsa kunnensa. ?agowa yay da sauri tare da take keke ya tsayar daga takun da yake masa. Tana tsaye daga wajen shagon ta rissina ta gaisheshi kanta a ?asa. Amsa mata yay da kulawa, kafin ya furta, ÒKina son wani abu ne ?anwata?Ó. Ê ÊÊ Kanta a ?asa ta ce, ÒEh Yaya, dama kayan ?inki na kawo ma Yaya Zubairu, naga kuma baya nan ma kamarÓ. Ê ÊÊ Cike da zolaya ya ce, ÒOh dan Yaya Zubairu baya nan kin fasa ?inkin?Ó. Ê ÊÊ Da sauri ta ce, ÒA'a zan baka ka ajiye masa damanÓ. Ê ÊÊ Murmushi yayi a karo na farko, ya ce, ÒTo shike nanÓ. Yay maganar yana tasowa yazo bakin ?ofar dan ita tana daga waje har yanzu. Mi?a masa ledar tayi kanta a ?asa. Karo na farko a rayuwarsa ya zubama hannunta ido. Fara ce sol, hannunta da ?unshin jan lalli da yay mata shegen ?yau. Harga ALLAH sai da gabansa ya fa?i, mazantakar ta motsa amma sai ya kauda kansa kawai ya amsa yana ?an murmushi da duba kayan ledar. Yadi ne irin nasu na maza. ?agowa yay ya sake ?an kallonta. ÒA ajiye kawai kenan zaki dawo ki masa bayani?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒA'a basai na dawo ba. ?inkin Bashir da Tasi'u ne daman. Inna tace dan ALLAH idan bata takura masa ba zuwa jibi a ?inka. Dan zamuyi tafiya ne bikiÓ. Ê Ê Ê ÒIn sha ALLAHU za'a ?inka, nima zan ?inka musu da kaina. Idan kin shiga ki turo min su yanzu naga girmansu a daren nan zan yishi dan da safe zan wuce makarantaÓ. Ê ÊÊ Godiya tai masa cike da girmamawa, sannan ya wuce kanta a ?asa. Samun kansa yay da binta da kallo. Doguwa ce sosai masha ALLAH, shekarunta bazasu wuce 14 ba, tana da ?an jiki, hakan ya nuna ne kuwa sakamakon kayan dake jikinta, zani da riga t-shirt sai kallabi disko, Tayi ?ammara da gyale a ?ugunta, kasa ?auke idonsa yay harta shige gidansu, a mamakinsa ya ?an juya zai koma yana sauke ajiyar zuciyar da tazo masa a bazata kamar ance sake waigawa sai ya ganta tana le?ensa. Wuff ta shige kamar wal?iya kuwa, tana turo ?yauren zauren gidansu na katako burum. ?an tsai yay yana kallon ?ofar kamar mai tunani, sai kuma yay murmushi ya juya ya koma cikin shagon. Ê Ê Ê Yana zama su Tasi'u ?annenta sukai sallama. Yara ne matasa da bazasu wuce 9/7years ba. Sun gaishesa da girmamawa, ya amsa musu da kulawa yana musu murmushi. Dan sun sanshi ya sansu tunda yanzu ya zama ?an anguwar duk da kwana 3 kawai yake a duk sati. Amma sau?in kansa da son kula yara yasa duk suka sanshi. A karo na farko a rayuwarsa ya tambaye su miye sunan yayarsu?. Caraf Bashir dake matsayin ?arami ya ce, ÒIndoÓ. Ê Ê Ê Ê Samun kansa yay da fa?in, ÒMasha ALLAH A'ishatu kenan. Wace makarantar kuke zuwa?Ó. Ê Ê Ê Yanzu kam Tasi'u ne ya ce, ÒMuna zuwa makarantar Malam Sallau. Yaya Indo nada ?o?ari sosai, dan duk wata tana wanke allon ta sau biyu, yanzu haka tana izu kusan ashirin. Ê Ê Ê ÊÊ ÒKai kai kuce dai yayarku Malama ce kawai?Ó. Ê Ê Wannan kalma ta saka Bashir da Tasi'u tsuge masa da surutu akan yayarsu Indo. Abu kamar wasa hirar yaran ta dinga masa tasiri a zuciya, yana tare da su har akai kiran magriba, shi ya jasu suka je massalaci.Ê An idar da salla sun dawo sai ga Indo tana nemansu. Karo na farko da Abdul-rasheed ya samu kansa da yima Indo kallon ?urulla sosai. ?ya?y?yawar yarinya mai cikar zatin fuska da hasken fata. Suna ha?a ido tai saurin juyawa zata shige gida. Amma sai ya dakatar da ita ta hanyar kiran sunanta. Ê Ê ÊÊ ÒA'ishah!Ó. ÊÊ Cak ta tsaya amma ta kasa juyowa, dan haka ya ?arasa inda take ri?e da hannun su Bashir. Sai da ya ?an ?ara kallon fuskarta sannan ya furta, ÒAmin afuwa nine na ri?esu a shago suna tayani ta?i, Inna ma ki bata ha?uriÓ. Ê ÊÊ Batare data ?ago ba ta jinjina masa kai tana kama hannunsu suka shige. Yanzu ma sai ta juyo da tunanin yabar wajan zata saci kallonsa suka ha?a ido. Da sauri ta shige. Murmushi yayi yana girgiza kansa ya koma shago yana yaba halittar UBANGIJI a ransa, dan tabbas A'isha kyakkyawar yarinya ce kam. Kyawunta a bayyane yake ga mai kallonta kuma. Ê ÊÊ?Tun daga wannan rana al'amarin Indo ya fara sa?ar zare a zuciyar Abdul-rasheed, har takai Nasiru ya fara harbo jirginsa. Haka ma Yaya Zubairu ya fara fahimta halin da Abdul-rasheed yake ciki akan Indo da yanda itama in zata wuce yanzu takan saci kallon cikin shagon bakamar da da zata wuce kanta a ?asa ba koda zata gaishesu. ?annent kuwa koda yaushe suna manne da Abdul-rasheed, tun mahaifiyarsu na jin sunansa a labarinsu ko idan ya saya musu abu irin na yara sun kai gida har dai ranar ta nema sanin wanene shi, dan bai kamata ta saki jiki da wannan sha?uwa dake tsakaninsa da yaranta ba batare da tasan wanene shi da halayyarsa ba. Yaranta marayu ne mahaifinsu ya rasu shekara biyu data wuce. Kasancewar sun gaya mata a shagon Yaya Zubairu yake yasa ta nema Zubairu kai tsaye, aiko yay mata bayani na gamsuwa har ma ya ?ora da batun Indo daya shin-shino. Inna mace ce ba mai damuwa ba, sai kawai tai fatan alkairi cikin al'amarin. Ê Ê Ê Nasiru da Yaya Zubairu sune suka fito fili suka fara kwa?aitawa Abdul-rasheed batun karfa yayi sake akan Indo in dai sonta yake da gaske, idan ko ya tsaya kallon ruwa lallai kwa?o zai iya masa ?afa. Tun yana dojewa har shima dai ya fahimci gaskiya suke fa?a masa, dan haka ya fito fili ya nema shawarar Nasiru akan ta ina ya kamata ya fara ne?. Tsaf Nasiru ya tsara masa komai kuwa. Dan haka a cikin satin suka je ga Inna domin basu damar fara zuwa hira. Ê Ê Ê Sosai Inna tayi farin ciki da hakan, domin ta fahimci wasu ?yawawan halayya daga Abdul-rasheed ?in a sanin data fara masa na watanni, taji kuma hankalinta ya kwanta da shi akan ?arta Hadiza. Sannan yanda Abdul-rasheed ya gaya mata komai daya shafesa babu wani ?oye-?oye nan ma taji da?i. Ta tabbatar musu ita dai uwa ce, kuma taji ta gamsu da shi, amma suje ga ?anin mahaifin su Indo matsayinsa na namiji shima. Suma sun gamsu da shawarar tata, sunyi godiya sosai kuma. Ê Ê Ê Ê A wajen ?anin mahaifin Indo ma dai bata canja zani ba, dan shima dai a anguwar yake basu ma da nisa da su, yasan Abdul-rasheed ?in fiye ma da sanin da Inna tai masa matsayinta na mace. Bai wani jasu da nisa ba shima ya basu damar da suke bu?ata tare da addu'a da fatan alkairi. Wannan shine sanadin fara tarayyar A'isha da Abdul-rasheed. Duk da tarayya ce mai tsafta da mutunta juna cikin ?an?anin lokaci sha?uwa ta shiga tsakaninsu. Yana zuwa hira wajenta duk ranar juma'a da yamma idan ya shigo anguwar, dan kuwa ranar take da lokacin hutun makaranta. A cikin soron gidansu suke zama kuma. Wani lokacin da Nasiru, wani lokacin shi ka?ai, ita kuma tana tare da rakkiyar ?aninta Bashir. Dan haka hirar take kasancewa mai tsafta sosai a ciki da nagarta, wani lokacin ma ?igewa suke da ?arin karatun islamiyya. Dan tunda ta fahimci yana da sani sosai akan ilimin addini duk wani tambaya ko neman sani takan rubuta da ajami ta bashi ko tayi da baki. A haka Abdul-rasheed yaje gida wani hutu, tafiyar da yaje ya yi ta ya dawo zuciya babu da?i dan kuwa ALLAH yay ma mahaifiyarsu Iya rasuwa. Yaje ya sameta cikin jiyya ashe ta da?e a hakan batare daya sani ba, kwanansa hu?u a daren juma'a ALLAH ya amshi abarsa. Yayi kuka sosai dan yana son mahaifiyarsu matu?a, mace ce mai abubuwan mamaki sosai, sannan mahaifiya ce abar alfaharin kowane ?a na kwarai. Ê Ê Ê Tana da sati uku da rasuwa hutunsu ya ?are, haka ya tattaro ya dawo zuciya babu da?i, sai dai nasihar mahaifinsu ta ?an ?arfafa shi. Amma ransa fal yake da tausayin ?annensa uku daya tsallako ya baro. Duk da A'isha bata san mahaifiyarsa ba daya gaya mata tasha kuka, ta mata addu'a kuma sosai hakama duk wani wanda suke hu??a ta arzi?i ya masa gaisuwa da ban ha?uri. Yaso a zuwan da yay gida hutu yayma iyayensa batun A'isha da ala?arsu da damar daya samu daga iyayenta, sai dai kuma ALLAH bai ?addara ba rasuwa ta gitta, dan haka ya ha?ura har sai nan gaba kuma idan ALLAH ya bashi ikon komawa wani hutun...........??? Ê Ê Ê _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* [10/15, 2:05 PM] +234 706 347 6270: *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 8_ __________________ *_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana ?? fulanin asali ke nan ??._* *Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?* _Maza kuzo ku sha labari da ?umi-?uminsa, domin kuma fa NAKUN ya bu?e muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._ *_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na??_* *ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA* _ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_ *_Zaku same mu a wannan numbers ?in kamar haka??_* *07068210505* *09133081313* _DEALER IN all kind of skin care products such as:_ moisturizer Sun screen Face Toner Eye cream Face serum Face wash Face scrub Face cream Face marsk Body lotion Body cream Shower gel Body scrub Tube Body oil Body spray Perfume Hair crm Hair spray and many more *_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne ??_* Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/HCLn6awOrmP5WJmO9jPrgK?mode=ems_wa_t __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ......... Abdul-rasheed ya cigaba da karatunsa, yana kuma koyon ?inki da zuwa yanzu ma zamu ce ya iya tunda yana yi ya samu taronsa da kwabo, yana iya ?inka kowane ?inki da hannu da kuma yi da keken ?inki, tsakaninsa da A'isha kuwa sai Alhamdullah, dan zuwa yanzu mutane da yawa a layin sun san ala?ar tasu. Har ma takai ana kiransa da suna Abdul-rasheed ?in A'isha, dan ko baka ganesa ba da ance maka haka kuwa zaka gane shi ake nufi. Sun sake samun hutu yay shirin zuwa gida Bauchi, zuwan daya samu rakkiyar Nasiru abokinsa, shima zaije yaga tushen Abdul-rasheed a wannan karon yay sati guda sai ya dawo. Hutun nashi kuwa ya ha?a da bikin ?an uwansa mata biyu da suke uba ?aya da za'ayi, da ?anwarsa ?aya da suke ?aki ?aya, sai ?aya namiji da suke uba ?aya shima. Hakanne ma yasa Nasirun zai bishi.Ê Ê Ê Ê Ê Nasiru ya samu tarba ta mutuntawa a wajen mahaifin Abdul-rasheed dama ?annensa, dan sun san sunanshi a bakin Abdul-rasheed. Kai hatta da abokan Abdul-rasheed tunna ?uruciya dake anguwar kowa iya ?o?arin sa yake na ganin ya ?yautatama Nasiru. Ê Ê Ê Ê Yanda gidan ya cika da mutane da dangi sai Abdul-rasheed ya samu kanshi da share hawaye, ga dai dangin mahaifiyarsu cike taf da gida amma ita babu ita a wannan duniyar. Asalin mahaifiyarsa ?ar Maiduguri ce,Êdan haka danginta duk daga can suka zo, ?anwar tasa ma da zatai aure can za'a kaita auren zuminci ne. Bayan ?aura aurarrakin maza suka fara shirin wucewa, dan sai zuwa gobe matan zasu tafi da amarya itama. Abdul-rasheed yana cikinsu yana godiya akan ?o?arin su duk da shima goben da shi za'aima ?anwarsa rakkiya Maidugurin. Cike da kulawa wani dattijo da suke kira Baba Kalla ya dubi Abdul-rasheed ?in tare da fa?in, ÒKaima kuwa kaga da zaka zo cikinmu ai sai ka ?auki mata. Hakan zai ?ara dawwamar da hankalinmu a kanku muma batare da mun shagaltu akan yin wani abu babu ku ba. Kasan dai shai?an ba rago bane, yanzu yanda babu mahaifiyar nan taku a raye sai gaka muna shagaltuwa da yin sakaci akan lamarinku, balle ma gashi ba gari ?aya ba. Amma kaga idan ka aura a cikinmu, kamar yanda shima Gana ya auri Khadijah ai kaga koda yaushe babu batun manta juna. Dan lokacin rasuwar mahaifiyarku shima kamar wasa mukai irin wannan zaman da shi ikon ALLAH ashe ma suna tare da ita tuni. Bazamu so ku zauna a ware a cikinmu ba dan mahaifiyarku sanda tana raye mai ?o?arin bibiyar al'amarin dangi ce da don ?yautata musu a kowane motsinta.Ó Ê Ê Ê Karaf wani a ciki yace, ÒAi Baba bama sai an kaita da nisa ba, dan da zasu dai-daita da Yakura ni dai al'amarin su na min kamanni, itama yarinya ce mai sanyin hali da nutsuwa kamar shi. Gashi tana kama da mahaifiyarsu kamar ita ta haife ta. Abdul-rasheed ka fara gwadawa ka gani akan Yakura duk da nasan itama dai bazata ?ika ba.Ó Ê ÊÊ Tunfa da aka fara maganar nan gaban Abdul-rasheed sai faman fa?uwa yake da dukan uku-uku, dan haka yay shiru na tsawon lokaci har sai da mahaifinsa dake wajen yana lure da yanayinsa ya kira yi sunansa. ?an firgigit ya kallesa, sai kuma ya amsa kiran da yay masan. Baba ya zuba masa ido na sakanni, kafin ya furta, ÒBakaji abinda ake gaya maka bane?Ó. Ê Ê Ê Ajiyar zuciya mai nauyi Abdul-rasheed ya sauke, kafin ya ce, ÒBaba duk najiÓ. Ê Ê Ê Ê ÒShine kuma kai shiru Abdul-rasheed. Sufa shawara suka baka bawai sunce dole bane. Kuma tun a ?azun nima suka sameni da batun amma nace su maimaita a gabanka saboda gudun halin ?an yau dana saniÓ. Ê Ê Ê Ê ÒKayi ha?uri Baba, ni mai kar?a ne ga dukkanin umarnin ku. Kawai dama......Ó Ê ÊÊ Yayi shiru ya kasa ci-gaba. ÒDama mi? Kayi magana mana. Dare keyi su suna son su ?auki hanya ne ka saniÓ. Ê Ê Ê Yawu Abdul-rasheed ya sake ha?iyewa, ya muskuta zamansa kansa a ?asa. ÒBaba dama akwai zancen wata yarinya ne da muka ha?u acan Kano kusan shekara ?aya da rabi kenan, tun wancan zuwan naso samunka da batun sai rasuwar Inna ta gitta. Amma zan ha?ura da batunta ?in kawai. Sai dai damuwata ta yanda zan ma iyayenta bayani ne bayan su kuma sun riga sun bani yarda da aminci. Ban fara neman ta ba kuma sai da naje garesu suka amince min. Wannan ne kawai damuwata amma ba ?in kar?ar umarnin ku baÓ. Ê Ê Ê Sosai zauren yay shiru. Baba ya zubama Abdul-rasheed ido kawai kamar mai nazari. Baba Kalla ne ya katse shirun da fa?in, ÒTabbas maganarka abar a kalleta ne Abdul-rasheed, kuma bazamu saka ka zama ?aramin mutum ba tunda har magana ta gitta haka. Zamu baka goyon baya kuma idan har ta kasance irin yarinyar da muke maka fata. ALLAH yasa haka shi yafi alkairi.Ó Ê ÊÊ Gaba ?aya aka amsa da amin. Daga haka kuwa babu wanda ya sake motsa wannan zance har akai biki aka tashi lafiya. Koda yaje Maiduguri shi da Nasiru ma babu wanda yay masa maganar. Yaga kuma Yakura da akai masa magana a kanta. Itama dai yarinya ce ?arama kamar Ai'sha, ko muce ma A'isha ta girmeta dan ita bazata ma wuce 12 ba da wasu watanni. Kwanansu biyu suka dawo, Nasiru ya koma Kano da shatara ta arzi?i daga dangin Abdul-rasheed, sai wasi?a daya bashi ya kaima A'isha da kayan biki aba Inna da Gwaggon su Nasiru da Babansu da Yaya Zubairu suma. Ê Ê ÊÊ Abdul-rasheed ya cigaba da shan hutunsa daya rage harna sati biyu kafin ya fara shirin komawa Kano. Ana gobe zai wuce bayan sallar isha'i baba yasa aka kirashi. Dama dai yana da shirin zuwa wajensa, yana jira ne ya gama cin abinci, sai kuma ga kiranshi. Daga tsugunne ya gaishe da Baba, ya amsa masa yana masa nunin ya zauna. Inda ya nuna masan ya zauna. Ê Ê Ê ÒGobe ne tafiya ko?Ó. Ê ÒEh Baba in sha ALLAHUÓ. ÒTo ALLAH ya taimaka, ya kuma bada sa'a, sai a ?ara dagewa da karatu, bani da haufi akan ka Abdul-rasheed, sannan na yarda da tarbiyyar dana baku ku dukanku. A kowane motsina kuma ina bin ku da addu'a ne musamman kai dake nesa da ni a yanzu. Dan duk sauran ?an uwanka ina tare da su idan ka cire Hadiza da aure ya ?auke min yanzu itama. Nasa an min bincike akan batun yarinyar dakai magana....Ó Ê Ê Ê Ê Karo na farko Abdul-rasheed ya ?ago a firgice yana kallon Baba. Cike da rawar murya yace, ÒBaba A'isha!?Ó. Ê Ê ÊÊ Murmushi Baba yayi ka?an shima yana kallonsa, sai Abdul-rasheed yay saurin yin ?asa da kansa. Ê Ê ÒKwarai kuwa A'ishatu Abdul-rasheed, dan na fahimci kana sonta sosai. Shiyyasa banyi ?asa a gwiwa ba na tada ?an aike takanas yayo min bincike. Kuma Alhamdullah dukkan abinda ka fa?a min shi aka dawo aka sanar min babu ?arya a ciki. Harma da wanda baka sani ba game da halayyar mahaifinta da mahaifiyarta da ita kanta. Abdul-rasheed na amince ka auri A'isha. ALLAH ya sanya albarka a cikin tarayyarku. Idan kaje sai ka sanar musu nan da sabon wata idan yayi kwana biyu iyayenka zasuzo garesu. Babanka Kalla zaizo su ha?u da iyayenku na nan su Nuhu sai suje, tunda karatunka saura shekara ?aya kaga sai a tsaida magana kawai su tabbatar da gaske muke koÓ. Ê ÊÊ Sosai wani irin farin ciki mai girma ya baibaiye rayuwa da zuciyar Abdul-rasheed, sai dai kunya ta hanashi bayyanawa, murmushi dai yake ta faman yi ha?oransa a bu?e. A zuciyarsa kuwa ji yake kamar ya tashi yayta rawa dan da?i. Baba ne ya katse masa murmushin da fa?in, ÒSai dai ina da wata shawara a gareka guda ?ayaÓ. Ê Ê Ê Cikin nutsuwarsa ya koma sosai. Ya ce, ÒTo BabaÓ. Ê Ê ÒA kan maganar da su Babanku Kalla sukayi ranar auren ?an uwanka. Mizai hana ka auri itama tasun ka ha?a biyu tunda namiji na mata hu?u ne. Koba komai ka sake samun kusanci da ?an uwan mahaifiyarku, ka kuma samu abinda kake so. Yarinyar da suke fa?a yarinya ce nutsatstsiya sosai, dan kasan da ita akai jiyyar mahaifiyarku gaba ?aya da uwarta. Nidai a ?an zaman da tayi na kusan watanni biyar damu banga wani abin ashsha a tare da ita ba sam. Ga yarinyar kasan itama mahaifinta ya rasu tun tana ?arama, inda uwar ke aure yanzu sam mijin bashi da halin kwarai, nuna mata yake kullum ya gaji da yarinyar bayan kuma kafin ya aureta yay al?awarin ri?eta shiyyasa ma su Kallan suka barta taje da ita. Kaga idan akai hakan itama an taimaketa ai ko? Amma shawara ce dai kamar yanda na fa?a maka ba tilastawa ko umarni ba. Dan ko ?a?ana mata bazan ma auren dole ba balle ku maza. Kaje kayi tunani ka yanke hukunci da kanka. Duk kuma wanda ka za?a ni mai goya maka bayane a cikiÓ. Ê ÊÊ Daga haka Baba yay masa doguwar addu'a tare da ?aukar ku?i ya bashi. Amma sai ya?i amsa, ya sanar masa yanzu ?inkin da yake yi na kawo masa ku?in amfani harma dana asusu da yake yi. Ko gudunmawar daya bama ?an uwansa ta aure duk da ku?in ?inkin ne. Baba ya ?ara jin da?i sosai, ya ?ara saka masa albarka. Ya bashi ku?in kuma yace yaje dai dasu, dan wannan hakkine a kansa. Dole badan Abdul-rasheed yaso ba ya amsa yay godiya tare da addu'a sosai shima. Washe gari ya ?auki kuma hanyar Kanon dabo, mai mata mai mota, mai dala da gwauron ?utse, garin da ba Kano ba dajin ALLAH, hankaka maida ?an wani naka, duk wanda ya shigo ?asar kanon mu ya zama namu, jalla babbar Hausa yaro ko dami kazo an fika. ?Alhamdullahi Abdul-rasheed dai ya dawo Kano, ya kuma isar da sa?on Baba ga mahaifin su Nasiru, shi kuma ya samu Inna da kawun A'isha da maganar. Sunyi farin ciki sosai dan har zuci suke son Abdul-rasheed. Kamar yanda kuma baba yasa akai masa bincike akansu suma batare da sun sani ba sun aika har garin Bauchi an yi musu bincike akan Abdul-rasheed da ahalinsa. Kuma Alhamdullahi suma basu sami wani abin ashsha ko aibu ba sai nagarta. Ba iyayen A'isha kawai ba, hatta itama A'isha tayi farin ciki sosai, dan tunda ya gaya mata take ta faman murmushi tana ?oye fuska..........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* [10/15, 2:05 PM] +234 706 347 6270: *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 7_ _Amin afuwa wlhy gaba ?aya banda nutsuwa ne an mana haihu bana yini a gida, jiya ma shaf na manta da batun posting ALLAH ??. Kuyi ha?uri ayi suna gobe idan ALLAH ya kaimu sai na dawo gaba ?aya hankali kwance, ga pages babu nutsuwar editing. Ina ?ara neman afuwa????._ __________________ *_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana ?? fulanin asali ke nan ??._* *Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?* _Maza kuzo ku sha labari da ?umi-?uminsa, domin kuma fa NAKUN ya bu?e muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._ *_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na??_* *ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA* _ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_ *_Zaku same mu a wannan numbers ?in kamar haka??_* *07068210505* *09133081313* _DEALER IN all kind of skin care products such as:_ moisturizer Sun screen Face Toner Eye cream Face serum Face wash Face scrub Face cream Face marsk Body lotion Body cream Shower gel Body scrub Tube Body oil Body spray Perfume Hair crm Hair spray and many more *_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne ??_* Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/HCLn6awOrmP5WJmO9jPrgK?mode=ems_wa_t __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Haka kuwa akayi, kamar wasa Abdul-rasheed ya fara zuwa koyon ?inki, kasancewar yana son abun dan danan sai ga sakamako ya fara bayyana. Baya gajiya duk asabar da Lahadi sai yazo. Da Nasiru yaga yana wahala da kashe ku?a?ensa ga ?an makaranta komai nasa a ?a'ide yake, ga nisa Abdul-rasheed yana jimawa baije gida Bauchi ba sai yace mizai hana duk juma'a ya dinga biyoshi sai Monday su dinga shiga makaranta tare, ya dinga weekend dai a gidansu. Da farko Abdul-rasheed yaso turjewa, sai da Nasiru ya nuna masa fushinsa sannan ya amince amma yana ?ar-?ar dai, duk da kuwa kowa ya sanshi a gidan su Nasiru zuwa yanzu, kuma suna nuna masa so da kulawa. Amma shi dai baya son takura musu, yana kuma tsoron kar mahaifinsa yay fa?an barinsa makaranta harna kwana uku a kowane mako batare da saninsu ba. Tun dai yana ?ari-?ari har ya saki jikinsa. Ê Ê Ê ÊÊ Tun a farko fara koyon ?inkin Abdul-rasheed akwai wata yarinya a ma?waftan su Nasiru da kullum takan wuce da safe da allo zata makaranta. Takan gaishesu idan zata wuce, hakama idan ta dawo da takan gaishesu ta shige gida. Shi dai bai ta?a tambayar sunanta ba, bai kuma ta?a magana da ita ba bayan gaisuwar nan da take musu a tare. Sai dai a kwana a tashi har ya haddace muryarta mai cike da nutsuwa da rashin hayaniya. Ê Ê Ê Ê Ranar wata Lahadi da yamma yana a shagon shi ka?ai yana ?inki ogansa Yaya Zubair yaje sayen kayan ?inki zazza?ar muryar yarinyar nan ta ratsa kunnensa. ?agowa yay da sauri tare da take keke ya tsayar daga takun da yake masa. Tana tsaye daga wajen shagon ta rissina ta gaisheshi kanta a ?asa. Amsa mata yay da kulawa, kafin ya furta, ÒKina son wani abu ne ?anwata?Ó. Ê ÊÊ Kanta a ?asa ta ce, ÒEh Yaya, dama kayan ?inki na kawo ma Yaya Zubairu, naga kuma baya nan ma kamarÓ. Ê ÊÊ Cike da zolaya ya ce, ÒOh dan Yaya Zubairu baya nan kin fasa ?inkin?Ó. Ê ÊÊ Da sauri ta ce, ÒA'a zan baka ka ajiye masa damanÓ. Ê ÊÊ Murmushi yayi a karo na farko, ya ce, ÒTo shike nanÓ. Yay maganar yana tasowa yazo bakin ?ofar dan ita tana daga waje har yanzu. Mi?a masa ledar tayi kanta a ?asa. Karo na farko a rayuwarsa ya zubama hannunta ido. Fara ce sol, hannunta da ?unshin jan lalli da yay mata shegen ?yau. Harga ALLAH sai da gabansa ya fa?i, mazantakar ta motsa amma sai ya kauda kansa kawai ya amsa yana ?an murmushi da duba kayan ledar. Yadi ne irin nasu na maza. ?agowa yay ya sake ?an kallonta. ÒA ajiye kawai kenan zaki dawo ki masa bayani?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒA'a basai na dawo ba. ?inkin Bashir da Tasi'u ne daman. Inna tace dan ALLAH idan bata takura masa ba zuwa jibi a ?inka. Dan zamuyi tafiya ne bikiÓ. Ê Ê Ê ÒIn sha ALLAHU za'a ?inka, nima zan ?inka musu da kaina. Idan kin shiga ki turo min su yanzu naga girmansu a daren nan zan yishi dan da safe zan wuce makarantaÓ. Ê ÊÊ Godiya tai masa cike da girmamawa, sannan ya wuce kanta a ?asa. Samun kansa yay da binta da kallo. Doguwa ce sosai masha ALLAH, shekarunta bazasu wuce 14 ba, tana da ?an jiki, hakan ya nuna ne kuwa sakamakon kayan dake jikinta, zani da riga t-shirt sai kallabi disko, Tayi ?ammara da gyale a ?ugunta, kasa ?auke idonsa yay harta shige gidansu, a mamakinsa ya ?an juya zai koma yana sauke ajiyar zuciyar da tazo masa a bazata kamar ance sake waigawa sai ya ganta tana le?ensa. Wuff ta shige kamar wal?iya kuwa, tana turo ?yauren zauren gidansu na katako burum. ?an tsai yay yana kallon ?ofar kamar mai tunani, sai kuma yay murmushi ya juya ya koma cikin shagon. Ê Ê Ê Yana zama su Tasi'u ?annenta sukai sallama. Yara ne matasa da bazasu wuce 9/7years ba. Sun gaishesa da girmamawa, ya amsa musu da kulawa yana musu murmushi. Dan sun sanshi ya sansu tunda yanzu ya zama ?an anguwar duk da kwana 3 kawai yake a duk sati. Amma sau?in kansa da son kula yara yasa duk suka sanshi. A karo na farko a rayuwarsa ya tambaye su miye sunan yayarsu?. Caraf Bashir dake matsayin ?arami ya ce, ÒIndoÓ. Ê Ê Ê Ê Samun kansa yay da fa?in, ÒMasha ALLAH A'ishatu kenan. Wace makarantar kuke zuwa?Ó. Ê Ê Ê Yanzu kam Tasi'u ne ya ce, ÒMuna zuwa makarantar Malam Sallau. Yaya Indo nada ?o?ari sosai, dan duk wata tana wanke allon ta sau biyu, yanzu haka tana izu kusan ashirin. Ê Ê Ê ÊÊ ÒKai kai kuce dai yayarku Malama ce kawai?Ó. Ê Ê Wannan kalma ta saka Bashir da Tasi'u tsuge masa da surutu akan yayarsu Indo. Abu kamar wasa hirar yaran ta dinga masa tasiri a zuciya, yana tare da su har akai kiran magriba, shi ya jasu suka je massalaci.Ê An idar da salla sun dawo sai ga Indo tana nemansu. Karo na farko da Abdul-rasheed ya samu kansa da yima Indo kallon ?urulla sosai. ?ya?y?yawar yarinya mai cikar zatin fuska da hasken fata. Suna ha?a ido tai saurin juyawa zata shige gida. Amma sai ya dakatar da ita ta hanyar kiran sunanta. Ê Ê ÊÊ ÒA'ishah!Ó. ÊÊ Cak ta tsaya amma ta kasa juyowa, dan haka ya ?arasa inda take ri?e da hannun su Bashir. Sai da ya ?an ?ara kallon fuskarta sannan ya furta, ÒAmin afuwa nine na ri?esu a shago suna tayani ta?i, Inna ma ki bata ha?uriÓ. Ê ÊÊ Batare data ?ago ba ta jinjina masa kai tana kama hannunsu suka shige. Yanzu ma sai ta juyo da tunanin yabar wajan zata saci kallonsa suka ha?a ido. Da sauri ta shige. Murmushi yayi yana girgiza kansa ya koma shago yana yaba halittar UBANGIJI a ransa, dan tabbas A'isha kyakkyawar yarinya ce kam. Kyawunta a bayyane yake ga mai kallonta kuma. Ê ÊÊ?Tun daga wannan rana al'amarin Indo ya fara sa?ar zare a zuciyar Abdul-rasheed, har takai Nasiru ya fara harbo jirginsa. Haka ma Yaya Zubairu ya fara fahimta halin da Abdul-rasheed yake ciki akan Indo da yanda itama in zata wuce yanzu takan saci kallon cikin shagon bakamar da da zata wuce kanta a ?asa ba koda zata gaishesu. ?annent kuwa koda yaushe suna manne da Abdul-rasheed, tun mahaifiyarsu na jin sunansa a labarinsu ko idan ya saya musu abu irin na yara sun kai gida har dai ranar ta nema sanin wanene shi, dan bai kamata ta saki jiki da wannan sha?uwa dake tsakaninsa da yaranta ba batare da tasan wanene shi da halayyarsa ba. Yaranta marayu ne mahaifinsu ya rasu shekara biyu data wuce. Kasancewar sun gaya mata a shagon Yaya Zubairu yake yasa ta nema Zubairu kai tsaye, aiko yay mata bayani na gamsuwa har ma ya ?ora da batun Indo daya shin-shino. Inna mace ce ba mai damuwa ba, sai kawai tai fatan alkairi cikin al'amarin. Ê Ê Ê Nasiru da Yaya Zubairu sune suka fito fili suka fara kwa?aitawa Abdul-rasheed batun karfa yayi sake akan Indo in dai sonta yake da gaske, idan ko ya tsaya kallon ruwa lallai kwa?o zai iya masa ?afa. Tun yana dojewa har shima dai ya fahimci gaskiya suke fa?a masa, dan haka ya fito fili ya nema shawarar Nasiru akan ta ina ya kamata ya fara ne?. Tsaf Nasiru ya tsara masa komai kuwa. Dan haka a cikin satin suka je ga Inna domin basu damar fara zuwa hira. Ê Ê Ê Sosai Inna tayi farin ciki da hakan, domin ta fahimci wasu ?yawawan halayya daga Abdul-rasheed ?in a sanin data fara masa na watanni, taji kuma hankalinta ya kwanta da shi akan ?arta Hadiza. Sannan yanda Abdul-rasheed ya gaya mata komai daya shafesa babu wani ?oye-?oye nan ma taji da?i. Ta tabbatar musu ita dai uwa ce, kuma taji ta gamsu da shi, amma suje ga ?anin mahaifin su Indo matsayinsa na namiji shima. Suma sun gamsu da shawarar tata, sunyi godiya sosai kuma. Ê Ê Ê Ê A wajen ?anin mahaifin Indo ma dai bata canja zani ba, dan shima dai a anguwar yake basu ma da nisa da su, yasan Abdul-rasheed ?in fiye ma da sanin da Inna tai masa matsayinta na mace. Bai wani jasu da nisa ba shima ya basu damar da suke bu?ata tare da addu'a da fatan alkairi. Wannan shine sanadin fara tarayyar A'isha da Abdul-rasheed. Duk da tarayya ce mai tsafta da mutunta juna cikin ?an?anin lokaci sha?uwa ta shiga tsakaninsu. Yana zuwa hira wajenta duk ranar juma'a da yamma idan ya shigo anguwar, dan kuwa ranar take da lokacin hutun makaranta. A cikin soron gidansu suke zama kuma. Wani lokacin da Nasiru, wani lokacin shi ka?ai, ita kuma tana tare da rakkiyar ?aninta Bashir. Dan haka hirar take kasancewa mai tsafta sosai a ciki da nagarta, wani lokacin ma ?igewa suke da ?arin karatun islamiyya. Dan tunda ta fahimci yana da sani sosai akan ilimin addini duk wani tambaya ko neman sani takan rubuta da ajami ta bashi ko tayi da baki. A haka Abdul-rasheed yaje gida wani hutu, tafiyar da yaje ya yi ta ya dawo zuciya babu da?i dan kuwa ALLAH yay ma mahaifiyarsu Iya rasuwa. Yaje ya sameta cikin jiyya ashe ta da?e a hakan batare daya sani ba, kwanansa hu?u a daren juma'a ALLAH ya amshi abarsa. Yayi kuka sosai dan yana son mahaifiyarsu matu?a, mace ce mai abubuwan mamaki sosai, sannan mahaifiya ce abar alfaharin kowane ?a na kwarai. Ê Ê Ê Tana da sati uku da rasuwa hutunsu ya ?are, haka ya tattaro ya dawo zuciya babu da?i, sai dai nasihar mahaifinsu ta ?an ?arfafa shi. Amma ransa fal yake da tausayin ?annensa uku daya tsallako ya baro. Duk da A'isha bata san mahaifiyarsa ba daya gaya mata tasha kuka, ta mata addu'a kuma sosai hakama duk wani wanda suke hu??a ta arzi?i ya masa gaisuwa da ban ha?uri. Yaso a zuwan da yay gida hutu yayma iyayensa batun A'isha da ala?arsu da damar daya samu daga iyayenta, sai dai kuma ALLAH bai ?addara ba rasuwa ta gitta, dan haka ya ha?ura har sai nan gaba kuma idan ALLAH ya bashi ikon komawa wani hutun...........??? Ê Ê Ê _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 9_ __________________ *_Kowace mace na matu?ar son taga ta gyara kitchen ?inta kodan ta kalla itama taji da?i ??_* *_Dun?ule ku?in ki saya ne ke miki wahala hajiyata?_* *_Ko tarasu a hannunki ke baki wahala saboda kokin fara sai ki kasa ki kashe?_* *_To kwantar min da hankalinka ?awata, IMZEED VENTURE ta gama shirya miki komai ta yanda kema zaki mallaki naki cikin sau?i da rahusa._* _Ta bu?e adashin gata wanda yafi bashi kwanciyar hankali da da?i, akan farashi mai sau?i, kaya ?an zamani, gasu ingattatu. Za'a kai miki a duk inda kike. Kedai naki kawai yin zubi akan lokaci._???? https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Ahalin Abdul-rasheed sun cika al?awari, dan kuwa a karo na farko suka iso garin Kano biyu ga sabon wata kamar yanda suka fa?a. Abdul-rasheed da kansa yaje tasha ya taho dasu. Ya fara kaisu makarantar su sannan suka nufo ?ofar mata anguwar su Nasiru. A gidan su Nasirun suka fara yada zango. Bayan anyi gaisuwa da godiya bisa ga ?awainiyar ahalin Nasiru. Suma sunyi godiya da hidimar da akai da Nasiru da yaje. Daga haka sukaci suka sha sannan mahaifin Nasiru ya shiga cikinsu aka wuce gidan kawun A'isha. Acan akai komai cike da mutunta juna da karamci. Abinka da mutanen da, ba alfahari babu fariyya babu ?yale-?yale mara amfani, an bada ku?in da hatsi har buhu uku na nagani ina so dana gaisuwar iyaye, a take akai baiko. Da za'a rabu an rabu cike da dattako da godiya ma juna. Nasiru da Abdul-rasheed suka rakasu tasha suka wuce. Dan sunce bazasu kwana a Kano ba. Abinka kuma da duniya na kwance ba'a tsoron komai.. Ê Ê Ê Akwana a tashi babu wahala wajen UBANGIJI. Karatun Abdul-rasheed nata mi?awa, an kuma sake kawo ku?i na biyu gidan su A'isha, tare da kayan sa rana. Huhun goro, farar alewa, sai cakuleti, sai cingam bazuka, sai alewa daima. Sai kuma tabarma karauni guda biyar, sai katifa da botikin ?arfe da butar ?arfe, sai zanin gado da barguna guda hu?u rigis abinsu. Kayan sarana dai sambarka dan duk wanda ya gani yasan dangin Abdul-rasheed sunyi ?o?ari. Dan haka aka saka ranar aure watanni hu?u. Ê Ê Ê Ê Ê ____________ Ê Ê ÊÊ Bayan wucewar ba?i dangin Abdul-rasheed iyayen A'isha ?angaren dangin uwa dana uba suka baje kayan sa rana aka raba. Aka bama Inna nata da danginta, dangin mahaifinta suka ?auki nasu. Sosai A'isha take a cikin farin ciki, sai dai wani ?angare kuma jikinta duk yayi sanyi. Ko lokacin da ?anwar Inna da suke kira Inna Haule tai kiranta akan ta fa?i suwa zata za?a matsayin ?awaye da baranya akai musu kayan saka ranar kasa magana tayi, daga ?arshe akace taje abinta ta sanar ma da Bashir ko Tasi'u su suzo su fa?a. Haka kuwa akayi, ta gayama Tasi'u ?awayenta biyu da take son ?auka matsayin babbar ?awa Lantana da Jummai, sai baranya kuma, dan haka aka ?ulla kayan sa rana aka kai gidajen iyayensu kamar yanda ake ta rabo gidan sauran dangi da abokai da makwafta. Ê Ê ÊÊ A kwana a tashi ba wuya wajen UBANGIJI, kwanakin aurensa da A'isha nata gabatowa. Domin kuwa sai anyi bikinsu da watanni bakwai ma zai kammala karatunsa. Gabatowar abubuwa dole ya shirya yaje gida Bauchi. Dan ya samu sa?on wasi?a daga drivern da ake yo masa aiken kayan abinci. Baba ne kuma ya rubuto ta da Ajami. ÊÊ Ê ÊÊ ?????????? ?????????? ????? ?????? ?????? ??? ????? ????????? ?????? ??????????. ??? ???????????? ??? ????????? ??? ?????? ?????? ???. ???? ???? ??????? ???? ?????????? ???? ??? ?????. ???? ??? ???? ?????? ?????? ???????? ??? ????? ????????? ?? ???????? ????? ?????? ?????? ?????? ??????? ??? ???? ??? ??? ???????. ???? ????? ???? ??? ?? ??????????? ?????? ??????? ??? ??? ??? ??? ??? ???????? ???? ?????? ???? ??? ????? ????? ??? ??????????. ??? ??????? ?????????. ?????? ??????????????. ?????? ?????? ?????? ?????????. Ê ÊÊ Assalamu alaikum. Ina fatan kana cikin ?oshin lafiya Abdul-rasheed. Ya karatunka ya jama'ar da kake tare da su. To dan ALLAH duk a gaida min da kowa. Ê Ê ÊÊ Idan ba zan ta?a maka karatu ba kayi ?o?ari a satin sama kazo gida kona kwana biyu ne sai ka koma. Dan ina son muyi magana, kaga kuma ni ba iya zuwa Kanon nan taku zan ba ina fama da shekaruna. Ê Ê ÊÊ Na barka lafiya. Daga Mahaifinka. Shehu Isa Kobi Bauchi. Abdul-rasheed na gama karanta wannan wasi?a baiyi ?asa a gwiwa ba sati na zagayowa yayima garinsa na Baushi tsinke tare da asusunsa daya jima yana tarin ku?in ?inki a ciki. Sosai kuwa Baba ya nuna jin da?insa da zuwan nan. Dan a matse yake da son ganinsa. Bayan ya huta sun ta?a hira da Inna da ?annensa ya fita gidajen yayunsa duk suka gaisa da matansu da su suma. Daga nan ya le?a abokansa, sai bayan sallar isha'i ya dawo kasancewar yasan zuwa lokacin Baba ya shigo gida cin abinci. Hakan kuwa akayi, ya sameshi zaune a ?ofar ?akinsa kan tabarmar karauni yana cin abincinsa a akushinsa. Sannu yay masa ya nema waje ya zauna, bai ?ara magana ba har sai da Baba ya kammala ya fuskanceshi dan kansa. Sun tattauna sosai akan batun bikinsa dake tunkarowa nan da wata ?aya, sai batun gida da aka gina masa kamar sauran ?an uwansa anan jikin gidansu, gini ne dai irin na wannan zamanin, wato ginin laka (?asa) kamar yanda aka sani ga talaka, an shafeshi da farar ?asa ?ar aliya daga cikin ?akunan, a waje an yarfa abin gwanin ?yau. Abdul-rasheed yayi godiya sosai ga mahaifinsa harda hawaye, yay masa addu'ar tsahon rai da lafiya mai ?orewa. Bayan ya lafa Baba ya ?ora masa da batun kayan lefe da dangin mahaifiyarsu suka kawo daga Maiduguri. Akwatin ?arfe ne da irin na mutan da guda ?aya ?aton gaske, akwai kaya a ciki wato atamfofi irin na mutanen da sai takalma da kayan shafa kamar dai yanda ake ha?a lefe a wancan zamani. Baba ya sake da nuna masa kwalla guda biyu daga wajensa shima kuma kayan lefen ne dai a ciki, kamar yanda yayma sauran ?an uwansa shima yayi masa tunda na dangin mahaifiyarsa daban nashi daban matsayin uba. Rasama tacewa Abdul-rasheed yayi sai hawaye kawai yake sharewa da godiya. Daga ?arshe ya ?akko asusun nan gaba ?aya ya dire a gaban Baba. Ê Ê ÊÊ Baba ya ?an zubama asusu ido sannan ya kalli Abdul-rasheed a nutse. ÒWannan asusun fa Abdul-rasheed?Ó. Ê ÊÊ ÒBaba ku?a?en da nake tarawa ne na ?inki a ciki damanÓ. Ê Ê ÒMasha ALLAH, ALLAH yayi maka albarka, amma ai naka ne, miyyasa zaka kawo min nan?Ó. Ê Ê Ê Ê Ê Ê ÒBaba naka ne, kai amfani da shi domin rage nauyin abubuwa sun maka yawa. Nasan dai bazasuyi maka komai ba, amma dai za'a rage wani abuÓ. Ê Ê Murmushi Baba yayi a karo na farko, ya sake saka masa albarka sannan ya ?auki asusun ya mi?a mishi. ÒAbdul-rasheed bazan?i amsar ?yauta daga hannunku ba. Domin hakan ba nufin jin?ai da neman albarka. Kuma hakan da kai min ya sakani jin da?i ?warai da gaske. ALLAH yayi maka albarka da sauran ?an uwanka duka. Amma kaje da asusun nan ka cigaba da tara abinda kake samu, bayan ka kammala karatunka ka dawo gida akwai abinda zamuyi da ku?in ni da kai. Dan haka ka cigaba da ajiye min su a hannunka kajiÓ. Ê Ê Ê Ê Batare da Abdul-rasheed yay tunanin komai ba ya ce, ÒTo Baba. In sha ALLAHU yanda kace haka za'ayiÓ. Daga haka suka cigaba da hira har lokacin barci.. >>>>>>>¥<<<<<<< Ê Ê Ê Ê ÊÊ Kwanakin Abdul-rasheed biyu ya dawo Kano makaranta, bai shiga anguwar su A'isha ba sai da sati ya zagayo kamar yanda ya saba. Sai dai suna tare da Nasiru a makaranta kullum. Shi ya bama tsaraba ma da ?anwarsa ta bada a kawoma A'isha ya kai mata shi kuma sai ?arshen sati ya shiga suka gaisa.. Ê Ê Ê ÊÊ Rayuwa ta cigaba da tafiya bikin Abdul-rasheed da A'isha nata ?ara matsowa, ana shirye-shirye shi kuma hankalinsa nakan jarabawar da suka fara, wadda bai kammalata ba kuwa sai ana saura kwana hu?u ?aurin aure. Zuwa lokacin gidan su A'isha ya gama cika da danginsu na nesa, har ma am sakata a lalle a safiyar yau ko muce da hantsi, wato an saka mata turare irin na al'ada matsayin kamu. Wannan yasa shima Abdul-rasheed bai ganta ba, dan a wannan zamani idan aka saka amarya a lalle keda ango kuma sai a ?akin aurenku. Sam Abdul-rasheed bai so haka ba, dan tunda ya fara jarabawar nan basa wani samun zama da A'isha, zai iya cewa rabonsa da ita ma tun mako uku da suka wuce randa sukai hira harda Nasiru suka bata ku?in ?arshen zance da ake bama budurwa sule na gugar sule har sule biyar cif. To gashi kuma yau da yake son ganinta bamai yiwuwa bane, dole ya ha?ura ya kama hanyar Bauchi tare da Nasiru ?an amanarsa. Sai ana gobe ?aurin aure zasu dawo Kano su sake komawa tare da amarya. Ê Ê Ê ÊÊ Koda su Abdul-rasheed suka isa Bauchi a can ma sai ya tadda gidansu taf da dangin mahaifiyarsa dana Baba, kai har ma da dangin Inna duk da ta kasance kishiyar uwa. Tuni an baje buhu-buhu na masara dana gero anata faman daka domin samar da garin tuwo harma dana MASA ?AR BAUCHI, sai fura dama sauran nau'in abinci irin na wannan ?arni da su shinkafa. Sun sami tarba ta farin ciki, inda abokan wasa dake dakon isowar ango dama suka lullu?eshi aka fara zazzage masa kwalaben turare masu ?amshi irin su ?an duwala ana gu?a, hakan kuwa na nufin shima an saka shi a lalle kamar amarya. *_KANO_* Ê Ê A nan Kano ma dai ?angaren amarya bari mu?an dawo baya ka?an miji a yanda aka sakata a lalle da yanda suke shagalinsu da ?awayenta. Zamuce amarya da ?awayenta sun fara shagali tun a ranar data kasance saura kwanaki bakwai ?aurin aure. Amma an sakata a lalle ana saura kwana uku. Ranar litinin Inna Zainabu ta bata umarnin tsefe kanta kamar yanda yake a al'ada, da taimakon ?awarta Jummala ta samu ta tsefe shi. Daga haka suka cigaba da sabgarsu. Washe garin ranar laraba da mutanen Bauchi suka iso da lefen A'ishatu a washe garin randa su Abdul-rasheed suka tafi kenan, akwatin ?arfe da kwalla biyu sai tabarmi karauni guda hu?u. Gidan ya cika sosai da ma?wafta, bayan an cika ba?i da shatara ta arzi?i na abinci, anyi gaisuwa irin ta mutunta juna, dama gidan su Nasiru suka sauka, dan haka suna kammala bada lefe suka koma can abinsu, kasancewar nisa dama su hu?u ne kawai suka kawo kayan, zasu zauna kuma har a ?aura aure sannan. Masha ALLAHU kaya sai sambarka. Dan kuwa dai amarya tayi goshi. Atamfofi ne nagartattu irinsu mai tabarma, mai barewa, akwai oni-?asu, sai joji da ?alle gwaggwaro, sai t-shirt masu ?yau, sai sufa gwaldin, sufa shadda, akori-kura, kai kaya dai sai sambarka. Kayan kwalliya da sabulai suma dai tsaf, sai turaren alwalar uwar ?iya ?atuwar kwalba sosai, sai ?arduwala, miski da sauran irin yan feshi. Sai kuma gyale da su takalma kaya dai rigijib-jib komai ka ta?a akwai irin na wannan zamanin..........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 10_ __________________ *_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana ?? fulanin asali ke nan ??._* *Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?* _Maza kuzo ku sha labari da ?umi-?uminsa, domin kuma fa NAKUN ya bu?e muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._ *_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na??_* *ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA* _ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_ *_Zaku same mu a wannan numbers ?in kamar haka??_* *07068210505* *09133081313* _DEALER IN all kind of skin care products such as:_ moisturizer Sun screen Face Toner Eye cream Face serum Face wash Face scrub Face cream Face marsk Body lotion Body cream Shower gel Body scrub Tube Body oil Body spray Perfume Hair crm Hair spray and many more *_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne ??_* Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/HCLn6awOrmP5WJmO9jPrgK?mode=ems_wa_t __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Bayan ?an ganin lefe sun kammala kowa ya wuce an adana kaya ma sannan A'isha ta dawo daga ma?oyarta. Ganin yanda aka ?ata gidan ta ?auka tsintsiya ta hau shara kamar yanda ta saba, tana tsaka da sharar tsakar gida duk da ba?i sun fara cika gidan nasu ?an biki matar yayansu ?an ?anin babansu ta shigo gidan. Cike da shammata ta shiga zazzage mata turare a jiki tana gu?a. Ê Ê Ê Wani irin sakin tsitsiyar A'isha tayi a ?asa, sai kuma ta fashe da kuka tana mai dur?aushewa a wajen. Kuka take sosai mai ban tausayi, har sai da akazo aka ?agata a wajen. Abokan wasa kuwa sun samu nayi, sai binta suke da gu?a. An cire mata ?an kunnenta da tsakiyarta ta wuya (Abin wuya, kamar sar?a dai a yanzu). Hakama kayan jikinta ta cire an kawo mata tsohon zani da riga ta saka. Wannan alama itace amarya ta shiga lalle kenan, dan kuwa zuwa bayan sallar magriba wadda take matsayin Alwanka ?inta tazo gidan, ?awayenta dama tunda akai kamun sun cika gida abinsu domin zaman lalle ya fara kenan. Bayan gaishe-gaishe aka ?akko ma alwanka tabarmin tirgeza guda uku ta kwashi amarya da ?awayenta suka tafi gidanta. Da yake itama anan anguwar take da ?afa suka taka abinsu. An zauna an ?an ta?a hira kowa ya nema makwancinsa, makwancin kuwa wannan tabarmi ne da alwanka ta amso na turgeza (??mutane na miye Turgeza? A amsa a comment akwai ?yauta??, sannan miye Alwanka ma? Tambaya biyu kenan????). Biyu ?awayenta suka kwanta, ?aya aka bata ita ka?ai. Washe gari da safe aka dama musu koko aka sayo ?osai aka basu sukai kari da shi. Daga haka suka koma ?ar?ashin bishiyar ce?iya dake gidan suka zauna suna hirarsu, sai dai amarya daka ganta duk tayi sukuku, lokaci-lokaci ma takan share hawaye abinta. Ê ÊÊ A ?angaren Alwanka kuwa ta tanadi lallenta na ?unshi har kwano ?aya da rabi ta kwa?a tunda safe na TURGEZA kenan, zuwa goma ta bama ?awayen amarya lalle da zunguru sai ledoji su ?unsa mata. Tsaf ?awayen amarya suka ?unsheta kuwa da ?unshi na tsohuwa ta fa?a kwata (??ina fatan kun san ?unshin dai?), hakama a hannunta sannan aka saka mata zunguru a ciki (Miye zunguru??? Wanda ya fa?a akwai ?yauta shima????). Ê Ê Bayan an gama sakama amarya lalle ?awayen amarya suka fice zuwa gidan su Nasiru, dan kuwa ance duk abinda ake badawa na gidan anguna suje can su amsa. Bayan gaida Innar su Nasiru da ba?in Bauchi da suka samu a gidan aka dan?a musu shinkafa da manyan zakaru har hu?u, sai kayan miya da kayan magi da iccen girki da man gya?a, sai ku?i wannan sune kayan kamu. Koda suka dawo gidan alwanka ?anta Ibro ne ya yanka musu kajin, su kuma suka shiga hidimar girki amma dai Alwanka na duba musu da nuna musu yanda duk ya dace ace sunyi. Amarya kuwa na zaune da ?unshinta har lokacin abinta. Zuwa azahar aka kammala abinci, shinkafa da miya da naman kaji zu?u-zu?u, mai kuwa. A ?yallan har kana iya ganin fuskarka a ciki fes.ÊUmarnin cire ?unshi Alwanka ta bama amarya, dan haka ?awayenta suka fara taimaka mata tai zaman cirewa kamar abin arzi?i, gefe kuwa manyan ?awayen amarya sun shimfi?a tabarma a tsakar gida, wanda suka taimaka mata ta cire ?unshi suna gamawa ta mi?e da nufin barin wajen kawai taji an rufu a kanta, cak suka ?agata sai kan tabarmar nan da aka shimfi?a. A take ta birkice musu ta shiga bibbigesu da son ?wace kanta, amma ina sarkin yawa yafi sarkin ?arfi, tuni suka danneta a wajen, dama gashi daga ita sai zani ?aurin ?irji, dan sanda za'a saka ?unshi sakata akai ta cire rigar. Tsaf ?awayen amarya suka cire zanin nan kuwa daga jikinta aka barta zir sai ?an kamfai (??wato mutanen da anyi shagali da ?anyen aiki gaskiya??). Sauran lallan da aka saka mata ya rage da wanda aka cire matan Alwanka ta kawo musu, nan fa ?awayen amarya suka shiga ?iba suna saka mata a jiki ana murjeta da shi. Itako tana kai musu duka da harbinsu ?afa da hannu tana kuka. Har cikin gashin kanta ana raira wa?a, bari na ?an raira muku????. Ê Ê Ayye yara iye TURGEZA. Ga Turgeza yazo, Turgeza. A wanketa da sauri, turgeza. Lallen iya ?amshi, turgeza. Ayye yara amarya turgeza. Sai da ni bilyn ku?? (magana ta gaskiya ni na ?ir?iro muku wa?ar, amma ta gaskiyar ba haka take ba, baitin farko ne kawai na gaskiya kada kakanin mu suce na musu sharri??????). Ê Ê ÊÊ Sosai amarya ta dirzu da lalle. Masha ALLAH kuma sai tayi ?yau abinta, sai dai fa kowa ya daku gwargwadon iko cikin ?awayenta. Itama kanta ta jigata da kuka da harbe-harben data sha. Ana sakinta taja zaninta ta ?aura, data rarumi icce tai kan ?awayen nan nata sai gudu Malam. Tuni fa kowa yay waje, masu neman wajen ?uya suka nema, masu haura katanga nayi masu yin hanyar zaure nayi. Da ?yar Alwanka ta kamata ta ri?e, sai da duk suka baje sannan ta saketa, babu batun wanka, wannan lalle na jikinta haka kuma zai cigaba da zama a jikin nata har sai gobe, gefe ta koma ta dasa sabon kuka. Babu wanda ya hanata har tayi mai isarta ta gaji dan kanta ta ha?ura. Bayan komai ya lafa ?awayen amarya suka daddawo sai kuma aka ?akko abinci da miya aka baje kuma a tsakar gida da turirrika na rabo. Haka aka raba abincin ?unshi da nama kowa ya samu har ma?wafta, aka baje kuma aka fara ci ana hira da wasa da dariya. Bayan sun kammala aka aiko baranya ?akko igiyar shillo, babu jimawa ta dawo, amarya ta tashi ta saka rigarta da kallabi suka kwashi igiyar nan suka fice bayan gidan wajen wata bishiyar ?aure ?atuwar gaske. Anan aka ?aura wannan igiya ta ?auru kam sannan aka fara shillo, idan wannan ya sauka wannan ya hau, har yamma suna a wajen suna wa?e-wa?ensu na ?anmata cike da nisha?i. Sai gab da magriba suka dawo gidan Alwanka. Ê Ê Ê Ê Washe gari alhamis ma haka suka sha shagalinsu aka ?ara yima amarya wankan lalle kamar jiya, dan kuwa yau ma zir akai mata sai ?an kamfai aka shafeta da lalle har cikin kanta, tasha kukanta kamar jiya har yamma. Zuwa dare bayan sallar isha'i Alwanka ta tattarasu tai musu rakkiya aka maidasu gidan su A'isha. Gida kam ya gama cika da dangi tako ina. Bayan gaisuwa Alwanka tace ÒGa aro na maido, ALLAH ya sanya alkairi ya fiddamu kunyar gobe. ALLAH Kuma yasa takai mutuncinta ?akinta. Nagode, Nagode ALLAH yabar zuminciÓ. Ê Ê Ê Atare aka amsa mata da amin. Dangi sukai godiya suma sosai ta wuce. A ranar anan gidan su A'isha suka kwana, dan kuwa ?aki guda aka ware musu ita da ?awayenta. Washe gari juma'a ?aurin aure, ta ko ina dangi maza sunata isowa, hakama tawagar ango da danginsa daga Bauchi, da abokansa na Bauchi dana Kano duk sun iso, zuwa ?arfe sha ?aya aka ?aura auren A'isha da Abdul-rasheed akan ku?i sule na gugar sule har sule goma cas. Lallai wannan yawan sadaki ya girgiza mutane, dan kuwa sule goma ba ku?in wasan yaro bane a lokacin. Abinci kala-kala tako ina ?amshin ke tashi na miyar taushe ga nama kamar a banza. Dangi kowa ka gani bakinsa a washe anatama juna sambarka, balle kuma ace Inna ai ba'a magana, tayi shar da ita cikin sabon ?inki. Ê Ê Ê Amarya kuwa na can tare da ?awayenta a ?aki, sai dai a mi?a musu abinci. ?awaye sunyi wanka da kwalliya, amarya kam dai tana nan ba wanka har yanzu dai tsoffin kayanta ne a jikinta na zaman lalle, sai bayan sallar azhar kuma aka shirya yima amarya wanka dan za'a shiryata domin tafiya Bauchi. An shirya ruwan wankan amarya a cikin ?aton masaki da yasha addu'oi daga tsoffi, aka zuba lalle sai kuma ruwan turare kala uku masu ?amshi sosai, sai sabulu shima mai shegen ?amshin tsiya. Bayi aka kaishi sannan aka kira alwanka da zatai mata wanka. Aifa nan abokan wasa suka mi?e domin rakkiyar amarya bayi, tana kuka aka dannata ciki bayin, dama Alwanka an kiranta. Wa?a abokan wasan nan nata suka fara rairawa suna tafi yara na tayasu.... Ê Ê Ê Ê Tsohuwa iki wanke, kin saki Kwankwaso yeee a ?ofar soro??.... (??Ehem-ehem lamarin fa ba'a cewa komai, amma wannan wa?ar ta gaskiya ce walle bani na ?ir?ira ba????). Ê Ê Ê Kuka sosai itako amarya keyi, Alwanka kuwa na wanketa lungu da sa?o har gashinta dake dan?are da lalle. Duk wannan dattin ya fita da suke kira (Sai?i), sai ga amarya na she?i da ?yalli da ?amshi kamar ka lasheta. Zani aka bata ta ?auro aka rufeta da wani aka fito da ita sai ?akin Inna. Acan aka shafa mata mai mai ?amshin tsiya mai gurguwa, aka shafe ta da turarruka kala-kala Sannan aka bata sabon zani da riga na atamfar.... Ta saka daga cikin lefe yake, sai ?an kwali disko da wani fallen zanin na lullu?i. Aka shafa mata hoda aka saka mata jan baki amarya ta fito tsaf da ita masha ALLAH. Ê Ê Ê To daga nan fa iyaye suka zagayeta aka shiga fa?a da nasiha, itako tana ?unshe a zanin nan da take lullu?e tana kuka sosai. Bayan sun gama akasa Inna tai mata addu'a tana kuka sosai, dan yau ne karo na farko da zatai nesa da ?arta. Bayan ta kammala aka kamata aka fito da ita soro inda iyaye maza suke suma suna jira. Nan ma sabon fa?a da nasiha aka bu?e, garga?i dai kam amarya ta shashi gwargwadon iko kafin a kamata zuwa ?ofa gida inda motor da za'a ?auki amarya take. Kanta ce guda biyu, sai ?arama ?aya da za'a saka amarya. Tuni masu zuwa sun cika kantar kuwa harda ?awayen amarya, dan haka aka sakata cikin ?aramar Innarta da Gwaggon na ?angaren uwa da uba suka shiga kusa da ita, sai a gaba direba da Nasiru ne, ango da sauran abokai kuwa tuni sun ?auki hanyar Bauchi su dama da iyaye ?an ?aurin aure. Ê Ê Ê Ê Motoci na ?agawa ?ammatan amarya suka fara raira wa?a da yara.... Ê ÊÊ Ayye yaraye dide, ayye yaraye naye, ayye yara iye naye yaraye!!. ?ammata kuzo roni, mi zamuyo roni? Aiko zaman lallen A'isha lale laya!. Ke kikace kinayi da shi, shi yakace yanayi dake, har magana takai ga manya kibar mana koke-koken tsiya. Babu mararraba ba rabawa, iccen wurma yasha harara, yasha rarra?ar masu ?a?a, tunda ya kada go?iya. Iye yaraye, ke kikace kinayi da shi, shi yakace yanayi dake!. ????????????Iya nan za'a tsaya, (??kuma itama ta gaskiya ce ehe??). Ê Ê Ê Ê Su suna raira wa?a amarya na kuka mai ban tausayi. Haka motoci suka wuce jama'ar anguwa na binta da addu'ar fatan zama lafiya na har abada. Ahaka aka ?auki hanyar Bauchi. Tun masu wa?a nayi har suka gaji wasu ma suka fara barci, cikin amincin ALLAH bayan magariba suka iso Bauchi. Kai tsaye kuma gidan iyayen Abdul-rasheed aka wuce da amarya, inda suka samu tarba ta mutuntawa da girmamawa. Tarba dai kam dangin Abdul-rasheed sun yima amarya ta gata ita da danginta, yayinda take ?unshe cikin gyauton zanin da aka lullu?a mata na atamfarta mai barewa datai mata ?yau. An kawo musu abincin maraba kala-kala sukaci suka ?oshi, daga haka suka baje barci dan kowa ya gaji matu?a, ita kanta amarya tuni ta ?ingire da ?yar ma aka samu taci abincin.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 11_ __________________ *_NACE ina kuke ne?!!. Al'ummar Gombawa nake magana ?? fulanin asali ke nan ??._* *Shin kuna da labarin cewa kuma nesa ta matso kusa gare ku?* _Maza kuzo ku sha labari da ?umi-?uminsa, domin kuma fa NAKUN ya bu?e muku gidan gyara da ?al?ale jikin mata ?an kwalisa a kusa da ku gabb._ *_Idan kunji ana kiran maida tsohuwa yarinya to wannan katafaren shagon ne na??_* *ALIYU HAIDAR COSMETICS PLAZA* _ADDRESS SHOP D80 WOMAN LINE GOMBE MAIN MARKET_ *_Zaku same mu a wannan numbers ?in kamar haka??_* *07068210505* *09133081313* _DEALER IN all kind of skin care products such as:_ moisturizer Sun screen Face Toner Eye cream Face serum Face wash Face scrub Face cream Face marsk Body lotion Body cream Shower gel Body scrub Tube Body oil Body spray Perfume Hair crm Hair spray and many more *_Harma da abinda bamu lissafo ba anan. Ku dai kawai karku bari a yi babu ku. Domin kayanmu garanti ne kuma dahir ne ??_* Follow this link to join my WhatsApp community: https://chat.whatsapp.com/HCLn6awOrmP5WJmO9jPrgK?mode=ems_wa_t __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Washe gari an cigaba da shan biki a Bauchi, dan anyi wankan ango da ajo ?insa. Amarya kuwa babu wanda zai ce yaga fuskarta sam dan ko wajen wankan ango da ajo bata le?o ba tana ?aki ?unshe. Hakan kuwa shine dai-dai kuma shine ?a'a. A ranar kayan amarya suka iso dan su sai washe gari aka taho dasu. Gidanta dake nan jikin gidan sirukanta da sauran ?an uwansa aka sauke, sauran kayan gara kuwa gidan su abdul-rasheed. Ê Ê ÊÊ A take danginta suka koma can aka hau jere, aka barta da ?awayenta ita kuma anan gidan. ?akin amarya yayi ?yau. Iyayenta sunyi ?o?ari sosai. Gado ne guda biyu, babba mai rumfa na miji, sai ?arami nata. Mai rumfa yasha ?atuwar katifa da zanin gado harda rumfarsa ta sama da filo har goma sha biyu ciff, aka saka masa labule da ake kira (Zarge shige??). Dan haka gadon yay ?as kamar ka zauna kaita kallo. Itama dai natan an saka katifa da zanin gado mai ?yau, sai kabot da ya sha jeren fantekoki a sama da kwalloli, sai kanta a cike da tasoshi ?ar girke dake ta ?yalli da ?aukar ido na ?ar gata, sai tangarare suma na ?ar gata. Ga languna tuwo da miya kala-kala da kwanon sha. Sai kumbo manya anyi nasu dankin uwa ta ra?e suma a gefe masha ALLAH, ga uwa ta ra?e ta fantekoki masu murtala. Kowace kusurwa an buga darduma masu ?yau, sai labule. Sai gansarwa na garar kaka da ?oran fulani da suka sha tarde da ludaye a cikin an sakasu a ragaya aka rataye, ledar ?asa ma an baza masha ALLAH. Kai abunfa ba'a magana, dan ?akin amarya sai sambarka komai yaji, kaida ka gani kaga ?akin ?ar gata. Abin dai masha ALLAH sai wanda ya gani. Dan duk hassadarka kai kana ganin wannan ?aki kasan an zubama Ai'shatu kayan ?ar gata. Ê Ê Ê Ê Suna kammalawa zuwa dare aka dawo da amarya nan, suma dangin nata nan duk suka dawo aka cigaba da shagalin biki bayan an dire musu raguna manya guda biyu na jere. Washe gari bu?ar kai, ranar kuma biki zai tashi, ba?i duk zasu wuce musamman ma ?an kano. An dafa farar shinkafa, sannan amarya tayi wanka yau, dan tunda aka kawota ko kaya bata canja ba, batayi wanka ba kuma, idan kaga ruwa ya ta?a jikinta sai na alwala. Har yanzu bata saka Abdul-rasheed a idon taba shima haka bai ganta ba. Tunda safe aka fara mata kitso ?ana-?ana masu ?yau, sun jima sunayi dan har zuwa azhar sannan suka kammala aka ha?a mata ruwa da yaji turarruka da addu'oi ta shiga wanka da kanta. Bayan wani lokaci ta fito, an bata kaya ta canja, atamfa mai tabarma da akaima ?inki mai ?yau irin na wannan zamanin, yau dai gyale aka bata ta yafa ba zani ba, sabon takalmi sai tsakiyar wuya mai ?yau tanata she?i. Sosai hankalinta a tashe yake, dan yan uwanta duk sun kammala shirin su, ana gama bu?ar kai zasu wuce. Gida ya cika taf, dangin ango duk sun dawo nan suma. An fara yin rabo irin na al'ada ga dangin miji, bayan kammalawa ne aka fito da amarya dake lullu?e cikin gyalenta, har yanzu dangin miji dama ?an gari babu mai cewa ga kamaninta. Sabuwar tabarma aka shimfi?a aka ?ora sabuwar kujerarta ?ar tsugunno a kai, ta zauna. Shinkafar nan da aka dafa fara sai gishiri kawai a cikinta, amma fa tasha manga?a ?yallan aka juyo a ?aton bangaji aka ajiye gabanta. Tana lullu?en aka kamo hannunta biyu aka fito da su, ta ha?esu waje guda kamar mai addu'a aka cika mata shi da shinkafar nan taf. A baki ta saka, sai dai babu batun taunawa ta furzar a gefenta na dama, ta ?ara cika baki ta furzar a gefenta na haggu, ta karshe ta furza a gaba, sauran ta watsata baya. Daga nan ne fa aka shiga ranga?a gu?a, masu ki?an ?warya suka fara. Bayan an gama cashewa da ki?an ?warya koma muce ana cikin cashewar iyaye a cikin dangin ango suka kwashi kayan da aka basu na baye suka koma gida, aka sake shirya amarya itama aka bisu da ita can hannunta ri?e da ?warya mai ?yau. An fara kaita ?akin Inna dake matsayin uwar mijinta a yanzu. Inna tayi addu'ar zaman lafiya, ta kawo ku?i jaka biyu ta saka mata a ?waryar, danginta sukai godiya aka fito, daga nan sai ?akin marigayiya mahaifiyar Abdul-rasheed, inda danginta suka fanshi nata, ba'a nan aka tsaya ba, sai da akabi iyaye kaf, dangin uban miji dana uwa. Kafin kace mi sai ga ku?i shimili amarya ta tara a wannan ?warya, dan har makwaftansu da ake zumunci irin na mutuntawar mutanen da, makwata iyaye ne ba abokan gaba ba, nan ma sai da aka kai amarya, daga nan ne aka sake baidata gidanta inda yara da ?ammata ke cigaba da cashewa da ki?an ?warya. An maidata ?akinta, aka saka wasu cikin ?annen ango suka zauna da ita, suko ?an kano cikin hikima suka zare jikinsu duk suka gudu batare da amarya daketa kukanta ta farga ba. Balle kuma masu ki?an ?warya na wasansu har magriba. Sai bayan sun tashi ne gida ya fara komawa tsit A'isha ta fahimci da kaf yan uwanta babu. Sosai ta ?ara ?arfin kukanta, ?annen ango dake tare da ita har lokacin na lallashinta. Ê Ê ÊÊ Zuwa bayan sallar isha'i an tafi an bar amarya ita ka?ai a ?akinta tanata kuka, sai daga baya aka turo mata wasu ?ammata hu?u su zauna da ita saboda zuwan anguna. Babu jimawa kuwa ango da abokansa suka yo masa rakkiya cikin girma. ?awayen nan sune suka amsa, dan amarya na can ?arshen bango ta raku?e ?udundune cikin gyale. Anyi gaisuwa tsakanin ?awayen amarya da abokan ango, ?awayen amarya suka gabatar musu da abinci. Kwanika ne guda biyu dake a saman tire ?in kwano da kwanon sha dake cike da ruwa an rufesu da tuma ?asa (??Azo gaya min minene tuma ?asa akwai kyauta). Gefe suka koma su kuma abokan ango suka na?e hannayen riga suka fara ?ibar girki, gefe kuma suna hira da ?awayen amarya. Bayan sun kammala akai sayen baki, anyi ?ar jayayya akan ku?i, daga ?arshe dai suka ajiye musu jaka hu?u. Ita dai amarya na nan a gefe kamar ma bata san bikin da ake ba a ?akin, kukanta take dai kawai. Ê Ê ÊAbokan ango sunyi nasiharsu ga amarya da ango, tare da addu'a. Daga haka suka mi?e tare da ?awayen amarya sukai musu sallama suka wuce. Abdul-rasheed ya mi?e dan rakasu Nasiru ya maida shi ya zaunar yana fa?in, ÒIn dai mune mun huttasheka, zauna ka lallashi min ?anwa sai munzo maka tausaÓ. Daga haka suka fice suna dariyar kalmar sha?iyancin Nasiru. Abdul-rasheed ya bisu da kallo kawai yana murmushi. Bayan fitar tasu ?akin ya kasance shiru na fin mintuna uku, dan haka kawai shima Abdul-rasheed ?in sai yake jin kansa wani iri tamkar ba shi ?in ba. Yau ALLAH ya cika masa burinsa ga shi ga masoyiyarsa dai a tare da shi. Itako har yanzu kukanta take mai fita da sauti ka?an da shashsheka. A hankali ya mi?e yana mai tattare babbar rigar jikinsa ya cire gaba ?aya, saman gadon mai rumfa ya ?aga labulensa ya ajiyeta sannan ya taka zuwa inda take zaune a ma?ure tsakanin gado da bango. A nan ma ?an tsayawa yay kanta yana kallo na sakkanni, kafin ya kai tsugunne gabanta ya ?aura hannunsa kan nata dake ri?e da gyalen da take lullu?e a ciki. ?an zabura tai na tsorata, dan haka ya saki hannun nata, sai kuma cike da tausasawa ya furta, ÒHa Giwar mata, kukan ya isa haka mana. Yau fa rana ce irin ta farin ciki gaki ga Abdul-rasheed ?inki, kwana da kwanaki an hana min ganinki kewa na neman kaini ?asa. Bana son kukan nan yana ?aga min hankali da sukar zuciyata, kiyi ha?uri ki daina yinsa. Ina sha ALLAHU na miki al?awarin zan kwatanta daga ?o?ari irin na Inna a gareke, bazan barki kiyi doguwar kewa ba ko yin kukan rashinta a kusa dake. Zan yi ?o?arin maye miki gurbin su Bashir, haka kuma zan maye miki gurbi na ?awayenki. Zan zama adali mai ?o?arin sauke nauyin da ALLAH ya ?ora masa na maye gurbin damuwarki da farin ciki, kukan ki da dariya. Kin san ina sonki matu?a A'ishatu, ba kuma zan daina ba har na koma ga UBANGIJI na in sha ALLAHUÓ. Ê Ê Ê Sosai kalamansa ke tasirantuwa a zuciya da gangar jikin ta, dan haka a hankali ya fara sassauta kukan nata. Da wannan damar yay amfani wajen bata umarnin mi?ewa. Babu musu ta mi?e ?in, dan a nasihar da tasha an tabbatar mata biyayya ga miji shine nasararta kuma wajib ne in har ba akan sa?on ALLAH ba. Sai dai fuskata na rufe a gyalen baya gani komai na jikinta sai hannu da ?afafu ta ?asa. Ê Ê Ê Ê Ê ÒJe kiyi alwala muyi sallar godiya ga UBANGIJIÓ. ÊÊ Nan ma bata musa ba akan umarninsa. Haka ta nufi hanyar fita waje ta ?auki buta a ?ofar ?aki, tsaidata yayi tare da takowa ya mi?a mata Torchlight ta ?arfe da ake ma zubin batira. Ganin ba ganinsa take ba ya kamo hannunta ya saka mata a ciki, kamawar data sakata ?ar zabura kamar ?azun. Har ma abin ya saka Abdul-rasheed sakin murmushi. Sai kuma cike da zolaya ya matsa jikinta sosai, cikin ra?a a saitin kunenta ya ra?a mata, ÒAyi ha?uri a bu?e fuskar kar amarya ta ?ige da fa?uwa ko bige goshi a bangoÓ. Ê Ê ÊÊ Murmushi ta saki a karo na farko, sai dai bai gani ba dan ba ganin fuskata yake ba. Amma yanda ta juya da sassarfa yaji a ransa ta murmursa ?in. Shima sai yay murmushin sosai yana binta da kallo. Kafin ya koma cikin ?akin yana bin jeren da aka tsantsara musu da kallo daki-daki. Komai ya masa ?yau, ya kuma ?ayatar da shi. Yana nan a haka harta dawo, baiyi magana ba ya amsa fitilar shima ya ?auka butar ?arfe ya fita domin yo alwalar..........??? *_Ayi ha?uri da jina shiru kwana biyu, an yi mana haihuwa ne bana samun zama shiyyasa. Naga kuma zan raba hankalina biyu sai kawai nace bara dai ayi suna sai mu dawo gaba ?aya.????_* _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 12_ __________________ https://chat.whatsapp.com/Kf6jd57OsXHCG7cODNAje6 *_Kowace mace na matu?ar son taga ta gyara kitchen ?inta kodan ta kalla itama taji da?i ??_* *_Dun?ule ku?in ki saya ne ke miki wahala hajiyata?_* *_Ko tarasu a hannunki ke baki wahala saboda kokin fara sai ki kasa ki kashe?_* *_To kwantar min da hankalinka ?awata, IMZEED VENTURE ta gama shirya miki komai ta yanda kema zaki mallaki naki cikin sau?i da rahusa._* _Ta bu?e adashin gata wanda yafi bashi kwanciyar hankali da da?i, akan farashi mai sau?i, kaya ?an zamani, gasu ingattatu. Za'a kai miki a duk inda kike. Kedai naki kawai yin zubi akan lokaci._???? *_Za'a fara zubi 25th October in sha ALLAH ??_* 20k monthly kayan 100k 10k monthly kayan 50k *_Arha tafi bashi, hakama adashe yafi bashi. ?? Ga sau?i abaka tamkar ?yauta ??????_* __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ......Alhamdullah sunyi sallah, Abdul-rasheed kuma ya musu addu'oi sosai, sannan ya ?ora da tambayoyi ga A'isha da baya haufi a kanta. Ta kuwa amsa masa dalla-dalla cike da ?wazo. Daga haka ya ajiye musu kaza irin ta al'ada, mi?ewa tai itama ta ?akko wani ?an ?ya?yawan kwanon tangaran dake a rufe ta ajiye a gabansa. Ê Ê ÊÊ ÒMina samu Matar Abdul-rasheed?Ó. ÊÊ Ya fa?a cike da zolaya yana murmushi. Kanta a ?asa muryarta dake a dishe na fita can ?asa ta amsa masa. Ê Ê Ê ÒAbinci ne akace na baka idan kazoÓ. Ê Ê ÊÊ Kansa ya jinjina yana bu?e kwanon tangaran ?in. Gasassun ?an shila ne har guda hu?u, sai uban ?amshi suke na kayan yaji. Yay murmushi yana sauke ajiyar zuciya. Yun?urawa tayi zata mi?e, ya ko ri?e hannunta yana fa?in, ÒKoma ki zaunaÓ. Ê Ê Zaman tayi da sauri kodan ya sake mata hannunta. Shima ganin yanda take yi ?in sai ya saki hannun kawai yana gyara zamansa. Idonsa a kanta ya ce, ÒA'isha bazaki cire gyalen nan hakanan ba, ko ba?ya jin zafi ne?. Ina son ki saki jiki dani dan ALLAH. Ni ba abin tsoronki bane, abokin rayuwarki ne kuma abokin farin cikin ki kinjiÓ. Ê Ê Kanta ta jinjina masa cike da girmamawa, sai kuma cikin murya dake fita can ?asa ta ce, ÒBabu zafi fa, kuma ina jin kunyaÓ. Ê ÊÊ Murmushi yayi mai matu?ar fa?i da yalwa. Sai kuma ya kai hannu ya ri?o hannunta a cikin nashi, ?an matse jikinta tayi kanta a ?asa, ya sake girgiza kai murmushinsa na sake fa?a?a, muryarsa na ?ara tausasa ya ce, ÒAi'shatul-humairah, yanzu ni da ke ai kunya ta ?are ko? Kefa matar Abdul-rasheed ce yau kwana ?ai-?ai har uku kokin manta?Ó. Ê ÊÊ Kanta ta girgiza alamar a'a. Ya ce, ÒYauwa matar kwarai. Maza matso to muci naman kada ya huce, sai kije ki kwanta ki huta abinki nasan akwai gajiyar bikiÓ. Ê Ê Ê Nan ma kai ta jinjina masa kawai, ta kuma ?i yarda su ha?a ido sam da shi. Ajiye kazar yay ya saka musu kwanon ?an shilar nan a tsakiyarsu. Laumar farko daya cira ya kai bakinta, amma sai ta du?e da sauri tare da ?oyewa cikin gyalen, yanzu kam siririyar dariya yayi, dan kunyar tata tsumashi take. Rarrashin duniya da dabara ta?i cin naman nan, haka ya ha?ura yaci iya nashi sai ya mi?e cike da dabara yana fa?in, ÒShike nan ni bari na fita, nasan idan bana nan ai zaki ci ko?Ó. Ê Ê ÊÊ Kai ta jinjina alamar eh. ÊÊ ÒOh ni Abdul-rasheed, yau dai Shatu na ta zama kurmar ?arfi da yaji, nazata yau idan muka ha?u har sai na gaji da surutunki, karki manta kusan mako hu?u kenan fa bamu ga juna ba, kewarki duk ta hanani sukuni ashe ke ba hakan baneÓ. Ê Ê ÊÊ Cike da yarinya ta ce, ÒNima haka, kawai ina jin kunyarka neÓ. Ê ÊÊ ÒShike nan na yarda hajiyar kunya, ni bara naje muyi sallama da baba sai na dawo. Amma fa kici naman nan, dan in na dawo naga baki cinyeshi duka ba zan miki ?ura ne. Idan kin kammala kiyi kwanciyarki kiyi barci kinjiÓ. Bai jira amsarta ba ya fice. Tana jin takunsa yay nesa da ?akin ta saki wata nannauyar ajiyar zuciya, sai kuma a hankali ta ?ago ta le?o fuskarta tana kallon hanya. Shiru alamar babu shi a kusa, ko da gaske ya fitan. Wata ajiyar zuciyar ta sake saukewa sannan ta gyara zama ta fara cin naman. Wani da?i yay mata na musamman, aiko ta shiga lumshe idanu ranta fes. Babu wata fargaba irin ta amare na yanzu, dan su lokacinsu idonsu bai bu?ewar sanin mima ake a gidan auren ba balle har ya zame musu fargaba. Tana gama cin naman ta kwashe kwanikan ta maida gefe. Buta ta ?auka ta fita tsakar gida ta wanke hannunta, sai kuma ta ?anji tsoro. Da gudu ta koma cikin ?akin, tana ajiye butar bata dire ko ina ba sai a saman ?aramin gado, dan su Gwaggonta sun gaya mata shine nata, babban gado mai rumfa kuwa na miji ne. Ê Ê Ê Kamar jira barcin keyi ta kwanta kuwa ya saceta, hankali kwance ta ?ararraje taji sabuwar katifar Rimi ta shiga jan numfashi. Duk abinda take Abdul-rasheed na gidan babu inda yaje, dan da farko ma la?e yake yana kallonta ta window, sai da zata fito wanke hannu yay saurin komawa bayan ?akin dan karta ganshi. Sai da ta shige ya koma jikin window ?in, yanda ta daka tsalle ta fa?a a gadon ya sashi sakin murmushi da girgiza kai. Haka ya cigaba da tsaiwa a wajen har sai da ya tabbatar tayi barcin sannan ya koma ciki. Ê Ê ÊÊ Kwanciya ya gyara mata a hankali dan karta farka, yay mata addu'ar barci. Itama fitilar ?wan ?akin ya kasheta, shima ya cire rigarsa kawai ya bar wandon dogo da singlet ya haye babban gadon nan mai rumfa ya kwanta, sai dai ya zuge labulen duka ta yanda zai dinga ganin kowane motsinta ga kuma garin da zafi. Addu'a yay abinsa, ya zuba mata ido daga inda yake kwance zuciyarsa na ?ara shiga a farin ciki da alfaharin jin yau gashi ga A'isha suna barci a ?aki ?aya matsayin ma'aurata, ko haka aka tsaya shi kam yaci ribar zuwa kano karatu ai, sai dai a tayashi da sambarka. A haka shima yana tunane-tunanensa barci yay awon gaba da shi. Ê Ê Ê ÊÊÊ Ê Washe gari shine ya fara farkawa da asuba, a mamakinsa sai yaga itama ta mi?e cikin lalube tana fa?in, ÒInna ki kunna fitilar duhu yayi yawa. Ina son naga hanya naje na tada su Bashir suje massalaciÓ. Ê Ê Ê ?oyayyen murmushi ya saki, kafin ya kama ya saukko a gadon gaba ?aya hannunsa ri?e da Torchlight sai dai bai kunnata ba. Jikin gadon nata yaje ya tsaya, kafin ya kunna fitilar yana haska kansa ka?an da fa?in, ÒYau ba Inna zaki gani ba a wannan ni'imtacciyar asubahin Humairah. Mijinki ne, rabin tsokar jikinki Abdul-rasheedÓ. Ê Ê Ê Ê Tunda ya haska kansa A'isha ta daburce, dan cikin kici-kici ta shiga gyara zaninta da tuni ya warware daga jikinta yayi nashi waje, sai dai jikinta akwai ?an tofi. Ganin yanda ta rikice tama kasa kamo zanin yanda ya dace ya sashi du?owa yana dafa gadon ya kama mata zanin ya rufa mata, ajiyar zuciya ta saki tana ?an juya fuskarta ga bango. Sai kuma kamar zatai kuka ta furta, ÒNa manta neÓ. Ê Ê Ê ÊÊ Cikin kwaikwayon ?aramar muryarta da son tsokanarta ya bata amsa da, ÒNa sani AyeshatÓ. Ê Ê Hannu tasa ta rufe fuskarta gaba ?aya tana murmushi. Shima dai murmushin yake yana kallonta. Kafin ya bata umarnin sauka a gadon domin fita yin alwala. Ta ?auki butar roba dake matsayin tata, shi kuma ya ?auki ta ?arfe. Yana gaba da fitila tana biye da shi. Fitilar ya bata yace ta fara shiga bayin, shi kuma ya tsaya jiranta a waje. Koda ta fito bai amshi fitilarba ya barta da ita shi ya shiga bayin a haka. Sanda ya fito ta kammala tata alwalar, tsayawa tai ta jirashi yayi, sannan suka koma ?akin a tare. Ashana ya ?auka ya kunna mata fitilar kwai, ya ?auki Torchlight ?in ya wuce massalaci. Ê Ê Ê Ê Bayan ta idar da sallar asuba bata jira komai ba ta sake hayewa gadon tai kwanciyarta, dan barcin kwana biyun nan dake cin idonta ne ke damunta. Amma ita bata san wani barcin safe ba dan bata yi, a gida ma suna idar da sallar asuba ita da Inna su Tasi'u suka dawo massalaci makarantar allo suke tafiya, sai takwas hantsi ya haska suke dawowa. Suyi kari su sake tafiya wata makarantar sai kuma ?arfe sha biyu. Daga nan sai ta yamma kuma. Amma yau sai ga Hajiya Indo ?an gidan miji da?i ana shan barcin safe cike da freedom. Shiko Abdul-rasheed ma bai dawo gidan ba koda aka idar da sallar, dan suna tare da Baba, bayan sun bar massalacin Baba ya tarkatasu da sauran yayunsa suka tafi gaishe da wani makwafcinsu da jiya yaji ciwo a ?afa. Daga can kuma suka wuce gidansu.... Ê Ê Ê Wajen ?arfe takwas hantsi ya ?aga. Rana ta le?o mai ?umi da hasken safiya ta ratsa cikin ?akin da ke da ?an sauran ?anshin turaren wutar jiya da aka kunna mata da dare. Fitilar ?wan harta gaji ta mutu alamar kalanzir ya ?are a cikinta. Dai-dai nan amarya A'isha ta tashi saboda ?umin hasken rana dake ta?a mata fuska, zaune ta tashi tana mi?a da kiran sunan ALLAH. ?akin ta fara bi da kallo daga inda take zaune a bakin gadon, sai kuma tai murmushi tana raya (Yanzu fa komai ba ?akin nan nawa ne kona fasa Inna bazata min ga?a ba) kawai sai abin ya bata dariya, ta tashi ta buga tsallen farin ciki, kafin ta sake hayewa gadon tana juyi. Sai da tayi mai isarta sannan ta sake tashi zaune, tunanin gidane kuma yazo mata, zuciyarta na sake ayyana mata yanzu fa su Inna sunyi nesa da ita da su Bashir, shike nan bata da kowa anan kusa. Shar hawaye suka fara rige-rigen sauka a fuskarta, a haka ta fara kici-kicin gyaran gadon, tana yi tana share su da shar?ar majina harta kammala. Ê ÊÊ Inna ta gaya mata tana tashi a barci ta dinga fara gyara ?akinta kafin komai, karta sake tabar gadajenta ba'a gyare ba har wani ya gani koda Abdul-rasheed ne. Gadon nasa ta kalla, ba wani yayi barkatai bane, amma duk wanda ya kalla yasan an kwanta a kansa, gashi ya zuge labulen ana ganin kan gadon, kuma ina tace babu ?yau wani ya gammaka sirrin gadon mijinka, rage darajar miji ne. Maza-maza ta ajiye batun kuka a gefe ta ?akko kujera ?ar tsugunno ta ajiye a gabansa ta taka ta hau, sai kuma tai tsaye shiru cikin ?ata fuska, a fili ta furta, ÒTo yanzu a yaya zan gyara masa, gaskiya ina jin kunyar hawa masa gado, karma yaga kamar na rainashi, kuma za'a iya rubuta min zunubiÓ. Ê Ê ÊÊ Dariya sosai kalamanta suka saka Abdul-rasheed dake tsaye a bakin ?ofa batare data sani ba, dan tun sanda ta ja kujera ya iso wajen. Da ?yar ya iya danne dariyar yana cigaba da kallonta, sai kuma ya koma kallon ?akin ya murmusa ka?an, komai tsaftatacce yake, kamar yadda aka bar shi a jiya, idan ka cire gadajen da suka kwanta kawai. Sai kazar alÕadar ta jiya tana gefe tare da kwanikan abincin da suka ci.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 13_ __________________ https://chat.whatsapp.com/Kf6jd57OsXHCG7cODNAje6 *_Kowace mace na matu?ar son taga ta gyara kitchen ?inta kodan ta kalla itama taji da?i ??_* *_Dun?ule ku?in ki saya ne ke miki wahala hajiyata?_* *_Ko tarasu a hannunki ke baki wahala saboda kokin fara sai ki kasa ki kashe?_* *_To kwantar min da hankalinka ?awata, IMZEED VENTURE ta gama shirya miki komai ta yanda kema zaki mallaki naki cikin sau?i da rahusa._* _Ta bu?e adashin gata wanda yafi bashi kwanciyar hankali da da?i, akan farashi mai sau?i, kaya ?an zamani, gasu ingattatu. Za'a kai miki a duk inda kike. Kedai naki kawai yin zubi akan lokaci._???? *_Za'a fara zubi 25th October in sha ALLAH ??_* 20k monthly kayan 100k 10k monthly kayan 50k *_Arha tafi bashi, hakama adashe yafi bashi. ?? Ga sau?i abaka tamkar ?yauta ??????_* __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Ganin ta fara kici-kicin gyara gadon batare data hau ba sai nishi take alamar wahala ya sashi ?arasa shigowa cikin ?akin, yay sallama a hankali yanda bazataji ba, tare da ajiye kofin hannunsa na ?arfe mai murfi da leda ba?a. Inda take ya ?arasa, ya tsaya daf da ita sannan ya furta, ÒKin tashi lafiya?Ó. Ê Ê Ê Ê Kamar wadda ta tsorata ta juyo firgigit har tana neman gocewa daga kujerar, duk da kuwa muryar sa ta fita cike da taushi ne, amma ita tajita a bazata kuma gab da ita. Da sauri yasa hannu ya tareta, hakan yasa ta fa?a masa a jiki gaba ?aya, ya na?e hannayensa kuwa duka a bayanta ta koma rungume a jikin nasa sosai. Sake rikicewa tai, ta shiga ?o?arin fita a jikinsa tana bashi ha?uri. Ê Ê Ê Ê ÒShiiii ya isa, ni baki min laifin komai baÓ. Ê Ê Ya fa?a cike da ra?a yana bin fuskarta da kallo, a yanda yay magana yasata nutsuwa, sai dai jikinta rawa yake na rashin sabo, zuciyarta na ?an bugawa ?asa-?asa. Idanunta dake cika da ?walla ta ?ago ka?an da mamakinsa, dan ita dai tasan idan namiji ya ta?a mace iskanci ne da rashin tarbiyya kai tsaye, kuma ita ta shaida Abdul-rasheed ?inta mai nutsuwa da tarbiyya ne, dan bai ta?a kwatanta ta?a mata ko hannu ba sanda suke Kano. Nasihar Gwaggo Laraba ce ta fa?o mata, inda take gaya mata halak ne mijinta ya ta?ata yanzu, dan an ?aura musu aure. Ajiyar zuciya ta sauke a karo na farko, dai-dai hankalinta ya dawo jikinta, ido suka ha?a da shi, ganin kallon da yake mata kamar ya samu hoto sai kunya ta mamaye ta mai tsanani. Ta sunkuyar da kai, muryarta tana rawa kamar mai shirin kuka ta ce, ÒSannu da dawowaÓ. Ê Ê Ê Ê ÒKema sannu da gidaÓ. Ê ÊÊ Ya fa?a da sanyi irin na wanda ya shiga yanayi. Sai kuma ya raba jikin nasu tare da ?agata cak ya direta ?asa akan ?afafunta. Baya ta matsa da sauri, kanta dai na ?asa sai faman cu?a yatsunta take a cikin na juna. Murmushi yayi idonsa akan yatsun nata, sai kuma ya janye ya maida ga gadon yana fa?in, ÒBari na tayaki gyara gadon ko. Kuma ni daga yau na yarje miki ki dinga hawa babu wani zunubi da zaki samu. Nima ai zaki dinga ara min naki ina hawa ko?Ó. Yay maganar ?arshe da juyowa yana kallonta. Murmushi tayi da saka hannayenta duk biyu ta rufe fuska, sai kuma ta jinjina masa kanta alamar eh. Ê Ê ÊÊ Ya ce, ÒA'a ban yarda ba magana zakiyi da baki. Dan dole ki koya surutu yanzu babu maganar shiru-shiru sai na maidaki akkuÓ. Ê Ê Ê Dariya sosai ta sanya, tare da janye hannun ta ce, ÒAkku fa?Ó. Ê Ê Ê ÒEh mana, ai kin san shine sarkin suba?i. Ni kuma irinsa ne bana gajiya da zance amma idan ina tare da Gimbiya A'ishaÓ. Ê ÊÊ Sosai sunan ya sata nisha?i, dan haka cike da ?uruciya ta ce, ÒKai kuma SarkiÓ. Ê Ê Ê ÒShike nan kuwa, ga Sarki ga GimbiyarsaÓ. Ya bata amsa yana murmurshi da ?arasa gyara gadon. Ganin zai bar wajen batare daya zuge labulen ba ta ce, ÒInna tace haramun ne barin gadon miji a bu?e kowa ya gani, tace kullum na zuge labulen nan, kozan wanke in yayi datti ina cirewa na canja da wani kafin su busheÓ. Ê Ê ÊÊ Shi kam dai wannan batu na bashi dariya, amma sai ya biye mata ya ce, ÒTo Amin afuwa, bara na zugeÓ. Ya juya ya mata yanda take so, gado ya koma ruff abinsa. Daga nan ya ce, ÒJeki wanke ido na kawo miki wannan. Shayi ne, da ?an madara. Ki sha kafin ki ci wani abu koÓ Ê Ê Kai ta jinjina masa cike da ladabi da sanyin murya ta ce, ÒNa gode.Ó Ê Ê Ê Ê Murmushi ya mata, ita kuma ta ?auka buta ta fice da ?ar battar garin gawayi da aka ni?a da gishiri a waje guda, sai asuwaki a cikin leda ta ?auki ?aya. Ta ?an jima kafin ta koma ?akin, yana zaune a tabarma daya shimfi?a. A gabansa kofin shayin ne ya ?akko ?arami yana ha?a madara ta gwangwani da sauran kayan ha?in. Ta koma can ?arshen bango zata zauna ya ce ta dawo kan tabarmar. Haka ta zo ta zauna a ?arare dan biyayya amma daka gani kasan a takure take bata saba zama da namiji a irin yanayin ba, gashi su biyu a ?aki kawai tun jiya. Ê ÊÊ Shiru ya kasance a tsakaninsu na wasu mintuna harya kammala, ya mi?a mata kofin shayin da farantin ?osai daya juye daga leda, sai biredi gu?a ?aya da kazar jiya da basuci ba. Shima nashi daya ha?a ya ?auka yana kallon ta. Ò?auka kisha manaÓ. Ê ÊÊ Kanta ta girgiza masa alamar a'a tana wasa da gefen zanentaÓ. Ê Ê Shima sai ya ajiye nashi yana fa?in, ÒSaboda mi?Ó. Ê Ê Ê Ê ÒIna jin kunyaÓ. Ê Ê ÒAisha kunyar nan dole a ajiye batunta. Abdul-rasheed ?inki ne fa ba wani daban ba. Yi ha?uri muci tare mu sami ladan juna. Ko kina son mutane su fara shigowa su sameni a gidan bayan ya kamata ace nayi na fita na basu wajeÓ. Ê Ê Ê Kanta ta girgiza. Ya ce, ÒYauwa to maza muci kinji ?ar albarkata. Ai yanzu mu komai mukayi a tare lada za'a saka mana a samu a aljanna kuma. Ê ÊÊ Sai ta ?ago kai, ta amsa da murmushi ka?an. Wannan karon, idanuwanta sun ?an shige cikin nasa. Kallon su ya ha?u, har ta kai kowa ya kasa fara janye wa, nutsuwa ce mai girma da daraja ke ratsasu a tare, zukatamsu na ?ara jin fahimtar wata sabuwar hanya ta rayuwa da suka shiga, rayuwa irin ta soyayya mai ladabi da ?arfi da haske fiye data da, rayuwa wadda take farawa da kunya, sannan ta cigaba da aminci da yarda. Ê Ê ÊÊ Yatsa Abdul-rasheed ya kai kamar zai tsone mata idon, dan haka tasa hannu da sauri ta kare. Sai ya saki dariya, itama murmushi tayi mai cike da kunya. Zuciyarta na fa?a mata abin da bakinta bai iya fa?a, cewa sabuwar rayuwa ta fara a garesu kamar yanda Inna ta fa?a mata, kuma shi mutum ne da nutsuwarsa ke girmama kwarjininsa a idanun kowa a bayyane. Ê Ê Ê Ê ÒKin tafi tunanin miye kuma Matar Abdul-rasheed?Ó. Ê Ê Kai tsaye ta ce, ÒTunanin kaÓ. ÒMasha ALLAH akan mi?Ó. Babu kwalo-kwalo ta zayyane masa kalaman Innar tata. Ya ?an tsaya kawai yana kallonta da murmushi. Kafin ya cigaba da cin abincinsa yana jin girma da kimar Inna na ?aruwa a ransa. Haka dai suka karya, ya taimaka mata suka gyara wajen, ta kwashi kwanikan zuwa waje danta wanke a gaban rijiya. Shi kuma sai ya ?auki botikin ?arfe ya fara jawo mata ruwan wanke-wanken, sannan ya fara ?iba a botikin yana kaiwa randunan ruwansu ?aya bayan ?aya. A haka suka kammala aikin yace zai yi wanka. Ita da kanta ta ?auki ruwan takai masa bayi tare da kwandon soson wanka. Ta dawo ?akin ta saka turaren wuta ta share. A lokacin ne kuma yaro yay sallama cikin gidan ?auke da kwanika akan ture. Bata yayi tare da mata bayanin cewa Inna ce tace ya kawo. Bata san wacece Innar ba, amma taji a ranta daga gidan su Abdul-rasheed ?in ne. Godiya tayi da sannu, dan haka yaron bai zauna ba ya juya ya koma. Fitarsa babu jimawa Abdul-rasheed ya shigo. Ya ce, ÒSallamar wa nake ji ne kamar Amadu?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒWani yaro ne dai, ban sani ba ko sunansa kenan, abinci ne ya kawo yace inji InnaÓ. Ê ÊÊ ÒOh daga gidanmu ne. To ki zauna sai ki karyaÓ. Ê Ê Idannunta a ?an ware ta ce, ÒBa yanzu muka gama karyawa ba? Na?oshi ALLAHÓ. Ê ÊÊ ÒTo Alhamdullahi, ki ajiye sai zuwa anjima. Amma kije kema kiyi wanka kada mutane su fara shigowa suna ganinki da kaya tun na jiyaÓ. Ê ÊÊ Babu ko musu, sai ma amsa masa da tai cike da ladabi, daga haka ta ?iba ruwan itama ta wuce bayi. Lokacin data fito harya shirya, dan haka bai zauna ba yay mata sallama ya fice dan har yara sun fara shigowa gidan. Aiko itama A'isha a gurguje ta kammala saka kaya, ta zauna tai kwalliya gwargwadon iyakarta kuma dai-dai da lokacinsa. Daga nan ta fiddo ma yaran da suka fara taruwa a gidan tabarmin karauni, sai kuma ta kwaso shantu duk ta zube dan harda ?ammata. Ai daga nan suka kafa shiriritar ki?an shantu da ?ammata sa'anninta a tsakar gidan nan suna raira wa?o?in ga?a. Kafin kace mi gidan ya cika da yara. Manya dake shigowa ganin ?akin amarya kota kansu basa bi ma, sai dai su shiga su gano su saka albarka su fice abinsu batare da sun damu ba, dan wannan ba komai bane daga amaren wannan zamanin nasu saboda ?uruciya da ?arancin shekaru.. Amarya A'isha bata sake tunawa da batun Abdul-rasheed ba har yamma ta samu abokan shargalle, abincin rana da aka sake kawowa ma daga gidansu, dana safen duk sun cinye ita da ?awayen nata. Sai gab da magriba an kawo mata tuwon dare mai kawowar data kasance ?anwar Abdul-rasheed ce Khadijah da bata koma Maiduguri ba ta kora yaran duka, sannan ta saka A'isha yin wankan dole ita kuma ta rufo gidan ta hau gyara tsakar gidan da sukama kaca-kaca. ?akin dai da yake ba zama sukai ba a ciki da haskensa, sai ?an ganin ?aki da ke shiga. Amma duk da haka shima sai da Khadijah ta sake sharo mata shi ta kunna turaren wuta, zata kunna fitila taga babu kalanzir. Dole ta ?auki kalbar da aka aje dan sayen kalanzir ?in ta fita samun yaro ya bada a suyo sukaci karo da Abdul-rasheed ya dawo. Koda ya tambayeta ina zata haka ta sanar masa sai shi ya amshi kwalbar yace ta koma shi bari ya sayo. Haka kuwa akayi, dan haka a gurguje Khadijah ta taya A'isha shiryawa. Sai gata ta fito tsaff kamar ba itace tai bu?u-bu?u ba. Ta bajeta da turare. Sai ga ango ya dawo. A tare suka masa sannu suka gaisheshi, Khadijah ta amshi kalanzir ?in tana zubawa a fitila shiko yana satar kallon A'isha datai masa ?yau a cikin jojin da Khadijah ta sakata sakawa. Yasan wannan kwalliya haka sai da taimakon Khadijan, dan ta fita wayo kuma ta girmeta. Khadijah na gama kunna musu fitilar tai musu sallama zata wuce. Amma ya tsaidata kan ta zauna har ya dawo massalaci dan kar A'isha taji tsoro. Haka dole ta zauna sukai salla tare, shi ko yay alwala da ruwan da A'ishan ta kawo masa a butar karfe ya fice massalacin...........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 14_ __________________ https://chat.whatsapp.com/Kf6jd57OsXHCG7cODNAje6 *_Kowace mace na matu?ar son taga ta gyara kitchen ?inta kodan ta kalla itama taji da?i ??_* *_Dun?ule ku?in ki saya ne ke miki wahala hajiyata?_* *_Ko tarasu a hannunki ke baki wahala saboda kokin fara sai ki kasa ki kashe?_* *_To kwantar min da hankalinka ?awata, IMZEED VENTURE ta gama shirya miki komai ta yanda kema zaki mallaki naki cikin sau?i da rahusa._* _Ta bu?e adashin gata wanda yafi bashi kwanciyar hankali da da?i, akan farashi mai sau?i, kaya ?an zamani, gasu ingattatu. Za'a kai miki a duk inda kike. Kedai naki kawai yin zubi akan lokaci._???? *_Za'a fara zubi 25th October in sha ALLAH ??_* 20k monthly kayan 100k 10k monthly kayan 50k *_Arha tafi bashi, hakama adashe yafi bashi. ?? Ga sau?i abaka tamkar ?yauta ??????_* __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Abdul-rasheed bai dawo ba sai bayan sallar isha'i. Yana shigowa Khadijah tai musu sallama ta wuce. Shi kuma ya zauna yana zolayar A'isha akan yau dami-dami tayi da baya nan?. Sai da ta ajiye masa abincin da aka kawo daga gidansu gabanshi sannan ta zauna tana bashi labari cike da farin cikin tabbacin yau ?in ya mata da?i. Shima sai yaji nashi farin cikin ya sake girma, da jin damuwar yanda zai tafi ya barta nan da kwanaki ka?an dan zai koma Kano makaranta. Dole dai ya ture tunanin a ?arshe ya lalla?ata sukaci abincin tare, daga nan suna hira yaga ta fara hamma yace taje ta kwanta. Shi kuma ya ?akko kayan karatunsa ya fara nazari. Daga baya shima ya kwanta a nashi gado batare da yau ma yama A'isha komai ba. Ê ÊÊ Kwanakin da suka biyo baya sun cigaba da gudana ne cike da sha?uwa a tsakanin Abdul-rasheed da A'isha. Domin kuwa cikin hikima irin ta masu ilimi yanata jan ra'ayinta da janta a jiki kamar aboki tana sake sakin jiki da shi. Gayyar yaranta kuwa na anguwa kullum tare da su take yini, a haka suka cika kwanaki goma Abdul-rasheed ya shirya komawa Kano dan kwanakin hutunsa sun ?are. Gashi yana ?arshen zango baya bu?atar wasa da karatunsa. A'isha taci kuka sosai har ya dinga jin kamar shima ya tayata, daga ?arshe dai da ?yar ya lallasheta ya tafi ya barta zukatansu cike da ?aci. Ê Ê Ê A'isha ta koma sukuku da ita, kuma yanzu tana yini ne kawai a gidanta, amma da daddare can gidan su Abdul-rasheed take zuwa ta kwana. Da safe sai ta dawo gidanta sai kuma dare taje can. Tun tana tsangwamar kanta harta saki jiki saboda ?annensa biyu da suke kusan sa'anni ?ammata. Ga Inna ba ruwanta, fa?anta kawai dai idan anyi ba daidai ba. Sosai A'isha take saka hannu suyi aikin gida tare da su Alawiyya, idan zasu fita ne dai Inna ke hanata binsu, ko in zasu tafi makarantar allo. Tun abin na sakata kuka harta fahimci hakan fa shine ?a'ida da doka, tunda sauran matan yayunsa bataga suna fita ko'ina ba sai da dalili, dan haka sai ta saki jiki. Ê Ê Ê Tun A'isha na ?irga kwanakin tafiyar Abdul-rasheed harta bari, kwanci tashi sai gashi da watanni har hu?u. A lokacin ne Baba ya aika masa wasi?ar tunatarwar yazo gida ko kwana biyu yayi, koya manta yana da iyali ne yanzu. Ya kamata ya dinga sara yana duban bakin gatari. Wasi?a ta isa ga Abdul-rasheed. Kuma ya gamsu da tunatarwar Baba, sai dai baya son zuwa gida ne saboda kaucewa abinda zuciyarsa da gangar jikinsa ke raya masa akan A'isha. Yana son ya bata damar ?ara fahimtar kanta har ga?ar kammala karatunsa daya rage watanni biyu rak. Dan haka ya maida sa?on wasi?ar baba da amsar ban ha?uri data neman uzirin bashi damar kaiwa zuwa watannin da suka rage masa. Acewarsa karatunsu ya ?auki zafi a yanzu kuma suna gab da fara jarabawa. Bayan an kawo wa baba amsar Abdul-rasheed dole ya ha?ura ya bishi da addu'a, dan ya fahimci manufarshi kai tsaye. Haka kuwa aka ci gaba da rarrafawa har watanni biyun Abdul-rasheed na karatu suka cika. A lokacin ya shirya baro Kanon dabo zuwa Bauchin Yakubu gida. Sun sha kuka sun sha ru?ani shi da amini kuma ?an uwa Nasiru da ogansa Yaya Zubairu. Daga ?arshe dai dole suka sallamawa tunda mai rabawa ta raba, sai dai ance sabo turken wawa ne, a wannan ga?ar wannan turke ne kafe da zukatan su Abdul-rasheed. Yaje yayma Innar A'isha sallama, dan dama yana zuwa duk kwanakin mako da yake yi a anguwar kullum safiya gaisheta, hakan yasa abincinsa daga gidansu A'isha kullum kwano ukun nan babu fashi a kwanakin ?arshen makon. Shiko baya gajiya da godiya da yin kuma cefane ya kai ma Inna. Ya kuma yi ?o?ari ya lalla?ata ta yarda ya saka Bashir da Tasi'u a makarantar primary da ?a?an gidan su Nasiru ne kawai ke zuwa a layin. Inna ta ha?a tsaraba mai yawa sai ?ar sana'ar da amarya kanyi irinta ?ulle-?ullen kayan lwa?ayi. Haka Nasiru yay masa rakkiya har tasha tare da su Bashir, basu dawo gida ba sai da motar su Abdul-rasheed ?in ta ?aga zuwa Bauchi.... Ê Ê _________________ Ê ÊÊ BAUCHI A bisa al'adar wannan zamanin zaman mace babu ?unshi a ?afa da hannu kamar wani zunubi ne. Kahama kitso ?a'idane wani na tsufa kina sake wani akai-akai. Wannan wajibi ne ga mace mai aure a kowane yare na arewacin ?asar. Dan haka koda Abdul-rasheed baya nan a duk sanda ya dace A'isha tayi ?unshi da kitso Inna na sakata tsefe kai cikin matan yayun Abdul-rasheed wata tai mata kitso. Hakama tana yin ?unshi tare da su dan sukan shirya yinsa ne a tare. Dan haka da wahala ka samu A'isha babu irin wannan tsaftar. Kamar dai yau a jiya Inna ta sakata yin sabon kitso, inda Magajiya ta zuba mata ?anana masu ?yau harda na gaba sak dai irin na barebari. Yau kuma suka shirya yin lalle a ?afafunsu tun safe. Haka kuwa suka sakashi har yamma yana jikinsu. Sai la'asar suka kunce, A'isha batai niyyar zuwa gidanta ba yau sam dan haka ta ?ararraje suna hira da sauran facalolinta dan a gidan ?aya daga cikinsu akai ?unshin. A dai-dai kuma wannan lokaci Abdul-rasheed ya iso. A gidansu ya sauka kamar yanda ya saba, dan haka Inna ta tareshi tarba mai girma. Cike da hikima irin ta manya yana zaman gaisawa da Baba ta aika akai mata kiran babbar surukarta, a soro suka tsaya, bayan ta gaisheta ta shaida mata Abdul-rasheed ne ya dawo, maza su saka A'isha ta koma gida ta gyara jikinta. Sannan su taimaka mata sauri-sauri su tayata gyara gidan shima kafin ya iso. Ta amsa da ladabi ta fice. Tana zuwa ta gwargwa?ama sauran ?an uwanta dan haka suka tasa A'isha a gaba. Tana son jin ba'asi babu wanda ya bayyana mata, sai dai sunce umarnin Inna ne hakan. Girman suruka koda matsayin kishiyar uwar miji take girma gareshi a wannan lokacin, dan haka A'isha bata sake tari ba ta bisu, dan yanda Innarta zatai mata magana ko bata umarni ta bi haka Inna itama zatayi tabi dole dan matsayin uwar miji take a garesu. Ê Ê Ê Dan danan suka taimaka mata da dukkan abinda ya dace, ruwan wankanta kanshi yasha turare kala-kala a cikinsa. Hakama ?akin suna kammala gyara mata suka ba?esa da turaren wuta. Basu ta?a mata gadon miji ba suka barta ta gyara da kanta suka fice zuwa nasu gidajen lokacin anata kiraye-kirayen sallar magriba. Hakan yasa cike da mamaki A'isha ta fara kici-kicin gyaran baban gado dake matsayin na mijinta Abdul-rasheed, zuciyarta kuwa cike da wasi-wasi akan mike faruwa ne wai? Gashi kafin su tafi sai da sukai mata kashedi akan ta zauna a gida karta ce zata biyosu ta jira. Bata fahimci mi suke nufi ba sai da Abdul-rasheed yay sallama yara biye da shi da kaya ni?i-ni?i. Ita jitai ma kamar ta firgita, dan haka ta fito wuff da fitilar ?wai a hannu domin haskawa, hakan ya bama Abdul-rasheed damar ganinta fes a cikin sirritaccen hasken mai cike da ?ayatar da mai kallo. Tayi ?yau cikin atamfa mai tabarma sabon ?inki ne daga cikin kayan lefenta da sai yau ta saka. Turus ta tsaya tana kallonsa itama kamar yanda yake kallonta, sai dai shi nashi kallon na shau?i ne da kewa matsananciya. Itako na mamaki ne da ru?anin bazatar tasa. Sun zubama juna ido harna fin minti ?aya har yaran nan suka ajiye kayan suka fice abinsu suka barsu dan saurin komawa suci tsarabar daya bayar a basu a can wajen Inna. Sai da aka kabbara salla ne hankalin Abdul-rasheed ya dawo jikinsa. Numfashi ya furzar a hankali yana janye idanunsa daga cikin na A'isha da suka tara ?walla, cike da sanyin murya ya furta, ÒBani buta kada na rasa salla gaba ?ayaÓ. Ê Ê Ê Sukuku ta koma ciki kamar kazar da ?wai ya fashewa a ciki ta ?akko masa butarsa ta ?arfe, tazo gabansa ta dur?usa ta mi?a masa. Amsa yay yana kallonta shi dai, dan harga ALLAH sai ya ga ta ?ara masa cika a ido da girma, shi yana can tunaninta na hanashi sukuni da isasshen barci, itako da alama ko'a jikinta da?inta take ci, ?aramin murmushi yayi kawai, kafin ya maida hankali yayi alwalar ya fice gudu-gudu sauri-sauri dan har anyi raka'ar farko ma. Sau?in ma massalacin kusa ne da su gab. Koda aka idar da magriba bai dawo ba, A'isha ma data idar da tata sallar tana zaune shiru, tama rasa miya kamata tayi ita kam, a haka yaro yayi sallama, ta amsa tana mi?ewa hannunta ri?e da fitila. Tire ne da kwanika akan yaron, dan haka ta ajiye fitilar tana fa?in, ÒA'a Salihu kayan nan basu maka nauyi ba?Ó. Ê Ê Ê Ê ÒA'a basuyi ba. Inna ce tace na kawo miki. Tace tana gaisheki sai da safeÓ. Ê Ê ÊÊ ÒTo na gode Salihu, amma kace mata ai yanzu ma zan taho gidan nimaÓ. Ê Ê Shi dai Salihu ya amsa da to ya fice abinsa. Itama dai ta ?auki turen ta shige da shi ciki. Tuwo ne da miya sai fura damammiya a kwanon sha, ta tabbatar furan Baba ne aka ?ibo, dan Abdul-rasheed akwai son fura kamar Baban. Baki ta kuskure tai sallar isha'i dan an fara. Bayan ta idar ta mi?e, tabarma dake matsayin ta miji dake can saman babban gadon a ma?ale ta taka ?aramin gado zata zaro. Sai dai hannunta ya?i ya kai, dan dole sai ta hau gadon zaifi mata da?i amma bata son hawa ta sa?a a ganinta laifi ne. A yanda take ta amsa masa sallamar da yayi, ta cigaba da ?i??ishenta na son ?akko tabarmar. Inda take ya ?araso, ya tsaya a bayanta gab sosai, cike da kulawa da tausasawa ya ce, ÒMizaki ?auka haka Matar Abdul-rasheed?Ó. Ê Ê Ê Ê Da yanayin shagwa?a na wahalar da take sha ta ce, ÒTabarman can mana, amma kamar ance ta gudu min na kasa na jawoÓ. Ê Ê Ê Ê Hannayensa ya har?e a ?irji yana kallonta, ya ce, ÒTo banda abin A'ishatu ai ta miki nisa ne, ga hanya mai sau?i ki taka gado ki hau ki ?akko kawai, tanan inda kike ba?ya tsoron ma ki fa?oÓ. Ê Ê Ê Ê Ê ÒA'a zan iya a haka, kuma fa na fa?a maka tun ranar hawan gadon nan babu ?yauÓ. Ê Ê Ê ÒOkay na manta haka ne fa, amma ai nima nace ki hau na yafe miki tun a waccan ranar ko. Kinga nidai sakko na tayaki niÓ. Yay maganar yana kamata cak ya sauke ?asa. Kafin ta ankara ya sakata a jikinsa ya rungume...........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 15_ __________________ _A KANO KI KEÉ? Kina neman inda zaki siyi abinci mai da?i? Kina ?iyar yin girki gashi zaki yi ba?i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai da?i wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai da?i akwai a lalla?a. Kina son ki siyi abincin da zaki ?auka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda da?i da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan ?angare, tazo muku da nauÕin abinci kala-kala na gargajiya da na ?asar waje. Tana siyar da MANDI RICE, GRILL CHICKEN, CHICKEN BIRYANI, FUNKASO, ALELEN GWANGWANI, BREAD POCKET da sauran su. Fannin abin sha akwai natural ZO?O mai za?i, wanda aka yi shi da ingantattun kayan marmari masu ?ara lafiya, akwai wanda bashi da za?i domin masu ciwon sugar da masu gudun ?iba._ _me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram ko TikTok domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ?asan rubutun nan._ INSTAGRAM ???????????? https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr CALL/WHATSAPP ???????? wa.me/2349030398006 TIKTOK ???? https://www.tiktok.com/@leemars_delicious?_t=ZS-90ZQJ2mNJKc&_r=1 Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da ku?i gida.???????? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Zata fara mutsu-mutsu ya ce, ÒNo Matar Abdul-rasheed relax mana, haka matan ?warai suke tarbar miji idan ya dawo daga tafiya. Shin bakiyi kewata bane? Wata shida ba kwana shida ba A'ishatul-humairah. I miss you fiye da yanda kike zatoÓ. Ê Ê ÊÊ ÒShi miye A mis ?in?Ó. ÊÊ Ta fa?a cike da jin kunyar yanda ya dabaibaiyeta, gashi ya?i bata damar fita a jikin nasa yanda take fata. Siririyar dariya yayi yana ?ago fuskarta ya lakace mata hanci. Sai kuma cikin ra?a ya furta, ÒNayi kewarki buhu-buhuÓ. Ê Ê Ê Ê Itama murmushin tayi kanta a ?asa. Sai kuma tace, ÒTo wane yare ne kayi?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒTuranciÓ. ÊÊ Ya bata amsa muryarsa na ?ara shigewa cikin ma?oshi, dan zuwa yanzu ta nutsu ta daina masa mutsu-mutsun son ?wacewar. Zata ?ara magana ya ce, ÒAdana tambayoyi nan duk zan amsa ma Matar Abdul-rasheed anjima. Yanzu dai banu ruwa da abinci yunwa nake jiÓ. Ê ÊÊ Zabura ta ?anyi alamar tunawa, sai kuma ta janye jikinta a nashi ta dur?usa har ?asa ta ce, ÒKayi ha?uri ina yini, ka dawo lafiya ya hanya? Ya ka baro mutanen Kano?Ó. Ê Ê Ê Ê Idanunsa a kanta yay murmushi, sai kuma ya du?a batare da ya amsa ba ya kamo kafa?unta duka da hannu biyu ya mi?ar da ita. Sake rungumeta yayi sannan ya amsa mata gaisuwa. Kafin ya rufe da fa?in, ÒMutanen Kano duk na gaisheki harda gidaje da motoci. Gaisuwar Inna da tasu Tasi'u kuwa tafi rabin buhuÓ. Ê Ê Ê Ê Ê ÊÊ Cike da farin ciki ta ce, ÒNa gode! Amma miyasa Inna bata biyoka ba dasu Tasi'u. ALLAH kullum sai nayi kuka idan na tuna suÓ. Ê ÊÊ ÒIn sha ALLAHU daga yau bazan sake bari hawayen kewar su Inna su zuba ba, zan dinga share su da murmurshi da farin ciki. Su Tasi'u kuwa karki damu zasu zo, Nasiru yace zai kawo miki su. Inna ce dai ba lallai anan kusa ba, ?ila sai kin haihuÓ. Ê Ê Ê Ê ÊÊ Ba ?aramin kunya kalmar sai ta haihun nan ta sakata ba. Dan haka bakinta ya mutu bata sake magana ba daga nan tama zame jikinta daga nashi dake mata da?i kanta a ?asa. Tabarmar daya ?akko mata ta amsa ta shimfi?a masa, shiko yana faman binta da murmurshi ganin yanda take ta faman sinne fuska dan yace zata haihu. Tsaff ta shirya masa abincin a tabarmar, shima sai ya zauna yaci dan yunwa yake ji sosai. Ê Ê Ê Yaci ya ?oshi yasha fura. Itako daya mata tayi tace ta ?oshi bai takurata ba. Yana kammalawa ta kauda kwanikan, shi kuma ya hau zame kaya yana fa?in, ÒSaura wanka. Bari nai amfani da ruwan drum ?in can ?ila yafi ?umi, tunda naga da alama amarya bata fara girki ba a gidan nan har yanzuÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒInna tace ba yanzu baÓ. Ê ÊÊ Ta bashi amsa kanta tsaye. ?ar dariya yayi da fa?in, Ò?ar gatan Inna kenan, wato ba yanzu baÓ. Ê ÊÊ ÒEh mana, sai na ?ara girma taceÓ. ÒTo Inna ta shirya kayan girki kam dan yau zaki girmaÓ. Ê Ê Ê Ê Ê Sam A'isha bata wani gane mi yake nufi ba. Shima kuma bai ?ara cewa komai ba ya fita. Koda tace bari tazo ta kai ruwan sai yace ya hutar da ita ta zauna ta jira shi... Ê Ê Ê ÊÊ Koda Abdul-rasheed ya fito wanka samun A'isha yayi ta ?ingire barci, bai tadata ba ya saka babbar riga a jikinsa ya fita a gidan, bai wani jima ba ya dawo da ledar nama tsire sai ?amshi yake. Tadata yayi cike da lalla?awa, zata fara masa shagwa?ar ya barta ita barci take ji ya dai lallasheta taje ta wanko fuska. Naman ya bata yace taci. Da farko kunya ta hanata ci saboda shi. Ganin haka yasa shi fita ya bar mata ?akin, sai ta samu taci kuwa sosai, ta ?auki sauran ta ajiye gefe. Ta fito danta kuskure baki ta ganshi zaune a waje, mi?ewa yay yana tambayarta mi take so? Tace zata wanke baki ne. Ê Ê ÊÊ Bakinta ta wanke da gawayi da gishiri kamar yanda Inna ta koya mata tun a gida safe da dare idan za'a kwanta. Shima sai ya amsa yayi duk da yana da brush shi kam, itama kuma ya sayo mata. Suna komawa ?aki A'isha ta kama gadonta zata haye. Ri?o hannunta yayi, dan haka ta juyo, suna ha?a ido tai maza ta du?ar da kanta ?asa. ÒBarci kike ji?Ó. Ya tambaya cike da kulawa. Kanta a ?asa ta jinjina masa. Ya ce, ÒNa baki gado na ki ?ana yau?Ó. Ê Ê Ê Ê ÒA'a ga nawa nima zan kwanta anan, kaima sai ka kwanta a nakaÓ. Ê ÊÊ ÒMiyasa ba?ya so?Ó. Ê ÒSaboda kowa yana da nashiÓ. ÒToni nazo na ?ana naki?Ó. ÒAi bazai ishemu baÓ. ÒTo shike nan ki hau nawa sai ki bani nakiÓ. Bai jira tayi magana ba ya ?auketa camak ya dire a saman gadonsa bayan ya ?ago labulen. Wani da?i ya ratsa A'isha, a ranta tace (Ashe gadon da?i ne da shi haka, kai miyasa ban ta?a ?anawa da baya nan ba) shi dai dake kallonta bai san abinda take ayyanawa ba ya ce, ÒTo kwanta sai da safeÓ. Ya zuge mata labulen mai suna zuge shige. Aiko tana ganin ya rufeta ruf ta wani baje a gadon tana murmushi, ALLAH a kwai da?i, ga taushin katifa gana zanin gado. Ga filo sun zagaye gadon reras har sha biyu gwannin sha'awa, ai saiga hajjaju matar Abdul-rasheed cikin ?an mintina barci yayi awon gaba da ita. Duk abinda take Abdul-rasheed na kallonta ta tsakanin labulen yana danne dariya. Sai da ya bari barcin ya mata ?arfi yaje ya rufe gida ya dawo. Duk abinda ya dace tayi matsayin matar gida sai shine yayi. Ya kashe fitilar ?wan su gaba ?aya dan baya son kwanciya da haske shi kam sam, sai dai akwai Torchlight a kusa da shi koda yaushe. Labulen ya ?aga ka?an ya le?asata, ganin yanda ta ?ararraje dole ya dara ka?an yanzun kam. Dan da alama dai gadon nan ya lula da matar Abdul-rasheed ba ?arya. A haka ya samu ya hau shima ya gyara mata kwanciya, sannan ya zuge labulen suka koma ruff. Haskata ya ?anyi da fitila, da gaske barcinta take hankali kwance alamar bata da wata matsala, wato babu abinda yakai ?uruciya da?i, ita yanzu bata san mi yake ji ba, shiko tsahon watanni yana azabtuwa a kanta. Hora kan nasa kuwa ya zame masa alkairi, dan tabbas da ya ta?ata kafin tafiyarsa da bazai iya sati biyu a Kano baizo Bauchi ba. Amma gashi Alhamdullah har ya cika watanni shida ciff ya dawo garinsa na haihuwa dawowa ta har abada, inma da abinda zai sake biyo baya da zai sa ya fita bazai kai kamar wanda yayi a baya ba, duk da yana da burin sake zurfafa iliminsa again. A hankali ya sauke ajiyar zuciya, tare da kashe fitilar ya ajiyeta gefe ya gyara filo da ?yau shima ya kai kwance.. Ê Ê ÊÊ Cikin barci A'isha ta fara jin sa?anin abinda bata ta?a ji ba tsayin rayuwarta. Wato hannun mutum a jikinta a firgice ta farka tare da zabura ta ?walla masa ?ara. ?arar data sashi saurin ?ora hannunsa a saman bakinta ya rufe shi ruff, tare da kamota ya ri?eta a jikinsa da ?yar tana fisgewa. Babu shakka da ace akwai wani a gidan sai ya jita, ALLAH ya soshi su biyu ne. Da ?yar ya tausata ta nutsu, bayan ya maimaita mata kalmar shine da Abdul-rasheed yafi sau goma kafin ta fahimta. A hakan ma bata nutsu ba ta saka masa kukan ita ta ha?ura zata koma gadonta ta kwanta. Lallashinta yake da iya iyawa da kwantar da kai amma ta?i fahimta. Shi ko yana cikin wani hali, dan haka ya fara mata nasiha da son fahimtar da ita da yaren da zata gane. Ina hajjaju bata gane ?in ba, daga ?arshe dai dole ya barta ta sakko a wannan gado kuwa, dan neman shi?e masa take alamar dai ta riga ta tsorata da shi. Ê Ê A gurguje Please ??????? >>>>>¥<<<<< Wasa fa farin girki tsakanin Abdul-rasheed da A'isha, dan tun yana ?aukar al'amarin mai sau?i harya fahimci baya samuwa cikin sau?i. A washe gari wasan ?uya ta sanya da shi. Zuwa wani daren yana fita sallar magriba ta sulale itama tabar masa gidan. Koda aka idar da salla bai dawo ba sai da akai isha'i. Nan ?in ma Baba yabi gida duk dan ya bata dama ta yi barci cikin salama, dan ya fahimci yinin yau gaba ?aya a ?arare take da shi ko fara'a batayi ma har yara dake shigowa. Wajen ?arfe tara baba yace ya tashi yaje gida dare nayi. Haka yay musu sallama shi da Inna ya taho, koda yazo gida ya shiga ?aki wayam babu A'isha, sai yay tunanin taje bayi ne. Zaman jiranta yayi, duk da yayi mamakin ganin tiren abinci da aka aiko daga gidansu a ?ofar ?aki, sai shine ma ya shigo da shi ciki. Shiru-shiru babu motsin Indo, dole fa ya mi?e ya fito tsakar gidan da Torchlight a hannu, ya gama haske-haskensa babu alamarta, ?arshe dai har bayin ma ya le?a nan ma babu ita. Hankalinsa ne ya tashi, babu shiri ya fito ya nufi gidansu, abinka da ba wani nisa ba, dan can hankalinsa kawai ya bashi zata iya zuwa. Inna da Baba na haramar shigewa suma su kwanta ya shigo, da mamaki suke tambayarsa lafiya?. A ru?e yace, ÒA'isha. Naje gida ban sameta ba, na zata tana bayi ne sai dana ga da?ewan yayi yawa na le?a babu alamarta, ashe ma ban lura bane buta na nan a ?aki. Sosai hankalin Baba ya tashi shima, sai dai ita Inna abinka da mace sai ta tafi tunani. Ganin suna sallallami tace, ÒKu dakata, nasan babu inda zataje tunda ba wani waje ta sani ba daga nan dai sai gidajen ?an uwanka, kuma dai duk gamu a kusa. Bari mu fara duba nan gidan kota shigoÓ. Inna ta amshi Torchlight ?in baba ta fara le?a ?akuna tana haskawa. Ilai kuwa sai ga A'isha a cikin yara su Alawiyya ?annensa da yaran ma?otansu da suke zuwa kwana gidan tana sha?ar barcinta hankalinta kwance. Inna ta ce, ÒYau ga ja'ira, ai gata nan tsakkiyar su Nana kuwa tana barci. Bara na tasotaÓ. Ê Ê Ê Ê Ê Ê Lokaci ?aya shima Baba tunaninsa ya harba, dan haka yace, ÒKinga barta kada ki tasheta Karimatu.Ó Ê Ê Ê ÒA'a ya zakace kada a tasheta Malam. Miye amfanin kwanciyar anan?Ó. Ê Ê Ê Ê Ê ÒBarta ke dai, kai jeka sai da safeÓ. Ê ÊÊ Duk da ba haka Abdul-rasheed yaso ba bazai iya musawa ba, cike da ladabi yay godiya ya tafi ransa fal mamakin A'isha. Ya fahimci yarinyar nan so take ta ?wa?a masa aiki dai kawai. Ashe labarin da abokinsu ya basu akan tashi matar data dinga komawa gida ma ita ana maidota kasancewar garinsu ?aya suna masa dariya ashe shima tashi Shatun jiransa take. Tir?ashi akwai aiki kenan dai...........??? ??????Babban ya?i kam??. Ê Ê Ê Ê Ê Ê _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 16_ __________________ https://chat.whatsapp.com/Kf6jd57OsXHCG7cODNAje6 *_Kowace mace na matu?ar son taga ta gyara kitchen ?inta kodan ta kalla itama taji da?i ??_* *_Dun?ule ku?in ki saya ne ke miki wahala hajiyata?_* *_Ko tarasu a hannunki ke baki wahala saboda kokin fara sai ki kasa ki kashe?_* *_To kwantar min da hankalinka ?awata, IMZEED VENTURE ta gama shirya miki komai ta yanda kema zaki mallaki naki cikin sau?i da rahusa._* _Ta bu?e adashin gata wanda yafi bashi kwanciyar hankali da da?i, akan farashi mai sau?i, kaya ?an zamani, gasu ingattatu. Za'a kai miki a duk inda kike. Kedai naki kawai yin zubi akan lokaci._???? *_Za'a fara zubi 25th October in sha ALLAH ??_* 20k monthly kayan 100k 10k monthly kayan 50k *_Arha tafi bashi, hakama adashe yafi bashi. ?? Ga sau?i abaka tamkar ?yauta ??????_* __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ......Aiko dai akwai aikin babba ma kuwa. Dan kuwa da asuba dai koda Inna tasa su Alawiyya su rakota gida suna juyawa suka fita tai alwala sai ta shige ?akin girkinsu dake a tsakar gidan, da yake ba girkin ta ta?a yi ba babu komai a ciki sai icce da aka tara da kayan ruwa da abubuwa da take kaiwa ciki ta aje, anan tayi sallar sai da gari ya waye sannan yaji motsinta zata fara shara. Fitowa yay daga ?akinsu yana kallonta. Dan massalaci ma kasa zuwa yayi saboda ciwon daya kwana da shi na ciki. Tana ganinsa ta ajiye tsintsiyar zata gudu ya ce, ÒKinga yi ha?iri tsaya. Cigaba da shararki in dai nine ma na komaÓ. Ya koma cikin ?akin ya ?yaleta. Baki ta tura itama, ta ?auki tsintsiyar ta cigaba da sharar. Ê Ê Ê ÊÊ Haka yau ma sukai wannan yini tana masa wasan ?uya. Da yaga ta takura a gidan sai ya lalla?a ya fita ya koma tsohon ?akinsu dake soron gidansu ya kwanta a can. Abinci ma aikowa yayi aka amsa aka kai masa can duk da kuwa daga gidansu aka aiko. Hajjaju amarya Indo ba jiya taji da?in gudu ba, yau ma ana yin sallar magriba ganin ya shigo yace zaiyi wanka a lokacin dan bai samu yayi da rana ba, yasan kuma bazai iya barci ba in baiyi ba. A ?arare takai masa ruwan bayi, yana shiga ta sulale zata gudu, sai dai ta samu ?ofa a rufe ta gidan. Kamar zatai kuka ta juyo ta dawo. Amma mi sai dabarar shigewa ?asan gado tazo mata. Dan haka sauri-sauri ta shimfi?a tabarma ta kawo wasu ?orai da babu komai tasa a gaba-gaba ta yanda bazaka kawo da mutum a ?ar?ashin gadon ba ta shige abinta ta kwanta ko tsoro ma bata ji. Ê Ê Ê ALLAH sarki bawan ALLAH Abdul-rasheed, hankalinsa kwance ya fito yasan dai bazata iya bu?e gidan ba, koda ya shigo ?akin bai ganta ba yayi tunanin tana inda ta ma?ale ?azun da asuba. Sai ya ajiye kayan wankan yaje ya lallasota ta dawo, amma mi babu ko alamarta, da sauri ya nufi soro kofa a rufe yanda ya bari, ya sake dawowa ciki neman duniya ba A'isha. Mamaki da tsoro suka kama shi, to ta ina tabi ta fita? (Katanga), zuciyarsa ta ayyana masa. Zama yay yana dafe kansa kawai, dan wlhy kunya yake ji bazai iya zuwa gidansu ba yau kuma. Idan jiya basu gano shi ba ai yau sai su gane. Haka ya ha?ura ya mi?e ya tafi massalaci sallar isha'i. Duk abinda yake tana jinsa, daya fita kuma bata kawo a ranta ya fito ba ta fice gidan ta cigaba da kwanciya a ?ar?ashin gadon har barci yay awon gaba da ita anan. Ê ÊÊ Bayan sallar Isha'i Abdul-rasheed ya dawo, haka ya zauna shiru zuciyarsa na masa sa?e-sa?e, gefe yana ?alubalantar kansa da rashin ha?urinsa, dan ?ila da bai mata abinda yay matan ba da hakan bata faru ba. Ga tsaraba ma ta kasa zama ta duba sam. In sha ALLAHU zai daure ya ri?e kansa ya bita a hankali. Da wannan tunanin ya ?ingire. Da asuba fitsari ya kama A'isha har yana neman zubowa, dan haka ta fito cike da sukur-sukur ?in daya tada Abdul-rasheed, dan haka ya haska fitila da tunanin ko ?era ne ya shigo musu. Amma yana kunnawa ya haske A'isha na fitowa a ?asan gado. Mamakin duniya ya ishe sa, ya zuba mata ido kawai. Itako tayi tsuru-tsuru kanta a ?asa tana matse ?afafu dan fitsarin neman kufce mata yake. Fahimtar hakan da yayi ya saka shi sakin murmurshi, muryarsa a sau?a?e yace, ÒAmshi fitila kije kiyiÓ. Ê ÊÊ Da sauri ta amsa kuwa ta fice. Shima ya mi?e ya sauka a gadon yana sauke ajiyar zuciya. Amma lallai yarinyar nan ta cishi wasa jiya. Yanzu nan tana ?asan gado dama duk bulayin daya dinga yi. Wato ita dai mace duk ?an?antarta akwai wayo da dabara. Da wannan tunanin ya fito da buta a hannu, baice mata komai ba ya ?auki fitila data ajiye zata fara alwala ya wuce bayi, sanda ya fito ta gama zata wuce. Dan haka cike da lallashi ya ce, ÒDan ALLAH ki zauna a gida to kada kije ko ina na dawo na baki tsarabarki da sa?on Inna, kada yazam akwai abin lalacewa a ciki kinga zai lalaceÓ. Ê ÊÊ Kanta dake ?asa ta jinjina masa. Sannan sum-sum ta shige ciki. Shima yay alwala ya fita. Koda ya dawo da wannan bu?e tsaraba yaja ra'ayinta, har hantsi ya fito ya fita ya sayo mata shayi, sai kuma ga kayan kari Inna ta aiko. Da lalla?a, da lallashi da kwantar da kai ya samu wannan yini dai aka yi shi lafiya. Da dare kuma ya kafa ya tsare ya nuna mata shi tayi duk yanda take so. Ganin ya?i kulata da abinda take gudun a yinin ma ko kusa da ita bai zauna ba balle ya ta?a mata hannu sai ta ha?ura ta kwanta a gadonta, amma acewarta da ido ?aya zatai wannan barci. Da yake shi barcin ya fita wayon bata ma san ya kwasheta ba har wanda take tsoron ya zauna a bakin gadon kusa da ita yay mata addu'ar barci sannan ya koma nashi gadon. Wannan sabon yin biris daya ?auka ya kawo masalaha a tsakaninsu, itama ta sake jiki suka koma kamar da. Sai dai kwana kusan shida kuma yaji fa yana neman halaka, a daren ya kasa ha?uri ya sake maimaita na wancan daren, koma muce abinda yafi na wancan daren dan ya sameta fiye da waccan ranar, sai dai kuma ta fitgice masa dole ya barta batare da cimma buri ba. Daga nan ne fa ta sake birkice masa. A daren washe gari kuwa bata kwana a gidan ba, ta sake gudawa gidansu cikin su Nana ta kwana. Ita kanta Innar da su Nanar basu farga da ita ba sai da asuba da Inna ta tashesu suyi salla. Rasama abin fa?a tayi, yau ma sai tace su Alawiyya su rakata gida kawai. Ê Ê Ê Kwanakin da suka biyo baya har hu?u A'isha bata daina yo tsere ba. Abdul-rasheed kuma ya zuba mata ido, hasalima ya koma maida hankalinsa batun bu?e wajen ?inkinsa ya ?yaleta. Hakama Baba yana sane A'isha a gidan take kwana, amma bai ce komai ba sai dai yayi murmushi kawai. Koda Inna tai masa magana a cikon kwana na hu?un sai cewa yay, ÒTo mizance, tunda shi bashi da ha?uri da kawaicin barin yarinya ta sarara ka?an ma kenan. Ke kuwa naga kema haka kika dinga yi min Karima, ?arshe sai da Baba ya rakoki da tsumagiya gidan nan saboda can kike zuwa.Ó Ê Ê Ê Ê Ê ÒAi kai ka jika Malam, ana maganar arzi?i saika dinga sakko wadda ba'a tambayeka ba. Amma ka bani dabara nima da tsumagiyar zan korata yau. Ina laifin yaron nan ai yayi kawaici ma. Aure wata shida haba ai a yaba masa. Abdul-rasheed da ha?uri da zurfin ciki. Su sauran ?an uwansa wa yayi wannan ha?urin. Tijjani ma da yafi kowa rashin ta idonsa ko tsallake rana yayiÓ.Ê Haka ta fita tana sababi. Baba kuwa sai murmushi yake abinsa kawai... Ê Ê ÊÊ Washe gari kuwa Inna ta shiryama A'isha tsaff, dan yanzu dai sune iyayen tunda babu wani nata a kusa. Kuma a wannan zamanin nasu na adalci ?a na kowa ne. Babu wani surukutar mugunta ga matar ?a da uwar miji, yanda suke ma ?a?ansu haka suke ma matan ?a?ansu saboda adalci da ?ya?y?yawar zuciya, haka suma surukan suna ?aukar iyayen miji iyayensu ba irin na yanzu ba da suke ganinsu kamar koshiyoyi. Kamar ko yanda ta saba ana cikin sallar isha'i sai gata ta shigo soron gidan da san?arta. Caraf Inna dake a soron ta dalleta da Torchlight, A'isha tai tsaye cak tsuru-tsuru da idanu, sai kuma ta du?a tana gaida Inna dake tsaye kawai tana kallonta. Batare da Inna ta amsa mata ba ta ce, ÒJuya mujeÓ. Ê Ê Ê Kallonta A'isha tayi kamar zata fasa kuka, Inna ta ha?e fuska kuwa ci?in-ci?in. Sum-sum ta nufi ?ofa dan tasan dai yau ruwa ya ?arema ?an kada kam. Haka Inna ta sata a gaba har gida da ?ar tsumagiyarta a hannu, badan ta daketa ba sai dan ta tsoratata. Karo na farko da Inna tazo gidan kenan, suna isa ?ofar ?aki taci karo da buta, ?auketa tai ta maida gefe suka shiga ?akin. A mamakinta sai suka samu Abdul-rasheed a ciki kwance a tsakar ?aki kan tabarma. Ashe ma yana gidan ta fita, baida lafiya, amma saboda wauta saita wayance da ?aukar buta kamar zata fitsari daga nan ne ta sulale, butar ce Inna taci karo da ita yanzu da suna shigowa. Ganin Abdul-rasheed ?in a ?akin kuma yasata fahimtar ma'anar zaman butar a waje. Tashi yay da ?yar cikin dauriya yana ma Inna sannu da zuwa. Inna dake binsa da kallo ta ce, ÒLafiya kuwa ana salla kana gida Abdul-rasheed?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒBa komai Inna kawai banjin da?i ne, shiyyasa ma ban shigo gidan ba ?azun da yammaÓ. Ê ÊÊ ÒSubahanallahi, amma shine ja'irar nan ta sulalo ta taho can. Nikam ya zanyi da A'isha jama'a. Mijinki na kwance a gida babu lafiya amma kina guduwa wani waje. A'isha wane haline wannan? Idan baki taimaki mijinki ba wa zaki taimaka. Kina son ki mutu a saki wuta ne? Ko kuwa na shirya naje Kano na gayawa Innarki halin nan da kike yi?Ó. Ê Ê Ê ÊÊ Cikin sauri A'isha dake kuka ta shiga girgiza kai. ÒDan ALLAH Inna kiyi ha?uri bazan ?ara ba wlhy na tubaÓ. Ê Ê ÊÊ ÒA'a nasan zaki ?ara A'isha. Wata nawa ana abu guda. Ai gara dai na tafi Kanon nan tunda mu baki ?aukemu iyaye ba. Shima Abdul-rasheed ?in ne ya ?yaleki, sai kace wadda tafi ?arfinka. Kafi son kaita fama da ciwo sai ka halaka kanka ne......Ó Ê Ê Inna dai nata sababi ta inda take shiga bata nan take fita ba. Taima A'isha dake dur?ushe tana kuka, taima Abdul-rasheed dake zaune kansa a ?asa kunya da ciwo duk sun dabaibayesa. Sai da tai musu tas sannan ta wuce tana sake jaddama Ai'sha idan ta sake ganin ?afarta a waje koda da rana ne ma zuwa can gidan saita zane ta, kuma sai ta tafi Kano ta sanarma Innarta. A'isha tasan aka sanarma Inna ai taga boni, dan haka ta sake rikicewa, dan Innarsu akwai zafi sosai tana da fa?a, duk da tana jansu a jikinta idan sukai ba daidaiba bata raga musu, balle ma ita ?in nan da take kamar ?ar fari. Dan kafin ita Inna ta haifi yara kusan biyar suna rasuwa ne itace ta fara zama, a tsakanin ta da Bashir ma wani ya rasu shiyyasa ta bashi kusan shekara biyar........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 17_ __________________ _A KANO KI KEÉ? Kina neman inda zaki siyi abinci mai da?i? Kina ?iyar yin girki gashi zaki yi ba?i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai da?i wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai da?i akwai a lalla?a. Kina son ki siyi abincin da zaki ?auka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda da?i da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan ?angare, tazo muku da nauÕin abinci kala-kala na gargajiya da na ?asar waje. Tana siyar da MANDI RICE, GRILL CHICKEN, CHICKEN BIRYANI, FUNKASO, ALELEN GWANGWANI, BREAD POCKET da sauran su. Fannin abin sha akwai natural ZO?O mai za?i, wanda aka yi shi da ingantattun kayan marmari masu ?ara lafiya, akwai wanda bashi da za?i domin masu ciwon sugar da masu gudun ?iba._ _me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram ko TikTok domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ?asan rubutun nan._ INSTAGRAM ???????????? https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr CALL/WHATSAPP ???????? wa.me/2349030398006 TIKTOK ???? https://www.tiktok.com/@leemars_delicious?_t=ZS-90ZQJ2mNJKc&_r=1 Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da ku?i gida.???????? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Bayan ficewar Inna ?akin yay shiru, sai shashshekar kukan A'isha daya cikashi, shi dai Abdul-rasheed yana zaune har yanzu kansa a ?asa yana saurarenta. Sai da yaga ba dainawa zatai ba sannan ya ?ago cike da ?arfin hali dan da gaske baida lafiya ya zuba mata idanunsa dake jajur irin na mai ciwo. Muryarsa da sanyi sosai ya ce, ÒKibar kukan nan ya isa haka, ko kina son kanki yay ciwo ne?Ó. Ê Ê Kanta ta girgiza masa alamar A'a. Ya ce, ÒTo share hawayen ya isa. Kin daiji abinda Inna tace. Ke ko tsoro ma ba?yaji kiyita kai kawo a tsakanin dare. A'isha auren soyayya mukayi bana ?iyayya ba. Mu da kanmu muka za?i juna muka kuma so mu zama ma'aurata ba ha?amu akai ba balle muce an mana auren dole ne. Kina da muhimmancin da bazan iya bari wani ya cutar dake ba balle ma ni kaina. Abinda kike gani yana faruwa tsakanina dake shi ne aure. Ina ga dole zamu fara karatu daga gobe, ba karatun Alkur'ani kawai kike bu?ata ba a rayuwa da ibada, duk da Alkur'ani yazo mana da komai, amma dole sai mun ha?a da hadisi sannan zamu san su wanene mu da abinda ya kamata muyi. In sha ALLAHU hakan zai sa ki fahimci minene auren ma kansaÓ. Ê Ê Ê ÊKanta ta jinjina masa, sai kuma cikin rawar murya ta ce, ÒKayi ha?uri bazan sake ba. Kuma dan ALLAH ka bama Inna ha?uri, sannan kace dan girman ALLAH kada taje Kano ta fa?ama Innata, ALLAH idan ta gaya mata zata iya zane ni, kuma tayi fushi da niÓ. Ê Ê Ê ?aramin murmushi yayi, a ransa yana ayyana ga tsoro ga rashin ji. A fili kam sai yace, ÒShike nan zan bata ha?uri. Nikam baki min laifin komai ba. Tashi ma kije ki wanke idonki. Kinyi sallar isha'i kuwa?Ó. Ê Ê Ê Ê ÒA'aÓ. Ê Ê ÒTo maza yo alwala kizo kiyi. Sai ki matsa min lemon tsamin can a ruwan zafi ai da saura a cikin flaks ?in ko?Ó. Ê Ê ÒEh, tun wanda kasha shayi ?azun ba'a ?ara ?iba ba aiÓ. Ê Ê Yauwa to yi sallar sai ki ha?a min wani shayin nasha kinji. ALLAH yay miki albarka ya shirya min ke ki daina haura katanga, dan nasan yanzu dai Shatuna ta girma, ta girmi haura katanga ta barma ?an baya ko?Ó. Ê ÊÊ Kanta ta jinjina masa, sai kuma ta ce, ÒNifa bana haura katanga ALLAH. Kullum ta ?ofa nake fitaÓ. Ê Ê Ê Dariya yayi yanzu kam. Ya ce, ÒOh oh matar Abdul-rasheed tafi Abdul-rasheed wayoÓ. Ê ÊÊ Dariya tayi itama tana rufe fuska da tafukan hannunta. A haka ta fita a ?akin, shiko yana binta da kallo da murmushi... Ê ÊÊ Bayan A'isha tayi salla ta ha?a masa shayin lemon tsami ya sha. Ita kuma ta ha?a mai madara dan tace bazataci tuwo ba. Shi kuma bazai iya fita sayo mata nama ko kifin daya saba kullum ba. Dan bayi ma da ?yar ya iya fita yaje. Hira ya dinga janta da shi yanda suka saba. A hankali ta saki jiki tanata masa dariya, dan labarin ?annenta su Bashir yake ta bata da yaran gidan su Nasiru. Sai da yaga ta fara hamma sannan yace taje ta kwanta. Ê Ê Ê Maimakon ita shi zaman lalubo litattafan da zai fara mata amfani da su ya shiga yi. Dan dama yana da burin hakan a kanta tuni. Sai da ya ajiye komai sannan yay tashi kwanciyar a ?asa ma yau, dan bai hau gadon ba. Washe gari kamar yanda yay al?awari hakan akai. Da hantsi bayan ta kammala aikin gida ya fita ya dawo sukai zaman karatu. A ?angaren Alkur'ani kam A'isha Alhamdullah, sai gyara na abinda baza'a rasa ba dai. Dan haka ya fara mata da sauran littatafai. Abin nasu kamar wasa sai ya fahimci tana ?okin karatun, cikin kwanaki ka?an kuma ta maida hankali. Har takai yanzu karatun ma yafi cinye lokacinta fiye da biyema yara masu shigo mata da rana. Sun ja kwanaki suna karatun yana bu?e mata komai yanda zata fahimta da ?yau, abinda yake na kunya taita sinne kai sai yayi kamar bai ganta ba ma, a dalilin wannan karatun ya fahimci A'isha ko jini bata fara ba ashe. Eh lallai aiki babba a gabansa, dole kam ta dinga masa gudun fanfala?e ashe. Ganin tana fahimta ya ha?a mata da karatun boko, sosai al'amarin ya fara bashi mamaki, dan gaskiya Alhamdullah tana da brain na fahimtar abu da wuri, gata kuma da nacin son karatun. Ê Ê Ê Satin su uku da fara wannan karatu al'amarin UBANGIJI A'isha ta samu ba?uncin prioud ?inta a bazata, babu ciwon mara babu komai. Da yake ya karantar da ita hakan sai bata ru?e ba, sai ma matsananciyar kunya data sata ?oye masa, ta shiga kici-kicin gyara kanta ita ka?ai. Sai dai ba'ai nisa ba tun a yinin ya ganota. Haka ya zaunar da ita ya sake mata dalla-dalla akan abinda ya shafi jinin haila, ya kuma sake koya mata yanda zata dinga tsaftace kanta da ?yau. Wato ilimin addini duniya ne, dan kuwa babu mace ?ar gata kuma sarauniya irin mai ilimin addini, mata mu farka dan ALLAH musan kammu, ba'ace karki boko ba, amma ki tuna shifa bokon nan amfaninsa nada iyaka, shiko wannan da muke ?auka ?auyanci da shine za'a mori rayuwa mafi tsada dake can gaba garemu. Ba zaki gane wannan zancen ba sai randa mala'ikan mutuwa ya ?wan?wasa miki ?ofar amsa kiran ALLAH wlhy??. Ê Ê Ê ÊÊ Kwanaki uku A'ishatul-humairah tayi, a kwana na hu?u tai wanka abinta ta koma salla, sai da ta koma sallar ne ma Abdul-rasheed ya fahimci ba?o dai ya tafi, ya zaunar da ita ya mata tambayoyi akan yanda ta tsaftace kanta. Tana ?oye-?oyen fuska ta sanar masa da komai. Shi dai nashi dariya ne. Fara ?inkinsa da samuwar aikin koyarwa ta rage masa zaman gida, sai dai kuma a ?an tsakanin ya gama shiryama tsuntsuwarsa. Dan kuwa a wani dare na juma'a ya maida Shatunsa cikakkiyar mace. Ya dai sha rigima mai saka ciwon kai da rakinta. Haka yayta lallashi da riritawa, dan sai da ya koma komai shike mata a wannan yinin. Ya kuma sanarma Inna cewar A'isha ta kawo mutuncinta, bawai da baki ko gatsal ba, a'a ya sayi abubuwa ne ya kai ma Innar, kansa a ?asa ya furta, ÒSa?o ne da za'a kai can gidansu A'isha, ai musu godiya da karamciÓ. Ê Ê ÊÊ Wannan batu nashi kai tsaye ya fahimtar da Inna ina ya dosa, dan wannan al'adace mai girma da a wannan lokacin baka da dalilin ?oyewa kodan mutunta matarka da kimanta iyayenta a idon naka iyayen. Ê ÊÊ Sosai Inna ta nuna farin ciki tare da sanyawa A'isha albarka matu?a itama. Shi dai Abdul-rasheed kansa a ?asa yana amsawa a la??a. ?anwar mahaifinsu da suke kira Gwaggo Gaji aka aika aka kira, itace taje can wajen A'isha domin bata kulawa. Anan kuma Inna ta shiga ha?a garar arzi?i itama bayan ta sanar da Baba wannan dadda?an labari. Ba A'isha kawai aka shiryama garar arzi?i ba, harda mutanen Kanon dabo. Dan abubuwa sosai aka ha?a aka tada ?an aike tun daga Bauchi har Kano gidansu A'isha shaidar ta kawo mutuncinta gidan aurenta, hakan kuma shine zai ?arama iyayenta nutsuwa da farin ciki. Dan kuwa abin zai baka mamaki, sanda ?an sa?o yaje da wannan albishir gu?e-gu?e aka dinga yi a gidan Inna. Daga ?arshe aka raba kayan arzi?in da aka aiko aka dinga kaisu gidajen ma?wafta da abokan arzi?i. Suko sai gasu suna shigowa taya Inna murna da barka da arzi?i. Dan kuwa ashe anata ?an ?ananun magana tun bayan auren A'isha cewar ba'aji komai daga dangin miji A'isha takai budurci ba, ashe-ashe angon mai kunya ne da kamun kai. Sai ko aka shiga yabonsa dan ya nuna dattako mai girma. Ita kanta Inna ranta fes, dan harda hawayenta tayi sosai a wannan ga?ar. A'isha ta gama biyanta, ita ka?ai ?walli ?aya mace dama gareta. Ê Ê ÊÊ Ê Ê ÊÊ ________? Ê Ê ÊÊ Ê Ê Anan Bauchi ma dai A'isha taga gata tako ina daga gidan su Abdul-rasheed dama dangin mahaifiyarsa. Dan labari har Maiduguri, haka suma kuwa suka ha?o garar arzi?i aka kawo mata har Bauchi. Bawai ana zancen bane haya-haya, a'a cikin hikima ne irin ta manya kawai. Kamar dai yanda Abdul-rasheed ya nuna alama ga Inna ta hanyar sayen abubuwa masu daraja yakai yace a aika su Kano gidan su Ai'sha ai musu godiya irin ta mutuntawa. Bayan ?an kwanaki ta mi?e, sai dai ?ar kunya tsakaninta da Abdul-rasheed, shi dai nashi lallashi da lalla?a. Gashi yanzu an bata girki, zata fara girki da kanta a gidanta an daina kawo mata daga gidan surukanta kuma. Ê Ê Ê Ê Wannan shine tushe kuma mafari, na fara gina sabuwar ?ya?y?yawar rayuwa tsakanin A'isha da Abdul-rasheed data ninka ta farkon aure matu?a. Ku?i suka fara shigo masa ta ?angaren albashinsa na aiki da harkar ?inkinsa. Lokacin da suke cika shekara ?aya da rabi da aure ya gyara gidan Baba sannan ya ?ara gyara nashi, ba wani gini ne sabo kona zamani ba, a'a buhunan siminti ya saya aka shafe ko'ina ginin laka ya ?oye. Bai tsaya anan ba suma ?an uwansa ya fara bin nasu gidajen yana gyarawa. Ya kuma dinga ?ara musu jari a harkar sana'o'in su. Bai tsaya anan ba ta kai har haihuwa idan anyi musu shine mai ?awainiyar komai, yaransu kuwa ya ?iba yakai makaranta. Baba kuwa ya hanashi yin komai hatta zuwa gidan Sarki yin hidima. A haka rayuwa ta shura suka cika shekara biyu cif da aure, sai kuma lokacin ne ALLAH ya bama A'isha ciki. Abdul-rasheed yayi farin ciki ?warai da gaske da wannan ciki, hakama A'isha da sauran dangi, sai dai kunya tanasa su ?oye a gaban kowa sai sun ke?ance. Ê Ê Ê ÊÊ A shekarar 1972 data kasance shekarar cikar samun ?ancin ?asa goma cif, auren A'isha da Abdul-rasheed cikin na uku cikin jikin A'isha ya fara haramar fitowa duniya, domin kuwa ya tsufa sosai, dan ma abinka da cikin fari ga ?uruciya harkokinta take kai tsaye kamar bata jin nauyinsa, sai dai Abdul-rasheed shi yayta tausayinta da hanata wasu abubuwan musamman idan yana gidan, dan wani lokacin koya hana daya fita take tashi tayi, idan ya dawo yana fa?an ba yace ta bari ba, sai ta marairaice tace ba ita tayi ba su Alawiyya ne, dole zai ha?ura yay shiru..........??? Ê Ê Ê Ê _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 18_ __________________ LADY'S BEAUTY PALACE SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE? KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU? KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI? KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA? Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa, Shin kinason ko koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?ko kina neman inda za,a gyara maki Kai ne wato saloon To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane, MAZA KI ZIYARCI LADYS BEAUTY PALACE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah, LADY'S BEAUTY PALACE ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA ???? Zumar kiba Zumar breast Zumar hips Zumar infection Zumar sliming Zumar sabon budurci Back to virgin Abayas Atamfa Lace Hijabs Supplements Kayan yara Saloon Kunshi na salatap Dana zane Kitchen items and more Muna maraba da masu siyan Daya ko Sari Zamuyi promo din kayan mu na hijabs da Kuma zuma Address bayan gidan drugs katsina State Kayan mu masu inganci ne sosae Muna aika kayanmu a ko Ina ba tare da wata matsala ba???????? SIYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA?? Whatsapp or call 08169307477 Tiktok Hajara Rabiu (lady's beauty palace) Instagram Hajara Rabiu __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ..........Ranar 10 ga Oktoba, shekara ta 1972, garin Kobi na cikin Bauchi ya tashi da sanyi mai ?auke da ?amshin ?asa na ruwan da aka sha da asubahi. Saukar ruwan data kasance kusan dai-dai da farkawar A'isha dake gidan su Abdul-rasheed ?akin Inna tashi a gigice da ciwon mara. Inna ma dai dama ta farka, dan haka tai kanta tana salati, tunfa lokacin aka fara gumirzun na?uda, makwafciyarsu Inna Salame dake unguwar zoma tuni ta shigo suna kanta ita da Innar, baba nata addu'a a cikin ruwa Inna na amsowa ana bata da sauran sa?e-sa?in ruwan magani da Inna Salame tazo da su. Dama kuma tunda cikin ya shiga watanni bakwai take shansu kala-kala, duk da Abdul-rasheed baya so dole ya ha?ura, amma yana ?aukarta a ?oye ya kaita asibiti gudun kar su Inna suyi fa?a dan basa so. Shi kuma yana son lafiyar matarsa da kulawa mai tsafta.Ê ÊÊ Ê Ê Ê ÊÊ Har gari ya waye tangaran, matan yayun Abdul-rasheed ma da ma?wafta suka shigo A'isha bata haihu ba, sai zuwa can hanci ya ?aga ka?an, rana ta le?o ka?an da yanayin ?uminta mai da?i da armashi dake ma mutane da?i. A cikin ?akin Inna kukan jariri ba?on duniya ya ratsa kunnen duk wanda ke cikin gidan Baba a wannan hantsi. A take farin ciki ya mamaye fuskokin kowa, dan kuwa dai A'isha ta sauka kenan, UBANGIJI ya kawo iyaka. Ê Ê Ê ÒAlhamdulillah!Ó in ji tsohuwa Inna Salame mai kar?ar haihuwa, ta share gumi tana murmushi bayan kammala yanke cibiya. Cikin ?an hasken ranar daya hudo tagar ?akin ta Inna ta ?agashi da ?yau tana fa?in, ÒBarka-Barka yar nan kinji, yaro ne, kuma lafiyyayen gaske masha ALLAHU.Ó Ê ÊÊ A'isha, sabuwar uwa, ta saki hawayen farin ciki tana kallon yaron ta gefen ido daketa motsi a cikin hannun Inna Salame tana gogeshi zata na?eshi a farin mayafi na auduga na ?aukar jariri da Inna ta kawo. Addu'a ta shiga jera masa a zuciyarta, kamar yanda take yi masa tun tana a ga?ar ?an?ana zafin na?uda, hakan a gareta koyarwar Abdul-rasheed ce, dan tunda ta samu cikin nan ya ?ara ?aimi wajen koya mata rainon ciki da fara masa tarbiyya irin ta musulinci tun a ciki, addu'oi yanayi itama tanayi. Inna Salame ce ta shiga gyarata bayan ta mikama Inna ba?on duniya daketa callara kukansa tamkar yana shelantawa ?an Kobi da garin Bauchi baki ?aya zuwansa duniya. Sosai wannan haihuwa ta saka mutane da yawa a farin ciki, yaro yasha addu'a kala-kala ga iyaye da kakanni. Yayinda bakin Abdul-rasheed ya kasa rufuwa dan ana haihuwa yara suka je suka sanar masa a ?ofar gida shi da su baba. Dan bayan idar da sallar asuba ya rako Baba gida kamar yanda ya saba, ga ?an yaf-yaf na ruwa da ake yi har lokacin, shine sukaci karo da Inna a ru?e zata fita kiran Inna Salame take sanar musu A'isha ce ke na?uda, tun daga lokacin bai iya barin gidan ba yana nan tare da Baba yana mata addu'a a zuciya. Ê Ê Ê ÊÊ Bayan ?an lafawar hayaniyar gidan da saukar garwar ruwan wankan maijego aka kwashe mata zuwa bayi, aka ?iba na jariri shi kuma zuwa ?akin Inna. Saura kuma nata ?o?arin ?aura kunu da za'a dama na jego a wuta. Gefe ga kawunan akuyoyi masu ?yau da Abdul-rasheed ya shigo da su yanzun nan babu jimawa. Ransa fal yake da son ganin A'isha, amma ya daure bai takura ba kada ace ya cika rashin ta ido. Sai ma wajen Baba dake ?aki daya shiga kamar yanda Inna ta bashi umarni dan a kawo masa abinci ya karya. A lokacin ne aka kawo ba?on duniya daya sha wankan ruwan zafi yay luff a cikin showal yana barcin huce gajiya. Baba ya amsheshi fuska da murmurshi yana fa?in, ÒBa?on hantsi ne zance kona asubahiÓ. Ê Ê Ê Cikin dariya Inna tace, ÒMai tada mutane da asuba dai ba?on hantsiÓ. Ê Ê Dariya Baba yayi ka?an da fa?in, Kinga yaci suna biyu kenan, KI?A A RUWA MAI TADA HANKALIN DODOÓ. Abdul-rasheed dake saurarensu ma na ?an murmushi da cin abincinsa sai dai yana satar kallon ?yautar da ALLAH ya bashi ta gefen ido. Baba ya furta, ÒMasha ALLAH, wannan dai gida ka ?akko abinka baka tafi kalar dangi Kano ba. Gashi nan kamar ranar aka haifi ubansa kwabo-da-kwabo sai hasken fata na ?aukar magana na kanawaÓ. Ê Ê Ê Inna ta ce, ÒA gida kam ya ?akko, ni kaina tun kan ma a gogeshi nace wannan Abdul-rasheed sak. ALLAH yasa yayo halinsa shima ?an albarkaÓ. Ê Ê Ê Ê ÒAmin ya rabbiÓ. ÊÊ Baba ya amsa mata yana masa addu'a. Sai da ya kammala ya mi?ama Abdul-rasheed shi. Kasa amsarshi yayi saboda kunya. Sai da Baba ya ce, ÒKa jimin ja'irin kaya, amsheshi mana ka masa addu'a ka sanya masa albarka. Ga dabino ka tauna ka bashiÓ. Ê Ê Ê Hannu biyu Abdul-rasheed ya saka ya amshi gudan jinin nashi, kuma tsokar jikinsa daya fito daga masoyiyarsa A'ishatul-humairah. ?asa-?asa ya saki ajiyar zuciya yana kallonsa. Lallai kamaninsa da yaron a bayyane take, Banbanci kawai shi jinkiri ne ?an a wanni a duniya kuma mai hasken fata irin ta A'isha, shi kuma uba daya fara nisa a gwagwarmayar rayuwa zuwa yanzun. A cikin zuciyarsa yake fa?in (Zakina kazo duniya a ranar da ?asarsa ke murnar cika shekaru goma da kwana goma da samun ?anci, jarumin da aka haifa cikin sabuwar ?asa mai sabuwar fata. A zahiri ?asa bata san tana bu?atarka ba, amma ina sha ALLAHU sai ka zama wani ginshi?in ri?eta a yayin girma da ?arfin ikon ALLAH. ALLAH yay maka albarka, yasa ka zama mahaddacin Alkur'ani da sauran ilimomin littatafan addini, ka zama mai aiki da su bamai karatu kawai da shagala ba. UBANGIJI ya wadata zuciyarka da soyayyar MANZON ALLAH (S.A.W) UBANGIJI ya soka damu gaba ?aya ya yarda da mu. ALLAH yasa ka zama mai jin ?an iyaye da al'umma, ALLAH ya ?ora nasarar ka akan ta ma?iyanka, ALLAH ya rayaka rayuwa mai tsaho da nagarta, ya shimfi?a tausayin al'umma a zuciyarka, ya baka zuciyar nema daga halak ya saka maka ?yamar haramun). Ê Ê ÊÊ Yana kammala wannan addu'a a zuciyarsa ya tauna dabino kamar yanda Baba ya bashi umarni ya sakamasa a baki. Da farko fuska ya yamutse, sai kuma ya fara motsa ?an bakin nashi a hankali. Inna dake kallonsu cike da tsokana tace, ÒAnya wannan mai gidan bazai fini kwa?ayi baÓ. Dariya Baba da Abdul-rasheed suka sanya suma. Inna ta sake fa?in, ÒTo jifa yanda ya lamushe abinsa tsaf.Ó Ê Ê Ê ÊÊ Nan ma dariyar dai sukayi, kafin baba ya saka Abdul-rasheed yayma yaron hu?uba da sunan da yake da ra'ayin saka masa. Nan ma yayi sannan Inna ta amsheshi ta koma da shi. Abdul-rasheed ya sanarma Baba sunan da yay masa hu?ubar da shi, Baba ya sanya albarka tare da tambayar ma'anar sunan. Daganan suka cigaba da hirarsu. Duk yanda Abdul-rasheed yaso ganin maijego a yinin ranar bai yiwu masa ba, sai dare bayan sallar isha'i Inna tana ?akin Baba kai masa abinci ya samu wuff ya shige, dan kuwa zuwa yanzu babu kowa duk matan yayunsa sun koma gidanjesu da ma?wafta sai kuma gobe idan ALLAH ya kaimu. Sai ?annensa biyu ?ammata Nana da Alawiyya. Yana shiga ?akin ya aike su dan kawai ya musu wayo, a bazata A'isha taji ya rungumeta. Kunya ya sakata fara mutsu-mutsun janyewa. Ê Ê Ê Cikin ra?a ya ce, ÒHaba Shatuna matar Abdul-rasheed ki barni naji ?uminki, na samu tubarrakin jego mana. Na rage kewarki ta kwana da kwanaki. Sannu-sannu kinji baiwar ALLAH, ALLAH yay miki albarka, lallai yau UBANGIJI ya azurtani da babbar ?yauta ta hanyarki, ke mace ce mai daraja da kimar da bata da misali a wajena. Ina fatan kina lafiya babu inda ke miki ciwo ko?Ó. Ê Ê ÊÊ Kanta ta jinjina masa alamar eh. Ya ce, ÒAlhamdullahi, zuwa safe zan ro?i baba ya bari na kaiku asibiti a ?ara dubaku kinji. Goben kuma in sha ALLAHU sa?o zai isa gasu Inna suma na samun jika mai kama da Babansa, yanzu kin yarda na fiki ?arfin jini baÓ. Ê Ê Ê Ê ÒNi ban yarda ba, kawai dan ya ?anyi kama da kai ka?an kake cika bakiÓ. Ê Ê Ê Abdul-rasheed ya yi dariya, yana kallon jaririn da idonsa cike da jin da?i. ÒIndo kiji tsoron ALLAH, wato kamar ma ka?an yayi dani ashe, wannan dai kishi ne kawai kike dani. Amma kowa yaga Zakina yasan photo copy ?inane ai. Za mu sa masa suna *Haysam*.Ó Ê Ê Ê Karon farko ta ?an kallesa, ÒWannan wane irin suna ne? Karfa ace ka sama ?anka sunan aljanuÓ. Ê Ê Ê Murmushi yayi da ja mata hanci ka?an, ÒSunane kamar kowane suna, kuma yana da nashi tarihi shima. Fassararsa na nufin (Zaki). Ina fatan nawa Zakin ya tashi da ?arfin zuciya da jarumta irin ta baradan Zakuna. Yayi nagarta irin ta mutane masu dattako da tsaftataciyar zuciya, mai jin?ai gana ?asa da shi, mai ?yautatawa da girmamawa gana sama da shi. Mai kishin ?asa da son cigabanta, da haka ina fatan ki bani gudunmawa wajen gina tarbiyyarsa da wa?an nan jimlolin, amma ginshi?insu ya zama ilimin addini dana zamani neÓ. Ê Ê Ê Cikin sauke ajiyar zuciya ta ce, ÒIn sha ALLAHU zaka sameni mai biyayya a gareka. ALLAH ya bamu tsahon rayuwa mu da shi mai albarkaÓ. Ê ÊÊ ÒAmin ya rabbi Matar Abdul-rasheed, sannan Maman *_Haysam Abdul-rasheed Shehu Kobi_*Ó. Ê Ê Ê Ê ÒNiba mamarsa bace, ga iyayensa nan cike da gidaÓ. Ta fa?a tana kauda kai irin na kunya. Dariya yayi shima da sake rungumeta, kafin sallamar su Nana ta sakashi mata sallama ya fito kamar ba shi ba..........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 19_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Washe gari bisa ro?on da yay ma Baba ya amince ya kai A'isha asibiti, an dubata ita da jaririnta aka basu magunguna tare da rubuta masa takardar haihuwa kamar yanda Abdul-rasheed ya bu?ata. Daga haka suka dawo gidan. Kwankin zaman bakwai sun cigaba da gudana cikin farin ciki da da?in rai ga maijego. Tana shan ruwan zafi a hannun Inna Salame anguwar zoma. Sannan tana cin abinci mai inganci daga hatsi da kunu, ga mijinta ya tsaya mata da nama da abubuwa masu inganci da maijego take bu?ata bayan namu na gida. ?an Maiduguri sun iso kwana biyu da haihuwa. Hakama ?an Kano mutane uku sun iso saura sai ana gobe suna. Abubuwa fa nata ?ara armashi Alhamdullah, ana gobe suna gida ya gama cika taf da dangi tako ina, tako wane ?angare kayan arzi?i ne ke shigowa daga ?an uwa da abokan arzi?i, haihuwa tayi albarka kenan. An ra?ama yaro suna da safe tare da yanka ?atoton rago daga Baba. Sunan daya bama mutane mamaki da tunanin ina Abdul-rasheed ya samo wannan suna, dan kuwa suna ne da ba'a saba jiba a ?asar hausa. Amma dai kowa yayi addu'a ga jinjiri Haysam, daga haka aka cigaba da shagalin suna. Taro yayi armashi, ya kumayi da?i yanda ya kamata, anci ansha anyi asuwaki da naman kaji dana sa guda da aka yanka bayan ragon suna. Ita dai A'isha nata ido, dan kuwa ?ar gata take komai sai dai taga anayi, idan ka cire kewar mijinta da ganinsa ke mata wuya yanzu babu abinda ke damunta. Balle ga ?an uwanta zagaye da ita. Ê ÊÊ Washe garin suna bisa al'ada dangin A'isha suka wuce da ita Kanon dabo wankan jego, ta samu rakkiya daga wasu a dangin Abdul-rasheed, yayinda shi kuma sai daga baya zai je ganinsu Kanon, dan a yanzu baida damar binsu. Nasiru ma da yazo suna yana nan sai bayan sati zai koma Kano, baiyi aure ba har yanzu, amma na saka ranar auren nasa shida wata ?ar ?anwar mahaifiyarsu da suke zaune a Kaduna. Tana makaranta ne shiyyasa ake jira ta ?arasa, kuma yanzu saura ka?an ?in ta kammala asha biki in sha ALLAHU... Ê Ê Ê Ê <<<<<¥>>>>> Ê ÊÊ A yau Inna ta samu ba?uncin sabon jikanta Haysam Abdul-rasheed Shehu da ?arta mai jego A'ishatu. Ranta fes da farin ciki, hakama su Bashir da suka ?ara girma suna cike da farin ciki. A'isha kam farin cikin ta baya misaltawa, tunda tai aure sai yau ne take zuwa Kano shekara uku ciff. Aiko dole tai kuka, tayi kewar Inna matu?a mara misali, har tana jin kamar an rabata da itane gaba ?aya. Dan tasha zama tayi kukan kewar Inna da su Tasi'u. Garama su sunje mata har sau kusan uku hutu. Amma Inna bata ta?a zuwa mata ba. Tun randa aka lullu?a mata zanin aure sai yau ne suke ganin juna. Ê ÊÊ ?an uwa da abokan arzi?i da ma?wafta da basu sami damar zuwa Bauchi suna ba sunata shigowa ganin jariri ?an mutanen Bauchi. Yana shan addu'a kuwa daga bakuna masu albarka. Lallai dawowar A'isha Kano ta sake tabbatar da ita ?ar gata ce, dan kuwa jego take irin na ?an gata masu capacity. Ba aikin fari babu na ba?i sai dai taci abinda take so ta ?oshi tasha barcinta ta more. Idan kaga Haysam a hannunta abincinsa zata bashi. Amma koyaushe yana bayan Inna. A mata abinci mai rai da lafiya taci tayi nak abinta. Ai kafin kace mi ta ?ara wani uban ?yau ta murje ta sake haske da cikar jiki. A kuma yanzu ne kayan arzi?i suka ?ara bayyana kansu. Ma?erin budurcin na gaskiya ya bayyana gareta, dan kuwa tana cika shekaru sha takwas ne a duniya. Satinsu uku Abdul-rasheed ya iso Kano da shatara ta arzi?i. Shi kansa yanda A'isha ta koma sai da ya ?ara bashi mamaki, kamar jira take tazo Kanon ta sake canjawa da bu?ewa ne. Ga yaronsa Masha ALLAH, shima yayi ?ul-?ul alamar yana samun kulawa mai daraja a wajen Inna kakar ?warai. Sai yaji ?aunar tsohuwa Inna ta ?ara girma a zuciyarsa da daraja irin ta uwa mahaifiya bawai suruka uwar mata kawai ba. Satinsa ?aya ya koma Bauchi. Daga nan sai yazamto duk bayan sati Uku yake zuwa ganinsu. A haka sukai arba'in uku ciff, arba'in uku kuwa kwana 120 kenan, watanni hu?u har Haysam ya fara ?an wayo na jarirai. Daga nan aka fara shiryama A'isha komawa, bayan ta zagaya dangin uwa dana uba, sai dai ta jinkirta har akai bikin Nasiru da matarsa kuma ?ar uwarsa. ?an Bauchi sunyi kara sosai dan sunzo, a lokacin ne kuma yan Bauchin suka koma da ita, amma tare da rakkiyar danginta itama. Ê Ê ÊÊ Bayan A'isha ta dawo gidan aurenta sun sake gina sabuwar rayuwa da mijinta Abdul-rasheed da ?ansu. Ya ?auketa zuwa Maiduguri dangin mahaifiyarsa a karo na farko, sun yo musu sati har biyu. A kuma wannan zuwa ne sha?uwa mai ?arfi ta shiga tsakanin A'isha da Yakura, idan bamu manta ba Yakura dai itace akama Abdul-rasheed tayin aurenta a lokacin bikin ?anwarsa Khadijah. Yarinya ce mai natsuwa da hankali, ga ha?uri da ilimin addini, ga ?alubalen rayuwa da take fuskanta hannun mijin mamanta saboda marainiya ce babanta ya rasu. A wannan zuwa ma su Baba Kalla sun sake kwa?aitama Abdul-rasheed auren Yakura, halin daya sake ganinta a ciki kuma yasa ya amsa babu wani jayayya, koda ya tunkari A'isha da maganar tun a can sai yaga tanata farin ciki. Hakan ne ya saka masa nutsuwa yana dawowa ya sanar ma Baba. Baba yayi murna sosai kuwa shima, ya kuma saka masa albarka. Daga haka aka shiga kai-kawon maganar aure. Mata nada ba kishi ne basu da shi ba, zata iya yiwuwa ma sunfi matan yanzu kishi sosai. Sai dai akwai dattaku da kamun kai da sau?a?awa zuciya damuwa dama ?aukar rayuwar aba komai ba. Dan haka A'isha koda ta nuna murnarta a fili a ?oye tasha kuka, dan kuwa tana son mijinta sosai, amma son da take masa bazai saka ta tauyesa akan ?arin aurensa ko bijire masa ba, ita dai aljannarta take nema da burin samu a wajen UBANGIJIN da yace ai aure kuma ayi biyayya ga maza, suma kuma su sauke ha??okinmu, wanda bai sauke ba kuma zaiga sakamakonsa. Iya ?o?ari mijinta nayi akan ?yautata mata da sau?e hakkokinta dake kansa, ya ?auki ?awainiyar Innarta da karatun ?annenta su Bashir, ga kulawar da Haysam ke samu ta musamman irin ta ?an gatan ?a, to mi zaisa kuma ta butulcema ALLAH. Yayta aurensa zata bishi da addu'a da kuma fatan zaman lafiya ita da amaryar. Dan a wajenta Yakura abar a tausayama ce ga duk mai imani. Gefe ?aya kuma har cikin ranta son Yakura take ji, dan haka kawai ALLAH ya ha?a jininsu.... Ê Ê ÊÊ Haysam nada shekara ?aya da wata ?aya akasha bikin Abdul-rasheed da amarya Yakura, itama dai an kawota nan gidan kusa da A'isha, Alhmdllh kuma A'isha tasha yabo ga dangin mahaifin Abdul-rasheed dama na mahaifiyarsa saboda dattakon data nuna ?warai da gaske akan auren nan kamar ba ?aramar yarinya ba. Babu wanda zai ce yaga fushinta ko ?acin ranta koda a fuska ne, balle wata magana mara da?i, hatta shi kansa ango Abdul-rasheed ma da take kwana take tashi da shi zakuma ayi kishin a kansa babu wani abun ALLAH wadai da zai ce ya gani daga A'isha, hasalima wani abun ita take dagewa akan ayi. Haka dai akai biki aka tashi lafiya kowa na san barka da sanya alkairi da addu'ar zaman lafiya na har abada. Ê Ê Ê Tsabar kunyar A'isha da nauyinta da Abdul-rasheed keji bai bar aboki ko ?aya ya masa rakkiya gidan da nufin sayen bakin amarya ba, hatta kuwa da Nasiru. Haka ya shigo shi ka?ai. Kai tsaye kuma ?akin A'isha ya nufa, abin mamaki sai ya samu ita harma tayi barcinta, Haysam na jikinta shima yana nashi. Ya jima a kanta tsaye yana kallonta da mamaki, har zuciyarsa na masa tambayar wai kuwa anya A'isha na sonsa? To dole yace hakan, yasha jin tarihin matan abokansa idan zasu ?ara aure akan kishi, amma ita ko da wasa babu abinda ta nuna masa mara da?i, kuma dai ance kishi nan na mata shike nuna tsantsar soyayyarsu gareka. Haka dai yayta sa?awa da kwancewarsa, daga ?arshe yay musu addu'a ita da Haysam ?in ya kashe mata fitila ya fito tare da karo ?akin ya nufi ?akin amarya. Ê Ê Ê ÊÊ Washe gari ma Abdul-rasheed yata zuba ido yaga canji ga A'isha ko'a fuska amma shiru, sai ma wani annuri data tashi da shi da farin ciki. Wanda ya sashi kasa gane daga ina ta samosa. (Bai san daga sallar dare bane. Dan cikin dare ta farka tai alwalarta a cikin ?aki a botiki, ta shiga kaima UBANGIJI bu?atunta da addu'ar zaman lafiya da kwanciyar hankali ita da amarya da shi, Alhamdullahi kuma ta tashi ranta fes babu wani damuwa balle nauyin zuciya da take fama da shi a kwana biyun nan). Haka yay ta binta da kallo, musamman da zasuyi kari yaga ita da Yakura nata shan hirarsu hankali kwance kamar ma wasu ?awaye. Kai daga ?arshe ma sai bar musu gidan yayi, koda ya dawo samunsu yay suna aiki a tsakar gida suna hirarsu cike da nisha?i da dariya. Ga Haysam a bayan Yakura a goye tana ?ulla aya da gya?ar saidawa da A'isha keyi. Ita kuma tana girki. Harga ALLAH sai ya sake jin nutsuwar zuciya da kwanciyar hankali, harma da son A'isha yana sake nunkuwa a ransa. Dan haka da daddare ya sake ha?asu yay musu nasiha da ro?on su ?ore a yanda suka fara, su toshe kunnensu daga munafukai, su kauda idonsu daga azzalumai masu haddasa fitina a bayan fage. Sun tabbatar masa zai samesu fiye da yanda yake fata, suma kuma sun ro?eshi ya kasance adali a tsakaninsu mai tsayar da gaskiya. Shima ya amsa da tabbatarwa... Ê Ê ÊÊ Tabbas Alhamdullah, babu abinda Abdul-rasheed da Ai'sha da Yakura zasu ce a wannan ga?ar sai tarin godiyar ALLAH. Dan kuwa gidan aurensu ya zama gidan farin ciki da ni'imarsu da kwanciyar hankali. Bawai basa kishin bane, sunayi, sai dai kowacce tana yin kishi mai amfani wajen ganin ta ?yautata ma mijinta a ?oye batare data sosa zuciyar ?ar uwarta ba. Haka shima mijin na ?o?arin yin adalci, wadda yafi so kuwa ya barma ransa ne.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 20_ __________________ _A KANO KI KEÉ? Kina neman inda zaki siyi abinci mai da?i? Kina ?iyar yin girki gashi zaki yi ba?i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai da?i wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai da?i akwai a lalla?a. Kina son ki siyi abincin da zaki ?auka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda da?i da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan ?angare, tazo muku da nauÕin abinci kala-kala na gargajiya da na ?asar waje. Tana siyar da MANDI RICE, GRILL CHICKEN, CHICKEN BIRYANI, FUNKASO, ALELEN GWANGWANI, BREAD POCKET da sauran su. Fannin abin sha akwai natural ZO?O mai za?i, wanda aka yi shi da ingantattun kayan marmari masu ?ara lafiya, akwai wanda bashi da za?i domin masu ciwon sugar da masu gudun ?iba._ _me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram ko TikTok domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ?asan rubutun nan._ INSTAGRAM ???????????? https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr CALL/WHATSAPP ???????? wa.me/2349030398006 TIKTOK ???? https://www.tiktok.com/@leemars_delicious?_t=ZS-90ZQJ2mNJKc&_r=1 Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da ku?i gida.???????? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Sakanni sun zama mintuna, mintuna sun koma awoyi, awoyi sun riki?e zuwa kwanaki, kwanaki sun ha?u sun zama sati, satittika sun dun?ule zuwa wata, wattani suka ha?a shekara. Shekaru sun cigaba da shu?awa. Har amarya Yakura ta cika shekara uku a gidan Abdul-rasheed. Bata samu ciki ba har yanzu, hakama A'isha tunda ta yaye Haysam shekara biyu kenan bata samu wani cikin ba. Abdul-rasheed kuwa nata sake samun ?aukaka a wajen aiki da kasuwancinsa na ?inki, dan zuwa yanzu ya koyar da yara da yawa aikin tela, kuma Alhamdullah suma suna cin gashin kansu, ga shagon saida kayan ?inki ya bu?e duk sati Nasiru na aiko masa da kaya daga kano. Wani lokacin kuma yaje da kansa yayo daga nan yayo zumunci ya siyama Inna kayan abinci ya dawo. Zuwa yanzu kusan duk ?awainiyar zuri'arsa ta dawo kansa ne. Yayima su Baba yayima yayunsa da ?annensa, yayi ma dangin mahaifiyarsa, yayima dangin matansa. Sannan ya sauke hakkin gidansa. Haysam yaro ?an shekaru hu?u a duniya, ya tasa abinsa masha ALLAH, kyakkyawa mai lafiyar jiki ga gatan iyaye dana kakanni, ya tashi yaro mai shiru, mai son karatu da tambaya. Wayonsa ya girmi shekarunsa, damma baida surutu ne. Yana da shekara biyar a duniya kwatsam a ?an tsakanin sai ga A'isha da ciki, ya salam zo kaga murna wajen Abdul-rasheed da Yakura dama su Baba, cikin A'isha nada wata biyu itama Yakura ta fara nata laulayin, ya rabbi, rasa ina Abdul-rasheed zai saka kansa yayi dan farin ciki, dan harga ALLAH yana matu?ar son yara. Kamar yanda A'isha ta fara samun ciki itace ta fara haihuwa, santalelen yaro namiji a wannan karon ma, mai kammani da Abdul-rasheed shima. Ansha shagali yaro yaci suna Ja'afar. Ja'afar nada wata biyu da kwanaki itama Yakura ta sauka, itama dai ta santalo nata namijin mai kama da Abdul-rasheed, shima dai yaci suna Ma'aruff. Haysam cike yake da farin cikin samun ?anne da suka tashi tamkar tagwaye, dan kuwa ma tagwayen ake kiransu. Su Ja'afar nada shekara ?a??aya aka saka Haysam makaranta, dan kuwa ya cika shekaru shida a duniya cif. Ê Ê Ê Duk da kuwa kafin ma sakashi makarantar tuni ya fara ?aukar karatu a wajen mahaifinsa da ma A'isha da Yakura. Dan Abdul-rasheed tsaye yake akan tarbiyyar Haysam, sannan akwai sha?uwa a tsakaninsu mai girman gaske. Akoda yaushe zaka sameshiÊ zaune a gefen mahaifinsa yana sauraron karatun Al?urÕani ko labaran tarihi na Annabawa da jarumai. Hakama sauran litattafai dai-dai fahimtar yaro mai irin shekarunsa. Duk lokacin da mahaifinsa ya karanta masa tarihin jarumtar Annabawa data sahabban MANZON ALLAH (S.A.W) irinsu Abubakar As-Siddiq (RA). Abokin ANNABI mafi kusa kuma khalifa na farko, mai ha?uri da sanyin hali Umar Ibn Khattab (RA). Khalifa na biyu, adalin shugaba jarumi kaifi ?aya. Usman ibn Affan (RA). Khalifa na uku, ya tattara Al-QurÕani cikin littafi, mai yawan ?yauta kuma mai sadaukarwa ga bayin ALLAH mabu?ata. Aliyu ibn Abi Talib (RA). Khalifa na hu?u, kuma ?anÕuwan ANNABI, jarumi da baya tsoro sai dai kafirai suji tsoronsa, dan ya basu wuta iya wuta a filin daga, Mijin Nana Fateema ?ar MANZON ALLAH (S.A.W). Ga su Abdulr-rahaman ibn Awf (RA). Irinsu Sa'ad ibn Abi Waqqas (RA). Talha ibn Ubaidullah (RA). Zubair ibn Al-Awwam (RA) ?an uwan Ummul Muminin Khadija. Bilal ibn Rabah (RA), mai kiran salla na farko jarumi na gaske. Salmanul-farisi (RA) da ire-iren su da yawa da in lissafosu zamuyi da irin rawar da suka taka a musulunci da tsayawa kusa da MANZON ALLAH mu kammu mun san jarumai ne abin koyi da ba Haysam kawai ba ?a?anmu ma ya kamata ace muna basu tarihinsu domin su tashi da burin koyi da su ba zindi?an wannan zamanin ba da yaranmu ke koyi da su koyi mara amfani da amfanarwa. A ?angaren hikayoyi yana bashi irin nasu Iliya ?an Mai ?arfi, Jatau ?an Mariya, Sarkin Zamani, da makamantansu. Dan a wancan lokacin, ana ya?asu a gidajenÊ rediyo kamar su rediyo Nigeria da jaridu irinsu Gaskiya tafi Kwabo da sauransu. Ê Ê Ê Irin wa?an nan tarihi da hikayoyi sunyi tasiri matu?a a zuciyar Haysam, dan har yana ji a ransa yana son yayi koyi da su wajen hidimtawa addini. Sai dai abinda ke saka lissafinsa ru?ewa shine zamanin da yake sa?anin nasu ne, tunda shi bai zo zamanin ya?e-ya?e ba. Dan haka sai yayta jerama Babansa tambaya. Abdul-rasheed kuwa baya gajiya da bashi amsa, tare da kawo masa misalai akan idan su anyi ya?e-ya?e a zamaninsu shi kuma zai iya zama ?an sanda, ko SOJA ko wani dai aikin kaki domin bama ?asarsa gudummawa. Ba wani fahimta Haysam yake da ?yau ba, amma hakan na sashi jin eh lallai zai iya hakan. A haka ya fara makaranta sai abubuwansa suka sake fa?a?a. Bayan yaye ?annensa Ja'afar da Ma'aruff iyayensa sun sake samun ciki kusan a tare, amma Yakura ma ta riga A'isha a wannan karon, dan haka ta rigata haihuwar ?a namiji mai kama da ?an uwansa. Shima dai yaci suna Bilal, bayan wata uku da kwanaki itama A'isha ta haihu mace. A karo na farko Abdul-rasheed ya samu mace, dan haka taci suna Halimatu mahaifiyarsa Iya kenan suna mata alkunya da (Ummie). Itama dai akasha shagalin sunanta. A wannan lokacin ma Yakura ta sa sake yin gwanne kuma, dan Bilal nada shekara ?aya ta sake samun ciki, dole A'isha ta cigaba da shayar da Bilal da Ummie a tare, aka bar Yakura da laulayin sabon cikinta har ALLAH ya kaishi haihuwa ta haifi mace itama da taci sunan Inna wato Karimatu suna mata alkunya da (Mommy). Ê Ê Ê Ê Ê Bayan haihuwar Mommy babu jimawa UBANGIJI ya amshi ran Baba, jiyyar kwanaki biyu rak. Wannan rasuwa ta girgiza wannan zuri'a, barema Inna data koma kamar ta ru?e. Haka dai akasha kuka da kai-kawo kowa ya ha?ura a ?arshe. Ashe wata na tafe, dan Inna na cikin takaba itama dai ciwo yay mata tsanani, ta matu?ar sakama kanta damuwar rashin baba, ashe itama ciwo ne na tafiya, itama dai a cikar wata na shida da rasa baba tabi bayansa. Su Abdul-rasheed suka sake gigicewa da ?a?anta. Nan ma akasha kuka kowa kuma ya ha?ura, shike nan gida ya fa?i, an bar su Abdul-rasheed daga su sai dangi. A lokacin Haysam nada shekara goma sha ?aya a duniya. Yana primary 5, yana shirin gamawa kenan ma, tunda aji 5 ce a lokacin 1983. An gama kukan rasuwar su Baba da Inna babu jimawa itama mahaifiyar Yakura ta rasu, haka suka kwasa sai Maiduguri. Satinsu guda suka dawo ko muce A'isha da Abdul-rasheed suka dawo tare da yara. Yakura sai data ?ara kusan sati biyu ma sannan ya dawo. A lokacin A'isha ta sake samun ciki, cikin daya dinga bata matu?ar wahala, daga ?arshe ma ta haifeshi a bakwaini, har sai da aka sakashi cikin kwalba na wasu watanni, ita kuma tasha jiyya tamkar bazata rayu ba, mafi yawan mutane idan suka je dubata gani suke kafin su ?araso gida za'ace A'isha ta rasu. Abin birgewa kuma Yakura ke jiyyarta kai bakace kishi bace ba sam. Haka dai tasha fama tsahon watanni kafin ALLAH ya bata lafiya ta mi?e tamkar ba'ayi ba, dan kafin cikar wata biyu jikinta ya murje sarai harta fara dawo da ?ibarta. Kamar jira sai ita kuma Yakura ta shiga nata sabon laulayin cikin. Ê Ê Ê ÊÊ A yanzu dai Abdul-rasheed nada ?a?a bakwai a duniya. Haysam, Ja'afar, Ma'aruff, Bilal, Ummie, Mommy, sai autan A'isha Ammar. Family ya ha?u sai dai Alhamdullah. Ga ku?a?e Abdul-rasheed na samu na ban mamaki, sai dai baya tarawa kullum cikin hidimar ?an uwa yake da ?a?ansu, kai hatta ma?wafta da abokai cin arzi?insa suke yi, dan mutum ne mai ?yauta da hidima. Ga dai ku?i ana wasa da su, amma idan ka cire gidan da yake rayuwa bai ajiye kaddarar komai ba. Hakan kuma bai ta?a damunsa ba bai ta?a kuma damun matansa ba. Ba shi kawai ba su kansu sun koya daga alkairinsa, ko baya kusa sukan yi a madadinsa da ?an abinda yake basu da sana'o'in su duk da kuwa ?ananu ne. Abdul-rasheed bai ta?a sayen kaddara koda ta fili ya ajiye ba balle gona idan ka cire ta mahaifinsu da yake nomawa, bayan rasuwarsa kuma aka raba musu gado, daya tashi sai ya barma ?annensa da suke ?aki ?aya ma kason sa. Dan a lokacin ne autan ?akinsu ke shirin yin aure, shima dai ya gado Abdul-rasheed duk tsawon lokacin nan yana yawon karatu ne, daga ?arshe dai zaiyi aure a yanzu cikin wannan satin. Auren daya taka rawar gani mai ban tsoro da razanin zuciya a zukatan zuri'ar Abdul-rasheed Shehu Isa Kobi dama al'ummar anguwa, kai harma duk wanda yasan wannan sunan wannan aure ya kawo masa tarihin da bazai manta da shi ba.........??? Ê Ê ÊÊ Shin miya faru ne a wannan aure daya zame ma wannan zuri'a tambari da bazasu manta ba? Wane ajiyayyen tarihi wannan aure zai bari haka???. Kudai kumuje zuwa dan har yanzu a shinfi?a muke. Cakwakiyar da shagulgula na gaba???????. _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 21_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .......Tabbas an ?auro auren Umaru lafiya a garin Barno, dan kuwa shi a can ya ?akko tashi matar da suka ha?u a wajen karatu a Zaria. Su Abdul-rasheed sunyi gangami sun halarci wannan aure a sabbin motocin daya saya musu shi da yayunsa biyu, akan suma sauran zuwa ?arshen shekara in sha ALLAHU zai saya musu nasu, sannan ya biya hajji zasuje shi da Babban yayansu. Amma rayuwa bata da tabbas, a yayin dawowarsu Bauchi motar Abdul-rasheed tayi ha?ari, a ciki kuma shine da yayansa na uku a ciki, sai abokansa biyu da Haysam. Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un, ha?ari ne mai gigitarwa da tada hankalin wanda ya gani, dan kuwa babbar mota ce ta hayesu tsaf. A take ?aya a abokan Abdul-rasheed da Yayansa suka rasu, dan kuwa sune a gaban motar, abokinsa driver, yayansa a gefensa. Sai Abdul-rasheed da ?ayan abokin da Haysam dake tsakkiyarsu a baya. Wani hikima ta UBANGIJI sai akai kamar anyi wurgi da Haysam ta tagar motar, dan can waje gefe aka tsuntoshi babu rai, yayinda nan su Abdul-rasheed mota ya danne su, shi rabin jikinsa a waje ?afafunsa zuwa ?ugu na ciki ?arfen mota ya rabasu ka?an ya rage ?ugunsa ya rabu da gangar jikin. Yana kuka da kiran sunan ALLAH yana kuma ambatar sunan Haysam da ro?on mutane su taimkesa su duba masa yaronsa karya mutu. (ALLAH sarki ?a da mahaifi kenan??, yana cikin azabtuwa amma bata kansa yake ba. Ya ALLAH ka gafartama iyayenmu ?? ????, ka yafe musu laifukansu ya rabbi????). Ê Ê Ê ÊÊ Da ?yar aka iya zaro su Abdul-rasheed a wannan mota, akai asibiti da su. Kafin ma a isa ?ayan abokinsa shima ya cika. Shi ko sai da yay kusan awa guda ma likitoci nata kai-kawo a kansa kafin ALLAH ya amshi abinsa. Wannan rana dole ya zama ranar ru?ani da ahalin Abdul-rasheed bazasu manta da ita ba a rayuwarsu. Ranar da ta raba su Haysam da mahaifinsu, ta zo cikin rashin shiri. (Wato mutuwa! Mutuwa! Mutuwa nada tashin hankali ?an uwana, mutuwa nada gigita ?warai da gaske, wlhy bazamu gane wacece mutuwa ba sai randa tazo kammu. Wane shiri kai mata, wane shiri kake mata? Ka kammala baka kammala ba ko bakama fara ba wlhy sai tazo, zuwan da babu ?aga ?afa balle jiranka koda na sakan ?aya danka kammala abinda ka fara????). Ê Ê Ê Ê Ê Ê Ê ÊÊ Mata ?an biki nata kai-kawo anan Bauchi, sai dai jikin A'isha dana Yakura duk a sanyaye kamar marasa lafiya. Ga yawan fa?uwar gaba da suke samu da nauyin zuciya. Ita Yakura sai kowa ke ?auka ciki ne. Itako A'isha ganin tasha jiyya bata ko jima da mi?ewa ba sai kowa ke mata uzirin da sauran nauyin jiki. Sai dai ba haka bane ba, mutane kuma basu gane ba haka bane sai lokacin da labari ya iso cikin Bauchi, tun anayi ?asa-?asa kada su A'isha su fahimta lokacin ma da ran Abdul-rasheed har dai ta fasu bayan rasuwarsa. Dan dole aka kwaso gawarwakinsu hu?u reras idan ka cire Haysam ?an shekara goma sha ?aya dake gadon asibiti likitoci na ?o?arin ganin sun ceto tashi rayuwar. Hakama matar Ayuba Yayan Abdul-rasheed dake fama da tsohon ciki duk tayi sukuku. Ê Ê Ê ÊÊ A lokacin da aka shigo da gawar Abdul-rasheed data Ayuba rawa jikin A'isha da ?us-?us ?in mutane ya fara shiga kunnenta ya fara. Cikin ?imuwa ta fito daga ?akinta batare data fahimci inama take ajiye ?afa da ?aukewa ba ta dur?ushe a gaban gawar mijinta da aka shimfi?ar a ?ofar ?akin nata, hawaye na zuba kamar ruwan sama da ba ya ?arewa. Hannunta na karkarwa ta kaishi kan babbar rigarsa da aka rufa masa dake ji?e da jini ta yaye a hankali, fuskarsa dake da ?an ?ananun raunuka ce ta bayyana, sai kawai ta tafi luuuu ta kife akan fuskar tashi ta sume musu. Dai-dai fa?uwar Yakura itama data fito daga ?akinta a guje, ita kam jini ne ya ?alle mata abinka da mai ciki. Ga matar Ayuba can ma ?udar dole ta sameta. Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un, ya rabbi ya rabbi mun tuba, mun tuba ya ALLAH ????. Ê Ê Ê Ê ÊÊ Gida ya ?auki koke-koke da ?yar ake tsawatama mutane. Yayinda aka zubama A'isha ruwa a jiki ta farfa?o, Yakura kam dole Inna Salame ce a kanta ana ?o?arin tsaida jinin daya ?alle mata. Haka aka shigar da Abdul-rasheed ?akin A'isha da Ayuba cikin jini babban Yayansu da mai bi masa sukai musu wanka aka shiryasu a tufafinsu na gaskiya. Tufafin da kai da ni suke jiran mu ma. Duk yawan kaya masu tsadar man da kika tara bango guda na drawer da wanda ka tara duk nan za'a barsu dama anan muka samesu. A na?emu a wannan yankin farin ?yalle tal kamar yanda a yau akama Abdul-rasheed da Ayuba. Haka ma sauran abokansa biyu an kaisu nasu gidajen ana musu nasu shirin suma... Ê Ê Ê Ê Ê Ê ALLAH sarki rayuwa kenan, taron biki ya koma taron makoki, da ?yar aka samu A'isha ta iya sallama da gawar Abdul-rasheed. Yakura kam ma anata ?o?arin ceto rayuwar ta ne da abinda ke cikinta. Hakama matar Ayuba. Sauran ?an uwansu makusanta sunyi sallama da gawar Ayuba da Abdul-rasheed kafin a fita da su ?ofar gida inda aka ha?e da sauran abokansa akai musu salla, sannan aka wuce da su makwancinsu na gaskiya. Makwancin da yake jiranmu ni dake, yanzu ko anjima ko gobe, koma yaushe ne dai sai tazo??. Ê Ê Ê Ê Babu wanda hankalinsa ya koma kan batun Haysam sai washe gari. A'isha ta ?an dawo hankalinta duk da a jiyan ma ba wani kukan shirme take ba. Yaran suna zagaye da su ita da Yakura da aka samu nasarar tsaida jinin daya ?alle mata tun a jiya da dare. Sai Yakura ta ce, ÒYaya ni naga kowa amma banga ?an albarka na ba tunda gari ya wayeÓ. Ê Ê A karo na farko A'isha tabi yaran da kallo itama. Su duka biyar suna nan, wanda take goye yana bayan Alawiyya. Cikin girgiza kai ta ce, Mama (dan haka take kiranta kamar yanda yaran ke fa?i) bana jin tun jiya ma ni naga ?an nan naki aiÓ. Ê Ê Ê Ê A ?an rikice Yakura ta tashi a zaune jikinta na rawa, idonta cike da hawaye ta ce, ÒYaya tun jiya fa? Mun shiga uku ni Yakura, dan ALLAH ku nemo min cikin kawun nan ku, Haysam fa tare suke da Babansu Yaya. Kai Ma'aruff tashi maza kira min Kawu NuhuÓ. Ê Ê Ê Ê Ba Yakura dake magana jikinta na rawa ba, itama A'isha rawar jikinta keyi, sai dai kamar wadda aka dokema ?afafu ta gagara koda tashi balle cewa komai daga inda take. Har ita Yakuran ma tai ?o?arin daddafawa ta sauka a gadon tasa Ummi ta taimaka mata. Dai-dai nan Khadijah ta shigo, itama ido luhu-luhu alamar ansha kukan rasa ?an uwa. Ganin halin da Yakura take ya sata saurin ajiye kwanon fura dake hannunta, dan ganin A'isha bataci komai ba tun jiya gashi yanzu har an kusa sallar azhar shine ta nema fura ta damo ta kawo mata nan ?akin Yakura da taga ta shigo tare da yara duba ta. Ê Ê Ê ÊÊ ÒYi a hankali Maman Haysam (da yake haka suke ma Yakura alkunya, ita kuma A'isha suce Maman Ma'aruff) kin san da halin da kike ciki, inama zaki ke da akace ba'a son kina dogon motsiÓ. Ê ÊÊ Muryar Fauziyya na rawa tace, ÒYaya Khadijah Haysam, kin san fa tare suka tafi da Babansu, amma babu wanda yay batunsa tun jiyaÓ. Ê Ê ÊÊ Sosai gaban Khadijah ya fa?i itama, dai-dai nan Ma'aruff ya shigo tare da kawunsu Nuhu, shima yana jin batun da suke tattaunawar hankalinsa ya tashi, sai lokacin ya tuna cewa lallai tare da Haysam aka wuce da Babansa asibiti, duk da shima babu wani alamu daya nuna yana a raye, amma yaji sanda ake sakashi a ambulance likitan na fa?in zuciyarsa na harbawa ka?an-ka?an, shiyasa ma ba'a sakashi cikin gawar su Ayuba ba. Ai babu zama ya fita da gaggawa, kai tsaye asibiti suka wuce shi da su Nasiru. Cikin amincin ALLAH suka samu Haysam ya farfa?o tun da safe, likitoci nata cigiyar ?an uwansa an duba kaf sun wuce tun juya kasancewar a rikice kowa yake. Tunda suka shiga ?akin da Haysam yake kalma ta farko daya fara jeho musu shine ÒKawu ina Babana?Ó. Ê Ê Ê Babu wanda a cikinsu gabansa bai fa?i ba, amma suka dake cike da mazantaka suka zagaye shi suna lallashi da tambayar jikinsa. Shi ko yaro ne mai wayo, duk da shekarun nashi duka 11 ne a duniya ALLAH ya bashi basira sosai, sai ya ?i amsa musu ya zuba musu ido kawai. Tausayinsa mai tsanani ya kama Nasiru, dama ga alhinin rasa aboki, kuma amini zagaye da ruhinsa. Sai hawaye sharr suka shiga rige-rigen zubo masa. Kafin ya kauda fuska Haysam ya ganshi. Ê Ê Ê Kawai sai ji sukai ya ce, ÒBaban Kano kuka kake yi?Ó. Ê Ê Ê Da sauri Nasiru ya shiga girgiza masa kai yana share hawaye. Amma sai Haysam ?in ya ?ara fa?in, ÒBabanmu ya rasu ko? Irin rasuwar Baba da Inna da Gwaggon Maiduguri. Dama ranar nayi mafarki ai, dana gaya masa yace nai shiru kada na gayawa kowa mafarki ba gaskiya bane, gashi kuma ya zama gask....Ó Ê ÊÊ Ya kasa ?arasawa sai ha?iyar zuciya. Sai suka ga ya rufe idanunsa kawai. Gaba ?ayansu hawaye suke sosai, amma abin mamaki Haysam ko ?igon hawaye babu a idanunsa, tunda ya rufe idanun nan shike nan, bai kuma sake magana ba har suka baro asibitin. Koda suka dawo gida mutane nata hamdala da ganin Haysam ?in yana lafiya sai ?ananun raunuka. Kowa kuma na ?ara jinjina hukuncin UBANGIJI, dan duk wanda ya kalla motar su Abdul-rasheed da yanda su suka kasance, dan su dukansu likafaninsu sharkaf da jini aka bizne su a kabari amma ga Haysam ko babban ciwo babu a jikinsa. Babu wanda zai tunanin za'a samu wani mai sauran rai a motar nan. Ê Ê Ê ÊÊ Rungume Haysam Yakura tayi tana kuka, amma A'isha ido kawai ta zuba musu. Koda Haysam ?in yazo gabanta ya zauna bata iya ce masa komai ba, shima kuma bai iya yama kowa magana ba har lokacin. Duk wanda yace kuma yaga kukan Haysam a zahiri game da wannan rashi yayi ?arya. Sai da dare A'isha ta kama shi a wani ?an lungu cikin ?akin Abdul-rasheed yana kuka shi ka?ai a cikin duhu. Hakan na nufin yazo ya ?uya ne anan baya son kowa yaga yana kuka. A karo na farko taje kusa da shi ta zauna, tare da kamoshi jikinta ta kwantar da kansa a saman kafa?arta, sai ya sake fashewa da kuka shima ya rungumeta. Itama kukan take yi sosai. Ê Ê ÊÊ Ranar a ?akin nan suka kwana ita da shi, tana zaune dangan-gan, shi kuma tun yana a kafa?arta har tai masa dabara ya zame ya kwanta kansa a cinyarta, a haka gabannin asuba barci ya sacesu su duka. Sai kiran salla ne ya farkar da su........??? Matan da suka rasa mazajensu ALLAH ya gafarta musu, ALLAH ya baku ha?uri bayin ALLAH, ALLAH ya raya muku zuri'arku ya albarkacesu, yasa su zama masu jin?ai a gareku????????. _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 22_ __________________ _A KANO KI KEÉ? Kina neman inda zaki siyi abinci mai da?i? Kina ?iyar yin girki gashi zaki yi ba?i?, kina neman inda zaki yi order abinci mai da?i wanda zaki fita kunya?. Masu abinci suna suka tara, akwai abinci mai da?i akwai a lalla?a. Kina son ki siyi abincin da zaki ?auka a saudia ki ke? Kuna son ku siyi abincin da in kuna ci zaku dinga murmushi saboda da?i da khamshi?. LEEMARS_DELICIOUS itace kat a wannan ?angare, tazo muku da nauÕin abinci kala-kala na gargajiya da na ?asar waje. Tana siyar da MANDI RICE, GRILL CHICKEN, CHICKEN BIRYANI, FUNKASO, ALELEN GWANGWANI, BREAD POCKET da sauran su. Fannin abin sha akwai natural ZO?O mai za?i, wanda aka yi shi da ingantattun kayan marmari masu ?ara lafiya, akwai wanda bashi da za?i domin masu ciwon sugar da masu gudun ?iba._ _me ku ke jira? Maza ku garzaya shafin ta na instagram ko TikTok domin ku ganewa idanun ku, ku danna wannan link din domin yin magana da ita kai tsaye. Ko ku neme ta a number wayar ta da take ?asan rubutun nan._ INSTAGRAM ???????????? https://www.instagram.com/leemars_delicious?igsh=MWRzZWtnYXM4ZHB2dw%3D%3D&utm_source=qr CALL/WHATSAPP ???????? wa.me/2349030398006 TIKTOK ???? https://www.tiktok.com/@leemars_delicious?_t=ZS-90ZQJ2mNJKc&_r=1 Kar ku sake a baku labari, siyan na gari mai da ku?i gida.???????? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Anyi addu'ar uku, ranar addu'a mutane sun cika fal harma da wanda ba'a sani ba abokan aiki dana kasuwanci na Abdul-rasheed daga gari-gari. A washe garin cikon kwana na hu?u mutane suka fara raguwa. Sai ?an uwa na jiki kawai da danginsu na Maiduguri sai su Innar A'isha ?an kano. Bayan addu'ar bakwai ma kowa ya wuce sai su A'isha kawai da Innarta da zata zauna da su. Sai wata ana kiranta Gwaggo Laraba ?ar Maiduguri dake matsayin kamar kaka a wajen su Abdul-rasheed ?in. Zasu zauna da su har su kammala takaba, koda yake A'isha ce mai gama takaban a kusa. Yakura kam sai in ALLAH ya sauketa lafiya kuma. Gashi cikin ?arami ne zubar jinin da tayi kuma zai iya sakawa ma ya koma baya. Ê Ê ÊÊ A yanzu kam Alhamdullah, basu da matsalar abinci da abubuwan bu?atu na rayuwa, dan suna samun ?auki daga ?an uwa da abokan arzi?i, musamman ma Nasiru dake yin iya bakin ?o?arinsa. Bai gajiya da yawo tsakanin Kano da Bauchi. A haka A'isha ta kammala takaba, sai Yakura dake jan ciki, tana kuma samun kulawa sosai daga Inna da Gwaggo Laraba har ma da A'isha kanta. A tsakanin Haysam ya kammala primary ?insa, sai su Ma'aruff kuma daya kamata ace anyi haramar sakasu, amma a ?an uwan na Abdul-rasheed babu wanda yayi magana. Sai da Nasiru yazo yaga shirun yayi yawa shi ya ?aukesu ya sakasu, ya kuma ce saura a jira takardar Haysam ta fito shima ya wuce Secondary, ?ananun kuwa Ummi, Mommy, Bilal. Aka sakasu ta allo kamar yanda Haysam ke zuwa. Daga haka ya juya ya koma Kano. Ê Ê Ê Watan Abdul-rasheed bakwai a cikin ?asa ALLAH ya sauki Yakura lafiya. Sai dai kuma haihuwa tazo da tangar?a da tashin hankali, dan tunda dama cikin ya tsufa gata nan ne dai babu isashiyar lafiya. Yau kuma data haihu sai jini ya ?alle mata. Abu kamar wasa Inna Salame anguwar zoma zata iya tsaida shi, ga su Innar A'isha da Gwaggo Laraba na taimaka mata har abu yaci ?arfi akace a wuce asibiti. Amma mi babu isasshen ku?in zuwa asibitin, A'isha ta fita hankali a tashe zuwa gidan babban Yayan su Abdul-rasheed sanar masa, amma sai ya nuna shi wlhy baida ku?i, hasalima yau haka ya tashi baida ko sisi, sai dai taje wajen ?aninsa mai bi masa. Shima koda ta shiga ma sai matarsa tace baya nan. Hankalinta ya tashi ta dawo gida, bama ta iya sanar ma su Inna yanda akai ba ta sake fitowa, abinka da babu waya balle ta kira Nasiru dake tsaye akan al'amarin su. Wajen makwafcinsu dake saida dabbobi ta nufa, tace ya taimaketa ya bata ku?i zasu kai Yakura asibiti idan sun dawo yazo ya kama akuyarta da take kiyo. Bai musa ba ya bata ku?in, cikin farin ciki ta juya zuwa gida, tana isa aka ?auki Yakura aka nufi asibiti. Likitoci sunyi fa?a sosai, daga ?arshe dai suka amsheta. Ê ÊÊ To ashe wasa farin girki, dan kuwa dai Yakura jiyya ce mai girma a tare da ita. Dan abu tun ana ?aukarsa na marmari har ya wuce gaban kwatance. Tun ?an uwa na zarya da bada ?an taimako har kowa ya na?e hannunsa ya bar A'isha da Nasiru kawai da Innar A'isha akan al'amarin Yakura. Sai Khadijah da autan su Abdul-rasheed angon da sukai ha?ari ran aurensa da suma suke nasu ?o?arin duk da ba masu ?arfi bane, dama dai ?a?ansu Abdul-rasheed ?in ne ta?amarsu, yanzu kuma ya tafi abubuwa duk sun tsaya musu. Shima Nasiru ?arfin hali ne kawai ba wani ?arfi ne da shi ba, gashi yana shirin tafiya ?ara karatu daya samu scholarship a ?asar waje. Ana cikin wannan kai-kawo maganar tafiyar tashi kuma ta tashi, da farko yace ya ha?ura A'isha taita ro?onsa akan yaje dan ALLAH kada ya fasa. Nan dai su Inna ma suka saka baki haka ya tafi bayan ya ajiye musu ?an abinda zai iya na iya ?arfinsa, bayan tafiyarsa matarsa da ?arsa ?aya Raihana da bata wuce shekara biyu ba sukabi bayansa. Ê ÊÊ Tun ana zaman asibiti da Yakura har rashin ku?i yasa suka tattaro suka dawo da ita gida, Gwaggo Laraba ma ta sulale ta tafi abinta, sai A'isha kawai da Innarta, ga yara har takwas dan yarinyar da Fauziyya ta haifa ma sai A'isha ke shayar da ita. A wannan halin A'isha ta ?u?uta ta saka Abdul-rasheed a Secondary school, ta fara sana'ar masa da safe. Sai kuma ?ananun tsogumin ya fara tashi akan zaman Inna, wai ya kamata ya tattara ta koma Kano, rasuwa shekara ?aya da rabi amma ta tare a gidan ?arta. ALLAH sarki Inna uwa mai dattaku, haka ta tattara ta wuce A'isha na kuka Yakura dake kwance komai sai an mata da yara nayi ta wuce. Tafiyar Inna baifi da wata guda ba Babban yayan su Abdul-rasheed ya lalla?o yazo wa A'isha da batun wai yana son ya aureta, dan su ha?u su ri?e ziri'ar Abdul-rasheed. Takaici ya saka A'isha rufe ido tai masa tass, wannan abu da tayi kuma babu bincike mutane da dangin Abdul-rasheed suka sakata gaba saboda shi ya juya maganar a baibai. Haka aka dinga zuwa har gida ana cin mutuncin A'isha, sai dai su ha?e kai da Yakura da bata ?oye ma komai ba suyita kuka. Ana tsaka da wannan rikicin jikin Yakuran ya rikice matu?a, A'isha ta dinga bin dangi tana neman taimakonsu amma kowa ya nuna bazai iya ba bai da shi. Sai kawai ta yanke shawarar saida gidan da suke domin takai Yakura asibiti. Abinda ya bata mamaki sai ga ?an uwan Abdul-rasheed sunyi uwa sunyi ma?aukiya, ?arshe ma Yayan nan nashi da suke kira da Yayan gandu daya ce yana son aurenta ne ya sai gidan. Haka ta share bata nuna ta damu ba takai Yakura asibiti, ta biya ku?i za'a mata aiki da tun farko likitoci suka fa?a rashin ku?i ya hana. Sai dai UBANGIJI mai hikima bayan yin aikin da kwana biyu ALLAH ya ?auki ran Yakura??. Ê Ê ÊÊ Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un, wato gigita da magagin tashin hankalin da A'isha ta shiga da Haysam mai ?an wayo a cikin ?a?an ?ata lokaci ne ma wajen zana shi. Dan Yakura haihuwar Haysam ne kawai batai ba. Amma komai da uwa take ma ?a ta masa. Haka tsakanin Yakura da A'isha zamane na amana da ba'a batun wani kishi. A ranar da Yakura zata koma ga ALLAH ta kama hannun A'isha dana Haysam ta jaddada musu ta bar musu amanar ?a?anta. Bata yarda A'isha ta bama wani su Ma'aruff ba a duniya koda ?an uwanta ne da suke uwa ?aya. Tace ta baiwa A'isha har abada, ta kuma bama Haysam dake matsayin Babban yaya ya koma Uba a yanzu. A haka ALLAH ya ?auki rayuwarta hannayensu ri?e a hannunta. Ê Ê ÊÊ A wannan rasuwa A'isha ta sake tabbatar da lallai suna cikin halin shiga uku ita da wa?an nan yara har takwas, dan kuwa Yakura batai wata biyu da rasuwa ba Yayan gandu ya sake zuwama A'isha da batun auren da yay mata a wancan karon, da tace bata yarda ba yace to ta tattara yara ta bar masa gidansa, ya bata sati ?aya kacal. Hankalinta ya tashi, ta kira Jamilu autan su Abdul-rasheed ta sanar masa komai dake faruwa, harna sharrin farko da Yayan gandu yay mata, shima hankalinsa ya tashi, dan basu ta?a sanin gaskiyar zancen ba sai yanzu, amma sai yace su koma gidansa dan babu yanda zai yi tunda yayansa ne. Dan haka suka shiga tattare kayansu, abinda zai zama kaya A'isha ta saida shi, sai kayan sakawarsu da abubuwa masu muhimmanci kawai suka koma gidan Jamilu da zama. Sai dai ko wata basu cikaba sabon kalubale ya ?ullo daga matar Jamilu, dan ?iri-?iri ta nuna ita bata yarda da wannan zama ba. Taya tana amaryarya haihuwa ?aya (dan zuwa yanzu itama ta haihu) ace azo a cika mata gida da ?a?a. Rikici ita da mijinta A'isha taga aurensu na neman mutuwa ta shiga tsakani da ro?on Jamilu ya barta ta wuce Kano. Zai tada hankalinsa ta lalla?asa da nuna masa muhimmancin yin hakan. Badan yaso ba haka A'isha ta hau shiri, da taimakonsa da rakiyarsa A'isha da ?a?anta takwas tai bankwana da garin Bauchi ta koma garinta na haihuwa Kanon dabo.... Ê Ê Ê Ê Babu zato babu tsammani Inna ta wayi gari da ba?in Bauchi. Al'amarin ya girgiza mata zuciya, duk da kuwa kullum dama addu'arta ALLAH ya kawo ma A'isha mafita, dan tunda taje rasuwar Yakura ta sake tabbatar da Bauchi bazata zaunu ga ?ar tata ba. ALLAH sarki rayuwa, bayan shekaru goma sha shida A'isha ta dawo gidansu babu Abdul-rasheed a duniya. Tayi aure tana da shekara sha hu?u. Shekararsu goma sha hu?u da Abdul-rasheed, yanzu yana shekara biyu da wasu wattani da rasuwa. Haysam nada shekara goma sha uku da wasu watanni a duniya. Ja'afar da Ma'aruff nada shekara takwas, Bilal nada shida, Ummi nada biyar. Mommy nada hu?u da wata takwas, Ammar nada uku da wata hu?u, sai ?ar da Yakura ta haifa a ?arshe da taci sunan A'isha suna kiranta MiMi nada ?aya da rabi. A yanzu A'isha nada shekara talatin da ?aya ne cif a duniya. Ê Ê Ê Inna ma ba mai ?arfi bace, dama Abdul-rasheed ne ke mata komai a yanzu, hatta da karatun su Bashir, dan tunda ya rasu suma su Bashir ?in karatun ma ya nema ta?ar?arewa sai da Nasiru ya shiga ya fita ya samar musu wani taimako sannan. ?ar sana'ar koko Inna keyi da safe yanzu, sai daddawa, da itace take ru?e su ita da su Tasi'u da yake ba zama suke ba a gida koyaushe suna ma makaranta ne a Zaria, yanzu ga A'isha da iyalanta sun ?aru. Lissafin ya canja ?warai da gaske. Ita kanta A'isha tunda ta shigo gidan take tattauna abubuwa a zuciyarta, da yanda rayuwa zata sake kasancewa. Amma dai tasan zama bashi yiyuwa, babban tashin hankalinta karatun yaran, duk rintsi bata fatan karatun yaran ya tsaya musamman Haysam dake jss 2 zai tafi jss 3 ne nan da ?an watanni. Haka taita lissafi tun a daren da suka iso Kano ko rintsawa batayi ba. Washe gari karatun ya fara mata maimaicin kansa a cikin ?wa?walwa. Ga Haysam tunda suka zo ya tsangwami kansa sai dai ka gansa zaune gefe shiru. Koda yake tunda Yakura ta rasu rashin maganarsa ta sake girmama fiye da bayan rasa mahaifinsu. Ya sake zama mara fara'a da yawan walwala.........??? _Rayuwa kenan, akowane motsi bawa baya rabo da jarabawa da sabbin ?addariri, ALLAH ya baki wuyan ?auka A'isha??._ _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 23_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .......Ta shin farko ku?a?en da A'isha tazo da su na abubuwan data sayar a Bauchi ta ?auka ta saya musu abinci. Dan ta fahimci abincin dake a gidan ko cikakken kwana uku bazai musu ba a wannan yawan nasu. ?an sauran abinda ya rage kuma ta shiga lissafi da tunane-tunane, babbar damuwarta karatun Haysam, sam bata so karatun yaron ya tsaya koya koma baya. Duk da suma su Ja'afar sun fara a Bauchi, amma a ganinta nasu mai sau?i ne tunda primary ne. Inna da taga shirun nata yayi yawa ta ta?ata tana tambayarta ÒMike faruwa kuma? Ni bana son ganinki a wannan yanayin tayar min da hankali yake yi matu?aÓ. Ê Ê Ê Ajiyar zuciya A'isha ta saki, tare da ?an murmushin ?arfin hali. ÒInna ba komai ALLAH kamar yanda na fa?a miki tun jiya. Shin Inna idan na saka kaina a damuwa maganin mi hakan zai min, ita dai damuwar bazata canja komai ba, ba kuma zata dawo min da Yakura da Babansu ba wannan duniyar ba, kafin su na rasa mahaifi faÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒHaka ne A'isha ki cigaba da addu'a kinji, komai na rayuwa ?addara ce daga UBANGIJI, bawa bai isa gujema ?addararsa ba, na ?an ?ana rayuwar rashin miji data ri?on marayu nasan ?alubalensa duk da basu kai naki yawa ba, sai dai tabbas nawa mai sau?i ne dan ban rasa tallafi daga dangin mahaifinku ba, Bilyamin yayi ?o?ari na ganin kun samu duk abinda ?a mai rayyayen mahaifi ke samu. Shiyyasa al'amarin dangin uban ?a?anki yay matu?ar ban mamaki da tsoro, ya kuma tabbatar min da zamani ya fara canja salon da muka sanshi, ace bawan ALLAHn nan ya ?are rayuwar samunsa akan hidimarsu amma yanzu ?asa ta rufe idonsa a ga?ar da sukafi kowa morarsa su juyama zuri'arsa baya, wannan wane irin rashin tausayi ne, wane irin zumunci ne? Musamman yayan nan nashi yafi bani mamaki fiye da kowa. Ko kunya baya ji yazo kuma yace zai aureki kamar dama yana jiran ya mutu ?in neÓ. Ê Ê Ê Ê ÊÊ Hannu A'isha ta kai ta share hawayen da suke ziraro mata, fuskata da murmurshi mai ciwo tace, ÒBabu komai Inna, kansu sukamawa ba shi ba, shi dai dan ALLAH yay musu da zuminci, amma tunda sun nuna su bazasu ri?i bayansa ba ai babu komai. Suma kuma ai sun haifa, kuma mutuwar tasan gidan kowa. Shiyyasa al'amarin mutumin nan ya bani mamaki, kana yaya dan ?aninka ya rasu kazo kace wai matarsa ta aureka, har sai na auresa ne zai taimaki abinda Abdul-rasheed ya bari a duniya. Inna a zatona ai ana barin halak dan kunya, ai bashi yayansa ba ko Sufyan dake ?aninsa wlhy bazan iya aure balle shiÓ. Ê Ê Ê Ê Ê ÊÊ ÒKibar she?ani, tunda yanzu kin bar musu garin sai yaci kansa shi da matan nashi masu zaginki su mahaukata masu kishin banza. ?a?a kuma mu ALLAH ya bamu yanda zamuyi mu ri?esu mu basu tarbiyya, ALLAH ya raya miki su ya baki tsahon rayuwar da zaku mori juna ke da su gaba ?ayaÓ. Ê Ê ÊÊ ÒAmin Inna na gode. Sai dai Inna makarantar yaron Muhammad nan ita ke damuna yanzu, nasu Ma'aruff mai sau?i ne. Shi ko kinga Secondary yake aji biyu, nan da wasu watanni zai wuce aji uku, bana son ko baya ace ya komai balle karatun ya tsaya. Ga ku?in da suka rage min bazasu isa ai batun canja masa uniform ?in sabuwar makarantar da litattafai ba. Shiyyasa nake tunanin ko zan fara wankau ne Inna? Ko kuma naje gidan Iya Tabawa ta sama min gidan aiki?Ó. Ê Ê Ê Ê Ê ÒWannan tunani ne mai ?yau A'isha, duk da harga ALLAH bana son irin wannan sana'o'in tunda duk na jigata jiki ne, wasu ma na kallonsu kamar ?as?anci ne, amma idan na hanaki banda hanyar wani abun bayan su, in ma ance sana'a sai da ku?i, mu kuma bamu da suÓ. Ê Ê ÊÊ ÒInna nima baso nake yi ba, amma babu yanda zanyi. Dama dabarata anan idan na ?an yi kona watanni ne zuwa shekara in sha ALLAHU abinda aka ?an samu sai a fara sana'ar zai fi zaman shirun da jira a wajen mutane. Ni dai fatana duk su koma makarantar, na kuma share hawayensu kada suyi kukan rasa mahaifi kwata-kwataÓ. Ê Ê Ê ÒTo ALLAH yasa mu dace, yasa haka shine mafi alkairi, yay ri?o da hannayenki, ya zama garkuwarki. Amma kafin a samu mafitar ita bokon zan kaisu wajen Malam su cigaba da makarantar allo tunda kinga acan Bauchin ma suna zuwaÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒEh Inna suna zuwa, hakan kuma yayi, dan nima bana son zamansu a gidan. ALLAH ya ?ara lafiya da tsohon rai mai albarka da amfani. Tabbas yau da bani dake Inna dana shiga ukuÓ. Ê ÊÊ ÒBazaki shiga uku ba ?ar nan, domin kuwa UBANGIJIN daya hallicemu bai manta da kowa ba, fatanmu dai ya bamu dama da ikon sauke ha??in marayun nan da mahaifinsu ya hidimta mana da dukiyarsa da lafiyarsa sanda yana raye, muma ALLAH ka bamu ikon kwatantawaÓ. Ê ÊÊ ÒAmin Inna.Ó Ê A hankali Haysam dake tsaye ta jikin window yana saurarensu ya zame jikinsa yabar wajen. Cikin soro ya koma ya zauna, tattaunawar mahaifiyar tasa da kakarsa na dawo masa dalla-dalla. Yasan abubuwa ka?an da suka faru a Bauchi, amma ba duka gaba ?aya ba, domin Mammah bata bari su fahimci komai dake faruwa, dama shine mai shekarun fahimtar, koya ga wani abu idan ya tambaya sai ta nuna masa ba haka yake ba, idan ya matsa ma saita fara masa fa?a, dole yake yin shiru ya bata ha?uri. Daga nan kuma ya saki zancen kawai saboda gudun ?acin ranta. Ê Ê Ê Ê Ê Hawaye masu zafi suka sakko masa a karo na farko, batare daya gogesu ba ya du?ar da kansa ?asa kawai suka cigaba da ?iga cikin ?asa. Ya jima a wajen yana tunani da iya abinda ?wa?walwarsa zata iya cu?awa da kwancewa, sai kuma ya mi?e ya fita a gidan. Ba yau ya fara zuwa Kano ba, sai dai idan sun zo ba yawo Mammah ke barinsu sunayi ba, idan ma zasu fita sai da ita, idan ko da Baba sukazo kwana ?aya ne kuma duk inda zaije tare suke tafiya shima ko Uncle Nasiru, Mammah kuma ta sanar masa yanzu Uncle Nasiru baya Nigeria ya tafi ?aro karatu ?asar waje. Ya ?an san wasu wajaje a anguwar, dan haka ya shiga zagayawa musamman inda kasuwa take ana ?an harkokin saidawa da sayarwa. Haysam akwai hankali da wayo da nutsuwa, shiyyasa Babansa ke kiransa yaro da hankalin manya. Sai da ya gama zagaye-zagayensa ya dawo gida, ya samu Mammah da Inna a tsakar gida suna hira, su Momy nacin abinci. Ê Ê Ê A'isha dake kallonsa kallo irin na tuhuma ta ce, ÒDaga ina kake Muhammad?Ó. Ê Ê Ê Bai iya ?arya ba, amma baya son sanar mata abinda ke a cikin zuciyarsa, dan haka ya bata amsa kansa a ?asa. ÒMammah nan baya naje cikin kasuwaÓ. Ê Ê Ê ÒCikin kasuwa kuma? Yin me to? Tun la'asar nake nemanka a gidan nan jiba har magrib ta kusa.Ó Ê Ê Ê Ê Ê ÒKiyi ha?uri, nazo na fa?a miki na samu kuna magana da Inna shiyasa na fita kawaiÓ. Ê Ê Shiru tai bata sake cewa komai ba, dan bata masa fa?a a gaban ?annensa koda ace ya mata kuskure, balle ma akan da?e kafin Haysam yay mata wani laifi da zata tuhumesa, yaro ne mai tsantsani da kiyaye ?acin ran iyaye. Kiran sallar da akai ce ta sashi tattara su Ja'afar suka wuce massalaci bayan sunyi alwala.... ><><><><><>< Ê Ê Ê Tun daga wannan rana, rayuwarta ta canza gaba ?aya, A'isha ba uwa bace kawai, ta zama har uba, mai ciyarwa, mai kariya, mai ?ora ?a?a akan tafarkin gaskiya. Domin kuwa a ?oye ta samu aikin aikatau a wani gidan masu ku?i ta hanyar wata mata Iya Tabawa. Zata dinga zuwa da safe tayi ta dawo gida, da yamma ta koma ta ?ara yi ta dawo gida, ta za?i wannan yawon ne saboda tarbiyyar ?a?anta, ta fison koyaushe su dinga ganinta tare da su. Inna kawai ta san inda take zuwa, su Haysam kuwa sai tace musu makaranta ta samu ta manya a inda take zuwa ?in, Haysam yasan ba hakan bane ba, dan tun randa yaji hirarta da Inna yake biye da duk motsinta, hatta gidan Iya Tabawa da taje domin ta nemar mata wajen aikatau ?in ya sani, ranar yasha kuka da daddare sosai, tausayin mahaifiyarsu da ?aunarta suka sake cika masa zuciya, dan haka ya ?ara ?arfafa kansa akan nasa ?udirin shima dake ?oye a zuciyarsa game da taimakonta. A'isha bata tsaya a wannan aikatau kawai ba, a ?an lokacin da take dawowa gida bayan kammala aikin safe a gidan aikinta sai ta fara amsar wankau ?in mutane tanayi, bata damu da ?ananun maganar da mutane suka fara a anguwar ba, ta toshe kunnenta ta fuskanci rayuwarta. To babu mai taimakonsu sai gidan su Nasiru, da yayansa Zubairu daya koyama Abdul-rasheed ?inki, shima kuma zuwa yanzu iyalai sun fara masa nauyi dan matansa har uku, sai kawunta da tsufa ya fara kamawa, dan mi zata damu kanta da maganar fatar baki daga wanda basa taimakonta da komai. Da ku?in wankau ?in nan take saya musu abinci da ?an cefanen yau da kullum, dan duk wuya bata barin gida babu abincin da zai kai kwana biyu, ga yara har biyu tana shayarwa, dan ma Ammar ya isa yaye dan suna zuwa Kano babu jimawa ma ta yayeshi sai Mimi data rage. Albashinta na farko da aka biyata a gidan aikinta ta maida Haysam makaranta da shi, da ro?o da neman alfarma harda kukanta ta samu aka sakashi js2 ?insa kamar yanda yake a Bauchi basu maida shi baya ba, suma su Ma'aruff da Ja'afar ta ?inka musu Uniform suka koma, sai dai su an sake maidasu primary 2 maimakon 3 da suke, bata damu ba. Ga makarantar allo da tayi dama suna zuwa suma. A tsakanin Tasi'u yazo daga makaranta neman ku?i shima dan ABU Zaria suke shi da Bashir ?in duka, suna gama Secondary Abdul-rasheed ya kaisu can, shine komai nasu gashi kuma yanzu baya raye, sai komai ya koma kan Inna, dan ma sunma kansu fa?a sun nema ?an abubuwanyi acan suna taimakon kansu ganin Inna bashi ne da ita ba, ?ar uwarsu A'isha ?aya tilo nauyin iyalanta ma ya ishe ta. ALLAH sarki, a hakan bata da shi ?an sauran abinda ya rage mata ta bama Tasi'u ya juya ya koma shima, ita kuma ta cigaba da gwagwarmayarta ta wankau da zuwa gidan aiki, Inna na sana'ar kokon safe, badan ana cin wata riba ba sai dan marayun nan su samu abin kari da safe..........??? ????Wanda suka karanta wancan sai kusha ruwa kawai kukam kun koshi ???? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 23_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .......Zak-Shadow da su Mammah sun wuce Kano, zasuyi hutu na makwanni har shida. Ashe walima Mammah ta shirya masa. Dan haka suka iske gida cike da danginta anata girki. ?an Bauchi dai iya kawunsa ne kawai sai Khadijah da Alawiyya suka zo. Bai damu ba, wanda ya gani ?in ma sun wadatar. Anci ansha an masa addu'oi kala-kala harda mutanen anguwa. Ê ÊÊ Bayan kwanaki biyu gida ya koma sai su ka?ai, Zak-Shadow ya sake fahimtar rayuwa ta canja ga mahaifiyarsa, ta tabbata dai bata tare da sabon mijinta. Sai dai yanzun ma bai tambaya ba saboda girmamawa har sai da Mammah ta sanar masa komai a wannan karon da bakinta. Tabbas zuciyarsa ta hasala matu?a, amma bai ce komai ba dai a zahiri. Itama Mammah data fahimci yanayin nasa sai tai masa nasiha da garga?insa akan kar taji wani abu daga garesa. An riga anyi ya wuce sai a tari gaba. Badan yaso ba yay shiru kamar yanda ta garga?e san. Ê Ê Ê A cikin wannan hutu ya samu damar bibiyar karatun ?anensa, har zuciyarsa kuwa ya gamsu da yanda komai ke tafiya Alhamdullah. Musamman ma su Ja'afar ?an Secondary. Ya ji da?in kuma ganin yanda kasuwar Mammah tai tasiri a gida. Ya ziyarci Malam Zayyanu da abokinsa Malam Datti. Sun masa addu'a sosai da nuna jin da?in nasarar da ya samu a NDA. Ê ÊÊ Duk da yana cikin hutu bai daina yin motsa jiki da safe da yamma ba, kamar yadda suke yi a NDA. Wani lokacin idan yana fama Mammah har fa?a take masa ya huta. Yakan yi murmurshi ne kawai ya ce, ÒMammah idan banyi ba jikina zai yi ciwo neÓ. Ê Ê Haka dole ta ?yaleshi har hutunsu ya ?are, kamar kuma yanda yay al?awari yaje Bauchi tare da su Ma'aruff cikin weekend. Sun ziyarci kabarin mahaifinsu da Umma har ma da kakaninsu su Malam. Babu wanda yasan yaje a ?an uwan mahaifinsu sai kawunsu Jamilu kawai, dan basu kwana ba a ranar suka juyo Kano. Ê Ê ÊÊ A watan Agusta ya koma Jaji, domin yin Young Officers Course, inda ya sake ha?ewa da Imran, a wannan karon ma a ?aki ?aya suka zauna, dan sai da sukai duk yanda zasuyi aka ha?asu cikin amincewar UBANGIJI. Alhamdullahi sun kamalla course ?in su a farkon shekarar 1999, daga nan kowa aka turashi inda zai fara aiki.Êsai dai an samu matsala dan anyi posting ?insu waje daban-daban shi da Imran, amma da yake suna da oganni tuni suka nema oga Adetunji suka sanar masa damuwarsu. Shine yay ta kai kawo har aka ha?asu waje ?aya yanda suke fata, antura su aiki zuwa 82 Division Enugu, inda suka fara rayuwar soja ta zahiri. A can suka gane cewa aikin soja ba na jarumtaka ka?ai ba ne, aikin zuciya da sadaukarwa ne. ?Su Zak-Shadow na Enugu cikin sabuwar rayuwar aikin soja, anan rayuwar Mammah da marayun ?a?anta na neman canja salo da fuskantar sabuwar jarabawar rayuwa. Domin kuwa Zak-Shadow bai wuce watanni uku a Enugu ba Tasi'u ?anin Mammah ya zo kwatsam. Zuwan daya saka Mammah a farin ciki dan tayi tsammanin har abada ta rasa dukkan ?an uwa a duniya. Ê Ê ÊÊ Da farko dai kamar abin arzi?i tsakaninta da Tasi'u, dan harda zama ya bata labarin rayuwar da yake ciki ta tashin hankali. Yarinyar daya aura basu ko ?ulla shekara ?aya ba a rayuwar aure suka rabu, ya shiga halin rayuwa mai tsanani a sabuwar ?asar da bai san kowa ba, haka ya jure saboda karatun da yake yi. To zuwa yanzu ya kammala, acewarsa har ya samu aiki, yanzu ma yazo gida ne domin wani aiki da zai yi na wata uku ya koma. Mammah ta jajanta masa ta kuma tayashi farin ciki. Ê Ê Ê Sunyi sati kamar uku a wannan farin cikin kwatsam rana tsaka sai ga Tasi'u da lauyoyi har biyu da wasu mutane, wai yana son a raba gida a bashi nashi kaso. Mamaki ya kama Mammah, ta kalla gida ta sake kallo, tabbas gidansu babba ne, gashi a bakin titi, kusan a yanzu ma gidan yafi duk wani gida na layin ?yau saboda gyaran da Alhaji Nura yay masa lokacin daya aureta. Da farko ta ?an so tirzawa tai masa fa?a, ya nuna mata shifa ba yaro bane, sannan gidan nan dai yana da hakki ai kuma dolene a bashi nashi hakki. Ganin yana son su zubar da mutunci a anguwa tace ba damuwa yayi duk yanda yaso, ko ?aki ?aya ta samu ALLAH ya amfana zata zauna da yaranta. Haka kuwa akai yayta shiga da fita batare daya bari tasan yaya komai yake tafiya ba. Kwatsam a cikin wata na biyu da zuwansa ta nemeshi ta rasa. Duk inda ya kamata ta bincika kuma tayi amma babu shi. Hankalinta yaso tashi kawunsu yace karta damu kanta, ta barshi duk ma inda yaje zai dawo tunda ba yaro bane. Haka dole ta ha?ura ta share. Abin mamaki cikar wata ?aya saiga wasu mutane wai sunzo gidan nan da take ciki nasu ne an sayar musu, suka nuna mata takardu harma da shaidun gani da ido da akai ciniki da su. Hankalin Mammah ya tashi kwarai da gaske, sai ta rasa inama zata saka kanta dan tashin hankali, kawai ta yanke jiki ta fa?i sai da aka kaita asibiti. Kwananta biyu aka sallamota, abu dai kamar wasa ?aramar magana ta zama babba Tasi'u ya saida gida ya gudu. Masu gida kuwa sun bata wata ?aya kacal suna bu?atar gidan akwai abinda zasuyi da shi. Ê ÊÊ Wannan tashin hankali ya saka Ma'aruff da Ja'afar sulalewa suka tafi Enugu suka sanar ma Zak-Shadow. Kwatsam babu zato ya gansu, mamaki ya kama shi ya balbalesu da fa?a domin a ganinsa ai kasada ce zasu kamo hanya batare da sanin gari ba su taho. Su dai ha?uri suke ta bashi, Imran dai ya kwacesu da ?ar, shine ya basu abinci sukaci ya basu wajen kwanciya. Zak-Shadow bai saurarensu ba sai dare, anan ne suka sanar masa abinda ke faruwa da halin da Mammah ke ciki, suka tabbatar masa a yanzu ma sunzo ne bada saninta ba, dan sun tabbatar tana can tana nemansu ?ilama hankali a tashe..Ê Ê Ê Ê Ê Jin wannan zance ya sake ?aga hankalin Zak-Shadow, haka ya samu da ?yar da kamun ?afa aka bashi damar zuwa gida kwana uku kawai. Ya taso ?anensa gaba suka nufi Kano. Aiko hasashen su ya tabbata, dan sun sami Mammah cikin tashin hankalin rashin sanin ina su Ja'afar ?in suke, sai kuma gashi ta gansu harda uban gayya Haysam. Kukan dake dan?are da ?irjinta sai a lokacin ne ta samu ta yi shi. Wannan al'amari ya sosa zuciyar Zak-Shadow matu?a. Wanda ma bai san fushinsa ba a wannan karon ya gani kwarai da gaske. Ê ÊÊ ?an ku?in albashinsa da yake faman ajiyar taro da kwabo a account ya kwashe domin sayen fili, sai dai a karo na farko Kano ta fita masa a rai gaba ?aya, yana son yin nesa da ita nisa mai yawa ko mahaifiyarsa zata samu salama tamkar yanda ta baro Bauchi, amma kuma bai san ina zai maidasu ba, dan haka ya nema shawarar Imran ta hanyar kiranshi a wayar landline. Babu wani ja'in-ja Imran ya bashi shawarar zuwa Abuja kawai, ya kuma ha?ashi da yayansa. Ê Ê A ranar Haysam ya bar Kano zuwa Abuja. Inda da taimakon yayan Imran suka samu fili suka saya. Sauran ku?in daya rage ya sayi siminti da bulo aka fara ginin ?akuna ?wara biyu kacal. Kwana uku aka bashi kawai a wajen aiki, dan haka dole ya koma Kano yabar sauran aikin wajen yayan Imran. Yana zuwa Kano ya sanar ma Mammah komai, mamaki ya kamata sai kuma ta shiga yi masa fa?a akan dammi zai yi hakan. Shi dai kansa a ?asa kawai yana bata ha?uri ne. Sai da ta kammala yace su fara shiri kawai, nan da kwanaki kamar goma zasu koma can shi kuma ya shirya ya koma Enugu. Ê Ê Ê Haka kuwa akayi, kwanaki goma bayan komawar Zak-Shadow yayan Imran yazo har Kano da mota ya kwashi su Mammah da yaranta. Tafiyar data sakata kuka sosai, jikin ?an uwanta yay sanyi da rashin taimakonta da basuyi yun?urin yi ba har Haysam ?in ya yanke hukunci. Dan sun so hanata da nuna mata zasu ?auki mataki tace ba komai zata koma Abujan kawai dan itama bata son zaman Kanon a yanzu. Ê Ê Wannan shine sanadi kuma mafarin barin Kano dasu Mammah sukai suka dawo Abuja. ?aki ne guda biyu kawai, sai aka zagaye gidan da kwanon langa-langa. Dan Zak-Shadow ya nuna baya son taimakon komai daga wani saboda Yayan Imran yaso yin hakan. Shima kuma Imran ?in yaso yin hakan amma ya ha?ura dan yasan wanene Zak-Shadow, idan yace baya son abu to kawai baya so ?in da gaske. Ê ÊÊ Yana sake ?aukar albashin watan ya nufo Abuja, ku?in yay amfani da su wajen maida ?annensa duk makaranta, su Ammar ma da ba'a saka ba ya sanya su. Dama Mammah tunda suka dawo bata zauna ba, haka ta dinga shiga tana fita wajen nunama mutane kayan sana'arta ta koli. Sannu a hankali aka fara ganewa, kasancewar sabuwar anguwa ce kafin mutum yaje kasuwa sai yafi ganewa zuwa wajenta sayen abu a sau?a?e. Ganin haka ta fara ha?awa da kayan miya, da wannan sana'ar da albashin Zak-Shadow suka cigaba da rike rayuwarsu, idan an samu ?an rarar ku?i a sai siminti a ?an ?ora gini. Kwatsam sai kuma ga wata ?addarar ta sake afkawa Zak-Shadow lokacin da yake shekara biyu da fara aikinsu, wai ya bu?e wata gaskiya wani ogansu yayi kutun-kutun an saka shi a prison. ALLAH sarki rayuwa, a wannan ga?ar ALLAH dai ya ?addara Mammah kam bazata rasa ranta ba. Dan bama ita kawai ba hatta su Ma'aruff sun shiga wata irin gigitar rayuwa. Ê Ê Haka Mammah ta dinga bin duk wanda ta sani cikin ro?o da magiya don ganin Haysam ya ku?uta. Amma ina, Imran ma iya bakin ?o?arinsa yake amma al'amarin kamar da wani babban shiri a cikinsa. Hatta su Adetunji sunyi iya yinsu Zak-Shadow bai fito ba. Ga ba?ar wahala suna bashi ta tashin hankali kamar sun sami criminal, duk mai hankali yaga wannan al'amari yasan akwai lauje cikin na?i a ciki, sai dai kai tsaye basu san wa zasu fuskanta suce yayi ?in ba..........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 24_ __________________ LADY'S BEAUTY PALACE SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE? KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU? KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI? KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA? Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa, Shin kinason ko koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?ko kina neman inda za,a gyara maki Kai ne wato saloon To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane, MAZA KI ZIYARCI LADYS BEAUTY PALACE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah, LADY'S BEAUTY PALACE ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA ???? Zumar kiba Zumar breast Zumar hips Zumar infection Zumar sliming Zumar sabon budurci Back to virgin Abayas Atamfa Lace Hijabs Supplements Kayan yara Saloon Kunshi na salatap Dana zane Kitchen items and more Muna maraba da masu siyan Daya ko Sari Zamuyi promo din kayan mu na hijabs da Kuma zuma Address bayan gidan drugs katsina State Kayan mu masu inganci ne sosae Muna aika kayanmu a ko Ina ba tare da wata matsala ba???????? SIYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA?? Whatsapp or call 08169307477 Tiktok Hajara Rabiu (lady's beauty palace) Instagram Hajara Rabiu __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Haysam na samun damar cigaba da zuwa makaranta a rana ta farko bayan an tashesu maimakon gida bakin kasuwa ya nufa, inda ya jima yana zuwa zagaye batare da sanin kowa ba, kai tsaye rumfar wani dattijo da ake kira Malam Zakiyyu ya nufa, malam Zakiyyu kuwa ya kwana biyu yana ganin Haysam, dan in zai wuce yakan gaisheshi, wani lokacin kuma yakan gansa tsaye can nesa yana kallonsa, a farko ma ya dinga tsarguwa ko aiko yaron ake ya cutar da shi, sai daga baya ya fahimci sam ba haka bane, hasalima ba rumfarsa Haysam ka?ai ke la?ewa yana kallon abubuwa ba harda wasu rumfunan na abokan kasuwanci. Yau koda Haysam yazo ya gaida shi sai ya dubesa da murmushi. ÒA'a ?an baba dama kai ?an makaranta ne amma kullum kake zuwa kaita yawo a kasuwa?Ó. Ê ÊÊ Haysam baida yawan magana, amma akwai ladabi da girmama manya, gashi yaro akwai na tsuwa. Cike da ladabi ya ce, ÒBaba yau ne na cigaba da zuwa makarantar dai, da ba'a nan nakeyi baÓ. Ê Ê Ê Ê Malam Zakiyyu ya ce, ÒOho to ALLAH ya bada sa'a, sai a dage da karatu kaji, ALLAH yayi maka albarka. Kaga ga wannan maza kaje gida kar Innarka ta nemeka koÓ. Ê Ê Ê Ê Kallon ku?in Haysam yayi, maimakon ya amsa duk da yasan suna da bu?atarsu, amma sai ya girgiza kansa da fa?in, ÒA'a baba na gode ba ku?i nake so ba, da dai zaka min wani taimakoÓ. Ê Ê Ê Cikin mamaki Malam Zakiyyu ke kallonsa, amma sai ya danne ya ce, ÒWane irin taimako ?an Baba?Ó. Ê Ê Ê Ê Kai tsaye Haysam ya ce, ÒIdan na dawo makaranta ka dinga kasa min kayan nan ina talla cikin kasuwa, idan na sayar na kawo maka ku?in sai ka bani hakkinaÓ. Ê Ê Ê Ba Malam Zakiyyu ba hatta ma?wafcinsa Malam Datti sai da ya tsaya yana kallon Haysam, gashi yaro ?arami da bai wuce shekara sha hu?u ba amma a nutse yake, ga magana kuma irin ta masu dattako a tare da shi. Malam Zakiyyu yayi murmushi, tare da shafa kan Haysam ya ce, ÒALLAH yay maka albarka, amma yaro ina iyayen ka? Sannan miya baka sha'awa da yin hakan? Bayan kai ?an boko ne?Ó. Ê Ê ÊÊ Shiru kamar Haysam bazai ce komai ba, da alama baya son fa?ar abinda ke zuciyarsa, amma kuma baya son yima Malam Zakiyyu ?arya, bayan ya jinjina abinda zai fa?ar a zuciyarsa ya ?ago ya kalla Malam Zakiyyu. ÒBaba ni mai neman ilimi ne,Ê iyayena kuma Mammah ta ce kawai, Babanmu ya rasu. Ina son nayi wannan sana'ar dan na taimaki Mammah ne da ?annena suma su dinga zuwa makaranta kamar yanda nake zuwaÓ. Ê ÊÊ Sosai Malam Zakiyyu ke kallonsa, idanunsa kuwa na cika da ?wallar tausayi, sai kuma ?aunar yaron ta kamashi. ÒALLAH yay maka albarka yaro ya sunanka?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒHaysam! Mammah na kirana Muhammad, Babana yace dani ZakinsaÓ. Ê Ê ÒTabbas gaskiya mahaifinka ya fa?a kai zaki ne Muhammad Haysam. A ina gidan naku yake?Ó. ÒAnan bakin kasuwa ne baya ka?an, gidan kakarmu ne Inna mai KokoÓ. Ê Ê Ê Malam Zayyanu daya ?an shiga nazari ya ce, ÒKo gidan su Bashir? Dan ana kiran mahaifiyarsu da Inna mai-kokoÓ. Ê Ê ÊÊ ÒEh nan, kawuna neÓ. Ê Ê ÒALLAH yay maka albarka Haysam, kaje gida yanzu, gobe idan ALLAH ya kaimu kazo zan fara kasa maka kayaÓ. Ê Ê Ê Wannan kalma taima Haysam da?i, dan kuwa a karo na farko su Malam Zayyanu suka ga murmushin sa, cike da farin ciki ya nufi gida, ya iske Mammah ta kammala wanki tana saurin shirin tafiya gidan aiki dan ta isa da wuri saboda a ?afa take zuwa sai ta dawo a abin hawa, wata rana ma idan babu ku?in a ?asan take zuwa ta dawo a ?asa, ?afafunta duk sunyi fashewar faso, haka hannunta duk yaja ruwa saboda azabar wanki, amma bata damuba, yaranta dai suyi farin ciki shine matsalarta.. Kayan makaranta kawai Haysam ya cire yayi wanka ya zauna cin abinci batare daya gayama kowa ba, Inna na masa hira shi dai nashi saurare, idan kuma yaso ya bata amsa, amma amsar tafi yawa a uhhmm ko eh ko a'a. Ê Ê Ê Ê ÊÊ Kwatsam bayan sallar magriba saiga mahaifin su Nasiru ya shigo gidan yake sanar da Inna cewar wani ba?one keson yin magana da su iya da A'isha. Abin bai ba Inna mamaki ba, dan kwana biyun nan mutane keta aikowa akan suna son A'isha da aure amma tace ita ba aure ne a gabanta ba yanzu yaranta ne. Itama Inna kuma batace mata komai ba dan tasan gaskiya ta fa?a, ina zata tabar wa?an nan ?a?a har takwas duk ?ananu?, waye kuma zai yarda taje masa da su gidansa?. Har A'isha taso ?in zuwa dan tasan irin masu zuwa neman auren nata ne Inna dai ta matsa mata suka fito soron. Sai dai kuma bayan sun gaisa da ba?o daya kira kansa Malam Zayyanu ya bu?aci a kira Haysam. A'isha da kanta ta le?a ta kirashi yana tsakar gida yana sakama su Ummi da yayma wanka da kansa kaya. Koda ya fito yaga malam Zayyanu sai tsoro ya bayyana a fuskarsa, ya saci kallon A'isha ya saci kallon malam Zayyanu. Malam Zayyanu na lure da shi, sai yaron ya bashi tausayi ya kuma sake birgesa dan ya fahimci yana tsoron ?acin ran mahaifiyarsa. Cikin hikima ta manya sai bai fito fili ya sanar dasu yanda sukai da Haysam ba, ya nuna musu hankalinsa da nutsuwarsa ne yasa shi da kansa yake son Haysam ya dinga zuwa yana koya masa sana'ar da yake ta kayan koli da gyaran agogo. Ê Ê ÊÊ Haysam ya sauke ?oyayyar ajiyar zuciya, yana tsammanin Mammah zatai farin ciki sai yaji tace a'a sun gode sosai, amma Haysam karatu yake yi kuma tana son ya nutsu a karatun kawai. A firgice Haysam ya kalleta, sai kawai suka ga yazo gabanta ya dur?usa yana ro?on ta barshi shi dai yana so. Koda ta masa tsawa bai fasa ro?on nata ba, amma A'isha ta?i. Daga ?arshe zata tashi tabar soron ma Baban su Nasiru ya dakatar da ita. Shine yay mata nasiha da nuna mata illar abinda take son yi, ya kuma tabbatar mata yasan Malam Zayyanu shekaru da yawa, sai a lokacin Inna itama tasa baki, da ?yar sukaci kan A'isha ta amince. Sai dai Haysam yasha harara dan ta fahimci koma minene da saninsa. Aiko bayan wucewar Malam Zayyanu ta tirke Haysam a ?aki, bai iya ?arya ba, dan haka ya sanar da ita komai. Sai kawai ta kamashi ta rungume tana hawaye. Ê Ê Ê Ê Ê Wannan shine mafarin fara gwagwarmayar rayuwa ga Haysam Abdul-rasheed Shehu, ko da yake ?arami ne, ya ?auki nauyi fiye da shekarunsa. Yakan tashi da asuba ya ?ebo ruwa ya cika ko'ina da ruwan saboda yasan Mammah zata nema na wanki, sannan yay shiri ya tafi makaranta. Dama da kayansa na gida a jaka, da'an taso daga can zai wuce kasuwa wajen Malam Zayyanu, ya canja kayansa ya ?auki tallar ?an kunne na mata da ?an kayan koli irin su jambaki, masilla, allura, ?an kunne, hoda, kwalli, madubi da sauransu. Tausayinsa kesa Malam Zayyanu saya masa fura ko abinci, amma sai ya?i ci sai ya matsa masa zai tsakuri ka?an ya tashi ya wuce tallarsa. Haysam da ?o?ari, cikin ikon ALLAH kafin la'asar sai dai ya dawo da tiren, ko da kaya ka?an, ayi lissafi a bashi ha??insa ya ?auki jakarsa da ku?in sai gida. Idan ya tarar da Mammah ya bata, idan ta tafi wajen aiki ya bama Inna yayi shirin tafiya makarantar allo shida ?annensa. Ba'a nan Haysam ya tsaya ba, wani lokacin sai dare yayi su Inna sun kwanta da wuri musamman A'isha da ba doguwar hira take ba saboda wahalar kai-kawo sai ya kwaso wankin da ake kawo mata wankau ya hau yi, sai dai kawai su tashi da safe suga kaya fululu a shanye a igiya abin mamaki. Ranar farko da A'isha tai masa fa?a sai Inna ta kwa?eta, dole tai shiru, Ganin haka sai ya cigaba, sai dai idan Mammah ta ?oye kayan ne babu yanda zai yi dole ya ha?ura, ita kuma tana masa haka ne saboda tasan aikin yafi ?arfinsa balle ma wanki, dan ma yaro ne mai juriya da ?o?ari. Ganin ga yanda ALLAH ya saka albarka a tallar tasa sai ya fara ?an asusu, a cikin sallamar da Malam Zayyanu ke bashi ya dinga ajiye wani abu, da suka ?an taru ya sai Rula, fensil, biro da ire-iren su kayan karatu ya zuba a jakar makaranta, idan yaje sai ga dinga yima yara talla a ?oye yace musu yana sayarwa, tun ba'a gane shi ba har aka gane yaran suna saye. Wani mugun malamin su yayi ?o?arin hanashi amma headmaster yace a barshi hakan abu ne mai ?yau, balle kowa yasan Haysam da ?wazo baya wasa da karatu. Ga ?o?arin zuwa makaranta akan lokaci, da wahala ka kamashi da latti ko wani laifin fa?a da wani. In dai kaga yana fa?a an ?ureshi ne gaskiya. Ê Ê ÊÊ A duk lokacin da Aisha ta kalle shi, sai ta tuna da mijinta. Tana ganin ?arfinsa, nutsuwarsa, da hakurinsa a cikin ?anta. A lokacin da wasu yara ke wasa da keke ko tsere, shi kuma yana zaune a ?ar?ashin bishiya yana karatu cikin shiru ko kasuwa cikin zafin rana ko ruwan sama ko sanyi yana yawon talla, a makaranta ma bai huta ba, yazo gida kuma ya tadda hidima, dare lokacin barci amma shi ?o?arin rage mata wahalhalu yake dan ita ta huta. Sai dai babu abinda zatace da UBANGIJI sai godiya, domin kuwa da wannan neman na Haysam take hidimar karatunsa data ?an uwansa, na aikinta da wankau kuwa suci abinci. Ana haka su Bashir suka kammala karatunsu suma suka dawo gida, tana murna mataimaka sun ?aru sai labarin ya canja, dan kuwa kai tsaye Bashir yace shi aikin soja yake so, shi ko Tasi'u da batun auren wata yarinya da sukai karatu tare yazo musu. Hankalin Inna ya tashi matu?a da wannan batu nasu, suka dinga lallashin su ita da A'isha amma babu wanda ya saurare su. Burin Bashir bai damesu ba, dan kuwa aikin soja ta da?e tana jin labarinsa a bakin Abdul-rasheed da yanda yake burin shima Haysam ya zama soja, dan yaso ma daga primary military school kawai Haysam zai yi Secondary ?insa, amma burinsa bai cika ba, amma ya barshi gine a zuciyar ?ansa dan har yanzu babu abinda Haysam keso kamar aikin soja, na Tasi'u mai aure yafi ?aga hankalinsu, dan kuwa wadda yake so ?in ?ar masu ku?i ce, suko ina suka ga ku?in auro masa yar talaka ma balle ta masu ku?i. Amma sun ka?a dambu taliya ya?i fahimta.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 25_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .......A haka Bashir ya nema shiga soja, shiko Tasi'u ya fara shirye-shiryen aure dan gidansu yarinyar sunce zasu masa komai. Hakan kuwa akayi, sun masa komai sun aura masa ?arsu sun kuma biya musu ku?in karatu zuwa ?asar waje, sai dai abin takaici da tausayi ko saka su A'isha a hidimar bikin baiyi ba wai suna masa ba?in ciki ita da Inna, haka akai shagali daga shi sai abokansa sai dangin matar ya tare, bayan sati ?aya yazo yay musu sallama shi ya wuce ?asar waje karatu da amaryarsa. A'isha da Inna suka masa addu'a kawai ya buga ?eyarsa yay gaba abinsa. Ê Ê Ê Bayan tafiyar Tasi'u shima Bashir ya samu aikin soja, dan haka ya wuce ya barsu, sai dai shi da sanya albarkar Inna da ?ar uwarsa A'isha.... <<¥>><<¥>><<¥>> Lokaci ya ja, shekaru sun matsa Haysam ya kammala js3 ?insa ya shiga ss1, a ranar su ta farko a aji wani al'amari ya faru tsakanin malaminsu dasu su Haysam ?alibai. Suna zaune cikin natsuwa, kowanne da littafinsa a gaban tebur. Malam Sulaiman, wanda ake kira da Mallam Su a kamarantar ya shigo da murmushi yana ?auke da takarda da kwalkwalinsa kan nan sai ?yalli yake, bayan ya gama ?are musu kallo ya basu izinin zama daga gaisuwar da sukai masa ya ce, ÒKafin na fara darasi ina da tambaya mai sau?i ga ?alibai na sabbi fil a sabon ajin fara girma wato ssÓ, ya ?are maganar yana kallon ?aliban ajin ?aya bayan ?aya. Ê Ê ÊÊ Cike da girmamawa suka amsa da, ÒOkay Sir!!Ó. Ê Ê Ê ÒKu gaya min, idan kun girma me kuke son zama?Ó. Ê ÊÊ Yara suka fara ?aya bayan ?aya. ÒNi likita!Ó ÒNi injiniya!Ó ÒNi matu?in jirgi!Ó Ê Ê ÊÊ Wasu ko sun kasa fa?a dan basu san mi zasuce ba. Sai idon malam ya sauka kan Haysam dake zaune a tsakiyar kujerar farko yay shiru idonsa akan bangon littafin Iliya ?an Mai ?arfi dake gabansa. Ê Ê ÊÊ ÒHaysam ibn Abdul-rasheed Shehu!Ó. Ya kira sunansa cike da tsokana dan shi mutum ne mai barkwanci. ya cigaba da fa?in, Òkai fa? Me kake so ka zama idan ka girma?Ó Ê Ê Ê Haysam ya ?ago kai a hankali. Idonsa ya ?an bushe kamar wanda ke da tunani mai nauyi. Ya ?an ja numfashi kafin ya ce cikin nutsuwa: ÒNiÉ so nake in zama SOJA Mallam.Ó Ê Ê Ê ÊÊ Aji ya ?an yi shiru na ?an da?i?u, sai wasu yara suka yi ?aramar dariya, amma Mallam Su ya ?aga hannu yana nuna musu su yi shiru. Ya ce, ÒSoja fa? Haysam! Mi yasa soja?Ó ya maimaita cikin mamaki matu?a dan a lokacin ba kowa ke son soja ba. Ê Ê Ê Haysam ya maida idonsa ?asa kamar bazai ce komai ba, sai kuma a hankali muryarsa na canjawa da alamar rauni ya ce, ÒAbiy na ne... mahaifina. Yana so in zama soja kafin ya rasu shiyasa ma yake kirana da ZAKINSA, nima kuma tunda ya fara bani labarin su waye soja naji ina so, ina son na zama jarumi, kozan iya kwatantawa daga jarumtar magabatan da suka shu?e a zamanin MANZON ALLAH da wanda suka biyo baya irin su Iliya ?an mai ?arfiÓ. Ya ?an yi shiru ka?an, yana wasa da yatsun sa. ÒBan san ko zan iya ba, amma kullum ina jin kamar idan nayi hakan Abiy zai yi alfahari idan na cika burin nan nasa, dan shi yaso zama soja amma gida baza'a barshi ba, shiyasa yay fatan ni na zama na cika masa burinsa.Ó Ê Ê ÊÊ Malam Su ya ?an ?aga kai yana kallonsa da murmushi mai cike da birgewa, dan harga ALLAH yaron ya ?ara ?ayatar da shi.Ê Cike da son ?arfafawa ya ce, ÒZaka iya Zaki mazan fama, in sha ALLAHU sai ka iya, sai ka zama abin alfahari ga babanka damu al'ummar ?asa. Na maka al?awarin zan taimaka maka in ALLAH Ya yarda.Ó Ê Ê ÊÊ Abinda ya bama kowa mamaki sai akaga Haysam yayi murumushi, abinda kuma bai cika yi ba, cike da farin ciki ya ce, ÒMalam kayi al?awari?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒIn sha ALLAHU Zakin babansa in dai ina rayuwa nayi al?awari. Dan ina da ?an uwa soja daga yau ?in nan ma zan bashi labarinkaÓ. Ê Ê Ê A wannan lokacin babu wanda ya sake dariya. Kowa ya kalli Haysam da wani sabon kallo na girmamawa da tausayi. Shiko ya koma gida da farin ciki ya sanarma Mammah da Inna.ÊA kuma dalilin wannan al?awari sha?uwa ta shiga tsakanin Malam Sulaiman da Haysam, har ofishinsa yake zuwa suyita hira da labarin aikin soja. A haka rayuwa ta shu?a yau da gobe kayan ALLAH. Ranar da Haysam ya kammala Secondary School, Aisha ta kasa boye hawayenta na farin ciki da na tsoron duk a lokaci ?aya. Domin tana ganin ?anta zai tashi neman hanyar rayuwa ta girma da gwagwarmayar da tafi ta shekarun ?uruciyarsa girma da ha?ari. Domin zuwa yanzu Haysam ya gama yanke shawarar shiga aikin soja kamar yanda yasha fa?a mata tun bayan al?awarin da malaminsu yay masa. A duk lokacin da ya fa?a mata haka, sai ta yi shiru na dogon lokaci kafin ta ce: ÒKa tafi idan hakan ne ka ga daidai, amma ka tuna da adduÕa. Rayuwar soja ba wasa bace Muhammad, sai dai bazan hana ka ba, ba kuma zan tun?uke maka burin mahaifinka a zuciyarka ba saboda ina jin tsoro, zan cigaba da maka addu'a da karfafawata ALLAH ya fimu sanin abinda ke ?oye ai, sannan kowane bawa yana rayuwa ne da ?addararsa, kwazonsa a cin jarabawarsa ne ke bashi makoma bisa ga rahamar mahaliccinmu.Ó Ê Ê ÊÊ To a yau ma aka kammala bikin gama Secondary ?insu daya tuna mata cewar lokacin zama soja yayi amsar data bashi kenan. Sai kawai ya dur?usa ya rungumeta tare da fa?in, ÒMammah na gode da ?arfafawarki a gareni a koda yaushe, amma ki sani ni bana zuwa neman suna, amma zanje neman ?arfi da adalci. Na ga yadda rashin adalci ke cinye mutane, zan so in tashi da takobin gaskiya, ko da zai zama ?arshena, daga karshen dai na cika burin Abiy na kuma cika nawa burin, na kuma maida sunanki UWAR GWANI ko UWAR MAYA?I.Ó Ê Ê ÊÊ Murmushi Aisha tayi da share hawaye, ta ?agosa daga jikinta tana mai ?an dungure masa kai. Murmushi yayi yana mai risinar da idanunsa ?asa, dama idan kaga sakewa ta musamman ga Haysam to yana a gaban Mammah ne. A'isha dake hawaye itama ta kamo hannayensa cikin nata ta runtse tana adduÕa kamar haka, ÒALLAH ya taimake ka Muhammad. Ka zama zaki mai adalci kamar yanda mahaifinku ke fata ba wanda ke cin mutane ba. Ka zama ZAKI mai amsa sunan SARKI a rundunar adalci ba Sarkin dabbobi mai mulkinsu ta ?arfi yana halakasu matsayin abincinsa ba. Ka zama ZAKI mai kassara ma?iya da karya mugayen burunsu da manufofin su. ina fatan wannanÊ jarumin na Abiy da Umman-Haysam (Yakura) ya zama Zaki wanda rayuwarsa ta samo asali daga haske da nagarta, daga hawaye da fata, daga ?aunar iyaye da ?an uwa da nauyin alÕumma. Kaje soja da fatana da addu'ata Muhammad, kaje soja da amincewata da farin cikina Muhammad Haysam. Amma ina mai garga?inka da shaye-shaye, bana so! Bana so! Bana so Muhammad. Ka kiyaye Zina, tana ruguza bawa da zuri'arsa, bana so! Bana so! Bana so Haysam. Ka ya?a ilimi ka cigaba da neman ilimi musamman na bautama UBANGIJI, kaga dai zuwa yanzu kayi saukar Alkur'ani, ka samu ilimin hadisi mai yawan gaske, ka haddace litattafai da yawa na addini da koni mahaifiyarku kana koyar dani a yanzu. Ka tuna yan uwanka suna kiranka da suna (DADA) a yanzu saboda kai suke gani madadin mahaifinsu, idan ka ?ata ?an wani kaima za'aci nasarar ?ata maka su Haysam. Yau babu Innata a duniya shekararta ?aya kenan da rasuwa, tunda Tasi'u yabar ?asar nan bamu sake jin labarinsa ba shekara hu?u kenan, an kashe mana Bashir a aikin soja, wanda labarin rasuwarsa yasa Inna yanke jiki ta fa?i bata sake lafiya ba sai da ta koma ga UBANGIJI. Haysam banda kowa sai ALLAH NA, sai ku ?a?ana guda takwas, kune uwata kune ubana, kune dangina. Babu kalar zagin da bana sha saboda na?i yin aure, ni kuma bana son nayi aure ne wani yazo ya ?untata min rayuwarku koda da harara. A kowace rayuwa zaka tsinta kanka ka tuna kai wanene dan ALLAH Haysam ka tunaÓ. Ê Ê Kuka ya sar?eta, shima sai ya kwantar da kansa a cinyarta yana hawaye. Sun jima a haka kafin ta koma lallashinsu, sai kuma ta koma bashi labarai masu da?i na rayuwarta da mahaifinsu Abdul-rasheed. A haka su Ma'aruff da a yanzu suma suke js 1 Secondary suka shigo, ba jimawa Ummi da Bilal da Momy suma suka dawo. Ammar da Mimi kuwa ba'a sakasu a makaranta ba har yanzu dai. Aiko zama sukai suka zagaye Haysam da a yanzu suka maida sunansa Dada suna taya shi murnar gama Secondary. Idan ka gansu dole su burgeka su kuma baka tausayi. Ê ÊÊ Akwai zuminci mai ?arfi a tsakaninsu, akwai ginanniyar soyayyar juna mai tsafta a zukatansu, akwai sha?uwa mai rahama a tsakaninsu, akwai tausayi mai yalwa a tsakaninsu. Su ba masu arzi?i bane, amma ALLAH ya basu arzi?in farin ciki da so da ?aunar junansu, ALLAH ya basu arzi?in JARUMAR UWA mai sadaukar da farin cikinta domin gina nasu. Sun rasa uba amma suna kallon babban yayansu madadin uba a wannan lokacin. Dan kuwa shine ke musu ?awainiya irin ta uba. A dalilin gwagwarmayar talla daya sha ta kayan koli da kayan karatu dama wasu wahalhalu, da aikatau na mahaifiya da wankau, dama wasu abubuwa da tayi bayan nan, dan akwai ga?ar da aka koreta a aikatau ?in ma, wankin ya daina yiwuwa saboda ciwo daya kwantar da ita, ?an abinda suka samu ta koma yin abincin sayarwa safe da rana wani lokacin har tuwo da dare ta fita da shi bakin kasuwa. Kai har dakau A'isha tayi domin iyalanta, haka zatayi surfe ta maida dakan gari hannunta na baroro da fashewa amma bazata kula ba, aikin gona tasha yi ta tasa yaranta gaba suyi a biyasu, sussukar hatsi na gona ta ?ure a buhu a biyata. Ga jiyyar Innarta da ciwo ya kayar, da al'amarin ya ?wa?e har itace A'isha tayo a daji ta sayar dan samun abinci da ku?in maganin Inna dan abinda Haysam ke samowa a kasuwa bawai zai wadacesu bane duka amma yana rage musu sosai dan dashi ake biyan komai na karatunsa dana ?annensa. Da kuma ALLAH ya sakama abin albarka har ya kafa jarin kansa sai yazama har anan gida ana zuwa nema a saya kayan kolin, daga haka ya barma Mammahnsa wannan sanar kolin har ma da kayan karatu na yara ya maida hankali a zana jarabawar ?arshe da sukayi yau suka kammala. Sai kuma Alhmdllh yaga a gida ma kamar ALLAH yafi sanyama sanar kayan kolin ma albarka, wannan ?warin gwiwa ne ya ?arfafashi a yau ya sake tabbatar ma Mammah zai je aikin sojan da yake ji da kamar zai fasa saboda kar ya barta da nauyi, amma yanzu yana fata wannan sanar tasa data dawo gida zata taimaka musu sosai.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 26_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Addu'ar mahaifiya ba wasa ba, dan kuwa dai Haysam ya tsallaka ajin jarabawa ko muce ?addararsa ta uku bayan rayuwar jin da?i da iyaye, data maraici da uwa ?aya tilo, zuwa soja a yanzu, sojan ?asa mai girma irin ?asarsa. Matakin ?addarar soja dake tafiya da fara shekarun hankali da mallakar kai da kai matsayin cikakken mutum, dan kuwa ya ?auki hanyar tsallake shekaru ashirin ?in farko zuwa matakin rayuwa ta biyu a masomin cikar hankali da fara sanin ainahin micece ma duniyar, dan a wancan matakin an san duniyar ne a ga?ar banbance iya abinda ?wa?walwa da zuciya kawai ke iya fuskanta da karamin nisan tunani da hange. Ê ÊÊ Matakin farko na samun gurbi a NDA (Nigerian Defence Academy), Haysam Abdul-rasheed Shehu ya samu wannan gurbin Karatu da taimakon Malamin nan nasu da yay al?awari tun shekaru uku da suka shu?e wato Malam Su. Bayan Haysam ya gama Secondary School da ?wazo da halin kirki ya samu result ?insa na SSCE yayi ?yau sosai. Cike da zumu?i ya nufi ofishin Malam Su ya kai masa, ai ko ya tayashi murna ya kuma ce yaje ya shirya a gobe zasuje Kaduna wajen ?aninsa wanda yake Major a Nigerian Army, wanda kuma yake da ala?a da masu duba takardun shiga NDA (Nigerian Defence Academy). Ê Ê ÊÊ Haka kuwa akayi, Mammah tai ?an cuku-cukunta ta samawa Haysam ku?in mota da ?an na guzirin cin abinci, washe gari suka ?auki hanyar Kaduna. Sun samu tarba ta muntatawa kuwa, bayan sunci sun sha Malam Sulaiman ya gana da ?aninsa. Bayan ya ?ara tisa masa wanene Haysam, da kwazon yaron da halin manya ya ce, Ê Ê ÊÊ ÒWannan yaron bai da uba kamar yanda na gaya maka tun shekarun baya, amma yana da hali irin wanda ya fi zinariya daraja. Ka taimaka a duba takardunsa ba don alfarma ba, sai don cancanta da tabbatarwa irinsu ?asarmu ke bu?ata, dan an gina wannan burin a zuciyarsa tun kwakwalwar sa na jinjira ita da zuciyarsa. Kai da kanka zaka tabbatar da hakan kuma kayi alfahari da gina rayuwar wannan yaron akan wannan aikin watarana in sha ALLAHUÓ. Ê Ê Ê Ê Cikin jinjina kai Major Abdullahi ya ce, ÒIn sha ALLAHU Yaya, nama al?awarin baza'a samu kowace irin matsala ba. Dan a takardun yaron kawai na tabbatar shi ?in mai ?wazo ne. Sannan a wannan zaman awannin da nayi da shi na fahimci abubuwa da yawa atare da shi masu girma da daraja. Kaje in ALLAH ya yarda zakaji labari mai da?iÓ. Ê Ê Ê Ê ÒAlhamdullahi Na gode Abdullahi, idan kaimin hakan bazan gushe ba ina mai maka addu'a, domin kuwa ka taimakeni wajen cika al?awarin dana ?aukama marayan ALLAH.Ó Ê Ê Ê Aranar suka koma kano akan za'a neme su... ><><><><>< Ê Ê Ê Bayan bincike da gwaji, an sake kiran Haysam zuwa interview a Kaduna, inda ya nuna basira, nutsuwa, da ilimi mai zurfi har ma jamiÕan da sukai interviewn ya basu mamaki suka kuma yabama kwazonsa kwarai da gaske. Kamar wasa, sai sakamakon shigar NDA ya fito, sunan Haysam Abdul-rasheed Shehu ya fito cikin jerin wa?anda aka ?auka. Kwatanta muku irin farin cikin da A'isha da Haysam da ?an uwansa harma da Malam Sulaiman sukayi ?ata lokaci ne a wannan ga?ar, amma dan musamu mu wuce kowa ya ?iyarsa a tashi zuciyar kawai.. ^^^^^^^^^^^^^ ÊÊ 3/12/1992 shirin tafiyar Haysam ya kammala zuwa NDA, inda A'isha tai ?o?ari matu?a ta ha?a masa dukkan abinda aka bu?ata daga iyaye. Ta ?ara tisa masa nasihar da a kullum bata gajiya dayi masa shi da ?an uwansa. Ranar farin ciki ga Haysam ga ahalinsa, ranar kuma kuka da alfahari. Ê Ê Ê Haysam ya shirya cikin shigar kamala, ya goya jakarsa a baya. Cikin nutsuwarsa yazo gaban Mammah ya dur?usa, gefe A'isha ta kauda kanta ka?an tana ?o?arin maida ?wallar da suka cika mata idanu, kafin ta dawo da fuskarta garesa tana kallonsa zuciyarta cike da ?auna da fargabar rabuwa da shi, tunda ta haifesa bai ta?a yin nesa da ita na abinda ya wuce sati biyu ba. Dama dai Mama Yakura ce kan ?aukeshi suje Maiduguri suyi kwanaki sannan tana raye. Tunda kuma mutuwa ta ?auke mata ita ta ?auke mata mahaifinsu kuma bata ta?a nesa da su ba, shine abokinta a yanzu, shene babban ?a, shine ?ani, shine yaya, shine uba ga ?annensa, shine ?awa, dole taji ra?a?in nesantarsu da zai yi, sai dai bazata iya da?ile hakan ba dan tana matu?ar son shima ya samu cikar burinsa ya kuma cika burin mahaifinsu. Addu'a ta sake masa mai ratsa zuciya cikin danne kuka. ÒALLAH ya sa wannan tafiya ta zama alheri a garemu baki ?aya. Ka tuna da adduÕa, ka tuna da asalinka. Idan ka zama soja, ka zama soja mai gaskiya.Ó Ê Ê Ê Karo na farko Haysam ya kalleta da idanunsa da sukai jaa, murmushi yay mata irin na kwantar da hankali da ?arfafawa. ÒMammah in sha ALLAHU zan yi kamar yadda kike so koma fiye da hakan. Zan zama soja don na kare ?asata da al'ummar kamar yanda kika zame mana garkuwa bayan rasa iyaye guda biyu, zanyi ha?uri koda banci ba domin wasu suci, zan sadaukar da farin ciki na dan wasu suyi, zanyi komai da ?arfin zuciya da ?arfin addu'arki. Zan kiyaye dokin UBANGIJI da biyayya ga umarnin MANZONSA.Ó Ê Ê ÊÊ ÒALLAH yay maka albarkaÓ. Ta fa?a kuka na ?wace mata. Shima idanunsa sun sake yin jazur sai dai babu hawayen. ?annensa ma duk sun masa addu'a. Cikin share hawaye Bilal ya ce Dada kada ka da?e fa... ka dawo da wuri!Ó Ê Ê Ê ÊÊ ÒIn sha ALLAHU Bilalu na zan dawo da wuri, kai dai kaimin addu'aÓ. Yay maganar cike da kulawa yana rungume yaron. Suma sauran duk sai suka matso suka rungume juna, ÒKu kula da Mammah, kada ku barta tayi tunani ko damuwa. Kada ku sakata yawan magana ko ?acin rai. Duk wanda ya dinga mata laifin da zai ?ata ranta babu ruwana da shi kona dawo, sannan bazan masa tsarabar komai baÓ. Ê Ê Ê Kawuna suka shiga ?aga masa. Ya ?an jajja musu hanci cikin so da jin kewarsu. Sai suka shiga yin dariya ga hawaye. Shima murmushi yay musu mai sanyi, kafin ya mi?e, kallo ?aya yay Mammah yaga yanda ta du?ar da kai yasan kuka take, sai ya fice da sauri shima nashi idon na tara hawaye... >>>>>>¥<<<<<<< Ê Ê Ê *_NIGERIAN DEFENCE ACADEMY, KADUNA_* ÊÊ Haysam ya fito daga motar da jakarsa a kafa?a, jakar da Mammah ta zuba masa kayan da duk ta tanadar masa, bakinsa da addu'a ya shiga bin tarin sabin ?aliban dake cike tam da ?ofar gate ?in tamkar ba safiya ba da kallo. Yaron da aka saba gani cikin damuwar maraici da wahalhalun rayuwa da yawan shiru, yau zuciyarsa cike take da jin da?in samun cikar buri, da alfahari. Jinsa yake a yau tamkar ya fara wata sabuwar rayuwa, inama Abiy na raye ya gansa a wannan mataki, inama idan ya ?aga kai ya fa?a domin shi ace kunnensa zasu iya jinsa... Ê Ê Ê A bakin ?ofar gate ?in akwai jamiÕan soja dake tsaye. Kowanne sabon ?alibi sai an bincika jakarsa, an duba sunansa a cikin jerin wa?anda suka samu shiga. Haysam kuwa na cikin ?an farko-farko da aka fara kira. Dan dai-dai yana tunaninsa akan Abiy aka ambaci cikakken sunan nasa Haysam Abdul-rasheed Shehu. A karo na farko sai zuciyarsa ta buga da ?arfi, goshinsa ya ?an tara zufa, amma cikin dakewarsa ya ?aga kai da girmamawa ya amsa da nufar inda ake bu?atar ganinsa yana ?aukar matakin soja na farko a rayuwarsa, shekarar farkon balaga dan yanzu yana da 17years a duniya da wasu watanni. A dai-dai nan kuma yay sallama da Malam Sulaiman da yay masa rakkiya. Hannunsa Malam Su ya ri?e cike da so da ?auna da jin alfaharin cika masa al?awari, fuskarsa da murmurshi ya furta, ÒALLAH ya tsare ka ?ana, banda wasa, banda biyema abokan banza, ka zama jarumin da ?asa zatai alfahari da kai ba kuka baÓ. Ê Ê ÊÊ Kan Haysam a ?asa cike da girmamawa ya ce, ÒIn sha ALLAHU Malam zakayi alfahari dani kai da su Mammah..Ó Ê Ê ÊÊ ÒALLAH ya tabbatar da hakan HaysamÓ. Malam Sulaiman ya fa?a yana sakar masa hannu da shafa kansa..... Ê Ê Haysam na shiga ciki sai duniya ta canza. Cikin nutsuwarsa ya shiga layin ?an uwansa da wasu sojoji suketa duba su, suna kar?ar takardu, suna aika su wurin medical check-up. Ana duba nauyinsu, tsayinsu, tare da basu lambar cadet. Sannan suka bi jerin sabon layin da ake rabawa sababbin ?alibai uniform da kayan horo. Sai amsar uniform ?in suke kuwa cike da farin ciki da zumu?i, sai manyan takalma da sauran abubuwan bu?ata na kwanakin farko. Ê Ê Ê Sai da aka kammala musu komai daya dace a wannan lokacin Sannan aka tafi mataki na gaba. Bayan kar?ar kaya, an kai su wani babban hall mai ?auke da gadaje da yawa da zasu iya kai 200 ma. Kowane gado akwai katifa sabuwa fil. Nanfa bakunan wasunsu suka shiga washewar farin ciki. Wasu suna dariya, wasu suna kallon juna da murmushi. Sha?iyan ciki masu rawar kai suka fara rawa suna ?aga hannuwa cikin nisha?i, yayinda wasu suka fara ki?a da ?arfen gado wasu cokula da plate da aka raba musu. Ê Ê ÊÊ Dariya suka bama Sojojin da ke kula da su, dan haka suka tsaya suna kallon suna murmushi kawai. Dan basu da za?in daya wuce su bar su suyi farin cikin farko kafin a fara horo na gaskiya, a wannan ga?ar idan ma ance suyi wannan nanayen bazasu yin ba. Duk wannan abin da ake Haysam na zaune ne kawai a gefe bakin wani gado yana kallonsu, bai yi waka ba balle rawa, amma murmushin da ke gefen fuskarsa ya tabbatar da shima yana jin irin farin cikin da suke ji. Kai da ka kalla idanunsa kasan akwai tsananin buri amma a zuciyarsa akwai tambayoyi da yawa. Sai faman ayyanawa yake a zuciyarsa (Zan iya jure wannan sabuwar rayuwar kuwa? Yanzu ko mi Mammah take yi da su Ja'afar. ?ilama Ammar da Mimi sunyi kukan rashin ganin yau bani zan kaisu makarantar allo ba, bani zan musu wankan dare ba, bazamu ci abinci tare ba. ?ilama suna can sunama Mammah rigimar kuka). Haka dai ya zurfafa a tunani sha?iyancin ?an uwansa ?alibai na yin nesa da kunensa.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 27_ __________________ LADY'S BEAUTY PALACE SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE? KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU? KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI? KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA? Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa, Shin kinason ko koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?ko kina neman inda za,a gyara maki Kai ne wato saloon To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane, MAZA KI ZIYARCI LADYS BEAUTY PALACE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah, LADY'S BEAUTY PALACE ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA ???? Zumar kiba Zumar breast Zumar hips Zumar infection Zumar sliming Zumar sabon budurci Back to virgin Abayas Atamfa Lace Hijabs Supplements Kayan yara Saloon Kunshi na salatap Dana zane Kitchen items and more Muna maraba da masu siyan Daya ko Sari Zamuyi promo din kayan mu na hijabs da Kuma zuma Address bayan gidan drugs katsina State Kayan mu masu inganci ne sosae Muna aika kayanmu a ko Ina ba tare da wata matsala ba???????? SIYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA?? Whatsapp or call 08169307477 Tiktok Hajara Rabiu (lady's beauty palace) Instagram Hajara Rabiu __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........A wannan dare na farko Haysam bai iya bacci ba saboda tunanin gida. Ga hayaniyar sabbin abokai, ko gajiya basayi sukam duk sun cika hall ?in da ?umi, kaida ka gansu kasan ?uruciya da farin cikin samun cikar buri ya baibaiye rayuwarsu gaba ?aya. A hankali Haysam dake kallonsu kawai ya lumshe idanunsa, zuciyarsa na ayyana masa, ÒRayuwa ta ta fara daga yau. Farin ciki a Bauchi tare da Abiy, Umma da Mammah, rayuwar ?unci da kukan rasa Abiy da Umma. Fuskantar ainahin rayuwa da fara gwagwarmaya a Kano tare da Mammah da Inna, kukan rasa Inna, samun cikar burin ?akko hanyar zama soja a yau. Ko mi gobe zata zo da shi idan da rayuwa? Wane sakamako zamu kalla a jibinmu ta duniya da lahira. Ya ALLAH kasa inyi nasara, nasara mai albarka ta duniya da lahiraÓ. Ê Ê Ê Ganin dai barci ya?i zuwa masa sai kawai ya tashi ya fita tare da ?aukar sallaya a cikin jakarsa. Alwala yayo ya dawo barandar hall ?in ya shimfi?a abin sallar ya kabbara salla. Wannan horo ne da Abiy yay masa tun bai kai haka ba, bayan rasuwarsa kuma Mammah ta ?ora daga inda ya tsaya, shiyyasa sallar dare ta zamar masa jiki sosai, idan ma baiyi ba har jinsa yake kamar mara lafiya. Sai gab da asuba yaji barci na ?ibarsa, sannan ya tattara ya koma ciki, zuwa yanzu hall ?in ya koma shiru, duk sunyi barci, sai tashin minshari kawai kake ji. A gadon da ya ajiye jakarsa yaje ya kwanta, baima kammala addu'a ba barci yay awon gaba da shi.... _________? Ê Ê ÊÊ Asubar fari wani ?arar whistle mai kaifi ya kara?e kunnuwansu. A firgice suka shiga tashi, kafin su gama nutsuwa aka shiga fa?in, ÒGet up! Move it, move it, move it!Ó Ê ÊÊ A hankali Haysam ya shiga bu?e idanunsa ba kamar yanda sauran ke kwaramniyar tashi ba, a nutsensa ya tashi zaune yana mai karanta addu'ar tashi a barci. Wannan safiya ce ta farko bayan shigar su NDA, daga kuma yanzu sun sake tabbatar da kowane motsin rayuwarsu zai koma ne akan tsari. Ê Ê ÊÊ Sauran ?an uwansa ya fara bi da kallo, yanda wasu ke tashi da sauri, wasu suna neman takalminsu, wasu kuma suna a yanayin na tsoro sai abin ya bashi dariya, murmushi ya ?anyi yana kauda kansa, dai-dai nan yaji muryar na kusa da gadonsa yana fa?in, ÒDan ALLAH ko kaga takalmi na?Ó. Ê Ê Ê Karon farko ya kalli gefen damar tasa inda yaron yake, ba shi da girman jiki sosai, dan a cikar jiki da tsayi ya fishi, yana neman takalmin ne da hawaye cike da idonsa. Hakan ya bayyana rauninsa sosai. Tausayi ya bama Haysam, dan sai yaga kamar Ma'aruff ko Ja'afar ne a gabansa, du?awa yay yana ?o?arin tayashi nema, sai ko gashi ya ?auko masa takalmin a ?ar?ashin bunk ?insa daya shige, mi?a masa yayi. Ê Ê ÊÊ ÒKa kwantar da hankalinka gashi nan, saka muje kafin su dawo su same mu anan kaga kowa yana ?o?arin fitaÓ Ê ÊÊ Kar?a yaron yayi yana murmurshi, sai kuma cikin ?ar rawar muryar tsoratar da har yay bata barshi ba ya ce, ÒNa gode ?an uwa, sunana Imran... Imran Abbas, kai fa miye sunanka?Ó. Ê Ê Ê Ê Haysam dake mi?ewa ya ?an murmusa cikin kasaita, yana mi?a masa hannu dan ya taimaka masa ya tashi. Fahimtar hakan yasa Imran mi?a masa nashi hannun shima ya mi?e. Sai da suka je kusa da hanyar fita a hall ?in gaba ?aya sannan ya bashi amsa da, ÒHaysam Abdul-rasheed ShehuÓ. Ê ÊÊ Imran ya kalle shi fuska cike da murmushi ya ce, ÒWoow sunanka mai da?iÓ. Ê Ê Ê Ê ÒKaima naka yana da da?i aiÓ. ÊÊ Cewar Haysam yana masa ?aramin murmushi, dan haka kawai yaji son Imran ?in ya shige masa rai. Ê Ê Imran ya ce, ÒNaka yafi nawa da?i, dan kamar sunan larabawaÓ. Ê ÊÊ Kafin Haysam ya ce komai ?arar whistle ta sake cika kunnuwansu da karfi. Ê Ê ÊÊ ÒOUTSIDE NOW! FORM UP!Ó. Ê Ê Aka fa?a cikin bada umarni ga na ciki da suka rage. Ai da gudu suka shiga rige-rigen fita, gadajen su na girgiza, ?asan hall ?in na ?arar takalman boots ?in ?afafunsu. Koda Haysam ya duba gefensa tuni Imran yabi ayarin masu fita da gudu, sai ya girgiza kansa kawai shima ya fice. A ransa kuwa yana raya, ÒYanzu wannan matsoracin a haka zai zama sojan?Ó. Bashi da mai bashi amsa, dan haka ya shiga cikin sauran ?an uwansa. Ê Ê Ê Fili ne fetal, ga ?an karan sanyin asuba dake ratsasu na cikin watan sha biyu, sai da sojojin dake zagaye da su suka gama ?are musu kallo sannan aka bada umarni ga masu yin salla suje suyi. Dama abinda ke tsunkulin zuciyar Haysam kenan. Ai shine gaba-gaba a masu barin wajen, suna idar da sallar asuba cikin jam'i aka sake ka?osu cikin sauran ?an uwansu. Babu wani ?ata lokaci aka shiga koyar da su discipline, bin layi cikin tsari, da bin umarni. Suna tsaye a wannan fili har rana ta fara haskakawa, iska mai sanyi ta safiya na cigaba da busa su tako ina, masu rawar sanyi tun sunayi har sun dake. Wani instructor ya ?auki megaphone ya fara magana cikin rashin wasa. Ê Ê ÊÊ ÒThis is NDA, not your fatherÕs house! You eat when I say you eat! You sleep when I say you sleep!Ó Ê Ê Da yawansu hanjin cikinsu sai ka?awa suke, sai ?alilan masu taurin zuciya irinsu Haysam. Imran kuwa yana gefensa yana ?o?arin tsayawa dai-dai amma jikinsa yana karkarwa. Haysam ya kalle shi ta gefen ido ka?an, sai yaji tausayinsa ya kama shi, dan haka ya matsa kusa da shi a hankali, kafadarsa ya ?an ta?a da tashi kafa?ar dan ya samu daidaiton tsayawa a layi kamar kowa. Kallonsa Imran ?in yayi shima, dan baisan ma shine a kusa da shi ba. A hankali ya sauke ajiyar zuciya, tare da yimasa kallon godiya cikin yanayin lumshe ido. Sai kuma ya shiga ha?iye hawayen da suka cika masa idon. Ê Ê Ê Murmushi ka?an Haysam yay masa ya ?auke kansa ya maida ga mai musu jawabi, sai dai a zuciyarsa yana ayyana ÒTabbas na yarda da maganar Abiy dake cewa (Ba kowa ne ake haifa da ?arfi baÉ amma akwai wasu da zuciyarsu ta fi ?arfinsu. Karaya ba ita ce rashin jarumta ba, amma tana bayyana rauni ga namiji. A komai ka tsaida zuciyarka, ka yarda UBANGIJI shike sarrafa al'amura sai ka samu jarumta irin ta MAZAJEN FAMA da suka gabata). ?oyayyar ajiyar zuciya yayi yana mai jinjina kai da ayyana ÒHakane Abiy, maganarka nakan gaskiya. Dan haka daga yau na ?auki alkawari zan kula da Imran har sai wannan runduna ta san cewa ?arfi ba daga tsokar jiki kawai yake ba, ?arfi na asali da gaskiya daga zuciya yake.Ó Ê Ê Ê Ê Tsawar da aka sake daka musu ta dawo da Haysam a zahirinsa ya saki batun tunani ya sake nutsuwa kamar saura yana sauraren abinda ake fa?a kamar kowa. Ê Ê Ê ÒWhen I say go, you move! When I say stop, you freeze! You understand me?!Ó Ê Ê ÒYes, Sir!!!Ó. Suka amsa da ?arfi, a tare. Ê ÊÊ ÒGood! Today, we start your Morning PT, thatÕs your first test! You will run two kilometers around this field!Ó Ê Ê Shiru kake ji gurin ya sake nutsuwa, sai zukatansu dake bugawa da sauri-sauri a ?irazansu. Ê Ê Ê ÒGo! Move it! Move it! Faster!Ó Ê A tare suka motsa kowa ya ara cikin ta kare,Êjikake tiff!! Tiff! Tifff!! ?afafunsu suna ta dukan ?asa, ?arar takalma na bada sauti kamar saukar ruwan sama. Imran yana gefen Haysam, yana ?o?arin yin sauri kamar kowa amma numfashinsa yana sarkewa. Kamar mai shirin fa?uwa, sai faman danne ?irjinsa yake, yana shakar iska da ?yar. Ê Ê ÊÊ ÒHaysam ba zan iya ba...Ó ÊÊ Ya fa?a cikin shashsheka ÒImran! Kada ka tsaya, ka karfafa kanka, Abiy na yana cemin (Namiji baya zama rago garkuwa ne), dan haka kada ka tsaya kaji!Ó Haysam ya fa?a yana ri?e masa hannu. Sai ko Instructor ?aya ya hango su daga nesa, cikin ihu da tsawa ya ce, ÒKeep moving, you two! No one stops! You stop, you fail!Ó. Ê ÊÊ Sakin hannun Imran Haysam yayi ya matsa yana ?an tura shi gaba, cikinÊson kwantar masa da hankali ya ce, ÒKa tsaya ta gabana. Idan ka fa?i, nima zan tsaya. Amma ba za mu fa?i ba in sha ALLAHUÓ. Ê Ê Ê Idon Imran cike da hawaye, cikin son ?arfafa kansa kamar yanda Haysam ya fa?a ya jinjina masa kai. A haka suka ci gaba da gudu, duk da cewa jikinsu ya fara gajiya, zufa kam ta ji?e goshinsu dama illahirin jikinsu tamkar ba safiya ba. Lokacin da suka iso ?arshen filin, sauran ?alibai suna ta rige-rigen samun abin dafawa, wasu suna tsaya suna tari, wasu suna hawaye. Haysam ya ri?e hannun Imran har suka ketare layin ?arshen gudun sannan ya jinginashi da jikinsa suna sauke numfashi a tare. Ê Ê Ê Instructor ?in da yake biye da su ya tsaya yana kallonsu ?aya bayan ?aya ba tare da yayi magana ba, sai kawai ya murmusa yana mai girgiza kansa. Ê Ê Ê ÒDiscipline. Determination. Teamwork.Ó Ê ÊÊ Ya furta kalmomin cikin karsashi kamar yana jin da?in yanayin daya gansun. Ê Ê Zubewa Imran yay ?asa yana shakar iska da ?arfi, jikinsa na dan rawa ga zufa tai masa sharaf. Dur?usawa Haysam yay kusa da shi shima, yana share masa gumi da hula. ÒNa fa?a maka, idan ka tsaya, nima zan tsaya. Kuma ba zan bari ka fa?i ba, kada ka sare Imran, domin ba'a fara komai ba, dan yanda Abiy na ya gaya min wanene soja a labari wannan matsayin sharar fage muka faraÓ Ê Ê Ê Imran ya ?aga ido cikin hawaye, amma wannan karon hawaye ne na tsoro, da rauni mai tafiya da godiya da jin ?arfin gwiwa daga sabon aboki a sabuwar duniya. ÒNa gode Haysam, kai ne jarumi na farko da ya tsaya saboda ni, tabbas kai ZAKI na ne, kuma inuwa ta ne. My Zak-ShadowÓ. Ê ÊÊ Kai Haysam ya girgiza ya ?an yi murmushi mai sanyi, yana duban rana wacce ke fara fito da haske ?umi. Sai kuma ya kalla Imran ?in daya mi?e tsaye akan ?afafunsa, shima mi?ewar yay yana kallonsa. ÒImran kaima Zaki ne ai, domin anan babu wanda yake shi ka?ai. Saboda Soja ba ya tafiya shi ?aya sai da runduna.Ó Ê Ê ÊÊ ÒNi ai kaine tawa rundunar kuma inuwa ta Zak-ShadowÓ. Ê ÊÊ Kai kawai Haysam ya sake girgizawa, hakan yayi dai dai da busawar iska mai da?i dake tafe da ?arar murya daga nesa, ÒFall in! Line up, cadets! Next exercise, push up!Ó Ê ÊÊ Imran ya kalli Haysam cikin murmushi, shima Haysam ya murmusa, zuciyarsa na ayyana masa abu ?aya cike da tabbaci. Rayuwarsa ta soji ta fara a yau, amma abota ta gaskiya ta riga ta samun tushe da mafari a zukata guda biyu.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 28_ __________________ LADY'S BEAUTY PALACE SHIN MATSALARKI RAMA CE KO KINA SO KI GYARA BREAST DINKI NE? KINA SO KIYI HIPS HAJIYATA KIYI KYAU? KO KUWA KINA SO KI RAGE KIBARKI KO TUMBINKI? KINA SON INGANTATTUN MAGANIN MATA NA GARGANIJIYA? Kinason shape dinki ya fito kamar yanda kowace mace zatai alfaharin ganinki bare ma oga ko saurayinki da kansa, Shin kinason ko koma yar dagwas dinki batareda kashe kudin surgery ba kokuma hana kanki cima da dama da kikeso sbd kinason jikinki yayi daidai?ko kina neman inda za,a gyara maki Kai ne wato saloon To matsalarki tazo karshe indai ingantattu sahihan maganin gargajiya ne da muka san inganci da gaskiyarsane, MAZA KI ZIYARCI LADYS BEAUTY PALACE ko ta waya ko ta asalin inda take ki tabbatar da Buqatarki tazo inda zata biya insha Allah, LADY'S BEAUTY PALACE ANAN NE ZAKI SAMU DUKKAN ABUBUWAN DA KIKE SO KAMAR HAKA ???? Zumar kiba Zumar breast Zumar hips Zumar infection Zumar sliming Zumar sabon budurci Back to virgin Abayas Atamfa Lace Hijabs Supplements Kayan yara Saloon Kunshi na salatap Dana zane Kitchen items and more Muna maraba da masu siyan Daya ko Sari Zamuyi promo din kayan mu na hijabs da Kuma zuma Address bayan gidan drugs katsina State Kayan mu masu inganci ne sosae Muna aika kayanmu a ko Ina ba tare da wata matsala ba???????? SIYAN NA GARI MAIDA KUDI GIDA?? Whatsapp or call 08169307477 Tiktok Hajara Rabiu (lady's beauty palace) Instagram Hajara Rabiu __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Rana ta biyu ta kasance da sabon sauyi ga su Haysam duk da dai zamu kira sauyin bamai yawa da tsanani ba ne. Domin kuwa daga gudu, sai tsalle-tsalle, da kiran Yes, Sir! da karfin murya, kowanne cadet ya fara jin cewa jikinsa na canzawa, kamar yanda rayuwa take canjawa daga barin ?uruciya zuwa sabon ?alubale mai banbanta kai da sauran jama'ar gari. Ba su da lokacin tunani na zahiri, amma kowannensu ya fara fahimtar cewa a cikin NDA duk suna amsa sunan masu daraja ?aya ne da fuskantar ?alulabe ?aya a ?ar?ashin ?oki, zumu?i da burin zama soja... >>>>>>>>¥<<<<<<<< Ê Ê Ê ÊÊ Yau kwanakin mako cif da shigowar su Haysam NDA, a satin gaba ?aya rayuwa mai sau?i ce da cigaba da morar ?uruciya da ?arasa zazzage sauran wautar data rage a ga??an jiki irin ta masu shekarunsu. Domin kuwa satin gaba ?aya babu wani abin kuzo mu gani dake nuna musu ma an fara wasan, shiyasa wasu a cikinsu suka fara shagala da maida hankali a nisha?i da ?ulla abota kawai a tsakani. Ê ÊÊ Sa?anin Haysam yaro mara kwaramniya da yawan magana. Ba ruwansa da kowa sai Imran, komai nasa a nutse, akoda yaushe yana gefe nesa da hayaniya da nisha?in sauran. Sai dai a duk inda yake Imran sabon aboki sabon ?an uwa na manne da shi. Da yake shima Imran ?in baida hayaniya sosai sai abotar tasu tai dai-dai. Sai dai shi yanada surutu, dan a kwanakin kaf har ya kammala bama Haysam labarin ?an gidansu A to Z. Yayin da shi kuma Haysam bai iya gaya masa komai ba bayan sunansa da garinsu Bauchi da Kano da suke a yanzun. Ê Ê Ê Ê Kamar yanzu ma suna can daga bayan hall ?in kwanan nasu ne suna hira ko nace Imran na zuba masa surutu kiran da akema su sabbin ?alibai ya riskesu. A tare suka mi?e suka zagayo ta gaba, batare da neman ba'asi ba suka bi ayarin saura dake tafiya amsa kiran suma a babban filin taro. Bayan sun gama hallara kaf kowa yana daga tsaye a nutse babban Officer ya tsaya a gaban su da takarda mai ?auke da jerin sunaye ya fara jawabi kamar haka.. Ê Ê ÊÊ ÒToday, you will be assigned to your permanent Companies. Once your name is called, move to your CompanyÕs block. That will be your new home.Ó Ê Ê Ê A tare suka amsa da kalmar, ÒYes Sir!Ó. Ê Ê Ê An fara kiran sunaye ?akunan da sunayen wanda zasu kasance a cikinsu ?aya bayan ?aya. Duk wanda aka kira zai amsa ya nufi inda aka nuna masa. Kowane ?aki da iya adadin mutanen da ake bu?ata. Kasancewar ana binsu a jere ne a kiran sunayen har aka zo kan H, Haysam na cikin H ?in ?arshe, cikin sa'a kuma Imran na cikin I ?in farko. Kamar yanda ake kiran kowa aka kira sunan, Haysam Abdul-rasheed Shehu.Ó Ê ÊÊ Cike da nutsuwarsa ya amsa yana mai mi?ewa tsaye, ÒYes, Sir!Ó, ya fa?a yana nufar inda aka nuna masa an rubuta Alpha room. Kamar abin almara sai ya sake jin an furta, ÒImran Abbas.Ó Ê Ê Ê Haysam ya juyo cikin mamaki, Imran ma yana kallonsa cike da farin ciki har murmushi na ?o?arin bayyana kansa akan fuskarsa. Shi kansa Haysam sai da ?aramin murmushi ya bayyana ka?an a saman tashi fuskar. Dan bayan ?anensa Imran shine na biyu daya ji yana so tamkar jininsa. Gashi dai suna matsayin sa'anni ne a shekaru, amma raunin Imran dake a bayyane yasa yana jinsa kamar ?aninsa daya kamata ya bama garkuwa. Badan Imran ya bashi labarin shine yake son aikin soja da kansa ba da ya ce an tilasta masa ne da tsiya saboda yanda yake a raunane. An ?aro mutum biyu cikinsu, dan kowanne ?aki na ?aukar mutane hu?u ne. Gado biyu ne sama da ?asa. Biyu a sama biyu a ?asa. SaiÊ lockers da sauran abin amfani kowa da nashi da ma sunansa a jiki. Ê ÊÊ Kowane group an ha?a su da Officer ?in da zai kula da su. Bayan sun shigo nasu ?akin wanda ya jagorancesu ya nuna musu ?akin da fa?in, ÒEach room, four cadets! You are brothers now. You eat together, you fight together, you win together.Ó Ê Ê Ê ÒYes SirÓ. Ê Sunan Haysam ya fara kira yana nuna masa nashi gadon. ÒHaysam Abdul-rasheed Shehu bunk na ?asa, Imran Abbas kuma gadon saman Haysam. Da wani irin farin ciki Haysam da Imran suka kalli juna suna murmushi kamar ?azun, wannan lokacin ya tabbatar musu cewa rayuwarsu zata ci gaba da tafiya a tare kenan, abotar da aka ?ulla batare da tabbacin rayuwar waje ?aya ba bisa rahamar UBANGIJI da dubin zuciya ta tabbata.. Ê ÊÊ Suma sauran kowa an bashi nashi. Basu zauna ba suka fara shirya abubuwansu a inda ya dace da yanda suke bu?ata. Musamman ma abokai biyu da farin cikinsu ya kasa ?oyuwa. Ê Ê ÊÊ ?Da daddare bayan kowa ya kwanta, sai Imran ya ?an le?o daga sama, yana magana a hankali da kallon fuskar Haysam da yay kwanciyar rigingine a gadonsa yay filo da hannayensa duk biyu. Ê Ê ÊÊ ÒZak... kana jin kamar rayuwa ta canza ko?Ó ÊÊ Bu?e idanun Haysam yayi a hankali ya sauke su kan fuskar Imran daya le?o ta sama. Wani ?an guntun murmushi yay masa. Kamar bazai ce komai ba sai kuma a ciki ya furta, ÒImran!. Tabbas rayuwa ta canza, canjawar data nisanta mu da ahalinmu da su ka?ai muka sani a rayuwar jiyanmu. Amma da kai tare a nan sai ta zama mai ?ebe kewa da koyar da sabon darasiÓ Ê Ê Ê ?ar dariya Imran ya yi cike da jin da?in kalaman sabon abokinsa Haysam. Hankali kwance kuma kai tsaye cikin son fidda abinda ke zuciya ya ce, ÒNi ma haka nake ji My Zak-Shadow, kamar kai ne garkuwata, ?an uwana jinin jikina da ya ?uya sai yanzu ne ya bayyana min kansaÓ. Ê ÊÊ Hannu Haysam ya mi?a masa, shima Imran ya mi?o nashi suka ri?e juna. Cike da tabbatarwa ya ce, ÒNi kuma ba zan bar ka ka fa?i ba in sha ALLAHU Imran. Ba'a nan kawai ba, a ko inama. Ka sani kana cikin lagona da in har aka hareni ta hanyarka tabbas zan fa?i, fa?uwa irin ta kwanciyar da babu juyi a ciki. Ka ri?e al?awari, ka ri?e amana, ka tuna wannan koda anan gabaÓ. Ê Ê ÊÊ A hankali hawayen da suka cika idon Imran suka gangaro suna ?iga a fuskar Haysam. Bai share ba, bai sakar masa hannu ba kuma har wani lokaci. A wannan daren kafin su rufe idonsu, sautin bugun tambarin al?awarin ri?e amanar juna ya gama zagaye zuciyoyinsu. Rayuwar soja ta gaske ta fara a cikin ?wa?walensu, sun yarda su biyu sun riga sun zama abokai, aminai, kuma ?an uwan juna a cikin ?akin Alpha dake wannan makaranta ta NDA. Ê Ê Ê ?arfe 4:30 na asuba aka busa ?ararrawa mai ?arfi. Duk da har yanzu duhu ne muryar ?aya daga cikin senior cadets ta farkar da su Haysam kamar sauran ?an uwansu sabbin ?alibai. Ê ÊÊ ÒWake up, gentlemen! YouÕve got 5 minutes!Ó Ê Ê Imran sarkin tsoro kuwa ya zabura yana neman fa?owa a gadon, jikinsa sai rawa yake saboda tsoro. Haysam kuwa ya tashi da natsuwa kamar yanda ya saba a gida idan Mammah ta tashe sa. Gadon ya dafa cikin sanyi da muryar wanda ya tashi a barci ya furta, ÒKa nutsu Imran, ka sauka a hankali. Ka tsaya a gefe na, ka koyi komai a hankali da nutsuwa, gaggawa ta?iye mutum take daga cimma burin nasara, haka Abiy na ke gaya min sanda ina yaroÓ. Ya ?are maganar yana kama hannun Imran ya taimaka masa ya sauko a hankali. Ê Ê Ê Suna fita daga ?akin iska mai sanyi ta bugi fuskokinsu, sai ?arar ?afafun ?alibai kake ji a kan ?asa. Wani senior mai ?arfin jiki ya tsaya a gaban su da fitilar hannu yana ta faman haskesu cikin ido da fa?in, ÒDown for push-ups! Let me see soldiers, not boys!Ó Ê ÊÊ Gudu suka fara iya ?arfi kamar yanda aka basu umarni. Tun ba'ai rabin filin ba wasu suka fara kukan gajiya. Imran kam da ba ?arfin zuciya yana neman kaiwa ?asa ne ma, amma Haysam ya matsa kusa da shi, yana fa?in, ÒKa cigaba, kada ka tsaya Imran. Ka kalle ni kaji. Idan ka fa?i ka sani nima zan fa?iÓ. Ê ÊÊ Wannan magana ta ?arfafa shi sosai har ya yi mamakin kansa, ?an daga nan yaji kawai ya ?ara ?aimi har suna tafiya a jere da Haysam, Alhamdullah cikin nasara suka kammala round ?in farko. Koda aka ?an huta aka koma kuma nan ma bai sare ba sam. Dama shi oga kwata-kwata ko'a jikinsa. Komai Haysam na yinsa ne da ?arfin jiki da zafin nama kasancewar zuwa yanzu ya saba da wahalar rayuwa, to tallar da yake yi ?in nan zagaye kasuwa ai ba wasa ba. Wankau ?in Mammah, ?ibar ruwa. Hatta daka idan ta amsa tare sukeyi in dai yana gida. Wannan wahalhalu sun taka rawar gani a rayuwarsa ?warai da gaske har yake jin wannan ?warin gwiwar a yanzu da son ?arfafa irin su Imran masu rauni da gata yasa basu saba da wahala ba. Bayan an gama sunyi sallar asuba, suka dawo wajen rarraba breakfast packs. Imran yana jin kamar ?afarsa bata motsi da ?yau, sai Haysam ya kar?i nasa kwanon ya ri?e masa zuwa wajen zama. Sannan ya taimaka masa ya zauna yana jera masa sannu. A gefe ?aya, wasu senior cadets suna kallon Haysam cikin mamaki, sauran ?an uwansa duk a galabaice, amma shi a tsayensa yake kamar ma baiyi komai ba yana a nutsuwarsa da karfin hali, ga kuma yana da tausayi fiye da kowane sabo a cikin su. Wani daga cikinsu ya ce, ÒWato wannan yaron akwai wani abu daban a idanunsa, ku kula sam bashi da tsoro ko fargaba balle jin karaya kamar yanda sauran suka nunaÓ. Ê Ê ÊÊ Wanda ke kusa da shi ya ce, Ò?aryar banza, yo mi aka fara da mazan. Yau kawai kake masa wannan yabon. Ka bari suci watan farko dan Babansa wlhy sai ya rusuna wannan zafin kan nasa yabi iskaÓ. Ê ÊÊ Dariya suka sanya suna mai tafawa cike da sha?iyanci. Duk abinda suke fa?a kuwa a kunnen Haysam, amma ya basar kamar ba jinsu yake ba yana maida hankalinsa ga Imran dake shan ruwan zafi a wahale. Koda Imran ya kallesa sai ya sakar masa murmurshi, baki Imran ya ?an tura tare da fa?in, ÒKa bar yi min wannan murmushin naka mai kama dana ?eta. Wlhy da kai ne kawai nake jin karfin hali a nan, amma ji nake kamar na fasa na gudu gidaÓ. Ê Ê Ê Haysam ya sake murmusawa yana daidaita beret ?insa a saman kai. Ò Haba mazan fama wane gudu kuma ana zaune ?alau, ai in ka ganka a waje hutu zamu, in sha ALLAHU kuma mu dawo da ?afafunmu a ?ora daga inda aka tsaya. Daga yau ka ?auka mu biyu ne a tare, wani bazai bar wani a baya in sha ALLAHU. Ba zan a ta?a barin wani ya cutar da kai ba. Kaima bazaka ta?a barin wani ya cuta min baÓ. Ê Ê ÊÊ ÒYes Sir! Ina sha ALLAHUÓ. Imran ya fa?a yana salute ?insa. Dariya Haysam yayi yana kai masa naushi. Da sauri ya kauce shima yana dariya. Idan ka gansu dole su birgeka, dan a kallo ?aya zaka tabbatar da aminci mai tsafta ya shiga zukatan wa?an nan matasan zakunan guda biyu. Kuma ina sha ALLAHU zasu kafa tarihi mai ban mamaki da ta?a zuciyar duk wanda zai bibiyi labarinsu.........??? __________ TALLAH Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JuUwr2QU7XMEYXZ7L7 Mmn surayya me kayan kamshi Ina amaran da uwayan gidan tou kumatso kusa Mmn surayya ta gwangwaje ku da kayan kamshi munada Turaran wuta na danal banat Kajiji Turaran kaya watau abbasiyya Kabbasa spray Humra Kwallacca Uwa uba Ina kuyarda yadda xaki hadasu Zaku iya samuna ta wannan number wayar kamar haka?? 08103143517 Ina katsina Ina aika kaya ko ina _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 29_ __________________ https://wa.me/+23408067422528 Kina son rage kiba ba tare da kin daina cin abunda kike so sannan ba tare da kinyi gudawa ba? To kimin magana domin samun hanyoyi da zaki rage kiba ba tare da kinsa wahala ba. Ko kuma matsalar gashi ce ke damunki, ko rashin tsahon gashi ne, shima muna da solution dinsa. Ko kuma fatar ki tana lalacewa ne a sanyin? Muna da ingantaccen man da zai gyara miki kafafunki ko kuma kamar ta jarirai. Ko kuma kafarki ce take kaushi a sanyin nan muna da ingantaccen mayuka Ko kuma man gyaran fata kike so da zai gyara miki jikinki a sanyin Nan ?duk muna dasu ba tare da kinsa wahala ba sannan 100% natural ne. Yar uwa idan ma bangaren samun kudi shima kike nema shima duk zamu koya miki. Kedai kawai ki mana magana domin karin bayani. https://wa.me/+23408067422528 ÒShin Ke uwa ce, kina son samun ku?i ba tare da kin fita kin bar ÕyaÕyanki a gida ba?Ó ko kuwa ke student ce kina son samun karin kudin shiga ko kuma ma dai kawai kison karin side hustle ne Tare da Oriflame, za ki iya yin kasuwanci daga wayarki a gida. Ba tare da kin fita ba. Mata da yawa sun riga sun farga da wannan Kasuwanci kuma suna moriya dashi sosai, suna making kudi daga gida, kuma ke ma za ki iya sannan bayan ribar ki zaa biyaki salary a karshen wata. ko kuma kina son yin siyayya for personal use ne ba tare da anci riba dake ba ga link nan a kasa zaki iya register da kanki it's free?? https://shop.oriflame.com/NG-salmaibrahimismail/3M3HmQWe __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........WASHE GARI su Haysam suna tsaye a layi, jiki a shar?e da zufa, wasu har suna rawar tsoro saboda an ce yau ce the real beginning. Major Adetunji, babban jamiÕin horo, ya tsaya a gaban su da ?arfi, yana ta kallonsu ?aya bayan ?aya kamar mai tantance fuskokinsu. Kafin cikin bu?a??iyar muryarsa mai ka?a hanjin marasa ji ya shiga fa?in, ÒWelcome to the Nigerian Defence Academy. From today, you are no longer civilians! You are cadets, and you will either become men here or quit!Ó. Sai kuma ya ?ara ?arfin muryarsa cikin sabon ihu ya sake fa?in, ÒDrop down! Ten push-upsÉ No, make it twenty!!Ó. Ê Ê Ê Ê Cike da zafin kai irin na farkon balaga da jin kansu su maza ne wasu a cikinsu suka fara gunaguni ?asa-?asa. Sai dai babu damar cewa baza'ayi ba. Dan haka suka fara kamar yanda aka umarcesu a tare kuma. Ai ba'a wuce 7-8 ba wasu suka fara zubewa ?asa saboda gajiya. Sai ?alilan a cikinsu irin su Haysam masu taurin zuciya da sabon wahala ne suka cigaba da yi har ?arshe. Haysam daÊ idanunsa ke a rufe yana kammala nashi push-ups ya mi?e tsaye a kan ?afafunsa daram, kamar wanda yake numfashi ne kawai, ba wahala yayi ba. Ê ÊÊ Cike da mamaki Senior cadet ?aya ya zo da fuskar tsoro, yana ?o?arin tsoratar da shi, ÒYou think youÕre tough, new boy?!!Ó. Ê Ê Ê Haysam dai bai ce komai ba. Yana tsaye kuma akan ?afafunsa yana kallon sa kai tsaye idanu ?yam babu alamar jin shakka. Kawai sai Senior ?in ya ?an tsaya yana kallonsa shima cikin ido, ganin fa Haysam bazai janye nashi ba sai shi ya janye nasan yayi murmushi mai cike da ma'anoni yana girgiza kai da fa?in, ÒHmmÉ weÕll see how long you lastÓ. Ê Ê Ê Nan ?in ma ko gezau Haysam baiyi ba. Imran kuwa yana gefensa yana rawar jiki, a ransa yana mamaki taurin kan Haysam. Bashi akema tsawar ba amma ji yake ?an cikinsa na motsi wlhy. Amma kalla shi wanda akemawa ?in ko a slippers ?insa ma. Ba Imran kawai ba, sauran mate ?in nasa ma da Seniors ?in hankalinsu ya koma kan Haysam ?in, sai dai babu wanda ya sake cewa komai aka cigaba da basu horo. Ê Ê Ê Bayan horo na farko, aka shiga weapon drill. Ana koya musu ri?e bindiga da tsaye kamar sojoji na gaske. Wasu sai mutsu-mutsu suke sun kasa daidaita hannayensu, amma Haysam yana gefe yana ri?e da bindigarsa tamkar wanda ya shekara yana yi. Tsayawa Captain Adetunji wanda yake lura da su yay a kusa da shi. Ê Ê Ê Ê ÒYou! whatÕs your name, cadet?Ó. ÒCadet Haysam Abdul-rasheed Shehu, sir!Ó Ê Ê Ê ÒGood stance. Good grip. YouÕve done this before?Ó Ê ÊÊ ÒNo, sir. But I learn fast.Ó ÊÊ Captain ya ?anyi shiru yana masa kallon mamaki, sai kuma ya ?an murmusa da ba kasafai yake yin haka ba dan irin mutanen nan ne da sam basa fara'a basa wasa. Ê Ê Ê ÒKeep that spirit. Nigeria needs men like youÓ. Ya sake fa?a yana ?an bubbuga kafa?ar Haysam ?in. Kai Haysam ya jinjina masa cike da girmamawa. Ê ÊÊ Bayan an kammala an sallamesu suna shiga hostel, Imran ya jingina da gado yana magana cike da ra?a idonsa akan Haysam. Ê Ê Ê ÒKai Haysam kana bani tsoro wlhy, ni kam ban ta?a ganin wanda yake da karfin zuciya da rashin tsoro irin naka ba.Ó Ê ÊÊ ?an harararsa Haysam ya yi da murmushi mai sanyi kawai yana girgiza kai. Sai da ya kai zaune a bakin gadon su yana cire takalmin ?afarsa sannan ya bashi amsa da, ÒBa ?arfin zuciya bane ko rashin tsoro Imran. Imani ne da abin da nake so in zama, tare da son cika burin Abiy naÓ. Ê Ê Ê Zama shima Imran yayi yana sauke ajiyar zuciya. Ya ce, ÒGaskiyar ka kuma Zaki na. Nima in sha ALLAHU zan dinga jin ?arfi da ?arfin son cikar burina kamar kai. Da yardar ALLAH wataran sai mun tuna hakan munyi dariya tare munyi kuka tareÓ. Ê Ê Ê Ê ÒALLAH ya tabbatarÓ. ÊÊ Cewar Haysam yana kaiwa kwance a gadon. Ê Ê __________? Ê Ê Ê Ê Da daddare gari ya yi sanyi sosai a NDA. Ko ina ya cika da shiru sai ?arar iska dake ka?awa da motsin fallen langa-langar rufin ?akunansu. An kashe fitilun waje, sai hasken ?aramin bulb da yake haskaka ?aki na 17 Alpha room da sautin minsharin room mate ?insu biyu masu saurin barci.Ê Haysam yana kwance kan gadonsa, jikinsa har yanzu na ciwo amma zuciyarsa cike da natsuwa. Imran kuwa yana daga sama shima ya kasa barci sai faman juyi yake a gadon, yana gumi alamar wanda ke mafarki mai nauyi. Ê Ê Ê Can kuwa sai ga muryarsa na fita kamar cikin kakari irin na wanda yasha sha?a a hannun wani. ÒKa barniÉ don ALLAH kar ka sake min hakaÉ MamaÉ Mamaaa!Ó. Ê ÊÊ Da sauri Haysam ya tashi, ya sauka daga gadonsa cikin sassarfa. Tsaye ya mi?e tare da kai hannu kan Imran ya shiga jijjiga kafa?arsa, ÒImranÉ hey, wake up. Lafiya kuwa? Kaga tashiÉÓ Ê Ê Ê A firgice Imran ya bu?e ido da sauri, sai kuma ya zabura zaune jikinsa na rawa. Idonsa cike da hawaye, numfashinsa na fita da sauri kamar wanda aka fito da shi daga ruwa. Hannun Haysam ya dam?e tare da matsowa sosai kusa da shi cikin muryar kuka ya ce, ÒNaÉ na sake ganin su.. sun sake kamani HaysamÓ. Ê Ê Ê Kallonsa Haysam yake cikin tausayi, sai kuma ya ?an dafa kansa kamar mai dafa kan Bilal. Ê ÊÊ ÒShhhhÉ ka yi shiru. Mafarki ne. Ba kowa a nan. kai da ni ne kawai da su Peke. Kayi addu'a ka canja kwanciyarka ta wannan ?arinÓ. Ê Ê Ê Sai kuma ya juya ya ?akko ruwa ya mi?a masa. ÒKa sha ruwa, ka huta. Kada ka bari mafarki ya firgita ka. Ka dinga ?arfafa kanka Imran, kaifa soja ne da wasu ke jira ka basu garkuwa anan gabaÓ. Ê ÊÊ Imran ya kalle shi da hawaye, sai kuma ya sauke ajiyar zuciya yana fa?in cikin rawar murya, ÒHaysam mutanen nan bazasu barni ba, duk da iyayena sunyi nasarar fiddani a ?ungiyarsu tare da baro yankinsu gaba ?aya lokaci-lokaci suna cigaba da bibiyata a mafarki. Wlhy gaba ?aya a tsirace nake. Kai dai kamar komaiÊba ya tsoratar da kai.Ó Ê Ê Ê Shiru Haysam ya yi na ?an lokaci, yana kallon tagar da iska ke busowa, sai kuma ya dawo da dubansa kan Imran ?in, ÒKowa yana da tsoro Imran. Amma na koyi ?oye nawa, dan idan na bari duniya ta gan shi, zata yi amfani da shi wajen zubar da ni, lalatattun mutane masu ?azamar zuciya subi takai na su taka tamkar yanda suke taka ?asa. Ni mutum ne kamar kowa. Amma Abiy ya sanar min sai na zama jarumi a zuciya sannan jarumtar jiki ke tabbata har wasu su kalleni wataran suce wannan shine wane. Kasa a ranka babu abinda mutanen nan suka isa suyi maka kamar yanda basuyi maka a baya ba. Idan suna ta?ama da tsafi kai ka tuna ALLAH kake da shiÓ. A hankali ya saki murmushi mai ciwo yana ?o?arin danne damuwarsa, ÒImran! Idan har Mammah dake mace mai amsa sunan UWA zata ?oye dan mu rayu cikin salama da nagarta bayan ta rasa daga kowane garkuwarta ni data haifa na zame mata farkon nauyi kuma ?alubale a yau mizai hana bazan jure ba kodan na maida murtani daga ahalin da suka nuna mata amfaninta ya ?are garesu saboda mai musu amfani ya gusa daga jikinta a yanzu. Zan cigaba da ?oyewa domin na zama abinda nake fata iyayena ma suke fata. Amma kai kada ka koyi ?oyewa. Tsoron kaÉ shi ne dalilin da yasa kake da rai da jin?ai Imran.Ó Ê ÊÊ Lumshe idanu Imran yayi yana jin kalman Haysam masu fita da harshen damo da sa?o na musamman suna ratsa shi kamar magani. Koda ya motsa lips dan yin magana sai Haysam ya girgiza masa kai, tare da masa nunin ya kwanta kawai. Bai musa ba a hankali ya kwanta, shiko kuma ya cigaba da tsaiwa a jikin gadon yana tofa masa addu'ai har sai barci ya kwashe shi. Kwanaki sun cigaba da shurawa, sannu-sannu su Haysam sun zama ?an gida a NDA. Dan kuwa zuwa yanzu watanni na biyar suke ?o?arin cikawa. Jiki da zuciya sun saba da sabon waje sun kuma kar?i sauyin horo da suke fuskanta. Hakama ?wa?walwa tana ?auka daga koyarwa da dabarun rayuwa irin ta mazan fama. Ê Ê Ê Ranar yau asabar ta zo da rana mai tsananin zafi. An fito dasu Haysam duka don wani obstacle training na tsalle, gudu, juyawa cikin laka, da rarrafe ?ar?ashin waya. Duk wanda ya yi wasa ko nauyin jiki kuwaÊ yaji a jikinsa ne a hannun Seniors. Kamar ko yaushe Haysam yana cikin ?an gaba-gaba yana yin komai da cikakken natsuwa kamar wanda ba ya jin ciwon ga??ansa. Yayin da wasu ke gunaguni, shi kuwa ko numfashi bai tsananta ba. Wannan yasa wasu senior cadets da suka fara saka masa tsama suka fara saka masa ido sosai. Bayan horon rana, lokacin da su Haysam suka koma sashen su, Senior Cadet Garba ya kalli abokansa yana murmushi mai ?oye makirci, ÒNa fahimci fa yaron nan mai kama da haihuwar sahara ya fara kama da jarumi yana son fara yima mutane ?agawa da girman kai, ya kamata mu gwada wane irin ?arfe ne da shi.Ó Ê Ê Ê Dariya John ya sanya da fa?in, ÒWato Garba kaifa mugun icce ne. Na kula ka saka idonka akan yaron nan kamar yana barci a kanka cikin NDA ?in nanÓ. Ê Ê Ê Hararsa Garba yayi, cikin ?ya?e baki ya ce, ÒShi ?in banza da zai yi barci a kaina. Kawai na tsane shi ne, wlhy tun randa yay mana rashin kunyar nan nake ji kamar na kashe banza dan na tsane shi har cikin rainaÓ. Ê ÊÊ ÒBa kai ka?ai ba fa, ALLAH nima bana son shi sam a raina. Gashi naga ya fara kama zuciyar basawan gidan nanÓ. Ê Ê ÊÊ ÒMtsowww! Zai ci uwarsa ne. Mune maganinsa aiÓ. Ê ÊÊ Dariya suka sanya suna tafawa su da sauran abokansu da basuce komai ba.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 30_ __________________ https://chat.whatsapp.com/L3BXH7JYlBRHIkFRiOjeW3?mode=ems_copy_t UMMU KHALIFA COLLECTION Ina Mata Yan kwalisa ina mata masu san kayan ado kamar Egyptian abaya sleeping drees kids were shos bags musk dahara original. To kukanku yazo karshe domin ummu khalifa sun zo muku da duk wadannnan kayan dierct suke order dinsu daga Egypt zuwa gida Nigeria kaidai kawai kashiga link dinsu domin gani ya kori jiii.. Ba nan ummuh khalifa suka tsaya ba suna nemawq mutane visa masu shaawar shugowa kasar ta Egypt karatu ko yawon bude ido ko kasuwanci ku tuntubeta a number dinta +201017018846/07048811474/ KO kuma shafinta na tiktok https://vt.tiktok.com/ZSU1FEkjc/ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Da daddare kuwa lokacin da aka gama evening parade, suka umarci Haysam ya tsaya a gefe. ÒCadet Abdul-rasheed! Step forward!Ó Ê ÊÊ Babu wani ?ar Haysam ya matso, idonsa a ?asa, jikinsa a nutse cikin tsarin jarumin matashin soja. Ê Ê ÊÊ Garba ya kalle shi fuskar cike da izza da wula?anci,Ê ÒNa lura kana ?aukan kanka wani shege can kamar fa ko. Kana so mu girmama ka ko kallonka wani ?uru ko jarumi halan?Ó. Ê ÊÊ Karo na farko Haysam ya kallesa cikin ido. Kamar zai ya?a masa ba?a sai kuma ya dake da ?yar ga ha?iye ya furta, ÒBa haka bane senior. Ina yin abin da aka koya mana ne kawai, shi jarumi kuwa ba duniya yake gayama shi jarumi bane. Ita duniyar da kanta take gaya masa shi ?in jarumi ne koda hassada tana ?o?arin danne bakinta da yashin ?asa. Mizai sa naso ku girmamani bayan UBANGIJI NA shike bada girma ga wanda ya so. Ai ni tun a gidanmu mai girma ne, domin kuwa ?anne bakwai na baro dake min kallon uba ba yaya kawai ba, saboda tsabar girmamawa ma Dada suke kirana. Kaga kuwa duk wani girma bayan wannan ai lissafi ne na yaro ?ata hankalin dare kayi suna. Ni kuma bana ?ata hankalin dare don yin suna, KI?A A RUWA nake MAI TADA HANKALIN DODONNIÓ. Ê ÊÊ Cikin matsananciyar fusata Senior Garba ya nuna Haysam da ?an yarda tamkar zai tsokale masa ido. Shi ko gogan yana tsaye ?yam a binsa idanun akan Garban ko ?yaftasu bayayi balle nuna alamar tsoron kar'a tsokale masa su. ÒOh da gaske kai kana jin kanka wani shege ne dai kenan? Shi kenan to ka tabbatar yau da gaske ka iya juriyar da kake fa?a, sauran kalamanka kuwa jikinka ne zai baka amsarsu ?aya bayan ?ayaÓ. Ê ÊÊ Uffan Haysam bai sake cewa ba, yama ?auke kansa tamkar bada shi akeyi ba. Tsabar mugunta tashin farko suka ?aura masa kaya masu nauyi da suka tabbatar sunfi ?arfin sa, jakar dutse amma ya dake saboda taurin kai, cikin daka tsawa sukace ya zagaya filin horo sau uku a cikin duhun daren nan. Wasu daga cikin mate ?insa suka tsaya suna kallo cikin tsoro. Imran kam hawaye yake yi cike da tashin hankalin muguntar da akema ?an uwansa. Ê Ê ÊÊ Shi ko gogan naku Haysam ko nuna gajiya ma ya?i yayi. Tafiya yake akan ?afafunsa cike da jarumta zuciya a tsaye ?yam, ga iska tana busawa, amma shi zuface ke kwarara masa a jiki. Haka yayi sau ukun da sukace, tun a zagayen farko suke tunanin zai sare amma sai da ya ukun nan cifÊ kusan awa ?aya, babu wani alamar rauni na zahiri atare da shi, duk da a jikinsa da zuciyarsa ya gajin amma ya shanye ya zo ya tsaya a gabansu cikin nutsuwarsa. A dake ya ce, ÒIÕm done, senior.Ó Ê Ê Wani daga cikinsu mai suna Badaru yay dariyar mugunta da ?an ?aga kai yana masa kallo wula?anci. ÒHmmmÉ zaka iya kam. Amma mu kuma ba za mu huta ba har sai mun ga inda iyakarka ta tsaya tunda kace kai Iliya ?an mai ?arfi neÓ. Ê Ê Ê Haysam bai tanka masa ba. Hakan ya ?ara ?ular da su Senior Garba. Sai dai babu wanda ya sake cewa komai a cikinsu suka bar wajen. Da sauri Imran ya ?araso ya kama jakar duwatsun. ?an murmushi Haysam yay masa da fa?in, ÒBarshi kawai zan iyaÓ. Ê Ê Ê Kamar Imran zai yi kuka ya ce, ÒHaysam mi yasa ka biye musu? Wa?an nan fa daga gani basu da imani, kazo muje mukai report ?insu dan sun wuce gona da iriÓ. Ê Ê Ê Haysam ya kalle shi cikin murmushi, ÒMy Imran sarkin tsoro, kada komai ya dameka babu wani report da zamu kai. Muguntar tasu kuwa mu irinta muke nema ai. Abin da suke kira karya lago a gare ni. Ni gina sabuwar rayuwace a gareni. Ka gane sai da irin wa?an nan ake nasara a rayuwaÓ. Ê Ê ÊÊ ÒKa cika taurin kai wace nasara kuma da wannan azabar dan ALLAH. So kake sai sun illata maka lafiya sun karya ma ?ashiÓ. Ê ÊÊ ÒImran kenan. Ba zan bari su karya min ?asusuwa ba, saboda ?asusuwa na ne ginina, ba shaidar girman kai da suke kallona da shi baÓ. Ê Ê Ê Sai Imran ya tsaya yana kallonsa da mamaki kawai. A wannan dare, ya fahimci cewa Haysam ba soja bane kawai, mutum ne da aka raini zuciyarsa da jarumta da juriya tun daga ?uruciya. Aka kuma gina burin zamansa soja a ?wa?walwarsa tamkar yanda abinci ke gina tsokar jiki.... >>>>>>>¥<<<<<<<< KANO Ê Ê Ê ÊÊ Yayinda Haysam ke can NDA na gwagwarmaya anan Kano Mammah ma ta cigaba da tata gwagwarmayar ne. Dan kuwa tamkar jira dangin mahaifinta keyi Haysam ?in ya wuce makaranta suka sakata gaba akan batun yin aure. Da farko ta nuna musu ita fa sam bazata ?ara aure ba a rayuwarta. Amma suka nuna sam bazasu amince da hakan ba, da ?uruciyarta bazata ce bazatai aure ba. Tace musu idan tayi aure wazai ri?e mata yaranta ne? Ba dai kowane namiji ne zai ri?e yara har takwas daba nashi ba, ya basu ci ya basu sha ya biya ku?in makaranta abune mai wahala ai. Sai suka nuna mata basai tai zamanta a gidan ba kawai shi mijin ya dinga zuwa. Saboda su barta sai ta ce musu ta amince da hakan, dan tasan dai ba duk namiji ne zai yarda da hakan ba ai. Da wannan damar ta samu suka sama mata lafiyar kuwa. Ê Ê Ê Ê Ta cigaba da rainon yaranta tare da bin Haysam dake nesa da ita da addu'a. A mutanen Bauchi dai babu mai zuwa sai Jamilu sai ko Khadijah da Alawiyya, dukansu kuwa ?annen Abdul-rasheed ne uwa ?aya uba ?aya. Sukam suna iya bakin ?o?arin su akan ziyartarta ita da yara da kawo mata ?an abinda ya samu. Sai ko mutanen Maiduguri da wasu basu manta alkairin Abdul-rasheed ?in a garesu ba sukan kwatanta suma gwargwado musamman idan su Khadijah zasu zo dubasu. Ê ÊÊ A yanzu Alhamdullah sanar da Haysam ya kafa ya bari itace ke ri?e da mafi yawan bu?atunsu. Dan Mammah ta rage yawan aikin wahala kasancewar sana'ar na tasiri ana zuwa har gida a saya. Idan suka ?are ta shiga kasuwa ta saro komai. Zuwa yanzu harda su robobi turamen zani da ?an kayan yara. Kayan koli dai na sanar cikin gida na mata komai Alhamdullah. Ê Ê ÊÊ Watannin su Haysam takwas suka samu hutu. Hutun da yay matu?ar saka Mammah da ?an uwansa a farin ciki mai yawa da girman gaske. Nanfa aka shiga hidima da shi, dan abinci na musamman Mammah tai masa. Murmushi da hawaye sun kasa barin fuskarta. Mamaki take sosai na ganin yanda Haysam ya ?ara girma, yaron da ta tura makaranta cikin talauci da wahala, yanzu ya koma soja mai kwarjini. Gaba ?aya ya juye kamanin mahaifinsa, farar fatarta kawai za'a ce ya ?ebo. Ya zama wani ingarman namiji a tsaye kamar ba ?an shekara sha takwas ba.. Ê Ê Ê Shima Haysam zuciyarsa cike take da farin cikin ganin Mammah ta samu nutsuwa ta rage yawan wahalhalun da take, sana'ar daya gina ta kafu kowane motsi cikin sallamar sayen abubuwa ake. Sai yaji kwanciyar hankali na ratsashi da nutsuwar zuciya. Ê ÊÊ ÒMuhammad HaysamÓ ta fa?a cikin raunin murya duk da ba kasafai take kiran sunansa ba, kafin ya samu amsawa ta cigaba da fa?in, ÒNa da?e ina adduÕar ALLAH ya cika maka burinka. Yanzu kam ka zama abin alfaharin MahaifinkuÓ. Ê ÊÊ Matsawa yay gabanta sosai tare da kama hannunta ya runtse a cikin nashi, cikin taushin murya da tsantsar ?aunar da yakema mahaifiyarsa ya ?ora kansa a ?afafunta. ÒMammah. ba ni da abin da zan biyaki da shi sai godiya da tarin addu'a a wannan duniyar. AdduÕar ki ce ta zama garkuwata, tarbiyarki ta zama jagorana, burin Abiy ya zama ?arfina, Jajircewar Umma ta zama nagartata ta. ALLAH ya ?ara miki lafiya da tsawon rayuwa, ya gafartama Umma da Abiy yasa mu da su duk mu shiga aljannaÓ. Ê Ê Ê Ê ÒAmin ya rabbi HaysamÓ. Mammah ta fa?a yana share hawayen da suke sakko mata. ?agowa yay yakai hannu yana share mata hawayen da murmushin ?arfafawa a gareta kan fuskarsa, duk da kuwa shima tashi zuciyar a raunane take, sai dai mazan maza ne na gaske masu iya jurewa da danne kowane irin ?aci. Ê Ê ÊÊ Bayan ya gama share mata hawayen ta kalle shi da damuwa, ÒKa kula da kanka Haysam. A koda yaushe wannan yawan shirun naka na sani a damuwa da tunanin ko kana farin ciki. Idonka yana ?oye abubuwa da yawa, kar ka bari zuciyarka ta sha wahala fiye da jikinka kaji Zakin AbiyÓ. Ta ?are maganar da ?an jan hancinsa tana murmushi. Ê Ê Ê A karo na farko shima yayi murmushi mai ?aci, sai ya sake kwantar da kansa a kan ?afafun nata, ÒMammah zuciyata tuni ta saba da komai a yanda yake. Kisa a ranki ?an Umma da Abiy a koda yaushe yana cikin farin ciki gwargwadon rahamar UBANGIJI. Ba kowane shiru bane na damuwa, ba kowane shiru bane kuma mara alkairi. Wani shirun shine amsa ga rayuwar kowa da mai shirun kansaÓ. Ê Ê Ê Ê Mammah tai murmushi tana shafa kansa. A koda yaushe ?abi'u da kalaman Haysam na juye mata tamkar Abdul-rasheed a gabanta bai ?uya cikin ?asa ba. Ta kowane ?angare shi photo copy ?in mahaifinsa ne. Tana fatan ALLAH ya bashi tsahon rayuwa mai albarka ya ida cika buruka na Abdul-rasheed ?inta masoyi na gaskiya........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 31_ __________________ ?????????????????????????? https://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH?mode=ems_copy_t *_GYARA SHINE MACE_* *_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF 'YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_* ?????????????????????????? *_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327 *Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*???????????????????????? Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula, Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,?? Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji?? Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki?? Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai , Mmn Yusuf likitar Mata???? Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki?????? Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku?????????? Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN???????? Kalolin gumba Kalolin matsi Kalolin gari Kalolin tsumi Zumar dabino Zuma Mai rubutu Zumar goron Tula Zumar ridi Dahuwar kaza Dahuwar zabo Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar tsoka Tara Dahuwar Yan shila Dahuwar kwai Mai rubutu Turaren mallaka Turaren Mara Turaren tsugunno Turaren k'irji Shuumar humra HATSABIBI turare Hatsabibiyar humra Matan gaske Maltinat Mata Shayin Mata Tsumin kankana Sirrin tafin k'afa Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a Akwai hadin farinjini na matar aure Akwai kwallin mallaka Zoben mallaka Set na Jigidar mallaka *Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers???????????? 07069711327 call or Whatsapp ,Ina maraba daku customers?????????? Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata?????????????????? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Kwanansa biyu ya huta Mammah ta zaunar da shi tai masa bayani akan matsin lambar kawunanta game da aure. Abin mamaki sai taga Haysam yay kicin-kicin da fuska har idanunsa sun ka?e. Cikin son kwantar masa da hankali dan ta fahimci kishin mahaifinsu yake ta ce, ÒNima ba auren nan nake so ba, dan da ina da damar dazan bijire musu tabbas da nayi hakan. Bani da wani buri sai na ganin na tsaya a kan tarbiyyar ku, rayuwarku ta inganta kuma. Amma na rasa ta inda zan zamewa al'amarin su. Yanzu haka jiya-jiya Kawu Rayyanu ya kawo min wani mutumi wai makwafcinsu ne, yanata damunsu a kaina, shi da gaske yake ba wasa yazo da shi ba. Ban ?oye masa akan ku ba yace yaji ya gani ya kuma yarda nai zamana anan shi zai dinga zuwa.Ó Ê Ê Ê ÊÊ Karo na farko Haysam ya ?ago yana kallonta, idanun nan sun ka?e jazur. Cikin ?acin murya ya ce, ÒKuma kin yarda Mammah?Ó. Ê ÊÊ Rasama mi zatace masa tayi, dan gaba ?aya ya juye mata tamkar Abdul-rasheed a gabanta. Sai kawai ta girgiza masa kai. ÒA'a ban amince baÓ. Ê ÊÊ Ajiyar zuciya Haysam ya saki tare da furzar da huci, harma abin yaso mata dariya amma ta gimtse. Daga ranar bata yarda ta sake masa batun auren nan ba, har hutunsa ya ?are ya shirya ya koma ya sake barinsu da kewa. Ya wuce da sati biyu aka ?aura mata aure da Alhaji Nura. Harga ALLAH ba son auren nan A'isha take ba, amma haka ta daure ganin Alhaji Nura mutumin kirki ne, baida damuwa bai da hayaniya kuma. Kamar yanda yay al?awari kuma ya ri?e mata marayu kamar ?a?ansa. Bai rabata da sana'arta ba ya kuma shiga gyara mata gida. Matsalar abinci babu ita, haka ma ya shirya Malam Sulaiman ya rakashi har Kaduna ya duba Haysam. Shi Haysam bai fahimci komai ba, a tunaninsa abokin Malam Sulaiman ne kawai. Dan haka ya gaishesa da girmamawa tare da sakin jiki yana amsa masa tambayoyin daya dinga masa. Ê ÊÊ Rayuwa ta cigaba da shu?awa Mammah ta sake samun kwanciyar hankali da mijinta. Tayi ?yau yaranta sunyi ?yau suma sunata karatunsu. Duk da dai su Ja'afar da farko basu saki jiki da Alhaji Nura ba suma sai da Mammah ta dinga musu fa?a da nasiha. A haka Haysam ya sake zuwa hutu ya tarar da abinda bai masa ba. Amma da yake ya kwankwa?i tarbiyya ya ?oshi haka ya danne a ransa bai ko nunama Mammah ba har hutunsa ya ?are ya koma. Tafiyarsa babu jimawa ciki ya bayyana a jikinta. Sosai Alhaji Nura ya nuna farin ciki mai tsanani da wannan ciki, dan matansa biyu babu wadda ta ta?a ko ?atan wata shekaru fin goma-goma yana tare da su kuma sai Mammah a yanzu. Aifa kafin kace mi zance ya zagaye ko'ina, Mammah na samun gata iya gata a wajen mijinta kamar zai lasheta da wannan ciki, in dai kaga bata samu abu ba sai dai in batace tana so ba. Haka aka cigaba da rainon wannan ciki. Ê Ê Ê Cikin Mammah nada wata bakwai abubuwa suka fara canjawa a yanda suke. Hidimar Alhaji Nura ta fara raguwa, hakama ?okin wannan ciki, kai takai yanzu sai yay sati bai le?o gidanta ba. Tun mutane basa fahimta har aka fara fahimta, wasu suka fara fa?in bai san haihuwa ne ai dama, wasu suce matansa ne sukai masa asiri, dan yaje ya tare a gidansu sai hidima yake musu. Al'amarin kamar wasa ?aramar magana ta fara zama babba, takai Mammah tayi wata guda bata saka Alhaji Nura a idonta ba. Su Ammar da suka bu?i ido da shi suna kallonsa matsayin mahaifi sunci kukan har sun gaji sun ha?ura. Inda ta godema ALLAH yanzu sana'arta ta zauna da ?afafunta, dan tunda ta samu ya ?ara mata jari ta sake mi?ewa da ?afafunta. Ganin haihuwa ta kusa zuwa mata ta samu kawunta da batun abinda ke faruwa duk da tasan ya sani. Ê Ê Ê Ha?uri ya bata da mata nasiha, ya tabbatar mata subi komai a hankali Alhaji Nura baya cikin hayyacinsa ne, dan al'amarin nasa akwai ?amshin gaskiya game da asirin da ake fa?a matansa sun masa. Amma dai zai sameshi yaji mike faruwa. Jiki a sanyaye tace to ta koma gida. Ê Ê ÊÊ Ê Ê ________? Ê Kamar yanda Kawu ya fa?a zai samu Alhaji Nura ya same shin, amma mi abin mamaki sai Alhaji Nura ya murje ido ya fara tujara ma Kawu, daga ?arshe ma yace shi ba cikin shi bane ba, A'isha taje ta nema wanda yay mata ciki. Idan kuma aka matsa zai kai kotu. Kai shi yama saki Mammah taje can ta nema uban cikinta. Wannan magana ta girgiza kawu matu?a. Ya ce, ÒHaka kace?Ó. Ê Ê Ê ÒEh haka nace, ku kaini duk inda zaku kaini, ina kan gaskiya ta ciki ba nawa bane ba. Kuma na saketa saki ukuÓ. Ê Ê Ê Ê ÊÊ ÒBabu inda zamu kaika, amma zamu zauna tare da waliyanka ka maimaita dukkan abinda ka fa?a kodan watarana kar kace sharri akai makaÓ. Ê Ê Daga haka Kawu ya mi?e yayi gaba abinsa. Kamar yanda ya fa?a haka yaje ya samu waliyyin Alhaji Nura daya kasance mahaifinsa ya sanar masa. Shima kansa ya girgiza da wannan magana, babu ?ata lokaci ya nemo ?an nashi akan batun, abinda kuma ya gayama Kawu shi ya maimaita ma mahaifinsa da waliyyan Mammah babu tsoro babu shakka. Sai kuma zancen yaso zama hayaniya a tsakani, dan kuwa ya sheganta cikin da cewar ba nashi ba, kamar wasa sai da aka dangana da mai-anguwa akai zama tsakanin Mammah da Alhaji Nura, anan ?in ma bai canja ba daga batunsa na ciki ba nashi bane. Mammah taci kuka matu?a da yin nadamar aurensa, daga ?arshe akace sai a bari saita haihu aga mi zata haifa, idan gwaji ya kama sai aje ayi. Da wannan batu aka kashe magana, Mammah taje ta cigaba da rainon wannan ciki cikin matsanancin yanayi da ?uncin zuciya da kewar Abdul-rasheed, har ALLAH ya kaita ga haihuwa aka samu mace. Abin mamaki yarinya kamar Alhaji Nura yayi kaki ya ajiye saboda kamanni, dan tun tana jinjirarta kamanin a bayyane suke. Mammah ta gode ma ALLAH mutane kuma sun tayata murna. Ita kuma daga nan ta hau kan nata dokin zuciyar, ta tabbatar ma Alhaji Nura bata bu?atar komai daga gareshi game da rainon ?arta, kuma ko anan gaba kada yace yana da wata ala?a da yarinyar. Babu ko musu yace ya amince tabbacin yana cikin mayen asiri har lokacin. ALLAH sarki sai mahaifinsa ne yay komai na sunan yarinya aka saka mata suna Habibah. Suna kiranta Biebah. Haysam yazo hutu lokacin yana shekara ta biyu a NDA ya tadda Biebah, yanda yake son sauran ?an uwansa haka yake jin ?aunar ta. Mammah bata gaya masa komai daya faru ba shi ma kuma bai tambaya ba duk da yaga Alhaji Nura baya zuwa gidan, a haka ya kammala hutunsa ya koma.... >>>>>>¥<<<<<<< Ê Ê ÊÊ Ê Ê ÊÊ Shekaru Sun shu?a, Sabbin Jarumai Sun girma. Lokaci ya tafi kamar iska mai ka?awa a zamanin rani da damuna. Shekaru uku sun shu?e cikin gumi, jini, da hawaye ga matasan soji. A yau Haysam Abdul-rasheed Shehu, wanda aka fi sani da Zak-Shadow ya zama ?aya daga cikin fitattun senior cadets na NDA. Yanzu idan ya wuce, sabbin cadets suna tashi tsaye domin girmamawa a garesa. Ê Ê ÊÊ A gefe kuwa Imran Abbas wanda a da yaro ne mai rauni ya zama ?aya daga cikin masu kwarewa a sashen signals and intelligence unit. Ba wanda ya ta?a zato cewa shi ne sarkin kukan nan da ya shiga makaranta a shekarun uku da suka shu?e. Duk inda suka shiga ana kiran jaruman biyu da suna (The two Shadows). Domin kuwa suna aiki tare tamkar gangar jiki ?aya da zuciya biyu. Sunan Zak-Shadow da Imran ya sanya ma Haysam ya bishi, har takai Zak-Shadow ?in yayi gaba fiye da sunansa na yanka. Ê Ê ÊÊ A yau suna aji ?aukar darasi da Major Adetunji ke ?aukarsu, wanda ya horar da su tun farkon shigowarsu NDA. Bayan ya kammala ya sallamesu su Zak-Shadow suka iso gaban allo ?aukar masa kayansa domin yi masa rakkiya kamar yanda suka saba. Kallonsu ya tsaya yanayi cikin murmushi, ÒHaysam Abdul-rasheed Shehu, Imran Abbas the two ShadowsÓ. Ê Ê Ê Murmushi sukayi a tare, duk da kuwa idan yana jin nisha?i yakan kirasu da sunan ne daman. Batare daya jira amsawar su ba ya cigaba da fa?in, ÒKuna cikin wa?anda suka fi nuna mana menene juriyar soja a wannan mate ?in naku. Shiyasa kuke na daban a zuciyata yaran albarka, ina son a shekarar ?arshen nan ku ?ara ?wazo da jarumta fiye da shekaru uku da suka shu?e, dan ina son ku zama misali ga duniya idan kuka fita ba cikin makarantar NDA kawai baÓ. Ê Ê ÊÊ ?aramin murmushi Haysam ya yi tare da salute ?insa, hakama Imran, a tare suka amsa da murya mai zurfi,Ê ÒYes, sir.Ó Ê Ê Ê Major Adetunji yay murmushi shima, dan har cikin zuciyarsa yake jin ?aunar Haysam da Imran. Yaran akwai tarbiyya da nutsuwa. Babu wanda zai ce yau ga wani laifinsu ko wani ya kawo ?ararsu ana fa?a dasu a cikin ?alibai. Gasu da maida hankali akan komai. Duk wahalar da Haysam yaci a hannun Seniors bai ta?a kai ?arar kowa ba, sai idan su sun gani su hukunta Seniors ?in musamman idan muguntar tayi yawa. Sai gashi a yanzu komai yana neman zama tarihi, dan watanni ka?an ta rage su shiga shekarar ?arshe a NDA ?in........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 32_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Komai ya cigaba da canzawa a kowane sakan zuwa minti da awoyi tamkar yanda kwanaki suka shu?a zuwa watannin suka bada shekara uku data shu?e. Su Senior Garba dake shekarar ?arshe suna nan akan bigiren iska mai wahalar da kayan kara, domin kuwa har zuwa yanzu suna jin haushin yadda Haysam ya zama abin koyi, har officers ke yaba masa a bainar jamaÕa da yi musu misali da shi matsayin abin koyi. Sai dai kasancewar Haysam da kowa ke kira Zak-Shadow a yanzu ya zama jan wuya yasa su kansu shakkarsa suke basa iya yimasa abu kai tsaye kamar yanda sukeyi a shekarun baya na farkon shigowa. Ê Ê ÊÊ A yau ma ya fito massalaci da yay zaman yin azkar ?in yamma bayan sallar la'asar Senior Garba ya kira shi gaban sabbin cadets da yake jagoranta. Harga ALLAH shi Zak-Shadow baiga ma Senior Garba ba, saboda hankalinsa yayi kan tunanin ina Imran ya shiga ne dan batare sukai sallar la'asar ba. Bayan an idar shi kuma ya zauna ?aukar karatu kamar yanda ya saba a wajen malaminsu, daga nan yay azkar shine yake fitowa a yanzu. Ê Ê Ê Yanayin yanda akai kiran nashi ya sashi dawowa daga duniyar tunaninsa akan Imran, cike da nutsuwarsa ya juyo sai sukai ido hu?u da Senior Garba ?in, kamar zai shareshi ya wuce dan yasan shashasha ne sai ya fasa ya nufi inda yaken. Cike da son zubarma da Haysam ?in mutunci a gaban yara Senior Garba ya furta, ÒCadet Haysam! You think being praised makes you a soldier? We made you, remember that.Ó Ê Ê Ê Idanu Zak-Shadow kawai ya ?an zuba masa kamar bazai tanka shi ba, hannuwansa a cikin aljihun wandonsa, har yay niyyar ya?a masa ba?ar magana dan ya iyata kwali-kwali, bashi da yawan magana, amma idan ya ya?a maka ba?a ?aya sai ka kwana ka yini tana cizon zuciyarka, amma miya tuna sai ya fasa, a ta?aice ya ce, ÒWith all due respect, senior, the Academy made us all.Ó Ê ÊÊ Garba ya yi murmushi mai cike da ba?in ciki da tsana wanda ke ?oye fushi, shifa duk sanda yaga yaron nan ji yake kamar ya sha?eshi ya mutu ya huta ALLAH. Cikin kallon idon Haysam ?in da shima ke kallonsa ?yam ya ce, ÒHmm.. perfect cadet. Zamu ga yadda zaka fuskanci Special Night DrillÓ. Ê Ê ÊÊ Kai kawai Zak-Shadow ya girgiza yana barin wajen, dan lokuta da dama ?aukar al'amarin Garba yake matsayin soki burutsu da motsuwar kai. Yasan night drill ba abune mai sau?i garesu ba cadets, ana amfani da shi ne wajen gajiyar da mutum ta jiki da ta zuciya matu?a, gudu cikin duhu, rarrafe cikin laka, da ?aukar kaya masu nauyi har zuwa safe. Wasu ma daga cikin cadets suna jin tsoro idan aka ce Òspecial night drillÓ, amma shi bai ta?a ?aukar hakan matsayin wani abun tsoro ko tashin hankali ba balle ya nuna damuwa. ?aki ya koma abinsa inda ya samu Imran ya dawo yana jiransa. Ê Ê ÊÊ ? Da daddare kamar yanda Senior Garba ya fa?a ?azun da yamma su Zak-Shadow suka fita Special night drill. Kasancewar akwai abinda Garban da abokansa suka shiryama Zak-Shadow yana gefe yana kallonsa cikin murmushin mugunta. Ê Ê ÊÊ John da shima ke kallon Zak-Shadow cikin ta?e baki da ?wafa ya ce, ÒWai shi yana jin kansa wani shege ko, zamu bashi banbancin kare da uban gida a yau, wannan karon sai mun karya shiÓ. Ê Ê Ê ?wafa kawai sauran sukai batare da sun tanka ba. Shima Zak-Shadow da bai san sunayi ba ma ya cigaba da motsawa cike da karsashi da ?arfin jiki mai tafiya dana zuciya. Sam babu gajiyawa a tare da shi, sai ma taimakawa wa?anda suka fa?i a hanya yake yi. Sun dawo a zagaye na biyu wasu sun fadi ?asa, wasu suna shashshekar wahala harda masu share hawaye, amma shi yana tsaye, yana kallon Garba kai tsaye cikin shirun daya saba kowa kuma ya sanshi da shi. Shiru ne mai zurfi dake ?ona zuciyar ma?iyansa. A zuciyarsa kuwa ayyanawa yake. Ê Ê ÊÊ (Yau zan nuna maka Ba ruwan jarumta da wanda ya fara zuwa duniya ko ajin karatun duniya Garba. Ba zan rushe ba, in sha ALLAHU har abada bazan fa?i a ?asanka ba sai dai kabar NDA da takaici na a zuciyarka kuwa. In yaso ka ajiye aikin soja ka koma rawar ?oroso). Ê Ê ÊÊ Yanda Zak-Shadow ke kallon Garba sai ya ?an ji tsarguwa a zuciyarsa ga shakka da kwarjininsa na cizonsa a rai, amma sai ya dake saboda izza, shawarar da zuciyarsa dake garga?insa yabi cike da gadara ya ce, ÒDismissed!Ó. Ê Ê Ê Ba abinda Zak-Shadow da abokan Garba sukai tunanin ji zai fito a bakin Garba ?in ba kenan. Dan haka ya bama abokansa haushi. Zak-Shadow kam ya wani bisu da kallo cikin ?ya?e baki ya bar wajen. Yana fara tafiya Imran ya ?araso suka jera yana goge laka daga fuskarsa. Ê Ê Ê ÒWallahi ba soja bane kai ZakÉ kai dutse ne. ALLAH tsoro ka bama Garba fa amma wata maganar banza yaso gaya maka da farko kamar yanda ya sabaÓ. Ê Ê Ê Zak-Shadow ya murmusa cikin nutsuwa da kallon Imran ya ce, ÒKaji tsoron rabbi Imran. Ai dama dutse baya jin zafi, ni kuwa mutum ne ina ji, kawai ban bari su gane ne dan har abada bazasu ga Haysam Abdul-rasheed a ?asan takalmansu ba in sha ALLAHUÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒIn sha ALLAHU kuwa ?an wahala.Ó __________? Ê Ê Ê KOMAI NISAN JIFA.... ÊÊ Al?awarin ALLAH ya cika. Shekaru sun wuce cikin wahala da zafi, ?ura da ruwan sama harma da sanyi. Haysam Abdul-rasheed Shehu da abokinsa Imran Abbas sun girma a cikin NDA kamar ?asar da take haifar da ?arfin hali da gwagwarmayar neman ?anci.. Tabbas zuwa yau an manta da lokacin da ake kiransu Ònew boys.Ó Yanzu sune manya Seniors dake fa?a aji da shugabantar masu shigowa har ma da masu bi musu. Tabbas shekarar ?arshe shekarar ?anci amma shekara mafi tsaurin gwagwarmaya da karatu mai tabbatar da yaro soja. Haka su Zak-Shadow sukai juriya ?warai da gaske wajen tsallaketa tamkar yanda suka shallake na baya da suka shu?e. Alhamdullah ga burin ?an maza ya cika, NDA ta zama tarihi tamkar yanda primary da Secondary suka zama tarihi suma. Ê Ê ÊÊ A daren da suka kar?i takardar kammalawa, Zak-Shadow ya tsaya yana kallon harabar NDA, zuciyarsa cike da tunani. Wajen da ya sha ruwan sama, gudu a cikin laka, da azabar push-ups har yatsunsa suka kumbura, yau shi ne wurin da zai barwa tarihin da sai dai a tuna a bama ?anne da ?a?a labari watarana. Ê Ê Ê Imran ya matso kusa da shi murmushi na bayyana cikin fuskarsa mai tarin nutsuwa, ÒZak-ShadowÓ ya kira sunansa da murya mai sanyi, bai jira amsawarsa ba ya cigaba da fa?in, Òka tuna ranar farko da muka shigo nan?Ó. Ê Ê ÊÊ Juyowa yay yana kallonsa fuskarsa da murmushi mai nauyi, cikin bu?a??oyar muryarsa mai fita da amon mazaje ya amsa masa da, ÒIdan zan mance da wannan ranar tabbas zan mance da kai My Imran. Yanzu kamar jiya ne... kai da kukan nan naka da yasa na tsaya ina kallonka tamkar Ma'aruff ko Ja'afar a gabanaÓ. Ê Ê Ê A tare sukayi dariya, abinda Zak-Shadow bai cika son yi ba. To dama mai ganin suruntun nashi kamar hakan sai dai Imran ?in ai. Ê Ê Ê Ê Ê Ê ?Al?awarin ALLAH ya cika, Haysam ya samu cikar burinsa daya ginu bisa burin mahaifinsa. Ya kammala NDA bayan shekaru hu?u na wahala, gwagwarmaya, juriya da jarumta. A yau suke bikin Passing Out Parade ?in su, musalta irin farin cikin da yake aciki abu ne mai wahala. Ba shi ka?ai ba, hatta Mammah da ?an uwansa da malam Sulaiman da kawunsa da yazo daga Bauchi, da Innarsa Khadijah da Alawiyya suna cikin farin ciki. Domin kuwa sun halarci bikin passing out ?in nasu su duka. Yanzu Haysam ba ?an takara ba ne, soja ne cikakke, Second Lieutenant Haysam Abdul-rasheed Shehu (Zak-Shadow). Ê ÊÊ Sun yi parade a gaban manyan jamiÕan soja da iyaye da ?an uwa da abokan arzi?i. ?alibai da yawa da suka nuna ?wazo a fannoni daban-daban sun samu ?yautittuka na girmamawa, ciki kuwa harda Haysam. Lokacin da aka kira sunan Cadet Haysam Abdul-rasheed Shehu, sai dukan ?akin ya amsa da ihun kiran sunansa daga mate ?in nasa. Ê Ê Ê ÒSarki! Sarki! Zak-Shadow! Zak-Shadow!Ó. Ê ÊÊ Kai kace zasu fasa hall ?in ne har iyaye da suka halarci taron najin ?agara da mamakin wane yarone wannan mai farin jini ga yaransu haka?, sai da aka tsawatar musu saboda ihun kiran Haysam da ya kasa mi?ewa sai da Imran ya kama shi ya mi?ar tsaye. Cike da nutsuwarsa ya tako ya fito inda ake bu?atar ganinsa. Ba ?aramin ?yau kayan sukai masa ba, sun zauna a ginannen jikinsa na asalin zakin ga ??awu ga nutsuwa ga addini, dan goshinsa kawai ya isa baka shaidar shi mai ibada ne kodan dam?areren tabon sallar da yake da shi. Ba tabon salla kawai ba a yanayin nutsuwar Haysam kawai zaka tabbatar da akwai ilimin addini sosai a tare da shi.. Zak-Shadow ya amshi lambar yabo ta Discipline and Endurance. Ya kuma samu ?yautar girmamawa ta Best in Field Tactics & Discipline, abin da ya sa Mammah da ?annensa suka yi kukan farin ciki a wajen kallon taron da suka halarta. A tare ?annensa suka tashi mazansu da matansu sukaje suka rungumeshi. A karo na farko idonsa ya cika da ?yallin hawaye, wannan ba kawai nasara bace, ?arshen tafiyar jarumta ce da cika burin Abiy da samar da farin ciki a zukatan ?an uwansa da Mammah, inama Abiy na raye ya cimma wannan rana.. isowar Imran daya ?an buga kafa?arsa da dariya ya sashi ha?iye hawayen nasa. Sai kuma ya juya yana kallonsa, suma ?anensa sakinsa sukai suka koma wajen zamansu. Ê Ê Ê Kashe masa ido ?aya Imran yay da fa?in, ÒMy Zak-Shadow yanzu zai koma gida a matsayin soja na gaskiya.Êkaga yanda Mammah take kukan murna ita da su Ma'aruff.Ó Ê Ê Ê Haysam ya murmusa, yana mai lumshe idanunsa ya sake bu?ewa akan su Mammah sannan ya dawo da su kan Imran. Ê Ê Ê ÊÊ ÒTabbas Mammah tana kuka ne irin na farin ciki da cikar burin mijinta Imran, ba kukanta ita ka?ai take ba harda kukan Abiy da Umma duk a tare. Amma nima ba zan ta?a manta nan ba Imran. Wannan wuri ya juya ni daga maraya marar gata, zuwa mutum mai ?arfi da damammaki da samun cikar burin mahaifi. Imran in sha ALLAHU sai na kaima Abiy wannan albishir har Bauchi a gobe-goben nan in dai ina da rayuwaÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒALLAH ya cika maka burinka, kuma ba kai ka?ai zaka Bauchi ba harda Imran Abbas ?an Abiy da bai sani baÓ. Ê Ê ÊÊ Wani ?an dukan basawa Zak-Shadow ya bama Imran a kafa?a, sai kuma ya rungume shi hawayen da yake ta shanyewa suka samu damar ?igowa. Shima Imran hawayen ne ke zubo masa. Yana ?aunar Haysam, yana tausayinsa ?warai da gaske. Dan shi har yanzu bai san maraici ba, uwa da uba duk suna raye, kai shi tunda yasan kansa ba'a ta?a mutuwa a gidansu ba ma gaskiya. Sai dai a dangi haka sai kakarsu da ta rasu yana yaro sosai. Sannan gidansu su suna da ku?i.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 33_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .......Zak-Shadow da su Mammah sun wuce Kano, zasuyi hutu na makwanni har shida. Ashe walima Mammah ta shirya masa. Dan haka suka iske gida cike da danginta anata girki. ?an Bauchi dai iya kawunsa ne kawai sai Khadijah da Alawiyya suka zo. Bai damu ba, wanda ya gani ?in ma sun wadatar. Anci ansha an masa addu'oi kala-kala harda mutanen anguwa. Ê ÊÊ Bayan kwanaki biyu gida ya koma sai su ka?ai, Zak-Shadow ya sake fahimtar rayuwa ta canja ga mahaifiyarsa, ta tabbata dai bata tare da sabon mijinta. Sai dai yanzun ma bai tambaya ba saboda girmamawa har sai da Mammah ta sanar masa komai a wannan karon da bakinta. Tabbas zuciyarsa ta hasala matu?a, amma bai ce komai ba dai a zahiri. Itama Mammah data fahimci yanayin nasa sai tai masa nasiha da garga?insa akan kar taji wani abu daga garesa. An riga anyi ya wuce sai a tari gaba. Badan yaso ba yay shiru kamar yanda ta garga?e san. Ê Ê Ê A cikin wannan hutu ya samu damar bibiyar karatun ?anensa, har zuciyarsa kuwa ya gamsu da yanda komai ke tafiya Alhamdullah. Musamman ma su Ja'afar ?an Secondary. Ya ji da?in kuma ganin yanda kasuwar Mammah tai tasiri a gida. Ya ziyarci Malam Zayyanu da abokinsa Malam Datti. Sun masa addu'a sosai da nuna jin da?in nasarar da ya samu a NDA. Ê ÊÊ Duk da yana cikin hutu bai daina yin motsa jiki da safe da yamma ba, kamar yadda suke yi a NDA. Wani lokacin idan yana fama Mammah har fa?a take masa ya huta. Yakan yi murmurshi ne kawai ya ce, ÒMammah idan banyi ba jikina zai yi ciwo neÓ. Ê Ê Haka dole ta ?yaleshi har hutunsu ya ?are, kamar kuma yanda yay al?awari yaje Bauchi tare da su Ma'aruff cikin weekend. Sun ziyarci kabarin mahaifinsu da Umma har ma da kakaninsu su Malam. Babu wanda yasan yaje a ?an uwan mahaifinsu sai kawunsu Jamilu kawai, dan basu kwana ba a ranar suka juyo Kano. Ê Ê ÊÊ A watan Agusta ya koma Jaji, domin yin Young Officers Course, inda ya sake ha?ewa da Imran, a wannan karon ma a ?aki ?aya suka zauna, dan sai da sukai duk yanda zasuyi aka ha?asu cikin amincewar UBANGIJI. Alhamdullahi sun kamalla course ?in su a farkon shekarar 1999, daga nan kowa aka turashi inda zai fara aiki.Êsai dai an samu matsala dan anyi posting ?insu waje daban-daban shi da Imran, amma da yake suna da oganni tuni suka nema oga Adetunji suka sanar masa damuwarsu. Shine yay ta kai kawo har aka ha?asu waje ?aya yanda suke fata, antura su aiki zuwa 82 Division Enugu, inda suka fara rayuwar soja ta zahiri. A can suka gane cewa aikin soja ba na jarumtaka ka?ai ba ne, aikin zuciya da sadaukarwa ne. ?Su Zak-Shadow na Enugu cikin sabuwar rayuwar aikin soja, anan rayuwar Mammah da marayun ?a?anta na neman canja salo da fuskantar sabuwar jarabawar rayuwa. Domin kuwa Zak-Shadow bai wuce watanni uku a Enugu ba Tasi'u ?anin Mammah ya zo kwatsam. Zuwan daya saka Mammah a farin ciki dan tayi tsammanin har abada ta rasa dukkan ?an uwa a duniya. Ê Ê ÊÊ Da farko dai kamar abin arzi?i tsakaninta da Tasi'u, dan harda zama ya bata labarin rayuwar da yake ciki ta tashin hankali. Yarinyar daya aura basu ko ?ulla shekara ?aya ba a rayuwar aure suka rabu, ya shiga halin rayuwa mai tsanani a sabuwar ?asar da bai san kowa ba, haka ya jure saboda karatun da yake yi. To zuwa yanzu ya kammala, acewarsa har ya samu aiki, yanzu ma yazo gida ne domin wani aiki da zai yi na wata uku ya koma. Mammah ta jajanta masa ta kuma tayashi farin ciki. Ê Ê Ê Sunyi sati kamar uku a wannan farin cikin kwatsam rana tsaka sai ga Tasi'u da lauyoyi har biyu da wasu mutane, wai yana son a raba gida a bashi nashi kaso. Mamaki ya kama Mammah, ta kalla gida ta sake kallo, tabbas gidansu babba ne, gashi a bakin titi, kusan a yanzu ma gidan yafi duk wani gida na layin ?yau saboda gyaran da Alhaji Nura yay masa lokacin daya aureta. Da farko ta ?an so tirzawa tai masa fa?a, ya nuna mata shifa ba yaro bane, sannan gidan nan dai yana da hakki ai kuma dolene a bashi nashi hakki. Ganin yana son su zubar da mutunci a anguwa tace ba damuwa yayi duk yanda yaso, ko ?aki ?aya ta samu ALLAH ya amfana zata zauna da yaranta. Haka kuwa akai yayta shiga da fita batare daya bari tasan yaya komai yake tafiya ba. Kwatsam a cikin wata na biyu da zuwansa ta nemeshi ta rasa. Duk inda ya kamata ta bincika kuma tayi amma babu shi. Hankalinta yaso tashi kawunsu yace karta damu kanta, ta barshi duk ma inda yaje zai dawo tunda ba yaro bane. Haka dole ta ha?ura ta share. Abin mamaki cikar wata ?aya saiga wasu mutane wai sunzo gidan nan da take ciki nasu ne an sayar musu, suka nuna mata takardu harma da shaidun gani da ido da akai ciniki da su. Hankalin Mammah ya tashi kwarai da gaske, sai ta rasa inama zata saka kanta dan tashin hankali, kawai ta yanke jiki ta fa?i sai da aka kaita asibiti. Kwananta biyu aka sallamota, abu dai kamar wasa ?aramar magana ta zama babba Tasi'u ya saida gida ya gudu. Masu gida kuwa sun bata wata ?aya kacal suna bu?atar gidan akwai abinda zasuyi da shi. Ê ÊÊ Wannan tashin hankali ya saka Ma'aruff da Ja'afar sulalewa suka tafi Enugu suka sanar ma Zak-Shadow. Kwatsam babu zato ya gansu, mamaki ya kama shi ya balbalesu da fa?a domin a ganinsa ai kasada ce zasu kamo hanya batare da sanin gari ba su taho. Su dai ha?uri suke ta bashi, Imran dai ya kwacesu da ?ar, shine ya basu abinci sukaci ya basu wajen kwanciya. Zak-Shadow bai saurarensu ba sai dare, anan ne suka sanar masa abinda ke faruwa da halin da Mammah ke ciki, suka tabbatar masa a yanzu ma sunzo ne bada saninta ba, dan sun tabbatar tana can tana nemansu ?ilama hankali a tashe..Ê Ê Ê Ê Ê Jin wannan zance ya sake ?aga hankalin Zak-Shadow, haka ya samu da ?yar da kamun ?afa aka bashi damar zuwa gida kwana uku kawai. Ya taso ?anensa gaba suka nufi Kano. Aiko hasashen su ya tabbata, dan sun sami Mammah cikin tashin hankalin rashin sanin ina su Ja'afar ?in suke, sai kuma gashi ta gansu harda uban gayya Haysam. Kukan dake dan?are da ?irjinta sai a lokacin ne ta samu ta yi shi. Wannan al'amari ya sosa zuciyar Zak-Shadow matu?a. Wanda ma bai san fushinsa ba a wannan karon ya gani kwarai da gaske. Ê ÊÊ ?an ku?in albashinsa da yake faman ajiyar taro da kwabo a account ya kwashe domin sayen fili, sai dai a karo na farko Kano ta fita masa a rai gaba ?aya, yana son yin nesa da ita nisa mai yawa ko mahaifiyarsa zata samu salama tamkar yanda ta baro Bauchi, amma kuma bai san ina zai maidasu ba, dan haka ya nema shawarar Imran ta hanyar kiranshi a wayar landline. Babu wani ja'in-ja Imran ya bashi shawarar zuwa Abuja kawai, ya kuma ha?ashi da yayansa. Ê Ê A ranar Haysam ya bar Kano zuwa Abuja. Inda da taimakon yayan Imran suka samu fili suka saya. Sauran ku?in daya rage ya sayi siminti da bulo aka fara ginin ?akuna ?wara biyu kacal. Kwana uku aka bashi kawai a wajen aiki, dan haka dole ya koma Kano yabar sauran aikin wajen yayan Imran. Yana zuwa Kano ya sanar ma Mammah komai, mamaki ya kamata sai kuma ta shiga yi masa fa?a akan dammi zai yi hakan. Shi dai kansa a ?asa kawai yana bata ha?uri ne. Sai da ta kammala yace su fara shiri kawai, nan da kwanaki kamar goma zasu koma can shi kuma ya shirya ya koma Enugu. Ê Ê Ê Haka kuwa akayi, kwanaki goma bayan komawar Zak-Shadow yayan Imran yazo har Kano da mota ya kwashi su Mammah da yaranta. Tafiyar data sakata kuka sosai, jikin ?an uwanta yay sanyi da rashin taimakonta da basuyi yun?urin yi ba har Haysam ?in ya yanke hukunci. Dan sun so hanata da nuna mata zasu ?auki mataki tace ba komai zata koma Abujan kawai dan itama bata son zaman Kanon a yanzu. Ê Ê Wannan shine sanadi kuma mafarin barin Kano dasu Mammah sukai suka dawo Abuja. ?aki ne guda biyu kawai, sai aka zagaye gidan da kwanon langa-langa. Dan Zak-Shadow ya nuna baya son taimakon komai daga wani saboda Yayan Imran yaso yin hakan. Shima kuma Imran ?in yaso yin hakan amma ya ha?ura dan yasan wanene Zak-Shadow, idan yace baya son abu to kawai baya so ?in da gaske. Ê ÊÊ Yana sake ?aukar albashin watan ya nufo Abuja, ku?in yay amfani da su wajen maida ?annensa duk makaranta, su Ammar ma da ba'a saka ba ya sanya su. Dama Mammah tunda suka dawo bata zauna ba, haka ta dinga shiga tana fita wajen nunama mutane kayan sana'arta ta koli. Sannu a hankali aka fara ganewa, kasancewar sabuwar anguwa ce kafin mutum yaje kasuwa sai yafi ganewa zuwa wajenta sayen abu a sau?a?e. Ganin haka ta fara ha?awa da kayan miya, da wannan sana'ar da albashin Zak-Shadow suka cigaba da rike rayuwarsu, idan an samu ?an rarar ku?i a sai siminti a ?an ?ora gini. Kwatsam sai kuma ga wata ?addarar ta sake afkawa Zak-Shadow lokacin da yake shekara biyu da fara aikinsu, wai ya bu?e wata gaskiya wani ogansu yayi kutun-kutun an saka shi a prison. ALLAH sarki rayuwa, a wannan ga?ar ALLAH dai ya ?addara Mammah kam bazata rasa ranta ba. Dan bama ita kawai ba hatta su Ma'aruff sun shiga wata irin gigitar rayuwa. Ê Ê Haka Mammah ta dinga bin duk wanda ta sani cikin ro?o da magiya don ganin Haysam ya ku?uta. Amma ina, Imran ma iya bakin ?o?arinsa yake amma al'amarin kamar da wani babban shiri a cikinsa. Hatta su Adetunji sunyi iya yinsu Zak-Shadow bai fito ba. Ga ba?ar wahala suna bashi ta tashin hankali kamar sun sami criminal, duk mai hankali yaga wannan al'amari yasan akwai lauje cikin na?i a ciki, sai dai kai tsaye basu san wa zasu fuskanta suce yayi ?in ba..........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 34_ __________________ https://chat.whatsapp.com/L3BXH7JYlBRHIkFRiOjeW3?mode=ems_copy_t UMMU KHALIFA COLLECTION Ina Mata Yan kwalisa ina mata masu san kayan ado kamar Egyptian abaya sleeping drees kids were shos bags musk dahara original. To kukanku yazo karshe domin ummu khalifa sun zo muku da duk wadannnan kayan dierct suke order dinsu daga Egypt zuwa gida Nigeria kaidai kawai kashiga link dinsu domin gani ya kori jiii.. Ba nan ummuh khalifa suka tsaya ba suna nemawq mutane visa masu shaawar shugowa kasar ta Egypt karatu ko yawon bude ido ko kasuwanci ku tuntubeta a number dinta +201017018846/07048811474/ KO kuma shafinta na tiktok https://vt.tiktok.com/ZSU1FEkjc/ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Lamarin kamar wasa sai da Zak-Shadow yay watanni shida sannan aka sake shi. Tsabar azabar da akai masa ana fiddoshi asibiti aka wuce da shi. Dan kai bazaka kallesa kace zai ?ara rayuwa ba a wannan duniyar ko moruwa. Da yake ita rayuwar ta UBANGIJI ce kuma sai gashi bayan jiyyar watanni kusan biyu ya mi?e. Mi?ewar data sake canja Haysam Abdul-rasheed Shehu zuwa Zak-Shadow ?in da yake a yau. Wanda baya ?aukar raini, baya ?aukar wasa daga kowa, koda kuwa kowan na sama da shi ne. A bisa bincike kuma aka gano Ogan nashi ne mai laifi ya kuma zaluncesa, dan haka aka ?auki mataki a kansa aka maida Zak-Shadow bakin aiki tare da ?arin girma. ?arin girman daya sashi wucewa mate ?insa a shiga soja su Imran. Ê Ê ÊÊ Ya fito a prison baifi da shekaru biyu ba ya kammala ginama Mammah muhallin zamanta. Gini mai ?akuna hu?u dai-dai ?arfin talaka, sai sauran fili babba kuma a gidan da za'a iya gina wasu parts ?in ma. A wannan ga?ar ne kuma kwatsam Nasiru abokin Abdul-rasheed ya dawo gida Nigeria da iyalansa. Dawowar daya fuskanci matu?ar tashin hankali saboda jin halin da zuri'ar Abdul-rasheed suka shiga bayan wucewarsa. Da kuma sa?on daya dinga aiko musu da baya zuwa hannunsu. Kwanansa ?aya a garin kano ya shiryo yazo Abuja. Ranar yaci kuka da takaici kwarai da gaske, ya rantse ya maya akan sa?on da ya dinga aikowa garesu ta hanyar wani abokinsa, saboda tunda ya tafi hankalinsa na kansu ne. Sai gashi koda yasa aka nemo wanda yake bama sa?o ashe shi yanata hidima ne da abinda yake aikoma marayun ALLAH, takaici ya saka shi sawa a rufe shi, sai da ?yar daban ha?uri ya bari aka sake shi. Amma duk da haka sai da Zak-Shadow yasa aka cimasa ubansa ta bayan fage dai-dai gwargwado. Ê Ê Ê ÊÊ Dawowar Uncle Nasiru ta sake canja rayuwar Mammah da ahalinta zuwa ni'imtacciyar rayuwa, duk da Alhamdullah dama zuwa yanzu basu tare da kowace damuwa. Dan sana'arta ma tayi girman da a yanzu har shago suke da shi a ?ofar gida da Zak-Shadow ya gyara musu. Karatun yaran kuma duk yana tafiya yanda ya kamata. A wani weekend da Zak-Shadow yazo ya samu babbar ?iyar Uncle Nasiru a gidan tazo hutu. Yarinya ?ya?y?yawa son kowa ?in wanda bai samu ba, sunanta Nabiha, girman turai rainon biscuits da madara. Ga ilimi ga shagwa?a ga gata. Tunda ta ?yalla ido akan Zak-Shadow ta kafa ta tsare tace tayi mijin aure. Ko damuwa da sharetan da yake ma batayi, dan ita ba komai ma yaja hankalinta a kansa ba sai wannan jin kan nashi da tarin izza da nutsuwa. Harga ALLAH tana matu?ar son namiji maiji da kansa da kamun kai. Da?in da?awa ga jarumta, dan ko makaho ya shafa Zak-Shadow yasan sojan ne na gaske ba wasan yara ba. Ga ?yawun ga gayu ga ilimin addini. Kannensa na girmamashi tamkar mahaifi a garesu. Mammah kanta na ji da shi sai dai bata nuna wa saboda kawaicin ?an fari. Ê ÊÊ Babu wani kunya ko tsayawa jan aji tace tana so shi. Shi kuma a take yace mata no. Shi bashi ma da burin aure nan kusa. Aiko ta sanya rigima harda kai ?ararsa wajen Mammah. Mammah kuwa najin wanga batu ta hau ta zauna abinta. Dan dama kullum cikin tunanin ta yanda Haysam zai nema auren mace take yi. Dan ta kula sam hankalinsa baya akan auren, ga Imran har an kai ku?in nashi auren shi, hakama Ummi yayan Imran ya kafa ya tsare yana sonta. Ê Ê Ê Ko tsayawa yin shawara da shi batai ba ta sanar ma Uncle Nasiru. Shima ba karamin farin ciki yayi ba da hakan, sai dai mahaifiyar yarinyar ta nuna bata so, a ganinta su Mammah talakawa ne sannan aikin soja ma kamar wani aikin wahala ne. Dama kuma a tsakanin tanata faman tafka tsiya da Uncle Nasiru ?in akan su koma ?asar waje ita bazata iya zaman Nigeria ba shi kuma yace ya dawo ?asarsa kenan, sai kawai wannan batun auren Zak-Shadow da ?arta ya ida tunzurata suka rikice har ya sake ta. Ya kuma aurama Zak-Shadow Nabeeha, dan itama dai ta bijirema uwar akan itafa babu gudu babu ja da baya. Haka takaici ya saka uwar tattarawa ta tafi ta barsu shi da ?arsa, ta wuce da sauran ?anen Nabeeha ?in guda biyu. Shi ko Uncle Nasiru ya ?ara sabon aure. Ê Ê Ê Anyi bikin harda na ?anwarsa Ummi da Secondary kawai ta kammala, aka kaita gidan su Imran itama.. Matar Zak-Shadow kuwa anan gidan Mammah aka ajiye amarya, dan gefensu ka?an aka yanki fili shima akai masa gini. Zak-Shadow bai fahimci son Nabeeha yake ba shima sai da akai musu aure, dan cikin ?an?anin lokaci suka ?ulle. Wata irin soyayya suke ma juna mai tsayawa a rai da zuciya. Sai dai a zahiri baka isa kace hakan ba saboda yanda shi gogan ke kame kansa. Shima Imran anyi nashi bikin da amaryarsa. Anan kuma cikin anguwar su Zak-Shadow yay ginin gidansa mai ?yau aka sakata. Ê ÊÊ Rayuwa ta cigaba da tafiya nasarori na cigaba da zagaye Zak-Shadow, ?arin girma akai-akai har UBANGIJI ya ?addara a 2003 ya zama Captain, a Kuma lokacin wani sabon guguwar rikici ta taso a wani yankin ?asar, an turasu matsayin naya?a, turawar data basu nasarori masu yawa har takai sun kada rundunar ?an ta'addan wanwar, suka samu ?arin girma kuwa Zak-Shadow ya zama Major. A 2006 kuma rikicin ya sake sauya salon da aka sake turasu wannan jejin dai sai dai a wani yankin ne daban, a inda suka ha?u da wa?an nan mata harda mace mai ciki da tai masa al?awarin bama ?anta. Ya kuma tabbatar mata zuwa ya amsa da hannunsa. Ê ÊÊ Zak-Shadow ya matu?ar taka rawar gani a wannan jeji shi da maya?ansa, dan kuwa ya hana ?an ta'addan kowane irin motsin kirki koda na numfashi mai ?arfi ne. Sannan ya da?ile ha?o ma'adanan da ake a tsakanin ?auyukan wanda kowa ya tabbatar da saboda su ne ake haddasa rikicin dan masu ?ibarsu su samu damar diba cikin salama a lokacin da su al'ummar ?auyukan yankin keta rayuwarsu. Sai kuma wata babbar kasuwa dake ata wajen data ha?a kasuwancin wasu ?asashe itama aka tarwatsata domin cimma wani buri da manufa. Amma zaman Zak-Shadow da yaransa komai ya canja daga yanda yake. Ya sake samun ?arin girma zuwa Lieutenant Colonel a 2010, har kuma a yanzu 2013 yake a matsayin tare da rundunar maya?a a wannan jejin dai da suka samar da zaman lafiya bisa girma da ?udirar UBANGIJI. Zuwa yanzu kuma ?anensa mata duk sunyi aure Biebah ce kawai a gabansu. Mazan dai bayan shi babu wanda ya sake aure, kuma har yanzu matarsa bata haihu ba.... Ê Ê Wannan kenan. ________________? Ê Ê Ê Ê A CIGABA DA GASHI..... 2013...????????? Ê Ê Sosai Zak-Shadow yasha barcinsa, dan bai farka ba sai kusan goma da rabi. Har lokacin kuma da alama babu wanda yasan yana gidan bayan ?aninsa Bilal. Wanka yay ya kimtsa cikin shigar kamala duk da kuwa ?ananun kaya ne na shan iska a cikin gida. Hankalinsa nakan mahaifiyarsa Mammah, dan haka bai ?ata lokaci ba ya fito. Ê Ê Ê Gaba ?aya falon ya kacame da surutu, yara ne ?ammata da zasu iya kaiwa shekaru 17-20-25. Suna akan dining table kowacce kayan barci ne a jikinta. Wata mata da ba tsohuwa ba kuma bazamuce yarinya bace tsaye a dining ?in tana zuba musu abinci a plates ?in gabansu. A mistake ta ?an zubama yarinyar dake kusa da ita da zata iya kai shekaru 20 suger akan waya data ajiye saman table ?in. Ji kake tasss saukar mari na bazata a fuskar matar, ba kowa bane kuwa da wannan aiki sai wannan yarinya. Cikin ?acin rai da masifa ta ce, Ê Ê Ê Ê ÒAmma ke wawiya ce ko? Dan jakanta a kan wayata ma zaki zuba shuger salon ya shiga min speaker ?in wayaÓ. Ê Ê Ê Jikin mai aikin na rawa idannunta cike da ?walla ta shiga girgiza kai hannunta dafe da kumatu. ÒDan ALLAH Aunty Amima kiyi ha?uri, wlhy kuskure aka samu....Ó Ê Ê ÊÊ ÒUwar kuskure ba kuskure ba jaka kawai ba?auya. Dalla tashi min aka kona watsa miki ruwan shayin nan a wannan ba?ar fuskar taki mai kama da daddawaÓ. Ê ÊÊ Da sauri mai-aikin da har hawaye sun fara ma gudu a fuska tai yun?urin barin waje. Yayinda sauran ke dariyar ?eta da izgili wai Amima ta kirata mai ba?ar fuska kamar daddawa. Ê Ê Ê ÊÊ ÒKoma ki rama!!Ó. Ê ÊÊ Razananniyar muryarsa dake a bu?e kuma a dake irin ta jaruman maza tsayayyu ta ratsa kunnuwansu. Ta kuma saka mai aikin sake rikicewa da daburcewa amma ta tsaya cak. Haka suma yaran a mugun zabure duk suka mi?e jikinsu na mazari, sai kuma duk suka zube ?asa du?e suna fa?in, ÒDada sannu da zuwaÓ. Ê Ê Idan kujerun dining ?in sun tanka ya tanka, hasalima ko kallon inda suke baiyi ba. Mai-aikin ya sake tsarewa da idanu cike da bada umarni ya sake furta, ÒBaki jini bane?Ó. Ê Ê ÊÊ Hawayenta ta share da sauri tana jinjina kai, ta ce, ÒNaji Dada kayi ha?uri, amma na yafe mataÓ. Ê Ê Ê Ê ÒNi kuma ban yafe ba, kar kuma ki bari na sake maimaita abinda na fa?aÓ. Ê ÊÊ Sosai Hinde mai aiki tasan wanene ubangidan nata, dan kuwa shekaru kusan hu?e kenan take zaune a gidan tana aiki. Ai baima gama rufe baki ba ta isa gaban Amama. Ji kake ?auuuu! Tasss-tasss! Na saukar marin data rama, har sai da Amama ta tuntsura zata fa?i. Ê Ê Ê Ò?ara mataÓ. Ê Ya sake fa?a cike da umarni. Haka Hinde ta sake saukema Amama mari na biyu daya sakata ?walla ?arar azaba. Dan da alama itama dai Hinde ta da?e tana fatan wannan ranar, shiyyasa ta bu?e kwanji ta sauke ma fuskar Amama duk wani takaicinta. Ê Ê ÊÊ Cike da sassarfa wata mata ta fito a wata hanya tana fa?in, ÒMike faruwa? Wa yake kuk......Ó Ê Ê Ê Cak ta tsaya batare data iya ?arasa abinda ta faro fa?ar ba sakamakon saukar idannunta akan wanda batai zaton gani ba. Shi ko tamkar ma bai san ALLAH yayi ruwanta a wajen ba yayi wani kicin-kicin da fuska yana danna waya hankali kwance. Ga Amama tasa hannu ta danne bakinta dan kar kukan da takeyi ya fito, dan inta bari hakan ta faru lallai zata gwammaci Hinde taita marinta fiye da hukuncinsa. Ê ÊÊ Jiki a sa?ule matar ta ?araso inda yake, itama dai bazata wuce 30years ba, sai dai daga gani kasan anaji da gayu sosai. Cikin kame kai da aro nutsuwar dole ta ce, ÒSannu da zuwa My D! Shigowar yaushe haka babu labari?Ó. Ê Ê Maimakon amsa maganarta ko kallonta ma baiyi ba. Sai da yaja iska tafi ta minti ?aya batare da ya kalletan ba ya furta, ÒSu tattara su wuce gidaÓ. Daga haka ya mi?e abinsa ya fice a falon gaba ?aya. Sororo ta bishi da kallo zuciyarta na bugawa da sauri-sauri, haka suma yaran gaba ?aya firgici ya bayyana akan fuskar su. Balle Hinde da take jin har fitsari ya fara ?iga mata a jiki, dan tasan uwar ?akin nata sai ta huce a kanta, itace zata sha wahala bayan ya koma. Yana gama ficewa ta afka kitchen da tafiyar baya-baya. Su kuma ?ammatan suka zabura kan Nabiha suna hawaye.........??? Ê Ê ÊÊ _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 35_ __________________ ?????????????????????????? https://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH?mode=ems_copy_t *_GYARA SHINE MACE_* *_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF 'YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_* ?????????????????????????? *_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327 *Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*???????????????????????? Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula, Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,?? Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji?? Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki?? Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai , Mmn Yusuf likitar Mata???? Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki?????? Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku?????????? Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN???????? Kalolin gumba Kalolin matsi Kalolin gari Kalolin tsumi Zumar dabino Zuma Mai rubutu Zumar goron Tula Zumar ridi Dahuwar kaza Dahuwar zabo Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar tsoka Tara Dahuwar Yan shila Dahuwar kwai Mai rubutu Turaren mallaka Turaren Mara Turaren tsugunno Turaren k'irji Shuumar humra HATSABIBI turare Hatsabibiyar humra Matan gaske Maltinat Mata Shayin Mata Tsumin kankana Sirrin tafin k'afa Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a Akwai hadin farinjini na matar aure Akwai kwallin mallaka Zoben mallaka Set na Jigidar mallaka *Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers???????????? 07069711327 call or Whatsapp ,Ina maraba daku customers?????????? Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata?????????????????? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........?AUYEN BANKAURA. ÊÊ Ê BANKAURA dai wani ?auye ne da mutanen cikinsa bazasu wuce adadin dubu uku da ?ari biyar ba. ?auye ne sosai domin kuwa akaf gidajen dake cikinsa babu wani gida ginin siminti duk gidajen laka ne. Mutanen wannan ?auye duk manoma ne. Idan ka cire harkar noman nasu babu wani cigaba da suke da shi na sabuwar rayuwar wannan ?arnin. Kai idan mutanen wannan ?auye sukace maka basu san ma akwai gwamnati ba karka zagesu. Dan kuwa babu wani abu da gwamnati ta ta?a musu na cigaban rayuwa. Basu da makaranta koda primary ce balle ai maganar wutar lantarki ko ruwan fanfo, Kai hatta asibiti basu da shi. Amma abinda zai baka mamaki idan za?e yazo sai kaga an shiga har ?auyen ana son su ka?a ?uri'arsu. Ê Ê Ê Wannan rashin cigaba da koma bayan cigaba da suke da shi yasa mafi yawan yaran garin kan fita neman ku?i wasu jihohi bayan an kwashe amfanin gona, amma fa da ance ruwa ya zuba zaka gansu sunata dawowa gida. Maza na fita neman ku?i a lokacin rani, da damina suyi noma. Mata kuwa kanyi ?uli-?uli da mai da man-ka?e da sabulun salo su kaishi manyan ?auyukan dake kusa da bankaura domin siyarwa. Da damunar ma dai ba'a barsu a baya ba, masu himma kan yi noma suma nasu na kansu ko suyi ?wadago a gonakin wasu. Zagaye da ?auyen bankaura akwai wasu ?auyukan da zasu iya kaiwa bakwai ma. Suma kuma kamar hakan ne basu da wani cigaban rayuwa da duniya ke kallo. Haka suke rayuwa tsawon shekaru, sai a shekarar 2002 wani matashi mai suna Tanimu yay sanadin wani tagomashin arzi?i ma ?auyukan yankin ba Bankaura kawai ba, duk da kuwa shi ?in haifaffen ?an bankaura ?in ne. Ê Ê Ê ÊÊ Tanimu irin mutanen nan ne masu wayewar kai tamkar a jinin jikinsu, dan kuwa baiyi karatun boko ba sai na allo kawai a cikin garinsu. Yana da shekara sha takwas ya shiga cikin matasa masu tafiya neman ku?i zuwa Lagos. Tun fa a fitar farko Tanimu ya fahimci duniya tayi nisa mai yawa ta barsu, ya dinga ji a ransa basu da maraba da dabbobin dake rayuwa a jeji sai dai suci su kwanta suyi barci. A take zuciyarsa ta fara sosuwa da jin kishin yankinsa da al'ummarsa. Dan haka ya shiga bincike a iya ?an tunaninsa da hangen nesan sa, sai ya fahimci idan fa har suna son irin cigaban da al'ummar birni ke ciki dole-dole sai sun tashi daga barci da suka jima sunayi, su cire tsoro, su cire gidadanci. Yaransu su shiga makarantar addini data boko ba noma kawai da fita neman ku?i cikin birane ana musu kallon ?as?antattu ba. Ê Ê ÊÊ Tun a Lagos ya fara latsa tunanin ?an uwansa, ?an garinsu dama ?an wajen garinsu akan al'amarin. Kai tsaye wasu ke bashi goyon baya, yayinda wasu ke ?aukarshi mahaukaci. Bai damu ba ya cigaba da son fahimtar da su har lokacin da ruwan damina ya fara sauka suka koma gida. Kowa ya du?ufa noma, shi ko ya du?ufa nazari da tuntu?ar manyan ?auyukan musamman masu gari. Kai tsaye ba kowa ke fahimtar Tanimu ba, dan wasu ma kance yana son zuwa musu da kafirci ne kawai da lalata tarbiyyar yaransu da al'adarsu. Sai dai baya nuna jin haushi ko ?osawa, sai ya zauna yay musu bayani na gamsuwa da nuna musu ai a yanda ?in suke bai hana yaran nasu su lalace ba, dan akwai da yawan matasan da tunda suka fita neman ku?i birni a ?auyukan sun?i su dawo gida, wasu ma sun fa?a mummunar hanya acan birnin. Kamar wasa sai al'amarin ya fara tasiri, a shekarar 2007 da akazo za?e sai suka ha?e kai suka nuna bazasu ka?a ?uri'arsu ba suma. Sai ?an takarar dake ?asa-?asa sun musu al?awrika sannan. Shi ?an siyasa babu abinda yafi ?auna musamman a lokacin za?e sai kuri'a, idan kuma za'a ha?a ?auyen bankaura da sauran ?auyukan dake makwabtaka da shi dole za'a samu ?uri'a mai yawa. Aiko sai ga ?an takara kowanne na nashi al?awarin musamman ?an takarar chairman da kansiloli. Sunko cika al?awari, dan cikin dabarun Tanimu aka samu tsara yanda za'a ka?ama kowanne ?uri'ar, kunga duk wanda ya dace yaci bashi da bakin cewa basu za?esan ba. Ê Ê Bayan gama za?e da samun sakamako chairman ?in da yaci da kansiloli suka nema sa?a al?awari, Tanimu bai gajiya ba ya cigaba da zungurar masu gari shima yana ha?a gangamin matasa zuwa garin da chairman ?in yake suna masa tini. Da suka ga an?i ?aukar abin da muhimmanci sai suka nuna ai za?e zai sake zagayowa. Daga haka suka watsar da batun su suka koma kan harkokinsu. Ê Ê Wannan abu da sukai ta farkar da masu wayon cikin ?an siyasar, musamman ma kansiloli sai suka fara ?o?arin yin fanfon tu?a-tu?a a kowane ?auye. Fara kuma wannan fanfuna ya saka ?auyukan a farin ciki sosai, sai dai kuma masu aikin fanfuna suna fahimci kauyen bankaura da ?auyikan gefensa akwai wasu ma'adanai dake rayuwa a wajen. Ma'adanai ne kuma masu ?unbin daraja da zasu zama dukiya. Wa?an nan ma'aikata sune suka tsogunta batun ga wanda suka sakasu aikin fanfunan nan, suka nuna idan aka basu dama zasu dinga tonowa da wayo ana kashe muraba. Ê ÊÊ Ku?i ?unbar susa, dan danan kuwa suka amince musu. Aka sake zuba ayyukan fanfuna tu?a-tu?a tako ina. Su ?an gari na farin cikin ana masu aiki masu aiki na farin ciki da ?ibar ganimar dukiya. A hankali-ahankali zance ya kai ga kunnen manya irinsu chairman da ?an majalisar yankin, ai babu ?ata lokaci hankalinsu ya fara dawowa ?auyukan. Amma sai basu nuna a fili ba aka cigaba da yaudarar su da ayyuka. Dan kuwa babu wani jimawa akai musu makarantun primary, aka kuma musu asibiti ?arami, hanyar ma an gyara amma ba kwalta aka zuba ba. Ba'anan aikin ya tsaya ba sai ga wutar nefa an jawo musu. Bayan yin wa?an nan ayyuka ne wasu a manyan garin suka fara farga, nan fa ?aramar rigima ta tashi har abu dai ya kai ga manya, sai ga ba?in fuska sun fara shigowa ?auyukan harda ?an ?asar waje. Wannan al'amari ya fara tada hankalin mutanen wannan yanki, sai kawai suka mi?e da addu'a tamkar anyi ruwa an ?auke masu ha?ar ma'adanai dama shugabannin yankin dai suka ja baya. Ê ÊÊ A shekarar 2008 kwatsam wasu mutane daban suka shigo yankin suka cigaba da aikin ha?a, sai dai suna a ?auye guda ne ba duka ?auyukan ba. A ?an ?ananun magana suka fahimci akwai bakin wasu a manyan garin, sannan masu wannan ha?a sun sha banban da na baya. Akwai kuma kasuwa babba a yankin da ake cinikin amfanin gona da dabbobi tamkar ba'a so itama al'amarinta ya fara canja salo. Wannan kasuwa dai itace ta?amar wannan yanki gaba ?aya bama ?auyikan ba, kai arewa ma kasuwa ce ta alfahari ga kowa. Dan haka suka shirya ?aukar mataki dan basa son rasa kasuwarsu, batun ma'adanai ma bai canja ba, dan yaransu sun dawo sune masu ha?a ana biyansu ma?udan ku?i, ta wani fannin kuma basu san darajar ma'adanan ba sam. Ê Ê ?o?arin hana ta?ar?arewar kasuwar nan da daina fitar yara neman ku?i ne ya fara jawo rikici, rikici babba da ya kai har gwamnatin jiha ta shiga, daga ?arshe ma aka turo sojoji domin kwantar da tarzomar su kuma tarwatsa ?an ta'addar. Haka kuwa akayi dan wannan shine sanadin zuwan su Zak-Shadow cikin dajin yankin a karo na biyu. A lokacin yana matsayin Major Haysam Abdul-rasheed Shehu. Akwai runduna a ?ar?ashinsa, rundunar tasa kuma itace ta kawo dai-daiton cigaban kasuwar da har ya zamto an ?aramasa mu?ami na bayan abubuwa sun lafa gaba ?aya. Sun bar jejin har na tsawon shekara ?aya da wasu watanni da tunanin komai ya dai-daita, sai dai a shekarar 2010 wasa na biyu ya nema fin na farko, dan kuwa horarrun ?an ta'adda da ba'asan daga ina suke ba sunzo sun ragargaza jama'ar wani ?auye da ake kira Gunda gaba ?aya, an kashe wasu an jikkata wasu. Wannan rikici shine yay sanadin sake dawowar sojoji a yankin, ba kowa kuma aka maido ba sai Lieutenant Colonel Haysam Abdul-rasheed Shehu Zak-Shadow ganin shine ya dai-daita rikicin farko. Ê Ê Ê Ê Zak-Shadow ya kafa ya tsare a wannan yanki matu?a, ta yanda ?an ta'addan nan sun kasa ko numfashi mai ?arfi, dan tarwatsawar da yay musu ta ?arshe sai da ya samu nasarar kashe sha?i?in ?anin shugaban ?an ta'addar. Maganar tonon ma'adainai kuwa tuni ya dakatar da shi sai a ?oye, a ?oyen ma yana musu wuya sosai. Ê Ê ÊÊ Wannan ?auye na Bankaura shine ?auyen su matar nan mai ciki da su Zak-Shadow suka ha?u dasu a shekarar 2006 da suke shigowa jejin. Ita da mijinta duk asalin ?an ?auyen ne. Mijinta Maude, shine yaya ga Tanimu da yayta gwagwarmayar jawo cigaba a wannan ?auye. Ita ko sunanta Hafsatu, amma ana kiranta da Hassatu a gaba ?aya ?auyen. Shekararsu tara da aure ALLAH bai basu haihuwa ba, sai daga baya kwatsam ta samu ciki, cikin daya saka duk wani masoyansu a farin ciki da su kansu. Ê ÊÊ Kamar yanda Hassatu ta fa?a tana jin labarin aikin sojoji ne a rediyon ?anin mijinta Tanimu idan ya kunna musu, yakan kuma bata labarai irin na birni da abubuwan cigaba da ?o?arin da jami'an tsaro musamman sojoji keyi a yankin nasu kan ta'addacin dake faruwa dan su ?auyensu lafiya lau yake zaune har lokacin. A hankali zuciyarta ta dinga kwa?aituwa da son abinda zata haifa ya zama soja, kullum wannan shine fatanta, har mutane kan mata dariya a kan hakan da ?aukarta shashasha, burinta ya sake girma da fa?i a lokacin data ha?u da su Zak-Shadow, haka ta dawo gida cike da farin ciki a wannan ranar, ta bama mijinta Maude labarin komai daya faru. Shi mutum ne mai sanyin hali da rashin yawan magana, sai kawai yay dariya dan ya ?auki zancen nata kawai shiririta irin ta mata ne. Ita kuwa tun daga ranar ta addabeshi da labarin sojoji da fatan haihuwar namiji ?anta ya zama soja. Tun yana mata dariya har ya fara jin haushin hakan yana mata fa?a, da taga haka sai ta daina masa maganar kawai. Cikin aminci UBANGIJI kwanaki goma sha shida da ha?uwarsu da su Zak-Shadow a daren juma'a ta haihu, sai dai kash maimakon ?a namiji da take fatan haihuwa dan kawai ya zama soja sai aka samu mace........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 36_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Duk da namiji Hassatu taso batai ba?in cikin samun macen ba, sai ma farin ciki mara misali ta shiga, tare da addu'ar ALLAH ya bata namijin a can gaba. Ranar suna shagali akayi sosai saboda wannan haihuwa ta farin ciki ce a garesu, hidimar da Maude yayi da danginsu har ba'a magana. Yarinya taci suna *_NAJA'ATU_* sunan mahaifiyar su Maude, dan haka sukai mata alkunya da Ummi, sai Tanimu yace tsohon yayi ne a dinga kiranta *_Nimrah_*. Tun mutane na kananun magana akan sunan aljanu Tanimu ya sakama Naja'atu ?ar Hassatu har suka ha?ura, dan kuwa itama uwar ?ar Hassatu sunan ya mata da?i. Ê Ê Ê Ê Bayan haihuwar Nimrah burin haihuwar ?a namiji da zai zama soja bai bar zuciyar Hassatu ba, sai dai wani ikon ALLAH har Nimrah takai shekara biyar ko ?atan wata Hassatu bata sake yi ba. Sai dai bata fidda rai daga rahamar UBANGIJI ba ta cigaba da addu'a da fatan samu. Ê ÊÊ Nimrah yarinya ce ?ya?yawa. Irin black beauty ?in nan da baka gajiya da kallo, akwai dogon hanci da manyan idanu masha ALLAH. Sai ?aramin bakinta na surutu da tsiwa. Dan kuwa idan kaji ance shugaban rashin ji da rikici to Nimrah na layin farko ne. Ga gata kawunta na mata Tanimu, hakama iyayenta kasancewar sun jima basu haihu ba kuma ita ka?ai ce. Koda yaushe zaka sameta tsaf cikin kayan kwalliya irin na zamani, dan Tanimu baya gajiya da saya mata kaya duk da shima yana da yaran amma duk maza ne su biyu. Amma yanda yakema Nimrah gata sai ka ?auka shine ya haifeta, dan har abun na damun matarsa shiyasa ta tsani Nimrah da iyayenta, kullum cikin son raba mijinta take da su amma shi ya tsaya tsayin daka akan bata isa ba. A kwana a tashi yau ga Nimrah na shekara ta bakwai da wasu watanni a duniya.... >>>>>>¥<<<<<< Ê Ê Ê Ê ÊCikin takunsa na nutsuwa da ?arfin jiki ya shigo falon. Babba ne sosai, dan ya ninka falon sashen matarsa sau biyu girma. Amma duk da haka a gyare yake ?al ga wani ?amshi mai saka zuciya nutsuwa na tashi da sanyin ac. Shiru babu hayaniyar komai sai ta ?arar ac da tv dake kunne tashar mbc 3. Duk da babu kowa sai da yay sallama sannan ya shiga, sai lokacin idanunsa suka sauka akan yaron dake zaune hankalinsa gaba ?aya a kan tv. Yaron bazai wuce 9years ba, yana da ?iba gashi ?ya?y?yawa masha ALLAH. Tvn ya ?an zubama ido shima, kafin ya maido su kan yaron yay ?aramar gyaran murya. Ê Ê ÊÊ Da sauri kuwa yaron ya juyo inda yake, suna ha?a ido ya zabura tare da dirgowa a saman kujerar yayo kanshi da gudu cike da farin ciki. A karo na farko ya saki wani ?an murmushin gefen baki, sai kuma ya ?an kai dir?ushe gwiwar sa ?aya a ?asa ?aya a zaune ya tokare ya warema yaron hannayensa ya shige. Gaba ?ayansa ya rungumeshi, hakama yaron yay masifar ?an?amesa cikin matsanancin farin ciki yana fa?in, ÒOyoyo Dada naÓ. Ê Ê Ê ÊÊ Murmushi ya sake yi yana rungume da shi, dai-dai ya ?agoshi daga jikin nashi wata ?ar budurwa da bazata wuce 17years ba ta fito daga wata ?ofa hannunta ?auke da ?aramin bowl dake tururi alamar abinci ne a ciki. Sosai itama farin ciki ya bayyana a fuskarta, ta ?araso wajen da sassarfa tana fa?in, ÒDada sannu da zuwaÓ. Ê Ê ÊÊ Kansa kawai ya jinjina mata, sai itama tai saurin sake risinawa tana gaishe shi. Bai amsa ba sai da ya mi?e tsaye hannunsa ri?e dana yaron, sai dai idanunsa a kanta shiyasa ta sake nutsuwa sosai amma har lokacin fuskarta da murmushin farin cikin ganinsa. Ê Ê Ê Ê Ê ÒMiya hanaku zuwa makaranta?Ó. Ê ÊÊ Ya fa?a cikin bu?a??iyar muryarsa. Da sauri ta ce, ÒAnyi hutu ne jiya DadaÓ. Ê Ê ÊÊ Nan ma kansa ya jinjina da maida kallona kan yaron daya amshe zancen yana bashi labarin yazo na biyu a ajinsu. Hannunsa yaja suka ?arasa cikin falon sosai, zama yay a kujera ya zaunar da yaron a kusa da shi. Itama budurwar da yaron ya kira Aunty Biebah bowl ?in hannun nata mai ?auke da dafaffiyar indomie ta ajiye a gaban yaron. Ê ÊÊ Ta mi?e zata bar wajen ya ce, ÒIna Mammah?Ó. Ê Ê Ê Ê ÒTana ciki Dada, tayi sallar walha ne dama zan gaya mata kazo neÓ. Ê ÊÊ ÒBarta, ha?a min breakfast, bana son jagwalgwalo kumaÓ. Ê Ê ÒYes Dada, yanzu fa na iya duk irin abincin da kake ci, tunda ka tafi na dage inata koya. Da Yaya Ma'aruff yaga na dage shine ya sani makarantar koyon girki maÓ. Ê Ê Ê Ê Shi dai idanu kawai ya zuba mata tana zuba surutu. Dukan ?an uwansa yana son su ?warai da gaske. Amma tausayin autar tasu Biebah mai girma ne a zuciyarsa saboda ita ka?ai ce ba mahaifinsu ?aya ba, sannan kamaninta daban da su. Mahaifinta na raye, amma bata da maraba da su da suka rasa nasu, dan har yanzu Alhaji Nura ya?i kar?arta a matsayin ?arsa, duk da kuwa har yanzu ba'a sake masa haihuwa ba bayan ita. Tunanin nasa ya ture gefe, sai kuma ya mi?e yana fa?in, ÒTo akku sarkin magana jeki min abinda na sakiÓ. Ê ÊÊ Daga haka ya nufi wata hanya, itama dake tura bakin shagwa?a sai ta juya hanyar kitchen cike da farin cikin yau zatama Dada abinci mai da?i. Dan a wani zuwa da yay ya ta?a sakata ta ha?a masa salad kawai tai masa shirme, tako sha fa?a, shiyasa ta dage da burin duk randa ya dawo zata faranta masa rai da abinci. Ê Ê ÊÊ Ê Ê ÊÊ Dai-dai ?ofar farko ya tsaya, a bu?e take sai labule dake a sake, cike da nutsuwa yay sallama. Daga ciki wata dattijuwar murya ta amsa masa a tausashe. Labulen ya ?aga ya shiga cikin ?akin, mamallakiyar muryar na zaune akan sallaya alamar salla ta idar take addu'a ta ?ago tana kallonsa. Tabbas shekaru sunja, fata ya canja daga mai laushi da santsi zuwa mai ?an tattarewa da hasken kwarjinin ibada, bazamuce da ita tsohuwa ba, amma zamu kirata dattijuwa dan kuwa a sittin ka?an ne babu. Tana nan da hasken fatarta da annurin fuska. Tunda tai masa kallo ?aya ta ?an kauda kanta tana sauke ?oyayyar ajiyar zuciya. A duk sanda yay nesa da su kewarta gareshi mai girma ce, idan ya ziyarcesu tana jin nutsuwa amma takan danne da yanayi irin na masu dattako. Gaba ?ayansa a halittar jiki Abdul-rasheed take gani, duk da kuwa ya fishi bu?ewa da ginannen jiki, dan Zak-Shadow irin mutanen nan ne masu ?irji gashi a mur?e sosai musamman daga sama, cikin nan a lafe tamkar ba'a zuba masa abinci. Sai hasken fatar ta daya ?auka kawai, da halin rashin yawan magana irin tata data kakarsa mahaifiyar Abdul-rasheed. Dan tun yana ?arami Baba yasha fa?in halayyar Haysam ta rashin yawan magana da mur?in hali irin na Inna ne, kawai shi dan ya ha?a biyu ne dana mahaifiyarsa shiyyasa abin yay masa yawa..... Ê Ê Ê ÊÊ ÒBarka da hantsi MammahÓ. ÊÊ Ya fa?a cikin tausasawar data katse mata tunaninta. Wata ajiyar zuciyar ta sake saukewa ta shafa addu'ar data kammala sannan ta fuskanceshi tana gyara zama da fa?in, ÒWannan tafiyar daren dai bazaka dainata ba, ko tsoro baka ji MuhammadÓ. Ê Ê ÊÊ Murmushi yayi mai ?ayatarwa yana ?an sunkiyar da kansa. ÒKiyi ha?uri Mammah, tafiyar daren ce tafi sau?i a garemu kodan yanayin rayuwarÓ. Ê Ê ÊÊ ÒTo ALLAH ya rufa mana asiri, ya baku kariya ya tsare mana ku da tsarewarsaÓ. Ê ÊÊ ÒAmin ya rabbi Mammah ina kwana. Na sameku lafiya?Ó. Ê Ê Ê Ê Ê Ê ÒKomai lafiya lau Alhamdullah. Fatan kuma kuna cikin ?oshin lafiya?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒAlhamdulillahi, sai kewarkuÓ. ÊÊ ÒKewa kam muma a cikin taku muke akoda yaushe. Amma ya za'ayi tunda haka UBANGIJI ya tsaraÓ. Ê ÊÊ Murmushi yayi nan ma kawai, ita kuma ta jawo ?aramin flaks dake gefenta da wani kyakkyawan mug, shayin dake ciki ta zuba ta mi?a masa. Ê Ê Ê Ê ÒMammah kamar kin san nayi kewar shayin nan naki kuwaÓ. Ê ÊÊ ÒAi gashi sai kaita sha har ka koma. Jiya muke zancenka da Momy ashe kana tafe?Ó. Ê Ê Ê ÒTafiyar tazo ne kawai nima. Bata daina yawon nata ba kenan daiÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒA'a yanzu kam ta rage ai, tanata fama ma da laulayin ai yawo dole a barshiÓ. Ê ÊÊ ÒMammah baki son laifinta dai kawaiÓ. Ê Ê Karo na farko Mammah tai dariya, dan kusan su duka haka suke gaya mata akan Momy idan suna fa?an yawonta tana kareta. Sun cigaba da hirarsu cikin nutsuwa, anan ma yake jin Ma'aruff da Ja'afar sun wuce Chaina. Dan su harkar kasuwanci suke yi. Tun dai kasuwar daya zama sanadin kafawa itace ALLAH ya sanya ma albarka zuwa yanzu har suna da manyan shaguna kusa shida da zamu iya cewa ma sune sanadin arzi?in da suke ciki a yanzun haka. Dan haka Ja'afar da Ma'aruff tagwayen Mammah ke kula da su, sune suke zuwa ?asashe kawo kaya kuma da kansu. Ê Ê Ê Ê Sunyi nisa da hira akan dai lamarin sauran ?an uwan nasa da bikin su Ja'afar dake tunkarowa Biebah tai sallama. Amsa mata sukai da bada izin shigowa. Ta shigo ?auke da tire yaron nan na ?azun biye da ita. Sai da ta dur?usa a gabansa sannan ta ajiye tiren, yaron kuwa yaje kusa da shi ya zauna. Dukan abinda Zak-Shadow zai ci yanada ?a'ida da tsarinsa, baya cin abinci sai mai amfani da gina jiki, shiyasa kayan ganye, nama, ?wai, kifi, vegetables, fruits sunfi yawa a abincinsa. Sauran kuwa yana cin komai dai-dai misali da kuma tsari. Kwata-kwata baya shan suger, baya cin magi da yawa da gishiri. Baya cin mai da yawa koda nama mai kitse ne, hakama duk wani drinks. Ê ÊÊ Yanzun ma ?wai ne guda hu?u da nama sai vegetables wadatacce a ciki da agada ta kawo masa. Sai fruits salad data ha?a masa ka?an. Fuskarta washe da murmushi ta ce, ÒDada idan kaci abincin nan yau nasan har ?yauta sai kayi miniÓ. Ê Ê ÊÊ ÒKo kuma kisha zana ba idan babu da?iÓ. Ê ÊÊ ÒALLAH Dada akwai da?i, ai Mammah ma ni nake mata girki yanzu ko?Ó. Ê ÊÊ Tai maganar tana juyawa ta kalla Mammah ?in cike da shagwa?a. Dariya Yaron nan ya sanya, dan haka ta maida dubanta kanshi tana harararsa. Dai-dai Zak-Shadow na kai naman bakinsa. Kusa da shi ta koma cike da ?osawa tana jiran ya yaba mata, harda yin tagumi fuska a shagwa?e. Sai da yay lauma ta biyu sannan ya ?ago kyawawan idanunsa yana kallonta, sai ta waro masa idannunta. Harararta ya ?anyi, tai saurin risinar da su. Ya ?an girgiza kansa da fa?in, Ê Ê Ê ÊÊ ÒIrin wannan sakani a gaba Auta, shike nan yayi da?i, tashi ki bani waje karna ?wareÓ. Ê ÊÊ Ai da wani irin murna ta mi?e ta fita, yaron nan da Mammah ta kira Mu'azz ya bita yana tayata. Kansa kawai ya girgiza nan ma, Mammah kuwa tai murmushi. Ê Ê ÊÊ ÒAi daga nan kuma munga boni a gidan nan wajenta, yanzu zata fara bazama sauran ?an uwan a waya duk da nasan tunda ta ganka ma ta kira kowansu. Amma kai miyasa ba zaka saka matarka tai maka girkin ba, nifa bana son ana tauye mutum ka saniÓ. Ê Ê Ê Ê Ê ÒKiyi ha?uri Mammah nima bana tauyeta bane, idan tayi na rana ba sai naci ba, itama Autan ina son ganin farin cikinta, tana son tayi bai kamata na sare mata gwiwa baÓ. Ê Ê Ê ÒShike nan, a dai dinga kulaÓ. Ê Ê ÒIn sha ALLAHUÓ. Ê Ê Ê Ê Ê Ê Kamar yanda Mammah ta fa?a kuwa tuni Biebah ta bazama sauran ?an uwan batun zuwan Dadan, kafin 12 har sun cika gidan. Idan ka cire Ma'aruff da Ja'afar da basa nan. Hatta Ammar dake Zaria yana makaranta yace sai yazo gida komai dare.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 37_ __________________ https://chat.whatsapp.com/L3BXH7JYlBRHIkFRiOjeW3?mode=ems_copy_t UMMU KHALIFA COLLECTION Ina Mata Yan kwalisa ina mata masu san kayan ado kamar Egyptian abaya sleeping drees kids were shos bags musk dahara original. To kukanku yazo karshe domin ummu khalifa sun zo muku da duk wadannnan kayan dierct suke order dinsu daga Egypt zuwa gida Nigeria kaidai kawai kashiga link dinsu domin gani ya kori jiii.. Ba nan ummuh khalifa suka tsaya ba suna nemawq mutane visa masu shaawar shugowa kasar ta Egypt karatu ko yawon bude ido ko kasuwanci ku tuntubeta a number dinta +201017018846/07048811474/ KO kuma shafinta na tiktok https://vt.tiktok.com/ZSU1FEkjc/ __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Taron yara ne a filin da ake kira dandali a ?auyen. A wannan dandali duk wani abun kwalam da ma?ulashe ana saidawa, da daddare kuma nan ?ammata ke taruwa yin ga?a da hira da samari. Yanda ?ura ke tashi da ihun yaran da suka taru zai baka tabbacin fa?a akeyi. Gashi hantsi ne maza duk suna gona, kusan duk ta inda ka zagaya yaran ne sai mata masu satar fita anguwa ganin mazan basa nan. Ê Ê Ê Tafe take tana ?an wa?e-wa?enta da ?aramar galon fara mai cin kwalba uku ta mai an zuba man gya?a da zai iya kai kwalba ?aya da rabi a ciki, sai leda ba?a a ?ulle. Yanda aka ?aure bakin galon ?in harda leda zaka gane anyi haka ne dan karta zubar. Harta kama hanyar da zata sadata da gidansu ta canja saboda hango ?urar dake tashi a dandali da ihun yara irinta. Sauri-sauri gudu-gudu kuwa ta nufi can, dan a duniya babu abinda ke burge Nimrah irin damben tsiya, iyayen sunyi fa?a har sun gaji, ga kawunta Tanimu na ?aure mata ?ugu, da anyi magana yace a barta dan ita *_Zakanya_* ce soja ma zata zama. Tsabar fitinar Nimrah idan nace kowa ya santa a ?auyen nan banyi ?arya ba. Ê Ê Ê Cike da rigima ta fara kutsawa ta cikin yaran dan son ganin abinda ke faruwa, ko tsoron a zumar da man gya?an dake hannunta batayi. Bako ta tsaya ko'ina ba sai tsakkiyar filin fa?an. Tana shiga kuwa ta ajiye galon ?in man da ledar ta cire ?an hijjabinta taci ?ammara ta koma tsakkiyar masu fa?an ta tsaya. Cikin tsiwa da rawar kai ta ce, ÒKe Abubu matsa na sayi fa?an nan, dama haushin wannan shegiyar ?aharen nake ji. Babu musu Abubu ta matsa ta bama Nimrah waje, dama ba ?arfi gareta ba tun ?azun ?ahare ke jibgarta, dan kuwa ta girmeta har ita Nimrah ?in ma. ?ahare zata kai shekara tara ma. Ê ÊÊ ?ahare dake kallon Nimrah tana huttai ta nunata da yatsa tana fa?in, ÒKe Nimrah wlhy ki fita a wannan fa?an ba ruwanki, dan sai na ha?a ke da Abubun naci uwarku a filin nanÓ. Ê Ê Ê ÒSai dai kici uwarkiÓ. Ê Cewar Nimrah cike da tsiwa tana girgije-girgijen jiki ita a dole mai ?arfi, sai kuma ta du?awa ta dimtsi ?asa a hannu biyu, ta sake matsawa gaban ?ahare sosai ta nuna mata. ÒGata tsiya gata arzi?i ki za?aÓ. Ê ÊÊ Cikin takaici ?ahare ta ka?e ta tsiyar, ai ko sai kokawa ta kacame tsakaninta da Nimrah. Nan fa ihun yara ya ?aru dan kamar wasa sai ga mutuniyar taku takai ?ahare ?asa ta dimbiji ?asa ta cika mata baki da ita. Dambe yay dambe aka tamba?ar da man gya?ar Nimrah, ledar ma dake ?auke da ?uli-?uli ciki tuni yara sun saka mata wawa. ALLAH ne ya kawo wata mata ta raba wannan tsiya da ?yar bayan ta kori yaran wajen da bulala. Nimrah na huci tayi bu?u-bu?u da ?asa har cikin gashin kanta ta fara neman galon ?in mai da ledar ?uli, yayinda ?ahare ke kuka da zaginta da cewa sai ta rama. Da ?yar matar nan ta janyeta ita kuma Nimrah ta ?auki galon ?in manta data kimbi?e matar ta sakata a gaba suka wuce. Sai lokacin kuma kuka da tsoro sukazo mata. Amma ta?i bari kukan ya fito har matar ta rakata ?ofar gida tace ta shiga ita kuma ta wuce... Ê Ê Ê ÊÊ Hassatu da a yanzu Nimrah ke kira Umma nata aiki da kallon yanda rana ke ?arayi zuciyarta cike da tunanin ina Nimrah ta tsaya, ta ajiye iccen data ?ebo zata ?arama wutar dambu da take yi. Gidansu gidan yawa ne mai sassa daban-daban dan haka ta shiga ?wala kiran sunan ?an facalarta da take jiyo suritunsa a sashensu. Daga can ya amsa yana fitowa, yazo gabanta yana fa?in, ÒUmman Nimrah ganiÓ. Ê Ê Ê Ê ÒLawwali taimakeni dan ALLAH ka bimin sawun Ninrah gidan Inna Yalwa na aiketa sayen mai da ?ulli tun gama karin kummalo ga shi har sha biyu ta wuce bata ba labarinta, maza ka duba min ita kajiÓ. Ê ÊÊ ÒToÓ. Ya fa?a yana nufar hanyar babbar ?ofarsu, sai ga Nimrah dake jin duk abinda ma ke faruwa raku?e a bango da galon a hannu. Ê Ê Ê ÒKe Nimrah kizo Ummanki na kiraÓ. Ê Ê Harararsa tayi, cikin son huce haushin fa?an da tayi a kansa ta ce, ÒBaza'azo ba ?in, munafukiÓ. Ê Ê Ê Ê ÒKece munafuka dai, minai miki zaki ce min munafiki?Ó. Ê ÊÊ Duka takai masa da galon ?in man, ya koma cikin gidan da gudu. Ê Ê ÒLawwali ina aikar da nai maka kake shigowa da gudu?Ó. Ê Ê Ê Ê Nimrah ce zata dakeni, tana zaureÓ. Ê ÊÊ Umma najin hakan tasan tayi tsiyar ne, in dai har ba'a zubar mata da mai ba to an zubar da ku?in ne. Batace komai ba ta cigaba da aikinta. Sai da ta kammala ta shiga wanka ganin azhar ta gabato sannan Nimrah ta lalla?o ta shigo cikin san?a ta ajiye galon ?in. Ta juya zata koma da gudu Umma data fito a bayin ta manta sabulu ta kamata caraf. Wani ihu ta fasa mata kuwa. Ê Ê ÊÊ ÒWayyo ALLAH na shiga uku Umma dan ALLAH kada ki dakeni, Inna ku kawo ?auki Umma zata tumurmusa ni, wlhy kunkuru na da kafa?ata ciwo suke, na mutu na lalace a taimakeni.Ó Ê ÊÊ Tsayawa kawai Umma tai tana kallon yanda take ihun da dire-diren iskancin. Sai ko ga kakarta da wasu a matan gidan sun shigo. Dai-dai Umman ta kai hannu zata mangareta surukar tata ta dakatar da ita. Ê Ê Ê ÊÊ ÒKarki sake ki ta?ata Hassatu, ke wai ba?ya tausayin yarinyar nan ne kullum duka dai duka dai, gata abu ba abuba ko jikin kirki ta gagara yi saboda masifarkiÓ. Ê ÊÊ Ran Umma a ?ace ta ce, ÒInna nagaji da al'amarin Nimrah a gidan nan, tun gama karin kummalonta fa na aiketa sayen mai gidan Inna Yalwa sai yanzu take dawo min da galon ?in babu man babu ku?in, dan iskanci kuma ta shigo ta fa?a min yanda akayi shine ta la?e a zaure har tana shirin dukan Lawwali dana aika ya nemo min ita. Wannan wace irin rayuwa ce, jiba jikinta daga gani dambe taje tayi yarinya kamar wata namijiÓ. Ê Ê ÊÊ ÒKoma dai miye dukan ai ba shine magani ba addu'a ce, sannan kowane yaro da irin ?uruciyarsaÓ. Inna tai maganar tana ?wace Nimrah a hannun Umma. Dole ta sakar mata ita, tanaji tana gani ta wuce da ita sashensu aka barta da takaici, sai sake bada wasu ku?in tayi aka sayo mata wani man. Ba kuma ta sake saka Nimrah a idonta ba sai dare da babanta ya dawo gidan.... >>>>>>?<<<<<< Ê Ê Ê Ê Ê Sai da suka je sallar azhar massalaci suka dawo sannan ya koma sashensu. ?ammatan ?azun kawai ne a falon, suna ma jin motsinsa suka shiga rige-rigen fa?awa bedroom ?in kwanansu. Sai dai hakan bai hanashi fahimtar suna a gidan ba har yanzu. Sai da ya shige ?akinsa ?aya daga cikinsu ta fito cikin san?a ta shiga bedroom ?in matar gidan. Tana zaune a bakin katafaren gadonta da yaji shinfi?a ta alfarma kamar yanda jikinta ke cikin kwalliya. ?akin ya ha?u matu?a, komai tsaf babu wani tarkace. Waya ce a kunnenta alamar magana take da wani, sai dai ganin yanda ?anwar tata ke tsaye a bakin ?ofa fuska a marairaice ya sata ?an kauda wayar a kunnenta ta rufe speaker ?in da hannu. Ê Ê Ê ÊÊ ÒMiya faru?Ó. Ê ÊÊ ÒAunty ya dawo fa, dan ALLAH kije ki bashi ha?urinÓ. Ê ÊÊ Hararta ta ?anyi da fa?in, ÒNaji. Fita ki bani waje.Ó ÊÊ Sai da ta tura baki gaba sannan ta juya fuuu ta fita. Ita kuma tai ?aramin tsaki tana janye hannunta. ÒMommy Please ina zuwa, wai ya dawo sashen. Bari naje kin san shi da ba?ar zuciyar tsiya, duk yanda mukai zan kiraki. Amma dan ALLAH ki kwantar da hankalinki babu inda zasujeÓ. Ê ÊÊ Banji mi akace mata daga can ba, ta dai yi ?an shiru alamar saurare kafin ta yanke kiran ta ajiye wayar. Gaban ?aton mirror ?in ?akin taje, ta ?auka wasu turare ta ?arama jikinta tare da mouch freshener sannan ta fito. Dining ta nufa ta ?auki wani ?ya?y?yawan basket ?arami da aka shirya abinci a ciki ta nufi ?akinsa. Shigowarta dai-dai da fitowarsa a bayi jikinsa na ra?ar ruwa farar fatarsa tayi wani fayau sai towel ?aure a ?ugunsa. Tabbas Zak-Shadow mur?a??en mutum ne bana wasa ba, dan ko wasu ?an wrestling ?in albarka. Sarai yaji sallamarta da motsinta, amma yay biris ko kallon ?ofar baiyi ba yama wuce bakin gado abinsa yana ?aukar wayarsa dake a bed side drawer tana vibration. Kiran ya ?aga tare da kai wayar kunnensa. Dai-dai lokacin ta ?araso wajen itama bayan ta ajiye basket din acan saman table dake a tsakiyar kujerun ?akin. A hankali ta manna jikinta da bayansa, ta zagayo da duka hannyenta biyu, ?aya a ?irjinsa ?aya a saman shafaffen cikinsa mai manyan layukan six-pack. Ê Ê Ê Sai ko daya ?an lumshe ido saboda yanda ta fara zagaya hannun a jikin nasa, sai dai ya dake abinsa, yana cigaba da wayarsa hankali kwance. Bai kuma ajiye ba sai da ya kammala. Yana cireta a kunnensa yay ?o?arin janye jikin nasa daga ri?on datai masa, sake ?an?ameshi tai cike da shagwa?a ta furta, ÒPlease my Cool one, I really miss you wlhy. I'm so sorry, dan ALLAH kada kaimin hukunci da laifin daba nawa ba. Bance kazo dan na ?ata maka rai baÓ. Ê Ê Ê Ê A hankali ya ?an saki huci, batare da yayi maganar da take son yayin ba yasa hannu ya cire hannayenta dake a jikinsa. Da sauri ta dawo ta gabanshi ta rungume shi tsam-tsam, tare da sakar masa kuka. Karo na farko ya ?an ciji gefen lips ?insa, shiru kamar bazai kulata ba sai kuma a hankali ya ?aura duka hannayensa biyu akan bayanta shima ya zagayeta yana sake matseta. Cike da farin ciki ta sake ?an?ameshi da bashi kissis masu zafi a saman ?irji, kafin ta ?ago tai ?i??ishe da ?afafunta dan ya fita tsawo kawai ta ha?e lips ?insu waje guda. Ê Ê Ê (Ehem-ehem nai gyaran murya dan ganin al'amarin babbane), dan kuwa tuni ya ?agata cak ya ?ora a gadon ta yanda tsahonsu yay dai-dai, tun abun nasu na iya tsayen ana sumbatar juna har takai suka zube a gadon gaba ?aya...........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 38_ __________________ ?????????????????????????? https://chat.whatsapp.com/DMCa4TXOqV712jNc1UBBRH?mode=ems_copy_t *_GYARA SHINE MACE_* *_ZATA FASHE FA KARKU BARI AYI BABUKU ZAFAFAN KAYAN MATA MASU KYAU DA INGANCI KUMA AKAN FARASHI MAI SAUK'I ,MAMAN YUSUF 'YAR MUTAN SOKOTO TA SHIRYA TSAF DOMIN GWANGWAJEKU DA ZAFAFAN KAYANTA MASU MATUKAR INGANCI_* ?????????????????????????? *_'Yar uwa shin ko kin San lokacin sanyi lokaci ne da yake dask'arar da ni'imar mace , yake yawan bushe gaban mace , sannan lokacin ne maza sukafi bukatar matansu , lokaci ne da kowane lafiyayyen namiji yakeson ya jishi ajikin matarshi a kowane lokaci , to ya kike gani idan har mijinki Yana son kasancewa Dake Haka kekuma ga ni'ima a bushe , 'yar uwa mace fa Saida gyara , ko kinada kyau to ki k'ara da wanka don ci gaba da kankanrowa kanki daraja da k'ima a idon Mai gida ,. Ki tuna duk son da namiji ke maki in har kinada matsala a wannan wajan to wlh akwai matsala don son da yake maki bazai Hana kurinka samun matsala dashi ba ,idan kuwa har Yana samun yadda yakeso wlh ko baya sonki to Ina tabbatar maki da a hankali wata Rana sai ya soki Kuma zakiga kowane lokaci Yana tattalinki da gudun abunda zai 'bata maki Rai , Mata a kula*_ maman yusuf likitar Mata 07069711327 *Wannan dalilin ne yasa nazo maku da Kaya masu zafi kamar Haka*???????????????????????? Akwai ingantaccen maganin sanyi Mai fatattakar sanyi cikin kankanin lokaci na maza Dana Mata , kun dai San illar da sanyi yake da ita ku kula, Akwai ingantaccen maganin nono hadin gargajiya na Sha Dana shafawa Mai taso da nono ya Kuma gyarashi Hadi da tsayuwarshi ,?? Sai maganin hips Wanda zaisa hips dinki ya ciko kema ki shiga jerin Mata masu aji?? Akwai maganin k'iba Wanda zai ciko da jikinki kiyi kiba Yar daidai Mai kyau wadda zata dace da yanayin jikin ki?? Ina bada Hadi na mussaman ga yarinyar da ta rasa budurcinta sanadiyar fyade ko yaudarar d'a namiji ,Wanda insha Allah akayi amfani dasu to yarinya zata koma normal Wanda duk zata aura Ba zai iya Gane komai , Mmn Yusuf likitar Mata???? Akwai hadin amarya Wanda zaisa ki ciko ki hade gam sannan su Baki ni'ima irin wadda akeso ingantaccen sirrin da zaisa ki Kara samun soyayyar mijinki cikin sauki?????? Akwai hadin sabon budurci da mukeyi ga wadda ta kasance bazawara hadine da ko haihuwarki nawa akayi maki shi Zaki koma tamkar budurwa Wanda ko Wanda Kika aura zaisha mamakinki Wanda hakan Kuma wata hanya ce ta kankanrowa kanki daraja da k'ima ne zawarawa ku matso karku Bari ayi babuku?????????? Akwai hadin Mai jego , kunsani mace na rasa mafi yawa ni'imarta yayin haihuwa wata ma Zara karu ne to indai kikayi wannan hadin Ina tabbatar maki da cewa Zaki hade ciki da waje gabanki zai ciko sosai in karuwa kikayi K'arin zaizo ya hade tsaf sannan Zaki samu dawamammiyar Ni'ima KADAN DAGA CIKI WASU KALOLIN???????? Kalolin gumba Kalolin matsi Kalolin gari Kalolin tsumi Zumar dabino Zuma Mai rubutu Zumar goron Tula Zumar ridi Dahuwar kaza Dahuwar zabo Dahuwar zuciya Dahuwar ciccibi Dahuwar tsoka Tara Dahuwar Yan shila Dahuwar kwai Mai rubutu Turaren mallaka Turaren Mara Turaren tsugunno Turaren k'irji Shuumar humra HATSABIBI turare Hatsabibiyar humra Matan gaske Maltinat Mata Shayin Mata Tsumin kankana Sirrin tafin k'afa Akwai sirrika na mallaka da hadin farinjini Akwai sirrin samun farinjini ga wadda ta rasa mijin aure ko wadda takeson samun farinjinin sana'a Akwai hadin farinjini na matar aure Akwai kwallin mallaka Zoben mallaka Set na Jigidar mallaka *Yar uwa abubuwan fa da yawa sosai , Wanda in nace Zan tsaya bayyanasu anan wannan page din bazai Isa ba , Ina sokoto Ina aikawa kowane gari dake cikin Nigeria da Niger ,kwatano da Ghana , karku manta adade anayi sai gaskiya , ga Mai sayen d'ai d'ai ko masu siyan sari , ku tuntubeni ta wadan nan numbers???????????? 07069711327 call or Whatsapp ,Ina maraba daku customers?????????? Masu buk'atar ganin kalolin kayana to kuyi sarving wannan number 07069711327 sannan kuyi min magana Nima nayi sarving number ku ta hakanne zaku dinga ganin kayana da zarar na d'ora, ngd sosai taku maman yusuf likitar mata?????????????????? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ..........A wahale ta kalla agogon dake bangon ?akin, ?arfe shida saura fa na yamma. Wani irin ciwo ?asusuwanta ke mata, tun kusan ?aya da rabi bawan ALLAHn nan bai barta ta huta ba, sallar la'asar ma a ?akin yayi ta, duk da yanda yaga tayi laushi tun ?azun bai raga mata ba har sai da ta fara masa kuka da ro?o da magiya, a hankan ma sai da ya mula dan kansa... Ê ÊÊ Fitowarsa a bayi ya katse mata tunani, ?aure yake da towel yana tsane jiki da wani, suna ha?a ido ta tura masa baki. Nashi bakin ya ?an ta?e yana ?auke ido a kanta shima. Sai da yaje gaban mirror cikin muryarsa data koma can ?asa ya furta, ÒKi tashi ki gyara jikin ki raguwa kawai. Ki damu mutum yazo-yazo sai yazo kuma kiyita rakiÓ. Ê Ê Ê Ê ÊÊ Cikin sake tura baki ta ce, ÒKai dama ai baka da tausayi wani lokacin, amma idan bani ?inba ma wazai iya da kai. Kuma ni ALLAH bazan iya tashi ba, bakaji ?asusuwana ba kamar ana sassarawa faÓ. Ê Ê ÊÊ ÒDa sau?i ma tunda sarawa ce ba ni?awa ake baÓ. Ya bata amsa cike da gatse. Ê Ê ÊÊ Bata sake cewa komai ba, dan so take ya sauka a fushin nasa yabar ?annenta su cigaba da zama a gidan. Shima bai sake magana ba ya gyara jikinsa tare da saka kaya. Ita dai tana binshi da kallo harya kammala. Zuciyarta kuwa wani ?ara cika take da soyayyar sa, tasan samun miji irinsa ba ?aramin morewa bace. Gaban gadon yazo ya tsaya hannayensa a cikin aljihu yana kallon fuskarta dake a marairaice, ita ko ta kasa kallon cikin idonsa. Shekara ta goma sha suke da aure, amma har yanzu bata iya kallon tsakkiyar idon Zak-Shadow duk da wayewarta da matsanancin soyayyar da take masa, to ?arshen wayewa ma tun tana shekara biyu a duniya aka tafi da ita UK, ba kuma ta ta?a zuwa Nigeria ba sai a shekarun girma kuma a lokacin sukai aure. Takan ji ya mata kwarjini da cika mata waje a duk sanda yake a gabanta, wani lokacin ma tafi sakewa da shi a waya fiye da kasancewa a face-to-face.... Ê Ê Ê Ê ?agatan da yay ne cak ya katse mata tunani, kamar wata babyn wasa duk da kuwa ita ba ramammiya bace jikinta a mulmule yake da ?ar ?ibarta sai dai bamai yawa ba. Hannayenta ta zagayo a wuyansa tana mai kwantar da kanta a ?irjinsa. A haka ya shiga da ita cikin bayin ya dire cikin jacuzzi. ?asa-?asa cikin ra?a da wani salon soyayya irin ta manya yana wani kalar shinshinar wuyanta daya sakata lumshe idanunta tsam-tsam ya furta. Ê Ê ÊÊ ÒKiyi amfani da ruwa mai zafi sosai zai daina taguwar Zak... Sarkin rakiÓ dai-dai nan ya sakar mata ?ar sumba a cikin kunne data sakata zabura. Yanda ta ?an?ame jikinta ya sashi sakin wani lallataccen murmushi na ganin dama, cike da takunsa na zarra da jarumta ya bar mata bathroom ?in gaba ?aya har lokacin da ?aramin murmushin a lips ?insa, ?yawawan idanunsa kuwa sun wani shige ciki sosai jan cikinsu yafi yanda suke akoda yaushe. Sai wani luuu yake da su yana bu?ewa a gajiye... Ê ÊÊ Gaban mirror ya koma ya saka turare ka?an ya fice a ?akin gaba ?aya dan yana son zuwa gidan su Imran gaida iyayensa..... <><><> ÊÊ Ê Ê ÊÊ ?AUYEN BANKAURA Ê Ê ÊRakwacammm!! ?arin bazata ya kara?e kunnen Umma dake tsakar gida tana aiki. Da sauri ta kalla ?ofar ?akin, tare da ?wala kiran sunan Nimrah da tasan tana ciki. Shiru ta?i amsawa. Umma tai ?wafa da fa?in, ÒNice nake kiranki kina min shiru ko, shike nan ALLAH ya baki sa'a na shigo ?akin nan jikinki ne zai gaya miki.Ó Ê Ê Ê Tsulum ta fito jikinta fututu da garin tuwo ko fulawa. Suna ha?a ido da Umma sai ta fashe da kuka tana ?aga yatsa sama bayan ta lashesa akan harshe. Ê Ê Ê ÊÊ ÒUmma na rantse bani nai miki ?arin nan ba, ?eran ?akinki ne......Ó kuka ya ?wace mata. Rasama abin cewa Umma tayi, kawai ta cigaba da kallonta. Itako tana ?ara ?arfin kukanta da rantsuwar ba ita bace ?era ne yay ?arin nan. Dai-dai nan Babanta dake bayi ya fito. ÒKaiya-kaiya lafiya dai kuwa? Uwa kin san bana son wannan shashancin kukan banzar fa. Mi akai miki?Ó. Ê Ê ÊÊ Ran Umma a ?ace ta ce, ÒSai anyi mata. Ko ita tayi ai ta iya kukan iskanci. Kuma wlhy yau babu mai hanani dukanki a nan gidan. Fulawar mutane kika ?arar min daga kawowa ai musu mirjin taliya, bayan a sama na sakata saboda sanin halinkiÓ. Ê Ê Ê Ê ÒNa rantse ?era ne, Baba kace karta dake ni, ai dai ?eran yafi ta kamo ta dakaÓ. Nimrah ce ke maganar cikin uhun kuka bayan ta rugo tazo jikin Babanta ta ?uya. Kansa kawai ya girgiza da fa?in, ÒALLAH ya shiryeki Uwa, al'amarinki ya fara bani tsoro, yanzu kiyi laifi amma tsabar sha?iyanci kice wai ?era ne? Shekaran jiya fa haka kika ?arar da mangya?a Inna ta hana a ta?aki da Kawunki Tanimu, yanzu kuma kayan mutane, sana'ar kike so uwar ki ta daina?Ó. Ê Ê Ê Ê ÒBaba na rantse ?era n.....Ó ÊÊ Bummm!!! Abinda Umma ta jeho mata ya daki bakinta. Ai data buga wani tsallen ihu ta zube ?asa saita fara birgima da fa?in wai Umma ta cire mata bakinta. Haushi ya ?ara turni?e Umma tazo kanta da tsumagiya ta fara zuba mata a jiki, da ?yar Baba ya kwaceta. Sai ga Inna ta shigo itama tana sababi, dan a duniya idan kana son ganin tujararta to ka ta?a Nimrah a gidan nan, shiyasa ma take wani iskancin da hujja. Maimakon taima Umma ka?ai fa?a sai ta ha?a harda Baba wai basa son Nimrah. Su dai ha?uri suka koma bata.... Da Nimrah Inna ta tafi sashenta, acan ta lallasheta ta bata nera ashirin wai ta sayo awara da kunu gidan Zinaru. Aiko da farin ciki ta ?auki kwano ta tafi, gidan Zinaru mai awara da gidansu akwai ?ar tazara ka?an, dan gidansu Nimrah yana cikin gidajen ?arshen gari, sune na ?arshe ma sai jeji babu gidaje a bayansu sai wasu ?auyukan. Har tabi ta cikin gari ta canja hanya ta koma ta bayan gida tabi wai tafi sauri. Tafe take tana shan majina da doke-doken abubuwa da karan dake hannunta. Wani lokacin ma har yara ?an uwanta idan ta gamu dasu sai dai kaji ta zuba maka duka, kafin ka rama ta zura da shegen gudu. Gata ?ar sirit babu ?iba sai tsayi. Ê Ê Ê Ê Ê Ê Taje birtalin da zata fita a bayan gidan ta koma hanyar gari sosai ta hango wasu mutane zaune a ?asan wata ?atuwar bishiyar mangwaro dage wajen. Humm Nimrah neman magana ake gaya muku, sannan Nimrah fa?i ba'a tambayeka ba. Fasa tafiyar tai ta koma hanyar inda mutanen nan ke a mangwaro. Babu zato sukaji ?ar muryarta na fa?in, ÒSuwaye ku?Ó. Ê ÊÊ Da wani irin sauri duk suka juya suna kallonta, sai mutum ?aya da bai juya ba sai ma runtse ido da yayi tare da jan hiraminsa dake kan wuya da sauri ya rufe fuskarsa alamar baya son ta ganshi, kuma tabbas ta sanshi ne shiyyasa yayi haka. A hasale wani zai mata magana na kusa da shi ya hanashi ta hanyar ri?e masa hannu ya matse. Murmushi yayi mata tare da fa?in, ÒYarinya miya kawoki nan?, mu ba?i neÓ. Ê ÊÊ Fuska a ya yamutsa, maimakon kula zancensa na farko sai catai, ÒBa?i? A bayan gariÓ. Ê Ê ÊÊ Sosai mamakin shegen wayonta ya bayyana a kan fuskokinsu. Wanda yay maganar dai ne ya sake mata murmushi. Ya ce, ÒEh zamuje ?auyen Garjalle neÓ. Ê Ê Ê Batace komai ba, sai ma ido data zubama jakunkunan gabansu, sai kuma ta koma kallon wanda ya rufe fuskarsa. Ganin yanda ta zuba masa ido yasa wanda yay mata magana ?azun ?akko naira hamsin ya mi?a mata. ÒKinga ?ar Baba amshi wannan ki wuce gida kada a nemekiÓ. Ê Ê Ku?in ta zubama ido, sai kuma ta girgiza kanta tana kamo gefen kallabinta da aka kulle ta nuna masa. ÒBana so, nima Inna ta bani zanje sayen awara neÓ. Ê Ê ÊÊ ÒYauwa to maza kije ki sayo kada ta ?areÓ. ÊÊ Harta juya zata wuce sai kuma ta dawo. Ta ce, ÒKai Baba to miye a wannan ?aton jakan da yawa? Wannan kuma miyasa ya rufe fuskarshi ko bashi da lafiya?Ó. Ê Ê Ê Ê Babu wanda a cikinsu baiji kamar ya ham?are yarinyar nan ba. Amma dai wanda ke amsata ya daure ya ce, ÒEh baida lafiya. Jakun kuna kuwa mangwaro ne muka zubaÓ. Ê Ê Ê ÒAi yanzu ba lokacin mangwaro ba neÓ. Ê ÊÊ Ta amsa tana sake matsosu. Tsawa na ?azun ya daka mata dan ya kasa ha?uri, ÒKe wuce ki bar nan komu yanka ki mai shegen surutun tsiya, ?ar firit dake sai sa ido kamar aljanaÓ. Ganin ya ?are maganar yana jawo wani ?an icce a kusa da shi da gudu tabar wajen kuwa. Sai da tai nisa daga nesan tana hakki ta juyo ta ce, ÒKu! In ALLAH ya yarda sai kura ta cinye ku masu jajayen ido irin na fatalwaÓ. Ê ÊÊ Daga haka ta sake zurawa a guje. Takaici ya saka wanda yay mata tsawar nan ciro wata ?ar mitsitsiyar bindiga ya saita ta. Cikin sauri wanda ya rufe kansa da hirami ya ka?ar da bindigar yana yaye hiramin da girgiza masa kai alamar karya aikata wannan kuskuren. Ê Ê Ê ÊÊ ÒMi kake nufi ko kana da ala?a da ita ne?Ó. Ê Ê ÒBabu ruwanka da koma ya nake da ita, ka duba mana yarinya ce ?arama dududu bata wuce shekara bakwai da wani abu ba. Sannan a tsarinmu bamuyi haka da ku ba ai. Babu cutar da yara, babu cutar tsoffiÓ. Ê Ê Ê Ê ÒKai ba?auyen banza an?i abi dokar taka, kodan kaga mun biyo ta hannunka ne kake tunanin bazamu iya aikin da kammu ba. Kada ka manta ku?i muka biyaka kai mana komai. Sannan da kake kiranta yarinya ai a yarintar tata tasan rashin kunya ma manya ko. To na rantse maka duk inda naga yarinyar nan a garin nan sai na fasa mata kai kuwaÓ. Ê Ê Ê Ê Da sauri mai hiramin nan ya kalla Ogan tawagar, kafin ma yayi magana ogan ya ce, ÒKaga manta da shi, babu abinda zai mata kasan shi dai da zuciyar tsiya. Kamar yanda mukai al?awari da kai tun farko babu canji, bazamu ta?a yara da tsoffi ba. Kai dai kaje ka fara mana aikin tantance yara mazan da muke so. Zuwa jibi ka tabbatar aikinka ya kammala zuwa dare zamubi gida-gida mu tattaresu waje guda. Ga kayan aikinka nan da ku?a?enka zaka iya tafiyaÓ. Ê Ê Ê Kansa kawai ya jinjina, sai kuma ya mi?e. ÒBazan tafi da wa?an nan kayan ba yanzu, sai magriba zan dawo ?auka.Ó Ê ÊÊ ÒBaka da case GogaÓ. Ogan ya fa?a yana bashi hannu. Daga haka ya gyara hiraminsa ya zagaya wata hanyar ?adda kama ya koma cikin gari..........??? Ê ÊÊ (Lallai cakwakiya, to wanene wannan ??? Yaya batun wanda yace sai ya kashe Nimrah? Kuna ganin zai ?yaleta kuwa??????. Hummm kudai muje kawai, dan ba'a fara komai ba ma. Cakwakiya ce iya cakwakiya a cikin littafin nan??????????????). _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 39_ __________________ *_Kuyi hakuri dani, ni kaina bana gane kai na saboda uzurirrika da suka zagayeni wlhy. Amma ina sha ALLAHU ina gab da kammalawa na dawo da hankalina gaba ?aya kanku. Ina muku fatan alkairi gaba ?aya ????????????_* __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Hajiya Nimrah kam dai koda ta bar wajen gidan sayen awara ta nufa, koda ta sayo yaran gidansu data samu acan gidan awarar sunzo saye suka janye ra'ayinta suka tafi tare ta cikin gari bata dawo ta bayan gidan ba. Ta samu Umma na murza taliya, dan wannan itace sana'arta. Tuni Bana ya sayo mata wata fulawar ta murza a maimakon wadda Nimrah ta zubar, wannan ma ta wasu ce take murzawa a yanzu. Nimrah ta zauna kusa da ita tana shan majina da bu?e kwanon awararta. Ê Ê ÊÊ ÒUmma kalla, Baba Zinai ta zubo min da yawaÓ. Ê Ê Batare da Umma ta kalleta ba ta ce, ÒKin gode. Sai ki tashi ki cire wannan majinar da kike faman sha ki wanke hannu sannan kizo kici dan nasan a fitarki kaf tarkacen garin nan sai da kika ta?aÓ. Ê Ê ÊÊ ÒToÓ. Ê ÊÊ Ta fa?a cike da abin arzi?i ta tashi tayi duk yanda Umma tace. Harda ?ebo ruwa a mo?a cikin randarsu. Tazo ta ajiye ta kaiwa zaune. Kamar wadda aka tsikara ta ce, ÒUmma kinga ko, da zanje ta bayan gida nabi, a gonar Baban Zakiru naga wasu mutane da yawa zaune, idanunsu jajaye kamar na fatalwa. Hadda jakunkuna manya sun ajiye, wai sukace min ?auyen Garjalle zasu je......Ó Ê Ê ÊÊ Kallonta Umma tai a karo na farko, sai kuma ta ?auke kai cikin rashin ?aukar zancen da muhimmanci ta ce, ÒTo uwar soki burutsu zaki fara ba?in surutun naki ba. A gidan uwarwa ake ganin wata fatalwa da rana. ?auki awararki kici bana son maganaÓ. Ê ÊÊ Baki ta tura sosai, kamar zatayi kuka ta ce, ÒNa rantse da gaske nake Umma. Kuma har wajensu naje ma, har naga wani mai irin kayan......Ó Ê Ê Ê Ê ÒALLAH idan baki min shiru ba sai na fasa maki baki, koki tashi ki wace wajen Inna in damuna zakiyi.Ó Ê ÊÊ ÒMi kuma tayi za'a fasa mata baki? Bayan ?azu kika gama dukantaÓ. ÊÊ Baba dake shigowa ya fa?a. Sannu Umma tai masa sannan ta ce, ÒTa isheni da surutu ne. Wai taga fatalwa ko a gidan uwarwa ake ganin wata fatalwaÓ. Ê Ê Ê Shi abin ma dariya ya bashi, ya ka?a kai kawai yana ?ar dariyar da fa?in, ÒUwa sarkin magana, Zakanyar Kawu Tanimu, in dai zance ne a bar miki abinkiÓ. Ê Ê Ê Ê ÒBaba banyi ?arya ba fa, kuma harda mai irin kayan......Ó Ê ÊÊ Murfin kwano da Umma ta jawo ya sakata saurin dafe bakinta dan tasan ka?an daga aikinta ta kwaf?eta da shi. Shima Baba sai ya shige kawai yana murmurshi.. koda Nimrah taga Umma da Baba sun ?i sauraren labarinta na fatalwoyi sai ta surare ta koma sashen kakarta Inna. Acan ta fara bata labari, sai dai anyi rashin sa'a itama Inna ta kwa?eta batare data maida hankali a zancen ba ta ?auka soki burutsinta ne kawai data saba. Daga ?arshe ma korota tayi daga sashen akan ta tafi ta bata waje barcin zatayi. Daga haka Nimrah ta fice cikin yara suka kama wasa. Can kamar an tsikareta taba yaran labari suma, abinka da ?uruciya sukace ?arya ne, sai ta dage akan suje ta nuna musu. Aiko haka suka ha?a gayya suka fita bada sanin iyayen ba bayan gidan. Ê ÊÊ Tafiya takanas babu ko gargada ta kaisu har wajen mangwaron nan dake cikin gonar Baban Zakiru kamar yanda ta fa?s, sai dai a yanzu babu kowa wajen mutanen sun tashi sai robobin ruwa da suka sha da takardun nama, wata ledar ma ba'a cinye naman ba. Haka sukaita tsincewa suna ci, suka tattaro robobin ruwan dana lemo suka dawo gida. Yawancin iyayen sun gansu da wa?an nan robobin ruwa dana lemo, amma sai basu tambayesu daga ina ba saboda a wasu lokutan kawunsu Tanimu kan raba musu dan su dinga zuba ruwan zuwa makaranta, shima kuma yana zuwa dasu ne daga birni.Ê Ê Ê Ê Ê ÊÊ Da yamma gab da magriba Umma ta gama aikin tuwon dare. Ruwan data ?umama ta ?iba taima Nimrah dake ta damunta da surutu tana cin gya?a wanka. Ta shafa mata mai ta saka mata kaya. Tuwon Inna data zuba a langa ta saka a botiki ta tura gaban Nimrah ?in. ÒKi ?auki tuwon Inna kikai mata, sai ki dawo ga miyar nan itama zan saka miki a wannan botikin ki ?auka ni zan shiga wanka bana son a kira magriba, saura kuma dan ALLAH kiyi abinda ban saki ba, ALLAH bazaki bini gidan Malam ba in har kikai min wata ?ar nanÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒTo Umma, ALLAH ba abinda zanyi, dan ALLAH kada kice bazaki je dani ba, ina son na gaida Malam da IyaÓ. Ê Ê Nimrah ta fa?a cikin tsalle-tsalle tana daukar botiki. Ita kuma Umma ta ?auki ruwan wankanta ta shige bayi tana fa?in, ÒIn da kinso ganinsu ai ?afarki tasan inda sukeÓ. Nimrah da bataji mi Umman ta fa?a ba ta ?auki tuwon Inna ta fita cike da murna zasu gidan Malam, (Malam dai shine mahaifin Umma, babban malami ne a yankin kuma dattijon arzi?i da kowa ke girmamawa) koda Nimrah ta shiga sashen Inna babu kowa, dan dama ita ka?aice a sashenta tunda kishiyarta ta rasu sai dabbobinta. ?aki ta shiga ta ajiye mata kwanon tuwon ta fito, ta sake komawa sashensu ta ?akko miyar ma ta kawo. Harta juya zata tafi ta hango ?wayayen kazar Inna dake akurkin jikin katanga gab da fita a sashen. Kwana tayi ta koma wajen akurkin ta du?unna ta ?auki ?wai ?aya ta saka a botikin hannunta, sai kuma tayi ?an tsai kamar mai lissafin sauran ?wayayen, hannu tasa ta ?ara ?aukar ?aya, ta ce, ÒNi ?aya Umma ?aya. To Baba fa, shima bari na ?aukar masa, idan Inna taji harda shi akaci ai bazata dake shi ba tunda yayi babba sosai.Ó tana maganar tana le?a cikin akurkin duba wasu ?wan. Sai dai maimakon ganin ?wari taci karo da wata jaka. Hannu tasa ta jawo jakar. Tare da fa?in, ÒLah Inna har cikin jaka take ?oye ?wai, aiko saina ?ibawa Babana da KawuÓ. Tana maganar tana kici-kicin bu?e jakar, sai dai ta kasa. Abinka da yaro tana jiyo maganar Inna ta yayimi jakar ta jefa a botikin ta ?auka da gudu ta shige bayi, sai da Inna ta shigo ta shiga ?akinta Nimrah ta fito da gudu nan ma ta fice zuwa sashensu da wannan ?ar jaka da zato ta ke ita ?wai ne Inna ta ?oye a ciki. Ê Ê Ê Lokacin da take shigowa sashensu Umma ta shige ?aki dan anata kiran sallar magriba. Anan tsakar gida ta ajiye botikin da jakar duka ta nufi ?akin gayama Umma takai wa Innar tuwon. Koda ta fa?a mata sai tace taje tayo alwala suyi salla su tafi. Cikin farin ciki ta fito, dan tasan koba komai zatayi wasa da ruwa ai. Sai da ta gama facaccalinta kuwa sannan ta tafi ?akin tayi sallar. Ta mance da batun ?wai taci tuwo suka tafi gidan Malam. Kafin su dawo ta ?ingire barci, sai goyota Umma tayi ma. Sanda Baba ke shigowa gidan ta jima da yin barci. Ê Ê Ê Misalin sha ?aya na dare Umma da Baba sun gama cin abinci da hira Umma ta fito kaye-kaye tsakar gida sai ga Tanimu ya shigo sashen da sallama. Amsa masa tayi, tana murmurshi da fa?in, ÒA'a kawun Nimrah baka kwanta ba?Ó. Ê Ê Ê Ê ÒWlhy kuwa ban kwanta ba Yaya, nace bari nazo nai muku sallama dan in sha ALLAHU gobe zan koma birni. Amma sai yamma zan wuce da safe dai zanje hayi wani ?aurin aure, daga can nake son nabi wasu abokanmu da zasu zo ?aurin auren suma daga birni.Ó Ê Ê ÊÊ ÒKai kawun Nimrah da wuri haka, wannan karon ai baka da?e mana ba, kwata-kwata bakafi sati biyu baÓ. Ê ÊÊ ÒWlhy naso yin sati uku ne fa, to ganin mota a sau?a?e yasa zan wuce kawai. Amma bazan jima ba nanda ?arshen wata zan dawo yin dashen albasar nan.Ó Ê Ê Ê Ê Ê ÒAto da gaskiyarka, ALLAH to ya kaimu. Ka shiga Yayan naka na ciki ai, bari nima na ?arasa kaye-kaye dan karnuka na shigo mana da dareÓ. Amsawa yay da to yana shigewa, ita kuma ta cigaba da tattare kayan tsakar gidan. Ciki harda botikin nan da Nimrah ta sakawa jaka a ciki. Batare da Umma ta damu da miye cikinsa ba ta rufe shi da murfinsa dan dama tana kwa?in fulawar taliya ne a ciki idan zata murza. ?aki ta shiga da su ta ajiye, daga haka ta zauna suka cigaba da hira da Baba da Tanimu.... ?>>>>>?<<<<>>¥>¥>¥<¥<¥<<< Ê Ê Ê Ê Tunda ya fita sallar magriba sai ?arfe tara saura suka shigo gidan shi da Ammar dake ma?ale da shi, dan shima gab da magriba ya iso daga Zaria inda yake karatu. Bai ha?u da Dadan nasu ba sai a masallaci bayan sun fito sallar magriba. Sosai suke so da ?aunar Zak-Shadow, dan shi suka bu?e ido suka gani kuma suke kallo a matsayin uba. Ba sunan Dada da suke kiran shi ne kawai girmamawar da suke masa ba. Hatta umarni idan ya basu ko saka doka akan abu ko hanasu yin wani abu duk son da sukema abunnan sun barshi kenan har abada. Dan sunyi imanin bazai hanasu abinda zai amfane su ba, ba kuma zai sakasu yin abinda zai cutar da su ba. Ê Ê Ê ÊÊ Komai na hidimar rayuwarsu: ci, sha, ilimi, lafiyarsu da duk wani abu da akema ?a ?an gata shi da Mammah ne sukai musu a rayuwa. Taya zasu gagara masa biyayya su zama butulu. Sun tabbatar soyayyar da Dada ke musu soyayya ce irin ta ?a?a da mahaifi. Babu abinda zasu biya shi da shi sai addu'a da fatan shima ALLAH ya bashi tashi zuri'ar, dan rashin haihuwar nan tasu na damun kowa kawai dai basa magana ne... Ê Ê Ê Ê Ê Tunda suka baro gidan su Imran surutu kawai yake zuba masa. Shi ko Zak-Shadow nashi murmurshi, sai lokaci-lokaci yake jefa magana a ta?aice. Hakan baya damunsu, dan duk wanda yasan Dadan su yasan bamai yawan magana bane. Sam ba miskili bane, amma bai da yawan surutu ko dariya. Idan yaso hirarsa kuwa zakaji yanayi da Mammah sosai kamar bashi ba. To suma sukan ?an samu kanshi wani lokacin ya biye musu idan yana jin nisha?i.. Ê Ê ÊÊ Gaba ?aya kowa na falon har matarsa da ?annenta. Dama Aunty Ummi da Aunty Mommy da tun ?azun suna gidan tare da shi. Aunty Mimi ce sai yanzu ta iso, ?azun sanda Biebah ta kirata sun fita da mijinta anguwa. Suna yin sallama kuwa ta taso a guje cike da farin ciki tana fa?in, ÒOyoyo Dada ta rungumeshiÓ. Ê ÊÊ Kansa ya girgiza kawai tare da ?an bubbuga bayanta. ÒKe dai ba?ya girma koÓ. Ê ÊÊ ?agowa tai tana dariya da kamo hannunsa cikin nata ta ri?e. ÒDada in dai a gabanka ne ina nan ?ar yarinyata Autarka, dan ma wannan ?an bu?ulun yazo ya ragen farashin autar ne da waccan yarinyarÓ. Ê Ê Tai maganar tana hararar Ammar da Biebah. Ramawa Ammar ?in yayi shima, ÒSai ki ha?iyi ?wallon mangwaro ki suma, dole dai a ce da mijin iya baba ai. Muma autocin nan dai ne ko AutaÓ. Ê Ê ÊÊ ÒYes YayanaÓ. ÊÊ Biebah ta amsa masa tana ma Mimi gwalo. Ê Ê Ê ÒDada ka gansu ko, shiyasa idan baka nan bana son zuwa gidan nan na da?eÓ. Ê Ê Ê Ê Ê Ê Murmushi yayi ka?an shi dai, sai kuma ya shafa kanta da fa?in, ÒKi daina lulasu, ke yanzu ai kin girmi ?uruciyarsu. Kalleki fa da yara har biyuÓ. Ê ÊÊ Fuskata ta ?oye a jikin hannunsa, dan ita kunya take ji ma ace ta haihu. Shima bai sake cewa komai ba yaja hannunta suka ?arasa cikin falon. Tashi Yaya Bilal yay ya bashi kujera da yake, ya koma kusa da Mammah, dan shi dama ?an shagwa?ar Mammah ne, ya girma amma bai san ya girma ba. A ?asa Ammar da Mimi suka zauna kusa da ?afafunsa, duk sun ri?e masa hannaye kamar wasu ?ananun yara ko zai gudu ya barsu. Biebah tai ?wa?a-?wa?a da fuska kamar zatai kuka ganin sun tsare ko ina bata samu wajen zama kusa da Dada ba. Gefensa ya nuna mata da ido, basa iya zama a kujera idan yana kan kujera har su Ja'afar kuma, amma bazata iya kuma ?in bin umarninsa ba, dan haka ya taho sa?af-sa?af kamar munafuka ta zauna a hannun kujerar da yaken. Ê Ê Ê Ê Dai-dai nan Mommy ta fito a kitchen ?auke da kofi akan tray ?arami. ÒOh ni, duk kunzo kun wani dabaibayeshi kamar ku ka?aine da Dadan.Ó Ê Ê Ê ÒKema dai ?ya fa?a MommyÓ. Cewar Aunty Ummi tana harararsu. Murmurshi Mammah tayi, yayinda matarsa dake cike fam da kishi da takaici kamar ba ?an uwansa ba ta ?an ta?e baki. Mugun haushin wannan soyayyar da yake nunawa ?an uwansa take. Ta ta?a su?utar bakin nuna masa abin yayi yawa, daya zuba mata wani mummunan kallo ai bata sake kwatantawa ba. Ê Ê Ê Ê Bilal ya ce, ÒDada dan ALLAH sati biyu zakai mana ko? ALLAH muna missing ?inka muna son muyita kallonka, idan kana nan gidan yafi da?iÓ. Ê Ê ÊÊ Sai da ya amshi mug ?in shayin da Mommy ta kawo masa ya kai baki ka?an sannan ya amsa Bilal ?in. ÒKuyi ha?uri Bilal, lokaci na zuwa da zan zo na zauna tare da ku na baku dukkan lokaci na. Nima ina jin farin ciki a duk sanda nake tare da kuÓ. Ê Ê Ê Sosai maganarsa ta shige su da saka su jin ?aunarsa na ratsasu. Naneeha data ?an zuba masa ido ya kalla, sai kuma ya kauda kansa. Falon ya ?anbi da kallo tare da fa?in, ÒIna Mu'azz!Ó. Ê Ê Ê ÊÊ Biebah ta ce, ÒDada yayi barci, ya gaji da jiranka ya ?ingireÓ. Ê ÊÊ ÒDa wuri hakaÓ. Ê Ya fa?a a ta?aice. Mammah dake duba wani littafin addini ta ce, ÒWannan ?an naka ai ruwa-ruwa ne. Ina ga dai sojan zaka maidashi ko zai canja.Ó Ê Ê Ê ÊÊ Dariya sukayi su duka. Banda shi daya ?an murmusa kawai. Haka suka cigaba da hira cike da nisha?i, duk da shi tashi maganar bamai yawa bace, sai dai sun sha murmushi dan su kam yana musu murmushi ba kamar a waje ba. Kasancewar duk anan su Aunty Ummi ma zasu kwana wannan hira bata tashi ba sai kusan ?arfe ?ayan dare. A hakan ma sai da Mammah tace su barshi yaje ya kwanta, dan su basu ?i a kwana ana hira suna ganin Dada ba. Ê Ê Ê Tuni Nabeeha da ?annenta dama sun koma can sashen nasu tun wajen 11. Dan haka ya fito, sai Ammar da Bilal da sukai masa rakkiya har ?ofar sashen nasa sai da ya shiga sannan suka koma... ÊÊ Ê Ê Ê Ganin haske alamar batai barci ba kai tsaye ?akinta ya nufa a karo na farko tun isowarsa gidan. Zaune kuwa ya sameta tana waya, ta canja kayanta zuwa na barci da sukai mata ?yau sosai. Idanunsa a kanta yay sallama cike da nutsuwarsa. Idanu ta ?ago a hankali ta kalleshi, sai kuma ta kawar tana yin sallama da wanda suke wayar. Dai-dai tana ajiye wayar yakai zaune kusa da ita, kasancewa a sofa take zaune. Ganin kallon daya zuba mata cike da tsarguwa ta ce, ÒMummy na gaishe kaÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒNa godeÓ. ÊÊ Ya fa?a a ta?aice. Kanta ta jinjina masa itama, sai kuma ta matso ka?an ta kwantar da kanta a kafa?arsa, hannunsa ta kamo ta saka nata a ciki. Mintuna kusan biyu suna a haka shiru, sannin hirarsa sai ya gadama ya sata ?aga kai tana kallon ?ya?y?yawar fuskarsa, idanunsa a lumshe suke tamkar mai barci, amma tasan ba barcin yake yi ba. Dan haka ta ?an matsa hannunsa tare da fa?in, ÒMy CoolÓ. Ê Ê Ê ÒUhhmmÓ. ÊÊ ÒKayi barci neÓ. Maimakon amsa mata sai ya bu?e idon kawai yana kallonta. Kasa jurewa tai ta ?an risinar da nata tana sauke numfashi. Cikin jin shakkar fa?ar abinda ke bakinta ta cigaba da matsa yatsun hanun nasa, kafin a ?arare ta ce, ÒDan ALLAH wannan karon ka yarda muje muga likitan nan mana. Ta hakanne zamu fahimci idan wata matsala ce a tare damu mu tashi mu nema magani. Shekara gomaÊsha fa ba kwana goma sha bace My D. Dan ALLAH kai baka jin wani abu a ranka idan ka kalla ?annenka da yaransu? Ga su Ja'afar suma zasuyi nasu auren, nan da shekara ?aya sai kaga duk suma da yaransu. Haka kake son suma matansu suzo a bayan bayana su haihu ina kallo....Ó Ê Ê Ê ÊÊ Shiru ya mata ya?i tankawa. Sai hakan ya ?ara ?ular mata da zuciya, dan haka yake mata a duk sanda ta kawo masa batun zuwa ganin likita. Kuka ta fashe masa da shi mai ratsa zuciya. Kafin ta yun?ura fuu ta mi?e da nufin bar masa wajen, batare daya kalleta ba shima ya ri?o hannunta, tare da fisgota ta fa?o jikinsa gaba ?ayanta. Kici-kici ta fara nason tashi tana ?ara ?arfin kukanta, amma ri?on da yay mata da hannu ?ayan nan kawai ta gagara tashin. Ganin ba iya ?watar kan nata zatai ba da gaske sai kawai ta kwantar da kanta a ?irjinsa ta cigaba da raira masa kukan.Tsawon lokaci suna a hakan idanunsa a rufe tamkar bai san tanayi ba, ganin ba dainawa zatai ba ya ?agata a jikin nasa ya mi?e da nufin bar mata ?akin gaba ?aya.........??? *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 41_ __________________ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LkEgiP5qOEo9YDYjaeZLLc?mode=ems_wa_t???? Assalamu Alaikum my people dafatan kunanan cikin aminci sunana ummuh sayyeed yar mutan Chadian traditional medicine center Zaria dealer in all kinds of magungunan mata turarukan wuta sudaniss dilka skin care products at home my people bazamafa a kwai zafafan promo damukeyi in Sha allahu zuwa on 15 zamugama sannan gareku Yan Kano free ne kayanki zasuzo miki amma fa karyazo bayan mungama promo kuce kyauta ne aa zakibiya kudi nagode takuce yar mutan Chadian mai gyaran ciki dawaje ???? please banda maza,?maza? In kinada matsala wadda zamu iya taimaka miki 09065504546 Ga PRODUCTS DINMU KAMAR HAKA MAGANIN SANYI TSUMIN BOM MADARAR TABAJE GORON TULA SYRUP ZUMAR SHADAMATSIN GARIN YAUKAYAUKA EMERGENCY GARIN KINFI KAZA DADI SIRRIN MALLAKAR KASA SIRRAN GIDANKI DAHUWAR KAZA DAHUWAR CICCIBI DAHUWAR YAN SHILA HMM BAZASU IRGUBA INA GODIYA SOSAI MY PEOPLE ???? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Zaram tasha gabansa, sai dai ta gagara kallonsa kamar yanda shi yake kallonta. Zuciyarta na mata ?una da ra?a?i, shawarwarin mahaifiyarta na bata ?warin gwiwa ta ce, ÒHaysam kana saka min shakku a zuciyata da jin yarda akan maganganun mutane. Kodai baka son haihuwa ne kamar yanda kowa ke fa?a?Ó. Ê Ê Ê ÊÊ Ya da?e bai ji abinda ya sokar masa zuciya kamar kalamanta ba. Cikin wani irin yanayi mai girman gaske ya zuba mata idanu yana mata wani irin kallo mai zafin gaske. Zuciyarsa kuwa tuni ta yin?uro ta tokare ma?oshinsa. Ya tabbata in dai ya bu?e baki akan bata amsar kalamanta zai iya gaya mata mai zafin gaske da zata ninka wadda ta gaya masa sau dubu. Dan haka sai kawai ya zagayeta ya fice a ?akin gaba ?aya. Ê Ê Ê Fashewa tai da wani irin kuka tana kaiwa ?asa ta zube. Jifa ta fara yi da duk abinda ya tare mata gaba. Babu abinda ke ?ara ingiza fushinta sai kalaman mahaifiyarta. Tabbas ta yarda gaskiya Momy ke fa?a akan mijinta. Dan ita kanta a wasu lokutan takan zauna taita tunani game da al'amarinsa. Yanda yake mutum mai yawan bu?atar iyali miyasa idan ya tafi wajen aikinsa in ba ita ta takura masa da magiyar yazo tana missing ?insa ba dan kansa baya shiryowa yazo dan yin hakan. Sannan ko zuwan yayi idan ba ita da kanta ta kawo masa kanta ba bazai nema ba. Da tana ?auka tsabar girman kansa ne ke sashi yin hakan. Sai da mahaifiyarta ta fara fargar da ita ne akan kodai yana neman mata ne sannan ya ?an fara taba tunaninta, sai dai zuciyarta bata amince ba tana wasi-wasi dan tasan sa da ?yan?yami. Amma zuwa yau zuciyarta kamar ta fara jin aminci da wannan zance, musamman idan ta tuna maganar wasu ?awayenta da kance ta tashi tsaye akan mijinta dan wasu sojojin akwai son matan tsiya, shiyasa ma basu cika son haihuwa ba dan kar aima ?a?ansu abinda sukema wasu. Ê Ê Ê Ê Ê Wa?an nan tunane-tunane Nabeeha ta cigaba da tasirantarwa a wannan dare suna ?ara tunzurata da rikita mata sissafi. Koda ta sake kiran mahaifiyarta ta gaya mata yanda sukayi da mijin nata sai ita kuma ta sake tabbatar mata hasashensu ya zama gaskiya dai, Zak-Shadow baya san haihuwa a gaske. Kuma tabbas dole ta mi?e tsaye da bincikensa dan ta tabbatar shin baya neman mata. Ai ko haka ta ?ara hawa ta zauna. Da safe har ya shirya ya fito bata le?ashi ba. Sai shine ya shigo ?akin nata. Ê Ê Ê Ê Yanda ta faffasa abubuwa kawai ya tsaya yana kallo, kafin ya maida idanun kanta. Tana kwance a kan gado da waya a hannunta. Sarai kuma ta ji shigowar tasa amma tai biris. Uffan baice mata ba ya juya ya fice a ?akin. Sai ta raka bayansa da harara tare da jan tsakin daya shiga kunnensa a bazata, dan ya juyone da nufin dawowa ?akin ya mata magana. Cak ya tsaya tamkar wanda akai ma tsawa, sosai fuskarsa tayi masifar sake ha?ewa fiye da yanda take, idanunsa sun wani juye alamar zuciyar ?an maza ta motsa, dan ni kaina na tsorata addu'a kawai nake kar yace zai koma ?akin. Ganin ya bar wajen ya sani sauke ajiyar zuciya. Ê ÊÊ Sashen Mammah ya nufa, a kallo ?aya kuma ta fahimci ransa a ?ace yake. Sai dai batayi magana ba saboda ?annensa. Shima cikin dannewa da ha?uri da ALLAH ya bashi ya fuskanci ?an uwansa ya ajiye batun Nabeeha gefe..... >>>>>?<<<<< Ê Ê Ê Ê Gaba ?aya wannan yinin su Major Imran sun yishi ne akan ?afafunsu wajen binciken son sanin su wanene suka kawo musu wannan harin, ta wani ?angare kuma hankalinsa a tashe yake matu?a akan son samun Zak-Shadow kafin zancen harin da aka kai musu ya kai Headquarter asan baya jejin tunda yayi fita ne irin ta sirri. Amma har wani daren bai samu mafita ba. Sai dai sun sake shiri na musamman akan kowane sansani dama jejin gaba ?aya. Dama haka wannan munafukai ke bu?ata, wato karkatar da hankalin su Imran ?in, sun ko samu nasara zamuce, dan ana cikin sallar isha'i suka sami nasarar kai hari a ?auyuka uku. Bankaura dake babban ?auye na wannan yankin, sai wani ?auye da ake kira Gangare, sai kauyen Marke. Ê ÊÊ Wannan sabon tashin hankali ne da wa?an nan ?auyuka basu ta?a fuskanta ba a baya, dan rikicin shekarun baya daya faru a sauran ?auyukan ne banda nasu. Ruwan fitar harsasai da ?arar tashin nakiya ce ta fara jan hankalin wasu a yaran su Imran. Cikin gaggawa wani hazi?in matashin soja ya silalo yabaro inda suke da bayi da nisa da ?auyukan ya sanar da Imran. Ai babu ?ata lokaci ya zabura da wasu tawaga suka nufi wannan waje. ?auyen Gangare suka fara shiga kasancewar shine farko. Tun a farkon shiga suka fara cin karo da gawarwakin mutane. Hankalinsu ya tashi dan sun fahimci al'amarin da lallai babba ne. Ai babu wani maganar ?aga ?afa suka bu?e ma yaran su Dagger wuta, nan fa sabon wasa ya koma tsakaninsu, mutanen gari kuwa tashin hankali yasa sun watse cikin jejin, wasu kuma a cikin gidajensu suka samu wajen ?uya. Ê ÊÊ Matu?ar bata kashi akasha a wannan dare, kowane ?angare sun gama jigata musamman mutanen gari da sukafi fuskantar ?alubale, an kashe mutane da yawa, a wannan ?auye. Ba'a samuÊlafawar wannan hargitsi ba sai zuwa ?arfe shida da rabi na asuba gari ya fara haske, daga ?arshe dai su Dagger suka gudu, an kashe wasu a cikinsu suma, an kama mutane biyu kuma, kamar yadda wasu a cikin yaran su Imran suma aka ji musu ciwo, sai dai soja ko ?aya bai mutu ba. Sojoji na tattara mutanen da suka jikkata Imran ya samu waya ta wani da aka kashe, gefe ya koma ya shiga neman layin Zak-Shadow, a lokacin kusan ?arfe tara na safiya. A kuma dai-dai wannan time ?in ne Zak-Shadow yake a sashen Mammah tare da ?an uwansa bayan ya baro nashi sashen da ?acin ran matarsa. Ê Ê Ê?ÊBilal ne yaga wayarsa na haske, dan shi hankalinsa ya tafi kan magana da Mammah. Ê Ê Ê ÒDada kamar ana kiran wayarkaÓ. ÊÊ Bilal ?in ya kalla, sai kuma ya juya yana kallon wayar dake a gefensa. Ba?uwar number ce, shi kuma baya ?aga ba?uwar number. Dai-dai nan kiran ya katse, har zai ?auke kansa sai kuma wani kiran ya sake shigowa a karo na biyu, cikin takaici ya ?auki wayar zai kashe gaba ?aya dan zuciyarsa sam babu da?i... Ê Ê Ê Ê ÊÊ ÒYa kamata dai ka ?auka kasan wayeÓ. Ê Ê Maganar Mammah ta dakatar da shi daga kashe wayar, cikin bin umarni ya ?aga tare da sakawa a hansfree. Jigatacciyar muryar Imran ta daki kunnensa, ÒImran ne Sir!.........Ó Ê Ê Ê ÊÊ Wayar ya ?auka yana mi?ewa tare da cireta daga hansfree ?in gaba ?aya. Cikin wata irin razananniyar murya ya ce, ÒWhat! Shine sai yanzu kuke sanar dani. Imrannn!!!Ó. Ê Ê Ê Yanda ?akin ke amsawa da amon muryarsa yay matu?ar tada hankalin ?an uwansa, a zafafe ya yanke kiran yana mai isowa gaban Mammah. Kai tsaye ya ce, ÒMammah zan wuce akwai matsalaÓ. Ê Ê Ê Ê ÊÊ ÒYa rabbi, miyake faruwa?Ó. Ê ÊÊ ÒBa lafiya Mammah, hari aka kai mana. Kiyi ha?uri zamuyi wayaÓ. ÊÊ Daga haka ya fice daga falon kamar wani yunwataccen zaki. Hankalinsu a tashe duk suka mi?e suna kallon juna, sai kuma duk sukayo waje suma. Dai-dai nan yake fitowa daga sashensa da jaka a hannu, sai hular mashin ?insa. Gaban Mammah yazo ya ?an rungumeta, ta shafa kansa tana mai masa addu'a, dan yanayinsa kawai ya tabbatar mata al'amarin babba ne sosai. Hakama ?annensa a tare suka zo suka rungumesa tare da masa addu'a. Da sauri yabar wajen ganin su dukansu suna faman sharar hawaye, har Mammah duk jarumtarta sai da ta kauda kai gefe, yana hawa ?aton mashin ?insa da in yana tafiya baka jin ?ara Bilal ya zabura ya nufi gate da gudu ya bu?e masa. Ai ko a guje ya fice daga gidan shima, dan ji yake kamar ya rufe ido ya gansa a jejin... Ganin kowa ya fito babu Nabeeha ?anwarta ta tafi da gudu tana buga mata ?aki da kiranta. Ê Ê ÒAunty!. Aunty! Ki bu?e dan ALLAH Dada fa zai tafiÓ. Ê Ê Wani irin dukan zuciyar Nabeeha kalmar zai tafin tai a karo na farko. Cikin sauri ta diro a gadon da take kwance. Yanzu fa taji yana buga mata ?ofa da kiran sunanta tai banza da shi, a zatonta kan maganar jiya ne yazo ko fitinarsa ce ta motsa, duk da tasan kome yake ji idan yana fushi zai iya danne abinsa ya ha?ura, shiyasa ta?i bu?ewa. Tana bu?e ?ofar ?anwarta taja hannunta kawai suka fito, sai dai rashin sa'a suna fitowa tsakar gidan ana rufe gate alamar harya wuce. Sharrr hawayen da suka cika mata ido suka shiga rige-rigen zubowa, sai kawai jikinta ya kama rawa har tana neman fa?i sai da ?anwarta ta ri?eta. Ciki suka koma, dan su ma su Mammah sun shige nasu sashen. Bedroom Nabeeha ta shige tana mai fashewa da kuka, dan ita duk tunaninta abinda tayi jiya ne da ?in bu?e masa ?ofa a yanzu ya fusata shi. Ê Ê Ê ÊÊ ÒAunty dan ALLAH ki daina kukan nan, kimasa addu'a kamar yanda sauran ?an uwansa ke masa. Dan ita yafi bu?ata a garemu baki ?ayaÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒIsmat bazaki gane ba, laifina ne, nasan nina fusatashi ya tafi. Miyasa daya buga ban bu?e masa ?ofar ba....Ó Ê Ê Ê ÒAnya haka ne kuwa Aunty. Kamar fa kiransa akai daga wajen aiki inaga wani abu ne ya faruÓ. Ê Ê Ê ÒWajen aiki?Ó. Ê ÒTabbas haka ne Aunty, amma ki bincika wajen su MammahÓ. Ê Ê Ê ÊÊ Hawayenta ta shiga sharewa da sauri. Sai kuma ta jawo wayarta ta shiga kiran number ?insa. Amma harta katse bai ?aga ba. Ta jera masa fin kira goma no answer, sai ta sake fashewa da kuka tana yin jifa da wayar, ALLAH ma ya sota bata fa?i ?asa ba Ismat ta cafe..........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 42_ __________________ https://wa.me/+23408067422528 Kina son rage kiba ba tare da kin daina cin abunda kike so sannan ba tare da kinyi gudawa ba? To kimin magana domin samun hanyoyi da zaki rage kiba ba tare da kinsa wahala ba. Ko kuma matsalar gashi ce ke damunki, ko rashin tsahon gashi ne, shima muna da solution dinsa. Ko kuma fatar ki tana lalacewa ne a sanyin? Muna da ingantaccen man da zai gyara miki kafafunki ko kuma kamar ta jarirai. Ko kuma kafarki ce take kaushi a sanyin nan muna da ingantaccen mayuka Ko kuma man gyaran fata kike so da zai gyara miki jikinki a sanyin Nan ?duk muna dasu ba tare da kinsa wahala ba sannan 100% natural ne. Yar uwa idan ma bangaren samun kudi shima kike nema shima duk zamu koya miki. Kedai kawai ki mana magana domin karin bayani. https://wa.me/+23408067422528 ÒShin Ke uwa ce, kina son samun ku?i ba tare da kin fita kin bar ÕyaÕyanki a gida ba?Ó ko kuwa ke student ce kina son samun karin kudin shiga ko kuma ma dai kawai kison karin side hustle ne Tare da Oriflame, za ki iya yin kasuwanci daga wayarki a gida. Ba tare da kin fita ba. Mata da yawa sun riga sun farga da wannan Kasuwanci kuma suna moriya dashi sosai, suna making kudi daga gida, kuma ke ma za ki iya sannan bayan ribar ki zaa biyaki salary a karshen wata. ko kuma kina son yin siyayya for personal use ne ba tare da anci riba dake ba ga link nan a kasa zaki iya register da kanki it's free?? https://shop.oriflame.com/NG-salmaibrahimismail/3M3HmQWe __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........Mahaukacin gudun da yay a hanya, wanda UBANGIJI ne kawai ya tsaresa kusan ?arfe biyu na rana ya iso cikin jejin. Tun daga sansanin farko da aka kaima hari a daren shekaran jiya ya fara cin karo da tashin hankali, dan gaba ?aya sansanin a hargitse yake, an fasa tantunan da harsasai tako ina huji ne, ga karnuka nan kusan hu?u kwance a mace an harbesu. Shiru babu kowa alamar mazaje nakan aiki. Sansaninsu ya ?arasa da sauri, tuni ?an tsirarun sojojin da ke a sansanin suka tareshi tare da mi?a gaisuwa. Ê Ê ÊÊ Ajiye mashin ?insa yay a wajen da yake ?oyewa, tare da canja kayansa zuwa uniform ya zubama bindugu biyu bullets sannan ya fice. Kai tsaye inda baradan karnukansa suke yaje ya bu?esu. Ai ko suna ganinsa suka fara wani mahaukacin haushi. Bayan mota dake fake irin ta sojoji dake shiga kowane kwazazzabo saboda ?arfin tayoyi ya bu?e musu duk suka shiga, shima ya zagaya gaba inda aka bu?e masa kusa da mazaunin driver, cikin sauri wanda zai tu?a shin ya fice a wajen a guje zuwa ?auyen Gangare inda su Imran suke. Ê Ê ÊÊ Da tarin gawarwakin mutanen garin fin arba'in ya fara cin karo su Imran sun taresu a waje guda. Sai sojojin da suka samu raunuka ana duba su da wasu a jama'ar gari da suma suka sami raunukan. Garin tsit mutane duk sun ?uya, sai su sojojin kawai da kallo guda zai tabbatar maka duk a jikace suke, wasu suna gyara bindiga, wasu kuma suna ta duba ?ananun raunikan jikinsu. Ê Ê ÊÊ Motar na tsayawa duk suka mi?e. Tare da ?amewa suka sara masa. Yayinda Captains ?insa suka iso gabansa da sauri, ilahirin fuskokinsu suma na nuna gajiyawa da damuwa. Ê Ê Ê Ê Ê Zak-Shadow da idanunsa sukayi ja, muryarsa cike da ?arfi da zafi idonsa akan Major Imran Abbas ya furta, ÒNa bar sansani na kwanaki biyu kawai, amma ku kai sakacin da komai ya rushe haka? What the hell is this?! Are you ladies or soldiers?!Ó. Yanda yay maganar idanunsa na sake riki?ewa kamar garwashin wuta yay matu?ar hargitsasu. Kowa ya kasa magana, dan babu ma mai wannan zarran bare gigin, garama Major Imran, dan haka a yanzu ma shine yay magana. Cikin matu?ar girmamawa Major Imran dake tsaye a kusa da shi jikinsa da kura, ya ce, ÒI'm sorry sir. Mun yi iya ?o?arinmu. Amma mun ji kamar makiyan suna sanin duk motsinmu ne kafin mu yi. Kamar ana gaya musu abin da muke shiryawa ne kai tsaye. Sannan hari ne na bazata. Mun rasa ha?in sadarwa tun daren shekaran jiya. An kai hari biyu lokaci guda a Arewa da Yamma. Sojojinmu sun watse, mun rasa mutane da yawa. Wannan dalilin ne ya janye hankalinmu da sansanin mu, ashe shiri ne na musamman, hari ne na kauda hankali aka kaima sansanin nan shine ainahin target ?insuÓ. Sosai zuciyar Zak-Shadow ke han?oro a cikin ?irjinsa, wani irin ra?a?i da zafi mai ?una yake ji a ransa. Dan ya fahimci bayanin Imran fiye da yanda yayi masa shi, tabbas yaji a ransa dole ne harin ya kasance shiryayye, sannan an tsarasa ne ta hanyar amfani da fitarsa a jejin. Sanin fitarsa kuwa dole tana da nasaba da munafiki a cikinsu. Dan Imran bazai ta?a aikata wannan kuskuren a gareshi ba. Da rinannun idanunsa masu saka tsinkewar zuciya ya juya yana ?arema sojojin da duk suka nutsu kallo. Nazarinsu yake ?aya bayan ?aya. Ya daka tsawa yana zagaya tsakaninsu, yana kallonsu kamar zai cinye su da idanun. Wasu daga cikin sojojin suka sunkuyar da kai, wasu suka tsaya cak saboda tsoro. Ê ÊÊ ÒWanda ya ?auki nauyin ?asarmu ba zai yi wasa da jinin mutanenmu ba!, dan kuwa duk soja na gaskiya ?an ?warai ne kuma ?an jalak ne. Yanda ya shiga da ?arfin zuciya, haka yake kar?a da ?arfin imani, sannan ya sadaukar da dukkan gaskiya. Ku sani duk wanda na gano yana fitar da wani sirri namu komai ?an?antarsa wlhy sai ya ?an?ana ku?arsa da mafi girman hukunci. Zan gano shi, ko da kuwa yana tsakanin ku kuma mafi kusa da ni. Dan haka tun kafin guri ya ?ure masa stand up! Fix this mess now!Ó. Ê Ê Ê Shiru kake jin wajen ya ?auka kowanne yana kallon kasa. Har kana iya jin bugun zuciyoyinsu dake kai kawo a ?irazansu. Ya ?an ja numfashi mai zafi shima, yana kallon garin da ya rikice. Sai ya sake daka musu tsawa cikin murya mai zurfi, wacce ke cike da takaici da iko, ÒYou call this a village? Pathetic!Ó Janye idanunsa yay daga kansu ya fara taku a hankali yana kallon gawarwakin bayin ALLAH da basu taka ma kowa ba balle zubarwa amma aka musu irin wannan kisan zalunci. A wannan lokaci Zak-Shadow ya fahimci cewa ba kawai ya?i da makiya yake yi ba, akwai wani babban ya?in da munafukan cikin gida da ha?arinsu yafi na waje. Cike da zafin zuciya ya juyar da kallonsa zuwa sama, inda haya?i ke hargitsewa cikin iska. Ya rufe idonsa na ?an lokaci, a saman lips ya furta, (Wannan ba ya?i da bindiga bane ka?ai. Babban ya?i ne duhu). Idanun ya sake bu?ewa a kansu ya sake binsu da kallo ?aya bayan ?aya, yanzu kam cikin ?an sau?a?a zafinsa amma da ?aga murya da ?arfin soja ya cigaba da fa?in, ÒKun bar harin bazata guda ?aya ya rikita ku haka? Kuna nunama shashashu masu dattin kai su masu ?arfi ne akan karfinku why?! Why? My Soldiers! Why?Ó. Suma ji sukai gaba ?aya jikinsu yayi sanyi, kalamansa na ratsasu da sake ?arfafasu da zaburar dasu. A tare suka sara masa tare da fa?in, ÒI'm sorry Sir!Ó. Iska ya ?an furzar, cikin tsawa da sake zaburarwa ya ce, ÒKu tattara mutane a bama ?an uwansu su musu wanka ayi jana'iza, zamu mayar da martani kafin gari ya waye!Ó A tare suka amsa cikin murya mai rawar tsoro da ?warin gwiwa: ÒYes, sir!Ó Shima cikin ?ara ?arfafawar ya ce, ÒMove! LetÕs show them what real soldiers look like!Ó Nan masa suka sake fa?in ÒYes sir!Ó a tare. Ê Ê Ê Ê Ê Ê ÊÊ? Zak-Shadow baifi mintuna goma sha biyar ba jiragen sama na soji masu saukar angulu suka fara sauka a kauyen, yayinda sojoji ke shiga gida-gida suna fito da mutane kamar yanda ya bada umarni, a wannan fitowar kuwa sai gashi an za?ulo yaran Dagger har uku da suka ji rauni suka ?uya cikin wasu gidaje. Ê Ê Ê ÊÊ ÒYou see! Kuna nan zagaye da gawarwaki ma?iyanku na fake a cikin al'ummar da kuke bawa garkuwa. Abin takaici abin a kamaku da duka. Ê Ê Ê Ê ?asa duk sukai da kawunansu musamman Captains da Major Imran. Yayinda shi kuma ke ?ara hasala, ji yake kamar ya dawo da hannun agogo baya ya goge wannan zuwa gida nashi. Duk da ya san zamansa a jejin bazai hana komai ba matsayinsa na mutum kamarsu, amma yana jin kamar shine sanadin komai, kamar anyi amfani da tafiyar tasa ne aka tsara komai. Ê Ê Ê Ê Ê An kwashe sojojin da suka raunata da wasu a mutanen gari da suma suka ji raunuka. Gawarwakin kuwa aka shiga gidaje da su akai musu wanka aka shiryasu cikin likafanin da su Zak-Shadow suka bayar. Haka aka jera su reras abin tashin hankali akai musu salla su arba'in da uku. Harda su Zak-Shadow akai sallar, sannan aka ha?asu a babban rami guda ?aya da aka ha?a. Ê Ê ÊÊ Tuni rahotanni sun fara fita ga jama'ar gari, dan har sallar da sojojin sukama gawarwakin sai da aka nuna. Hankali ya matu?ar tashi, zantuka suka fara kai-kawo barkatai, dana gaskiya dana ?ir?ira. Yayinda anan cikin jeji su Zak-Shadow suke sabon shiri. Dan sun bar ?auyen Gangare bayan an zuba sojoji tako ina suka shiga ?auyen marke da shi ma aka kaima harin duk a daren jiya. Anan ?in ma akwai sojojin, sannan harin baiyi tsamari kamar na Gangare ba, dan ba'a rasa rai ko ?aya ba. Wanda suka jikata kuwa an kwashe su zuwa asibiti cikin birni kamar na Gangare. Ê Ê Ê Suna cikin ?auyen Marke suka sami rahoton gaggawa daga sojojinsu cewar a ?auyen Bankaura an rasa yara matasa har guda hamsin da wani abu maza da mata. Cikin tashin hankali Major Imran da Zak-Shadow suka ?auki hanyar ?auyen Bankaura tare da wasu sojoji. Suna shigowa ana kiran sallar magriba. Sun sami garin a hargitse, iyayen ?a?a nata koke-koke cikin matsanancin tashin hankali. Tun ba'aje da nisa ba Zak-Shadow ya fahimci koma yaya ne ba'akai ga fita da yaran a garin ba sai dai wasu a ciki. Sannan dole-dole akwai bakin wasu a garin, dan wannan tarko ne na da ?an gari akanci gari. Ê ÊÊ Tuni yasa sojoji suka zagaye duka ?ofofin shiga da fita na garin. Tun a daren suka fara bincika wasu gidaje daki-daki. Binciken daya sa aka fara za?ulo wasu makamai a wani gida an ajiye ?ar?ashin gadon matar gidan. Ta kuma rantse akan bata san wanda ya ajiyesu ba, kuma ko miji bata da shi ALLAH yay masa rasuwa sai yaranta hu?u duk bama masu wani girma ba. Amma babban an ha?a da shi a yaran da aka sace dudu kuma bai wuce shekara sha biyar ba. Ê ÊÊ Kasancewar an sake ha?a musu na'urar sadarwa a yammacin yau cike da bada umarni Zak-Shadow yasa a kawo musu wasu na'urorin, dan tabbas akwai magana a cikin wannan ?auyen na Bankaura ?warai da gaske. Sojoji sun cigaba da shiga gidaje, inda bincike ya ?ara tsauri matu?a hatta inda bakai zato ba a gidan ka sai an bincika kuwa. Wannan kuma umarni ne daga oga kwata-kwata, wato Lt. Col Haysam Abdul-rasheed Shehu (Zak-Shadow), ba kuma sojojin ne ka?ai keyi ba harda baradan karnukansa da suka samu training mai wahalar gaske dako su sojojin bazasu nuna musu komai ba.... <<<>>> Ê Ê Ê Ê Duk wanda ya kwana ya tashi a garin bankaura in dai ya kai shekarun banbance rayuwa da mutuwa barci sai dai ?arawo ya ?aukesa amma bana zahiri ba. Wa?anda ma aka ?aukewa yara sun kwana ne suna kukan tashin hankali. Da asubahi sai sojoji ne sukai kiran salla, dan babu wani mai kiran salla daya fita balle liman ko mamu. Kai sallar ma a cikin gidaje wasu basuyita ba sai da rana ta haska. Ê Ê Ê Ê Ê Anan kuwa mituniyarku Nimrah sarkin rikici da ire-irenta dama barcinsu suka sha hankali kwance. Tana farkawa ma ta fito tsakar gida abinta wai zata wanke ido, sai da Umma ta kamata da ?yar ta maida ?aki. Kuka ta fara da tirje-tirjen ita yunwa take ji, ÒUmma ki barni naje gidan Iya mai koko na sayoÓ. Ê Ê ÊÊ Baba ne ya kamata ya zaunar kusa da shi, cikin lallashi ya ce, ÒUwa kiyi ha?iri, idan yunwa kike ji a saka miki fura kisha da ?uli, yau iya mai koko bata koko dan garin namu ba lafiyaÓ. Ê Ê Ê ÊÊ Cikin rashin fahimta Nimrah tace, ÒBaba zazza?i akeyi?Ó. Ê ÊÊ Kafin ya bata amsa sojoji suka shigo gidan. Dan sai yanzu ne aka iso ta bangaren gidajen su. Gida ne gidan yawa, dole sojojin suka kasu kowane ?angare.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 43_ __________________ Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/JuUwr2QU7XMEYXZ7L7 Mmn surayya me kayan kamshi Ina amaran da uwayan gidan tou kumatso kusa Mmn surayya ta gwangwaje ku da kayan kamshi munada Turaran wuta na danal banat Kajiji Turaran kaya watau abbasiyya Kabbasa spray Humra Kwallacca Uwa uba Ina kuyarda yadda xaki hadasu Zaku iya samuna ta wannan number wayar kamar haka?? 08103143517 Ina katsina Ina aika kaya ko ina. __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Kaf gidan sai da kowa ya fito tsakar gida suka fara bincike a kowane sashe. Nimrah uwar magana sai son sakin zance take yi Umma ta toshe mata baki da hannu. Sojan dake bincike a sashensu ne ya fara fitowa hannunsa ?auke da botiki, gaban shugaban su ya ?araso dake tsaye inda kowa na gidan yake... Ê Ê Ê Ê ÒMun samu bullets da yawa a nan ?angarenÓ. Ê Ê Yay maganar dai-dai yana ajiye bitikin gaban ogan ya fiddo jakar dake ciki. Wani irin bugawar zukata Baba da Umma suka samu a tare. Musamman da Captain Musa ya buga tsawa da fa?in, ÒSuwaye masu wannan sashen?Ó. Ê Ê ÊÊ Rikicewa Umma da Baba suka sake yi, a take suka fara rantsuwar su basu san da jakar bama a sashen nasu. Zaram Nimrah dake kallon jakar ta ce, ÒUmma kwai ne a ciki faÓ. Sai kuma ta zabura gaban sojan tana cigaba da fa?in, ÒKai Baba ?an sanda ?wan Inna ne a ciki ka ?oye kada ta gani ta dake niÓ. Ê Ê Ê Yanda tai maganar ?asa-?asa cikin ra?a tana cacumar jakar ta maida a botikin yasa sojojin zuba mata ido, sai kuma Captain Musa ya kai du?e gabanta ya ri?o hannunta, jikin ?afarsa dake tsugunne ya jingina ta, fuskarsa da murmurshi ya ce, Ò?ata miye sunanki?Ó. Ê Ê ÊÊ Kai tsaye ta ce, ÒZakanyar Kawu TanimuÓ. Ka?an ya rage yay dariya, dan yanda tai maganar, amma sai ya danne ya ce, ÒBayan Zakanyar Kawu Tanimu sai wane suna kuma?Ó. Ta ce, ÒNaja'atu. Nimrah. Uwa. Sunana da yawaÓ. Ê Ê Murmushi Captain Musa yayi yana jinjina kansa da shafa kanta. ÒSunayen kuwa masu da?i, kamar yanda kike mai ?yau kema. Kince ?wayayen Inna ne a cikin wannan jakar? Ya akai ke kika sani?Ó. Ê Ê ÊÊ Inda mutanen gidansu suke ta kalla, ganin duk ita suke kallo ta kauda kanta da kai ?an bakinta wajen kunnen Captain Musa cikin ra?a ta ce, ÒJiya da Umma ta aikeni kai mata tuwo naga ?wanta a akurkuki shine na ?auka nasa a botikin, to sai ban ?aukama Baba ba shima da Kawu ta dawo, shine na ?akko duka jakar dan karta kamani, kaga ai zata iya zaneni ni kuma bana son dukaÓ. Ê Ê ÊÊ Kanta ya ?ara shafawa yana murmurshi, sai kuma ya mi?ama sojan dake kusa da shi hannu. Da sauri ya mi?a masa waya. Danne-danne yay ya kai kunnensa yana mi?ewa tsaye, hannunsa ?aya ri?e da nata. Sai da ya ?ame kamar yana a gaban ogan da ya kira sannan ya ce, ÒSir mun sake samun harsasai da adadinsu zai kai dubu biyu a wani gidaÓ. Ê Ê Banji mi akace masa daga can ba, yanda dai ya ?an buga ?afa da sake ?amewa ya ce, ÒYes Sir!Ó. Zai baka tabbacin umarni aka bashi. Daga haka ya sauke wayar ya mi?ama yaran nasa. Idonsa ya maida ga mutanen gidan da sukai tsuru-tsuru cikin matsanancin tashin hankali. ÒWacece Inna? Tare da iyayen yarinyar nan?Ó. Ê Ê Ê ALLAH sarki su Umma duk sun ?ara gigicewa, musamman Inna da al'amarin ya ha?a da tsufa, tuni ta ji?e jikinta da fitsari, jikin sai rawa yake yi sai da Umma ta kamata. Gefe aka maida su, babu jimawa Zak-Shadow ya shigo gidan baradan sojoji kusan hu?u biye da shi. ?amewa sojojin sukai a tare, suka sara masa. Hannunsa dake dun?ule kawai ya ?an mi?ar alamar amsa girmamawarsu. Fuskar nan kam ba sau?i babu sassauci. Dan su kansu mutanen gidan su Nimrah shigowar tasa sake gogitasu tayi, kai da gani kasan BARADAN MAZA ne da kansu ba sa?o ba. Duk rashin tsoron Nimrah tana ha?a ido da shi da sauri ta koma bayan Captain Musa ta ?uya tana ?an le?osa ka?an da ido ?aya. Ê Ê ÊÊ Zak-Shadow ya bi duk mutanen gidan da kallo irin na nazari, kafin ya ?auke kansa ya maida ga sojojinsa, a nan ne ya hangi Nimrah dake ?oye jikin ?afafun Captain Musa. Ê Ê ÊÊ Da sauri Captain Musa ya shiga yima Zak-Shadow bayanin tattaunawar sa da Nimrah cikin harshen turanci. Sai da ya gama tsaf yana saurarensa sannan ya maida dubansa ga Nimrah. Abin mamaki a karo na farko yay mata wani ?an murmushi, sai kuma ya mu?a mata hannu da muryar lallashi ya ce, ÒZo Baby girlÓ. Ê Ê ÊÊ Kalmar Zo ?in kawai ta fahimta, ta kuma san kiranta yake, dan haka ta ma?e kafa?a alamar a'a, dan bata ta?a cin karo da mutumin daya bata tsoro da cika mata waje irinsa ba, ko babanta mutum ne mai sanyi hali da rashin hayaniya, bai ta?a dukanta ba, idan yaga Umma ma zata daketa shike cetonta. Haka ma Kawu Tanimu da kowa ke ?aukarsa masifaffe a gidan, ita sangartata yake ko laifi tai baya dukanta. Risinawa Captain Musa yayi ya gwargwa?a mata magana a kunne kamar yanda tai masa ?azun. Karo na farko ta ?ago tana kallon Zak-Shadow. Sai kuma cike da ?uruciya tace ma Captain Musa, ÒDa gaske baba ?an sanda?Ó. Ê Ê Ê Ê Kai Captain Musa ya jinjina mata yana murmurshi. Kallon Zak-Shadow Nimrah ta sake yi, ganin har yanzu yana murmurshi sai ta nufesa da sauri. Hannu ya saka ya ?auketa gaba ?ayanta, ?aukar da ta saka Umma kallonsa hankali tashe. Wani mugun waro idanu tayi a kansa, jikinta da bakinta na ?an rawa cikin su?ucewar harshe ta ce, ÒBawan ALLAH kai ne?Ó. Ê Ê Ê Ganin wanda take kallo take maganar yaran sojin suka daka mata tsawa, sai lokacin shi Zak-Shadow ma fahimci da shi take, karo na farko ya dubeta, kai tsaye kuwa ya gane ta, dan dama tunda ya kalla Nimrah zuciyarsa ke yi kamar yasan fuskarta, ashe kamanin mahaifiyarta ne. Hannu ya ?agama sojan da ke mata tsawa, ita kuma duk ta firgice dan gani take harbeta sojan zaiyi. Zak-Shadow baiyi magana ba sai kallonsa daya maida kan Nimrah Ummanta kamar zatayi kuka. Cikin son kawar mata da hankali ?asa-?asa ya ce, ÒMuje ki nuna min inda ?wan Inna yake mu kwaso sauran ma, duka zan baku shi ke da mamankiÓ. Ê Ê ÊÊ Hawayen da take ri?ewa na zubo mata ta ce, ÒTo kace Kada Baba ?an sandan can ya bugar min Umma naÓ. Ê Ê Ê ÊÊ ÒBazai bugeta ba aiÓ. Ê Ê Captain Musa ya fa?a cike da lallashinta shima. Sun motsa zasu tafi tace ita sai da Ummanta, babu yanda suka iya da wannan mulkin mallaka na Nimrah dole akabi yanda take so. Umma ce ta kaisu har sashen Inna, Zak-Shadow kam na ?auke da Nimrah har yanzu. Sai da suka isa sashen ne ya sauketa ya ri?e hannunta, babu ko gargada ta kaisu inda akurkukin Inna suke jere da yawa dan tana kiwon kaji, zabbi sosai har ma da agwagi. Ê Ê Ê Ê Cikin bada umarni Captain Musa ya dubi yaransu uku dake biye da su, ai cikin sauri suka shiga bincike akurkayen ?aya bayan ?aya. Aiko abin mamaki daban tsoro sai ga abubuwa ana za?ulowa. Ai tuni an shiga fancake komai dake sashen Inna, itama kuma an taso ?eyarta. Baiwar ALLAH kuka take tana ?ari da rantsuwar bata san da wannan ajiya ba sam. Hasali ma bata san Nimrah ta ?auki waccan jakar ba, ta dai ga an ?iba mata ?wai biyu, ta kuma san itace ke mata haka, wani lokacin ta kai cikin kajinsu wani lokacin tace zata soya taci. Ê Ê Ê Ê Ba ?angaren Inna kawai ba gidan gaba ?aya aka shiga masa filla-filla, yayinda aka tattare mazan kaf waje ?aya, aiko mata da yara nata kuka. Bincike yay bincike har cikin rijiyar gidan da rumbuna ba'a bari ba, an ko samu abubuwa da yawa da sukafi na sauran gidaje da aka samu, kuma abin mamaki an rarrabasu a ?angarori da dama ta yanda baka isa cewa tunda a sashen wane aka gani ba shine ya ajiyesu. Dole dai aka tattara su Baba da ?anensa da yayunsa duka su kusan goma sha shida mazan gidan, idan ka cire Tanimu da yay tafiya a jiya da safe kowa yana nan. Ê Ê Ê An bar wasu sojoji a gidan dan tabbas suna bu?atar tsaro, dan dole ne akwai mai ala?a da su Dagger a gidan, idan kuma suka ji an samu kayan da ke gidan zasu biyo sahu na ganin sun ?adda mai ala?ar da su ko ?aukar wani mataki... Ê Ê Ê <<¥>><<¥>>¥<<¥>> Ê Ê Ê Ê ÊKwanaki biyu kenan su Baban Nimrah na hannun su Zak-Shadow. Hatta Kawu Tanimu daya wuce birni anje an taho da shi. An kuma samu wasu tsirarun yara cikin wa?anda aka kwasa a garin a wani gida, sauran kuwa da alama an riga an fita da su. Har yanzu wa?an nan ?auyukan suna zagaye ne da sojoji, musamman gidan su Nimrah dake cikin ha?ari fiye da kowane gida a ?auyen Bankaura, sai gidaje hu?u da suma aka samu makamai da yara tara cikin wanda aka sata. Ê Ê Ê Ê Tun waccan ranar Zak-Shadow bai sake shigowa ?auyen ba dan yayi busy sosai, bincike suke babu wasa shi da su Imran da sabbin jami'ai da aka ?aro musu. Yayinda su Captain Musa da sauran Captains ke aikinsu bisa jajircewarsu da yaran soji tako ina a cikin jejin. Yanzu ma sunzo yin wani sabon bincike ne a nan cikin gidan su Nimrah ?in ta hanyar zanen hannun kowa, suma mazan gidan dake hannunsu duk an ?auka acan sansani. Ê Ê Ê ÊÊ Sun sami Nimrah na darzar kuka da birgima ita bazataci garin kwaki da Umma ta ji?a ba shinkafa zataci. Umma kuwa ta zuba mata ido kawai tana kallo dan tashin hankalinta yafi ?arfin rigimar Nimrah. Ba ita kawai ba duk macen dake gidan tana cikin tashin hankalin tafiya da mazansu da sojoji sukayi, ga yara babu su babu labarinsu dan har yanzu ba'a samo su ba. Imran sarkin son yara da tausayi ne ya zo har inda Nimrah take bori ya ?agata cak batare daya damu da yanda tai bu?u-bu?u cikin ?asa ba. Shi dai Zak-Shadow kallo ?aya yay mata ya ?auke kansa, sai da tai wani furuci ma Umma ya juyo a karo na biyu ya ?an kalleta. Ê Ê Ê Ê Ê Cikin kuka Nimrah ta sake maimaita, ÒKuma sai naje na kira fatalwoyin bayan gida masu jan ido su saka ki a jakarsu su tafi dake tunda bazaki dafa shinkafa baÓ. Ê Ê Ê Mutane irin su Zak-Shadow nada wata baiwa ta tsarta da saurin tsarguwa. Sannan inda suna a ga?ar aiki basa raina abu komai ?an?antarsa koda ga waye yazo. Imran nama Nimrah murmushi da fa?in, ÒYi ha?uri Baby kada ki kira ma Mama fatalwa in dai shinkafa ce ina da ita zan baki....Ó Ê Ê ÊÊ Zak-Shadow daya ?araso inda suke idonsa akan Nimrah da tunda ta hango yana tahowa ta ?an?ame Imran da lafewa a jikinsa dan tsoronsa take ji. Yana isowa ta sake ?oye fuskarta sosai a jikin Imran ?in. Kai kawai Zak-Shadow ya ?an girgiza, kafin ya saka hannu a aljihu ya ciro Dabino da yake yawan ci dan yana matu?ar son shi, zai iya ci miki dabino yasha ruwa matsayin abinci. ?an hannunta ya kamo ya saka mata, a karo na farko ta ?an ?ago cike da shakka ta kallesa tare da hannun nata. Murmushi ya mata kamar ranar, sai ta tashi da ?yau tana dariya cike da farin ciki.........??? Tunda aka ba Nimrah dabino aiko za'a sha labarin fatalwoyin bayan gida kenan, yau zamu san mai ?oye fuska.??????????????????????? Ê Ê ÊÊ _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 44_ __________________ *?? RASH BEAUTY WORLD ?? duniyar kayan mata masu kyau da arha ,Ina masu son kaya na kyan gani, amma basu son tsada? To, *ki daina nema!* Rash Beauty World ta zo miki da komai: *?? Abaya masu kyau na zamani Egypt/dubai* ?? *Bags masu kyau* *?? Takalma masu ?aukar ido* ?? *Jewelry masu ?yalli kamar na sarauta* ??? *Kayan Kitchen masu amfani da kyau* *Koma da Naira ka?an za ki yi shopping kamar sarauniya!* ???? ? Farashi mai sau?i ? Kayamasu quality ? Fast delivery *Shiga group dinmu yanzu kiga sabbin kaya ,Kayanmu masu kyau ne kuma farashi mai sau?i! Kar ki bari a baki labari don samun kayayyaki masu inganci* ?????? https://chat.whatsapp.com/GzcU1TcAem21oJedkisrhj?mode=wwt *RASH BEAUTY WORLD Ð Inda kyawu da araha suka ha?u!* __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Hannu ya mi?a mata shima yana cigaba da murmushin nasa dai, babu musu ta tafi wajensa. Cikin wayo da dabara ya tambayeta miye fatalwa? Yaushe ta ganta kuma?. Yo har a gayama Nimrah zance, ba'a tambayeta ba ma fa?a take balle wannan harda cin hanci aka bata. Ai tsaf ta shiga bama Zak-Shadow labarin fatalwoyin bayan gida. Koda yace zata kaishi ya gani? Sai ta bashi amsa da, ÒAi sun gudu tun ranar, koda na raka su Fatsima ma da sukace zasu gani babu kowa sai dai mun samo jarkoki harda namaÓ. Ê Ê Ê (Anzo wajen) Cewar Zak-Shadow a zuciya. Dabino ya sake cirowa a aljihu ya bama Nimrah, sannan ya fita da ita su Imran biye da shi ransu fal mamakin al'amarin wannan yarinya. Ranar fa da taimakon ALLAH da wayon nan nata suka gano makamai na ban mamaki a gidan, yau kuma ga wata sabuwar magana da tabbas tunda sukaga oga ya maida hankali akai tana da muhimmanci. Tsaf Nimrah ta dinga nuna musu hanya har cikin gonar nan da taga mutanen ranar da take kira fatalwoyi. A kallon farko kuwa sojojin suka fahimci gaskiyar zancenta. Dan har yanzu akwai alamar mutane sun zauna. Sauran takardun nama da yaran basu ?auka ba saboda an cinye suna wajen duk da iska ta ?an ?aukesu sun matsa, sai kashi a gefe dake nuna alamar na gardawane da kufan fitsari da akayi, ?awon ?wai da akaci da sauran sigari da akasha. Ê Ê Ê Nimrah na cin dabinonta ta nuna wani waje tana kallon Zak-Shadow. ÒBaba ?an sanda, kuma anan naga wani mai irin kayan Babana zaune shima ya rufe fuskarsa saboda tsoron fatalwoyinÓ. Ê Ê ÊÊ ÒBabanki?Ó. ÊÊ ÒEh manaÓ. ta fa?a cikin shiririta tana cin dabinonta. Ê Ê Ê Ê Ê Kallon kallo akai tsakanin Zak-Shadow da Imran. Imran ya maida hankalinsa kan Nimrah, cike da wayo ya ce, ÒShine kuma baki masa magana ba?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒAi tsoro naji na fatalwoyin, kuma ya rufe fuska fa, shima kaga ai tsoron su yake ji ko baba ?an sanda?Ó. Ê Ê Ê ÒMiyasa baki fa?ama mamanki ba?Ó. Ê ÊÊ ÒNa fa?a mata ita da Inna sukace na cika surutu, shine na gayawa su Fatsima sukace ?arya nake, niko na rakosu harnan fatalwoyin kuma har sun guduÓ. Ê Ê Ê Wani irin cije baki Zak-Shadow yayi, zuciyarsa na hasaso masa tabbas akwai ?oyayyen al'amari akan mahaifin yarinyar nan. Barin wajen sukai suka koma can gidan su Nimrah. A karo na farko Zak-Shadow ya bu?aci zama da Umma dake cikin tashin hankali tunda suka fita da Nimrah, sai dai ganin sun dawo ta shiga sauke ajiyar zuciya a jajjere. Dan haka ma koda Zak-Shadow ?in ya nema suyi magana bata musa ba. Tabarma ta ?akko ta kawo ?ar?ashin inuwar ce?iya dake a sashen nata. Dan haka kawai take jin girman mutumin nan a ranta tun randa suka fara ha?uwa shekarun baya. Bai musa ba ya zauna shi da Imran. Ita kuma zata zauna ?asa yace ta ?akko wata tabarmar. ?aki ta koma ta ?akko tabarma ta shinfi?a itama ta zauna. Ê ÊÊ Shiru wajen ya ?auka kafin ta motsa baki cike da ?arfin hali ta ce, ÒKayi ha?uri da abinda nayi ranar, ban san kuskure bane ba. Wlhy farin ciki ne kawai ya kamani na ganinka saboda tun wancan shekarun da muka ha?u nai maka al?awarin baka abinda na haifa sai nake yawaita mafarkinku a barci na. Kullum kuma cikin addu'ar ganin ba haifi namijin da zan baka ba nake, amma har yanzu ALLAH bai cika min burina na baÓ. Ê Ê ÊÊ Karo na farko Zak-Shadow ya kalleta, kai tsaye ya furta, ÒIna abinda kika haifa wancan karon?Ó. Ê ÊÊ Cikin sauke ajiyar zuciya ta kalla Nimrah dake wasa da ?asa gefensu ka?an, ÒItace waccan da kuka fita da ita ?azunÓ. Ê Ê Ê Daga shi har Imran kallon Nimrah sukai suma. Imran dake murmushi ya ce, ÒMasha ALLAH, ALLAH ya albarkaci rayuwarta. Minene sunanta?Ó. Ê Ê Ê ÒNaja'atu, amma muna kiranta Nimrah saboda sunan mahaifiyar maigidana ce.Ó Ê ÊÊ ?an huci Zak-Shadow yayi ka?an, ?asa-?asa ya ce, ÒALLAH ya rayataÓ. Sai kuma ya cigaba da fa?in, ÒRanar tace miki taga fatalwa a bayan gida, miyasa baki saurareta ba?Ó. Ê Ê Ê Ê Ê ÒNimrah nada surutu sosai, shiyasa nakan ?wa?eta da irin wa?an nan abubuwan saboda tarbiyyarta matsayinta na maceÓ. Ê ÊÊ ÒHakan ba laifi bane, amma yana da ?yau idan yaranmu sukazo mana da maganar abinda ba kasafai ake zancen sa a cikin al'umma ba mu basu lokacinmu, idan na gyara ne mu gyara musu, ko muyi musu ?arin bayani ta yanda zasu fahimci abin a yanda yake. Idan ba haka ba zasuje su fa?a a inda bai dace su fa?a ?in ba, maybe ya cutar da su, ko kuma ya zama na cutarwa ga kowa. Yanzu kamar ita zancen fatalwa data kawo miki mutanen da sukai muku ?arna da ?ibar yaranku ta gani a wannan ranar, da kin saurareta da kin fahimci abinda take magana akai, koda bazaki iya ?aukar mataki ba zaki iya fa?awa maigari, kinga kin taimaki garinki da al'ummar garin. Sa?anin haka kuma kinga sakamakon daya kawo.Ó Ê Ê Ê Ê Ba ?aramin tashi hankalin Umma yay da bayanin Imran ba. Ta zubama Nimrah ido da har yanzu ke wasa hawaye na silalo mata. Imran ya sake katseta da fa?in, ÒMinene sana'ar mahaifinta?Ó. Ê Ê Ê Ê ÒManomi ne kamar sauran mazan garin, sai sana'ar kifi da yake yi kumaÓ. Ê ÊÊ Ò?anye?Ó. ÊÊ ÒEh, harda soyayye, a can yara yake zama, duk zagayen ?auyukan nan shi ka?ai ne ke wannan sana'ar shiyasa yake samun ku?i sosai dan wajensa ake zuwa a saya ?auye-?auye dake kusa damuÓ. Ê Ê Ê ÊÊ Ò?arfe nawa yake fita da kayan sana'ar tasa?Ó. Ê Ê ÒSai da yamma bayan la'asar. Dan haka yake jimawa bai shigo gida ba sai irin sha biyu haka, wani lokacin kuma baya kaiwa musamman idan Tanimu ?aninsa na gari, dan yakan amsheshi shi kuma ya dawo gidaÓ. Ê Ê Ê Ê ÒShi Tanimun miye sana'arsa?Ó. ÊÊ ÒShima yana noman ne, amma yana fita balaguro cikin birni. Yaro ne mai ?o?ari sosai, dan kusan cigaban dake yankin ?auyukan nan namu duk da taimakonsa da tsayawarsa aka samesu.Ó Ê Ê Ê ÒKamar mi da mi?Ó. Ê ÒKamar makarantu, asibiti, wutar lantarki. Shi ne yayta wayar da kammu har muka saka yara a makaranta musamman mata da muka?i da farko.Ó Ê Ê Ê ÊÊ ÒIdan yaje birni yakan da?e ne?Ó. Ê Ê ÒBaya wuce wata uku yake zuwa gida yay kamar sati biyu ko uku sai ya komaÓ. Ê Ê Ê ÒShida mijinki waye yafi wani ku?i?Ó. Ê Ê Ê Ê Ê ÒTo bana ce ba, dan shi samun namiji ba kai tsaye mu muke iya ganewa ba anan. Amma su duka kowa na samu gwargwadon iko, sai dai shi Tanimu mutum ne mai hidima ga ?an uwansa gaskiya. Shi ko mai gidana in banda mu da Innarsa babu nauyin kowa a kansaÓ. Ê Ê ÊÊ ÒA wannan zuwan da Tanimu yayi gida kwanansa nawa a garin?Ó. Ê ÊÊ ÒBai wuce sati ?aya baÓ. Ê ÒYana taya maigidanki zama wajen kifinsa kamar yanda ya saba?Ó. Ê Ê ÒEh yana taya shiÓ. ÒKwana hu?u da suka wuce ina maigidanki ya je?Ó. Ê Ê Ê Ê Ê ÒYaje Gangare ?aurin auren ?ar wani abokinsaÓ. Ê Ê Ò?arfe nawa ya dawo?Ó. ÒDa daddare ne sosai gaskiya dan har munyi barci ma?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒTunda kika aureshi, kin ta?a kama shi da wani laifi?Ó. Ê ÊÊ ÒA'a gaskiya, shi mutum ne mai ha?uri da rashin son magana. Tun a rayuwar samartaka ma ban ta?a jin ance ga abokin fa?ansa ba. Koni aka ?atawa rai na tashi da nufin yin fa?a ko ramawa yakan zauna yayta bani ha?uri da hanani.Ó Ê Ê ÊÊ ÒKasancewar sana'ar dare yake yi yana zama a gida tare da ku ya yini?Ó. Ê Ê ÒA'a gaskiya, yin haka zai iya zama abin magana mu anan balle gidan yawa, yakan fita kamar kowa amma yana shigowa gida musamman lokacin cin ?umame da kuma in an gama abincin ranaÓ. Ê Ê Ê ÒZamu iya ganin kayan sakawarsa?Ó. Ê Ê Ê ?an shiru tayi a karo na farko ta kasa amsa Imran a wannan karon, sai da Zak-Shadow ya ce, ÒKarki damu ba wani abu baneÓ. Ê ÊÊ Ajiyar zuciya ta ?an sauke. Kafin ya mi?e ta shiga ?aki, babu jimawa ta fito da akwatin ?arfe babba. A gabansu ta ajiye sa, Imran ya ce ta bu?e da kanta. Bu?ewar tayi tana fiddo kayan ?aya bayan ?aya, gaba ?ayansu basufi kala bakwai ba, duk yadi ne irin na mai ?aramin ?arfi. Bayan ta gama gaba ?aya yace ta maida, ta kawo masu datti suma. Haka ta mi?e ta ?ebo su, suna ?aure a cikin zaninta, harda nata dana Nimrah. Nashi suka saka ta ware, nata ma haka, sai na Nimrah da sukafi duk nasun yawa. Ê Ê ÊÊ ÒZaki iya lissafa min ranakun da duk kuka saka wa?an nan kayan?Ó. Ê Ê Ê Da yake basu da yawa sai tace zata iya. Da nata ta fara, sai nashi. Ta ?akko kala na hu?u tai ?an shiru tana kallon kayan, a karo na farko ta kallesu, sai kuma tai ?o?arin ajiye kayan batare da tayi magana baÓ. Ê Ê Ê Ê ÒMiyasa zaki ajiye?Ó. Ê Ê ÒNa manta ranar daya saka wa?an nan gaskiya, shiyyasa zan ajiye gefe kozan tuna kafin na gamaÓ. Ê Ê ÊÊ ÒYa yi cigabaÓ. Ê Cigaba da lissafa sauran kala ukun da suka rage tayi. Imran zai yi magana Zak-Shadow ya katsesa ta hanyar yi mata nunin ta ?auki kayan ta koma da su. ?o?arin kwasa tai harda wanda ya ware ?in nan yace ta barsu. Haka ta barsu ya kwashe sauran. Tana barin wajen Zak-Shadow yay kiran Nimrah. Da gudu kuwa tazo, ya kama hannunta ya zaunar a kusa da shi, sai kuma ya jawo kayan baban nata gabansu ya ajiye. Ê Ê Ê Ê Ê ÒKalla wannan kayan na waye?Ó. Ê ÊÊ Cikin wasa tace, ÒBabanaÓ. ÒYaushe ya saka su a jikinsa?Ó. Ê Ê ÒNa mantaÓ. Ê ÒTuna dai, kamar na ranar da kikaga fatalwoyi ne a bayan gida faÓ. Ê ÊÊ Kayan ta zubama ido kamar mai son tuno haka. Sai kuma ta kalli Zak-Shadow. ÒEh-eh irinsu ne wanda ya rufe fuska ya sakaÓ. Ê ÊÊ ÒDami ya rufe fuskar?Ó. Ê ÒBansan sunan abin ba, amma Babana na saka irin shi shimaÓ. Ê ÊÊ ÒJeki ?akko min na ganiÓ. Ê Da gudu ta tashi zuwa ?akinsu. Umma dake tsaye tana kallon su hankalinta ya fara tashi, zata bi bayan Nimrah Imran ya hanata. Kusan mintuna uku kuwa sai ga Nimrah da hiramin Babanta ta dawo. Kar?a Imran yayi, ya ce, ÒKin tabbatar shine wannan?Ó. Ê ÊÊ Kai ta jinjina musu kawai. Imran ya kalla Zak-Shadow, kai ya jinjina masa. Shima sai ya jinjina nashi yana ?aukar kayan ya fara bincikar aljihunnan jikin wando da rigar. Ana farko ya ciro ku?i ?an ?ari biyar bandir biyu sabbi, ?ayan ya ciro wata takarda ?arama a nanna?e. Gaban Zak-Shadow ya ajiye ku?in, sannan ya warware takardar.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 45_ __________________ https://chat.whatsapp.com/GCVmfFguMEf49AFrOjSiMt Link na grp 07077532253 https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1 link. N dm https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90R3y3tCP5z&_r=1 tiktok IMZEEDVENTURE Duniyar kayan kitchen ?an yayi dake maida mata ?an ?walisa a gidajensu. Shin kuna Neman in da zaku samu luxury kayan kitchen masu kayatarwa? Kayan yara masu kyau unique na yan gayu? To shiga link din grp na Imzeedventure?????? Kisha mamaki??? idan baki da kudin siyan kayan Yaro sabo to zaki iya yin order na kayan gonjo dinta mai Kama da sabo! Idan kuma kayan kitchen ne baki da kudin siyan nan take to har adashi GATA tanayi????. IMZEEDVENTURE wata sabuwar duniyar ?yale-?yale ce da ?ayatarwa da mata sukafi bu?ata musamman ?an ?walisa da son gwangwaje kawunansu harma da iyalansu. Gaji ya kori ji, garzaya ki shiga wannan link ?in namu dai domin ganema idanunki. https://wa.me/message/TFJVQFKRUBGBJ1. Koki tuntu?emu ta wannan layin *_+234 707 753 2253_* Muna da account aTikTok@imzeed _venture. https://www.tiktok.com/@imzeedventures?_t=ZS-90A6JG1PvXe&_r=1 Karku bari ayi babu ku,?????????? Nima Bilyn Abdull tuni na antaya?? __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ ........Layukan waya ne a ciki har hu?u. Suma ajiyesu Imran yayi, sai kuma ya juya yana kallon Umman Nimrah dake kallon ku?in da mamaki, dan ita kam bata san da su ba sam, kai kayan ma ta kasa tuna randa mijin nata ya sakasu a jikinsa.... Ê Ê ÊÊ ÒKo zamu iya ganin wayarki?Ó. Ê Ê Ajiyar zuciya ta ?an sauke na katsewar tunaninta, ta girgiza masa kanta. ÒBanda wayaÓ. Ê Ê Ê Ê ÒMijinki fa?Ó. Ê Ê ÒShima baida ita, sai dai ranar yake cemin yana son ya saya mana ni da shi, zai ba Tanimu ?aninsa idan zai dawo sai yazo mana da ita. To ban sani ba ko ya ba Tanimu sautin a randa zai tafiÓ. Ê Ê ÊÊ ÒKota wani baki ta?a gani a hannunsa ba?Ó. Ê Ê ÒEh to sai ta matar Tanimu, itama kuma sai in Tanimun ya kira dan suyi magana take kawo mana, ta kuma kaima Inna. Daga ba wannan ba ban ta?a ganinsa data kowa ba, kai gidan nan ma duka daga Tanimu sai matarsa keda salulaÓ. Ê Ê ÊÊ Zaki iya fa?a mana abokan mijinki da kike yawan ganinsu tare, har suke zuwa gidan nanÓ. Ê Ê Ê Ê ÊÊ ÒAbashe ne kawai abokinsa. Kuma ALLAH yay masa rasuwa watanni goma sha ?aya kenan. Kowa da shi kawai ya sanshi tun yana saurayiÓ. Ê ÊÊ ÒIna ne gidan Abashen?Ó. ÒDa nan makwaftanmu ne, amma yayi sabon gida sun koma can farkon gari shekara uku kenan?Ó. Ê Ê Ê Ê Kai kawai Imran ya jinjina mata, sai kuma ya juya yana kallon Zak-Shadow da duk ke nazartar tambayoyin da Imran kema Umman Nimrah da amsar da take bashi. Canja harshe Zak-Shadow yayi, cikin harshen turanci yace, ÒDole a sake sabon bincike a gidan nan. Kayi kiran Captain Musa yanzun nanÓ. Daga haka ya mi?e ya fita yana latsa wayar hannunsa alamar zai yi magana da wuni... Ê Ê Ê Kandala matar Tanimu dake la?e tun shigowar su Zak-Shadow a bayan katangarta data raba sashensu dana su Umman Nimrah na ganin su Imran sun fita itama tabar wajen sa?af-sa?af. Sai faman tafa hannaye take da ri?e ha?a irin na gulma. Magana ce ke tsikarar mata uwawu gashi babu damar fita kai gulma ma?wafta, ta gagara zaune ta gagara tsaiwa. Zuwa can dabara ta fa?o mata, wata ?ar dusa data shanya akan rumfar dabbobinta ta ?auka ta juye a roba. Sashen ?ayar facalarsu da mijinta da su Tanimu ke uba ?aya ta nufa. Tun daga farkon shiga ta ce, ÒRamma ga dusa, naji kina jaje ?azun na gagara tashi ne na mi?o muki ita tun ?azun ina fama da ciwon kaiÓ. Ê ÊÊ Ramma da tasan batai jajen dusa ba ita dai ta bu?e baki zatai magana. Da sauri Kande ta ?yafta mata ido alamar tai shiru. Sai ko ta wayance itama ta ce, ÒKai aiko na gode. Tun ?azun dabbobina ke kuka na rasa tudun dafawaÓ. Ê Ê Ê Ê Ê ?asa-?asa Kande tace, ÒRamma akwai matsalafa a gidan nanÓ. Ê ÊÊ ÒMatsala ai dama cikinta muke Kande. Yau kwana biyu mazanmu na can a hannun sojojiÓ. Ê Ê ÊÊ ÒAi inaga gaskiya ta kusa bayyana, ALLAH ya kusa ?wato mana su. Tun ?azun wannan bahagon sojan da kallon fuskarsa kawai tashin hankali ce yazo gidan nan. Naga ya ?auki waccan yarinyar ?ar gori ya fita da ita, tunda kuma suka dawo suka tsare uwarta da tambayoyi tana basu amsa, har kayan sakawar Yaya mai kifin aka sakata ta ?akko suka zazzage, naga sun fiddo ku?i sabbi fil ?an ?ari biyar, da layin waya. Kin kuma san bashi da waya ai. Gashi can sun sake fita dai....Ó Ê Ê Ê Ê Ramma dake zazzare ido ta ce, ÒMun shiga uku Kande, kar dai ana zaton wuta a ma?era a ganta a masa?aÓ. Ê ÊÊ ÒTo aiko da alama can ?in take. Yo ai biri yayi kama da mutum, ki kula a kwanakin nan basa shan koko kullum sai shayi da burodi, ranar ?ar naba su Laminu labari wai sunci tsire da daddare babanta ya sayo. Ke dama ki kiyayi mutum sumu-sumu wlhy abin tsoro ne. Randa Tanimu zaiyi tafiyar nan da daddare yake gaya min ya ranci ku?i a wajensa har dubu arba'in, naita mamaki har ina jin haushi, ashe-ashe ku?in bana ALLAH baneÓ. Ê Ê Ê ÒKande ni abinda ban gane ba anan. Kenan dai shine ya kawo mana wannan masifar da aka samu shekaran jiya cikin gidan nan?Ó. Ê Ê Ê Ê Ê ÒA to ke da mi kike tunani, shine mana. Dan bala'i ya rasa inda zaije ya ajiye sai ?akin tsohuwarsa, yanzu da wannan abun daya kashe mutane a Gangare ne a ciki tunda ance fashewa yake shi ai kinga shike nan ya kasheta ko yama ?iyanta asara. Maganinta itama, badai tafi sonshi da ?arsa ba kamar shi ka?ai ta haifa, mai mata wahala daban wanda take riritawa dabanÓ. Ê ÊÊ Salati kawai Ramma take tana ?arawa, dan maganar ta girgizata matu?a. Kasancewar ita babu wani jin haushin su Umman Nimrah a ranta ita tausayinta ne ma ya kamata wlhy. Ka da?e baka haihu da mutum ba sanda kuma ALLAH ya fara baku ace ga wannan masifa mutum nayi, ga yarinya mace, idan wannan magana ta fita wazai aureta a wannan garin basu da ba'a manta abin gori.... <<<<<¥>>>>> Ê Ê Ê A ?angaren su Imran mintuna talatin ba'ai ba Captain Musa ya iso da wata tawagar soji, da karnuka. Sai da suka mi?a gaisuwa ga Zak-Shadow dake a ?ofar gida har yanzu yana waya sannan suka shiga cikin gidan. Kamar yanda ya bada umarni haka sojojin nan keyi, bincike ake mai zafi da yafi na farko har a jikin bango da ramin ?eraye ba'a bari ba. Kai saida takai hatta ledar ?asan ?akin Umman Nimrah sai da aka kwaye gaba ?aya, da ledar sama da akai kamar silin. Cikin filos ba'a bari ba. A ?ayan ?akinsu da take ajiye-ajiyen kayan aiki da icce sai randunan ruwa sai da aka fidda komai. Wani guri ne ya nuna kamar an tona aka maida ?asa aka rufe Zak-Shadow yace a tone shi shima. Haka suka shiga tonawa kuwa, abin mamaki sai ga tunkunyar ?asa, ana bu?e murfinta sai ga ku?i masu yawa a ciki kusan cike. Nan fa aka shiga fiddosu bandir-bandir sabbi ?al.Ê Hakama a cikin ?akin Umma an ?ara samo ku?i cikin katifar rimi ta gadon da yake kwana, harda wayoyi har biyu. ALLAH sarki Umma zuwa yanzu kuka take sosai, hakama Inna sai surutai take kamar wadda ta zautu. Tana son baban Nimrah sosai fiye da sauran yaranta musamman yanda bashi da yara sosai ?in nan. Duk da kuwa Tanimu yafi ?yautata mata da yi mata hidima a rayuwa, shi ba?in halin matarsa ne yasa bata sakewa da shi, itako Umman Nimrah tana mata abu kamar ?arta. Idan ma ta nema abu Baban Nimrah ?in bai mata ba ita takanyi a madadinsa batare da Innar tasan ba shine yayi ?in ba. Ê ÊÊ Bincike na biyu shine gidan abokinsa mai rasuwa Abashe, inda su Zak-Shadow suka gane shine gidan matar nan mai yara marayu da suka fara samun abubuwa tace ita kuma bata san da su ba. Ashe kuwa da gaske bata sani ?in ba. Dan sai yanzu ne da zance ya kai ya kawo akan lamarin Baban Nimrah ?in ta tuna ya kawo musu hatsi kusan sati ?aya kenan, da yake tunda mijinta ya rasu haka yaketa ?awainiya da ita da yaran babu gajiyawa, randa ya kawo hatsin yace babban yaronta da yaci sunansa suke kira da Aboki yaje ya amso musu kifi. Tabbas taga yaron nata da bako bayan ledar kifi, koda ta tambayesa sai yace mata Baba ne ya bashi ajiya yace zai amsa ranar kasuwar Gamau. Itako bata maida hankalin sanin minene a ciki ba yaron ya shiga da bakko ?in ?akinta ya ajiye. Bako ta sake tunawa ba sai yanzu ma. Ê Ê Ê Gari fa ya ?auki sabon tashin hankali. Dan duk wanda keda ala?a da Baban Nimrah sai da aka kamashi a wannan yinin, hatta wajen kifinsa da inda yake zuwa sari a can cikin local government ?insu sai da aka bibiya. Zuwa dare sai ga ?an uwansa na nan gidansu duk an sakko, sai dai banda Tanimu dan basu gama bincike a kansa ba. ALLAH sarki Umman Nimrah idan ka ganta abin tausayi, wuni ?aya duk ta susuce ta fita a hayyacinta. Dan zuwa dare ma zance ya gama baje gari dan ma akwai sojoji da sukai musu takunkumin hana yawo barkatai ?an uwanta sukazo suka tafi da ita harda Nimrah bisa umarnin mahaifinta dattijon arzi?i, babban malami ne a yankin ma ba garin kawai ba, dan bazasu so abin kunyar da mijinta ya aikata ya shafeta ba, musamman da matan gidan suka fara mata habaice-habaice da yada magana a kai-kai ce bisa jagorancin Kande matar Tanimu data fara ya?a maganar, dan ma dawowar mazan gidan ya sata komawa tai la?was ganin babu nata mijin itama.... Ê >>>>>><<<<<<< Ê ÊÊ A sansanin su Zak-Shadow cikin tantin Imran da bai cika zama ba ake tsare da su Baban Nimrah, zuwa safiya ake son fita da su daga jejin zuwa birni, ana ?ara tantance wanda basu da ala?a da al'amarin ne musamman wa?anda aka tattaro yau da rana. Kwanaki na uku kenan bayin ALLAHn nan su Zak-Shadow basuyi barcin rabin awa ba. Yaransu da manyansu tsaye suke akan ?afafunsu. Kai ko abincin kirki basa ci sai ?a?an itatuwa. Duk mai imani ya gansu sai ya tausaya musu. Ê Ê Ê Ê Amma a haka muda muke kwance a gidajenmu muci mu ?oshi mu kunna tv muyi kallo, mu hau gado muyi barci har muke iya zagin jami'anmu da kallonsu muce basa aiki. Musani ganin jami'an dake ofisoshi zaune, da wanda ke yawo akan hanya suna nuna wasu halayya mara ?yau bashike nufin mun rasa zaka?uran jarumanmu dake cijin jeji daban-daban suna gumiruzu akanmu ba. Akwai irinsu Zak-Shadow da su Imran da yawa da bamu san da su ba, sai dai ALLAH ya saka musu da alkairi kawai zamuce.........??? _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_* *_Typing??_* *_??KI?A A RUWA.....!!??_* *_Bilyn Abdull ce ????_* *_?????? ??????? ???????????? ?????????_* _Da s?nan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._ _Chapter 46_ __________________ https://wa.me/+23408067422528 Kina son rage kiba ba tare da kin daina cin abunda kike so sannan ba tare da kinyi gudawa ba? To kimin magana domin samun hanyoyi da zaki rage kiba ba tare da kinsa wahala ba. Ko kuma matsalar gashi ce ke damunki, ko rashin tsahon gashi ne, shima muna da solution dinsa. Ko kuma fatar ki tana lalacewa ne a sanyin? Muna da ingantaccen man da zai gyara miki kafafunki ko kuma kamar ta jarirai. Ko kuma kafarki ce take kaushi a sanyin nan muna da ingantaccen mayuka Ko kuma man gyaran fata kike so da zai gyara miki jikinki a sanyin Nan ?duk muna dasu ba tare da kinsa wahala ba sannan 100% natural ne. Yar uwa idan ma bangaren samun kudi shima kike nema shima duk zamu koya miki. Kedai kawai ki mana magana domin karin bayani. https://wa.me/+23408067422528 ÒShin Ke uwa ce, kina son samun ku?i ba tare da kin fita kin bar ÕyaÕyanki a gida ba?Ó ko kuwa ke student ce kina son samun karin kudin shiga ko kuma ma dai kawai kison karin side hustle ne Tare da Oriflame, za ki iya yin kasuwanci daga wayarki a gida. Ba tare da kin fita ba. Mata da yawa sun riga sun farga da wannan Kasuwanci kuma suna moriya dashi sosai, suna making kudi daga gida, kuma ke ma za ki iya sannan bayan ribar ki zaa biyaki salary a karshen wata. ko kuma kina son yin siyayya for personal use ne ba tare da anci riba dake ba ga link nan a kasa zaki iya register da kanki it's free?? https://shop.oriflame.com/NG-salmaibrahimismail/3M3HmQWe __________________ *_TELEGRAM GROUP_* https://t.me/+erpSeN2ssqgwYTdk *_WHATSAPP CHANNEL_* https://whatsapp.com/channel/0029VbBMI7RLY6d9zU893c1F *_TIKTOK_* https://vt.tiktok.com/ZSDkPqMm1/ *_INSTAGRAM_* https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv ______________________ .........*_01:am_* Ê ÊÊ Zama a duhu tamkar ?abi'a ce ta wannan ?ungiya, musamman a lokacin yin meeting. A yau ?in ma da zaman nasu ya kasance na gaggawa ba kowa da kowa bane a falon. Ogansu ne kawai sai Black Spider da yaronsu Dagger. Dagger bawani muhimmanci ne da shi a wajensu ba face KAREN FARAUTA. Dan kuwa suna kwance ne yana musu ya?i da horar da yaran mutane a tafarkin hatsabibanci. Shike da yaran dake musu ha?ar ma'adanan yankin Bankaura da sauran ?auyukan wajen da adalinsu suka samar da ?ungiyar ga'addaci da zata janye hankalin mutane daga ma'adanan saboda kafawa da tsarewar jaruman jami'an ?asar sukayi irin Zak-Shadow. Ku?i kam suna sakarma Dagger ta yanda yake sake ru?uwa da zama a rufewar idon sai da ?asarsa da yankinsa hankali kwance batare da jin yana aikata kuskure ba ma. Shima kuma yana amfani da ku?in wajen ?ibar ?a?a a cikin tafiyar cikin sau?i saboda ?arancin tallafi daga matasan ta hanyar ayyukan yi akoda yaushe. Ê Ê Ê Ogan nasu daya kasance bamai yawan magana ba sai ba?ar mugunta taf cikinsa ya wani zu?i ?aton sigarinsa yana ma Dagger wani kallo mai kama da raini ?o ?as?anci ne ma oho masa. Amma kasancewar eyeglass ne a idonsa shi Dagger ba gani yake ba. Cikin harshen da suke magana da shi cike da isa da ?asaita ya ce, ÒKana nufin kazo gaya mana bazaka iya ba saboda banzan can ya kama maka yara?Ó. Ê Ê ÊÊ ÒKo ?aya sir! Ai ko kura ta rame tafi ?arfin wawason namun jeji. Waye wani Zak-Shadow ballantana yaransa. Ina son naji ne ko akwai hanyar fitar da su a hannunsa? Ko kuma mu kashe su kawai kafin ya kaisu cikin birni kamar yanda yake shiri, amma ku sani dukansu da aka kama sunada matu?ar amfani a tafiyar mu, musamman ma mutumin nan na Bankaura, dan mutumin nan yanada manyan sirrikanmu da bani da tabbacin idan yaji wuya bazai tona ba kamar yanda yay sakacin da ?ar iskar matarsa ta bu?e mana aiki. Na matar tasa ma bai ?ata min rai ba, wannan shegiyar yarinyar mai kama da ?ar aljanu, tun randa ya ha?u da su Ganuwa ashe ?arsa ce ya ?oye musu......Ó Ê Ê Ê Ê ÒKaga hakan na nufin da saninsa tazo wajen....Ó Ê Ê Black Spider ya fa?a cikin fushi da ?acin rai. Ê Ê ÊÊ ÒBana jin haka oga, domin kuwa Ganuwa ya tabbatar a bazata yarinyar tazo musu. Kuma yana ganinta ya rufe fuska. Sai dai ina yin zargi ?aya, uwarta ce ta turota danta tabbatar mata shine, dan bana raba ?ayan biyu tare yarinyar take da uwarta ita ta la?e.Ó Ê Ê ÒIdan ko haka ne baka bu?atar wani umarni anan. A kashe matar tasa da ?ar gaba ?aya. Shima bama bu?atarsa ya gama aikinsaÓ. Ê Ê Ê Ê ÊÊ ÒAn gama Sir! Dama wannan umarnin kawai nake jira. Sai dai a majiya mai ?arfi na samu labarin ?azun iyayenta sunzo sun ?auketa a gidan. Tana gidansu. Babanta kuma shine hatsabibin malamin nan daya hana mu rawar gaban hantsi a farko.Ó Ê ÊÊ ÒDuka ahalin nata a kashe su. Dan bamu zo ?asarku dan wasa ba, bu?atarmu ta lokaci ce muna kammala ?iba zamuyi gaba. Duk wanda yace kuma zai tari gabanmu koda uban waye sai mun kawar da shi ya koma ?asar takawarmu a hanyar samun cikar wannan burin. Kar su wuce gobe...Ó Ê ÊÊ Yay maganar ?arshe da umarni yana barin falon gaba ?aya, ba kowa bane face oga kwata-kwata. Shima mi?ewa Black Spider yayi yabi bayan oga, hakan ya tabbatar ma da Dagger sun gama da shi. Ji yay kamar ya harari bayansu, amma ya kanne. Sai dai ?asan zuciyarsa yana jin wani nauyi da shi kansa yakan kasa tantancewa. Shin ?an sauran ?ur?ushin kishin ?asar ne a wajen kokuwa takaicin dukiyar da mutanen ke samu ne su ana ?an tsakura musu ke son saka masa jin hassadarsu... <<¥>>¥<<>>¥<<¥>> Ê Ê ÊÊ Asubar fari wani irin haya?ine ya turni?e illahirin garin Bankaura da in kai wasa ganin gabanka ma zai iya maka wahala. Ga wani irin rigugi da ke tashi mai matu?ar saka razani a zukata duk wani mai rai. Kai da kaji amon kasan sautine dake fita daga bindigogi ko wasu nau'in makamai masu fashewa. Kasancewar asubahi ce barcin da mafi yawan mutane basa samu saboda tsoro a farkon dare yanzu gabanin asuba duk ya kadasu sun ?ingire. Hakan yasa shiru yayi yawa tako ina gaba ?aya jejin ya ?auki sautin da har sa?on ya isa cikin kunnuwan su Zak-Shadow. Ê Ê ÊÊ Ai ko shine ya fara fitowa a tantin da ake tsare da su Baban Nimrah sakamakon tuhumar da ya saka ake musu tun daren jiya, dan yafi son samun dukkan bayanan da yake bu?ata kafin ya mi?asu hannun hukumar bincike gudun samun matsala. Jin fa al'amarin na gasken-gaske ne dan har wani jijjiga jejin keyi saboda azabar fashewar gurneti ya zabura cikin wani irin rawar jikin jarumta. Kafin cikin gigitacciyar muryarsa ya furta, ÒAre you soldiers or a bunch of jokers?!!?Ó. Ê Ê Ê Gaba ?aya sansanin ya amsa da fa?in, ÒNo, Sir! We are Soldiers, Sir!!Ó. Ê Ê Cikin ?an?anin lokaci wajen ya rikice da ?arar gudunsu ta yanda suke rige-rigen shigewa motocin ya?i, wasu dokuna, wasu mashina. Wasu kuma suka ?ara zagaye tantin da su Baban Nimrah suke dan kar ya zaman irin takun ranar ake son maimaita musu. A janye hankalinsu can gaba ?aya nan kuma aka musu kwaf ?aya. Saboda sun kula koma wace ?ungiyace wannan da ?arfinta take. Ê Ê ÊÊ Sojojin na isa garin ya ?ara hargitsewa da musayar wuta, tsawon awa ?aya a wannan yanayin kafin sautin ya fara lafawa sai kukan yara da mata ya fara fitowa.. Ê Ê Ê Ê A dai-dai lokacin jirage masu saukar angulu na soji suka fara isowa suma. Cikin ?an?anin lokaci suka zagaye ?auyen musamman ta yankin da abin yafi ?arfi. Sosai tsakkiyar gidan Malam Hamisu mahaifin Umman Nimrah yayi kaca-kaca da jini, yayinda gawarwaki kusan biyar na maza ke kwance. Ta gefe ka?an ?ya?y?yawan dattijo ne mai cikar kamala ma'abocin furfura da dogon gemu dur?ushe a ?asa da Handcuffs a hannunsa da aka maida ta baya wani soja na ?o?arin kunce masa amma da alama al'amarin yaci tura dan kamar an kulle handcuffs ?in da wani kwa?on sirri. Idanu kawai kyakkyawan tsohon ya zubama gawarwakin ?a?ansa da su Dagger suka kashe yana kallo hawaye na bin kamilalliyar fuskarsa ta girma da kwarjini. Ta gefe ka?an matane da yara da zasu iya kaiwa adadin talatin da ?oriya. Suma dai kukan suke sosai wasu har sunayi tamkar zasu shi?e. Ê Ê Ê Ê Fitowar Zak-Shadow daga cikin ?aton gidan na ?asa mai sassan da yawan gaske da zai tabbatar maka family house ne na wa?an nan mutane ya saka sojin dake zagaye da mutanen shiga sara masa cikin nuna girmamawa a garesa. Kansa kawai ya jinjina musu yana yamutse fuskarsa da tai kaca-kaca da jini ta yanda ko iya gane ainahinsa ba'ayi sosai. Hakama farar rigarsa da wandonsa na sojoji duk sun ?aci. Cikin bada umarni yay nuni da gawarwakin dake a yashe a ?asa tare da tsohon nan. Ê Ê ÊÊ Da sauri ?aya daga cikin yaran nasa ya furta, ÒSir za'a fara gaba da su ne?Ó. Ê ÊÊ Maimakon yin magana yanzun ma kansa kawai ya jinjina. Basu damu ba, domin sun san shi mutum ne mara son yawan magana. Sai da suka gama kwashe gawarwakin da aka saka a cikin wasu ledoji sannan aka samu nasarar kunce handcuffs ?in hannun dattijon nan. An kama shi da nufin mi?arwa dan jikinsa rawa yake a bazata kawai ruwan harsasai suka fara sauka a jikinsa. Gaba ?aya wajen ya rikice, Zak-Shadow da yaransa suka fara dube-duben ta ina harsasan ke fitowa, yayinda wasu sukai kansa akai ?o?arin ri?oshi da hanashi kaiwa ?asa daya tafi zai zube. Ê ÊÊ Kukan yaran nan da mata ne ya ?ara ?arfi. Yayinda wasu a cikinsu suka mi?e da gudu zasu nufesa, amma sai sojojin suka hana hakan ta hanyar shan gabansu. Dai-dai nan wani ta?adari cikin yaran Dagger ya bu?e ?aton dirom ?in dake tsakar gidan ya fito yana dariya. A take sojoji suka ?ana bindugu, masu tunanin yin fata-fata da namasa har sun ?ana kunamin bindugun nasu ya turo Umman Nimrah gabansa bindiga a kanta daya ?ora mata. Sai lokacin su Zak-Shadow suka fahimci shine yayi harbin ta cikin drom ?in kenan. Ê Ê Ê Cikin bada umarni da kaushin harshe Major Imran ya furta, ÒIdan kana son tsira da sauran abinda ya rage maka na numfashi ka ajiye bindigarkaÓ. Ê ÊÊ Dariyar sha?iyanci yayi, ga fuska ya shafe da ba?in abu ko gane kalar fatarsa balle kamaninsa ba'a iya yi. Da yanayin sha?iyanci ya amsa ma Imran da, ÒAn gaya maka goro na kasa a duniyar da har nake son ya ?are na ?irga riba da jari balle na damu da rayuwata. Kama bar wahalar da kanka, jinin wannan matar halattacene a wajena dan koba komai zanyi jihadi kashe mata mai tona asirin mijinta.Ó Ê ÊÊ Ya fa?a yana ?ara danna kan bindigar a kan Umma dake hawaye tana kallon Zak-Shadow da zuciya ta kume ?irjinsa, yanda kawai zai fasa kan tsinanne yake yi. Aiko tamkar wani abin siddabaru babu ma wanda ya kula da sanda ya ja kumar bindigar hannunsa ?ar mitsitsiya balle ?agawar hannunsa sai saukar Bullet akan shegen, dan shi ?in ?warraren maharbi ne kowa ya sani kuma. Kasancewar shi kuma ?an iskan ya riga ya ?ana kunamar bindigar hannunsa a wuyan Umman Nimrah tun ?azun harbin da akai masa ya tafi baya sai kawai yatsarsa ya motsa harsashin ya fita ya shige jikinta. Ê Ê Ê Kusan tare Zak-Shadow da Imran suka zabura kanta. Sai dai kafin su dire ma ita ta dire a ?asa rikica. Cikin matsanancin gigita Imran ya ri?ota yana jijjigata da gwala kiran sunan Captain Musa. Murmurshi tayi mai ?aci da ciwo hawaye na zubowa ta gefen idanunta dai-dai da malalowar jini a hannun Zak-Shadow da ya kai hannu shima zai ri?ota Imran ya rigashi, sai ya kasa ?arasawa da hannun kuma ya kasa janyewa. Da ?yar ta iya sake yin wani murmushin tana juya idannunta da ?yar akan Zak-Shadow... A dai-dai nan shima munafukin nan mafi kusanci da Zak-Shadow ya katse videon daya ?auka a wayarsa yana ?an sakin munafukin murmurshi nasara guda biyu..........??? Ê Ê Ê Ê Ê _Wato a duniyar nan ALLAH ka rabamu da ma?iyi mai fuska biyu. Kunga wanda zai nuna maka soyayya a gaban idonka a bayan idonka yafi kowa ?ataka da aibantaka ba ?aramin azzaluminka bane. Wannan shegen na tsaneshi tun kan aje ko ina. Duk wanda yake tare damu a zahirin rayuwa da ba?ini da wata manufa ya rabbi ka rusashi kafin shi ya ruguza mu??????._ _Zaku sameshi a wa?an nan manhajar guda uku in sha ALLAHU._ *_NIGER????- (500 CFA) (Telegram vip 1000 CFA)_* *_+227 98 94 12 81_* *_My NITA_* *_Zaku iya kuma tura katin Airtel na ?asar NIGER shima 500 CFA ko vip telegram 1000 CFA_* _Shaidar biya??_ *_Whatsapp number_* *_+227 98 94 12 81_* *_TELEGRAM VIP 1000 (1K)_* *9032345899* *_Moniepoint MFB_* *_BILKISU MUSA IBRAHIM_* *_KATI MTN (1k)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya: ??_* *_Telegram Number 09032345899_* *_AREWABOOKS (Vvip)_* *_Chapters & Audio_* @BilynAbdull *_WHATSAPP (500)_* *1487616276* *_Access Bank_* *_Bilkisa Ibrahim Musa_* *_Kati MTN:- (500)_* *_09032345899_* *_Shaidar biya:-_* *_Whatsapp Number +234 805 568 7449_* *_MASU SON A TALLATA MUSU KAYANSU SUMA_* *_WhatsApp Number ??_* *+234 805 568 7449* *_Telegram Number??_* *+234 903 234 5899* *_ALLAH ka gafartama iyayenmu ????_*